yake girkawa.
Alhaji ya dan gyara zama yana cewa da kyat wanan yarinyar Allah yai mata albarka na dade ina neman zuma na sahihi na kwarai ban samu ba ko wani aka kawo baida kyau yana da dan hadi acikin sa kuma sai mutum ya rantse ai mai kyaune nashi .
Yanzun da Alhaji ka gamsu da wanan din da Rahama ta kawo ma ke nan ko ?
Yace ana magana zuma ne mai kyau sosai wallahi, Allah dai yaiwa wanan yarinyar Albarka kaita hakkuri da abinka yarinyar nada kirki wallahi sosai.
Ga mamakin sai yaji hajiya tace tana da tarbiya kan gaskiya ji jiya su fitsararun ma zaman gwada sa,a mukayi dasu amma ita ina lura da ita tun bata aureka ba bata taba zama dakai a saman kujera in kuna tare.
Yace ko a kaina haka take bani zama ta zauna kamar sauran yanzun haka ma ina barci ita ta tayar dani da ga barci nazo naga lafiyan Alhaji yanzu don taga alaman mun barshi yana jin jiki.
Yace tagani ne don duk hiran da ake tun lokacin nake jin jikin na motsa min ban dai yi magana bane.
Daddy bai dawo gida ba sai da ya shawo kan Alhaji suka koma asibitin aka duba jikin shi sun fito suka hade da wani abokin daddy yake cewa ai idan daddy nason yayi lafiya to ya samu daddawa na ainihi wanda baida surki ya dinga cin miyan shi da kayan yaji sai kuma ya samu rake ya zauna yasha shi sosai insha Allahu jikin zai kara yi mai sauki.
Tun da suka dawo ake neman daddawa mai kyau da za aiwa Alhajin amfani dashi basu samu ba.
Muna zaune da anty muna hira nace anty na manta na fada maki ai na hada dan kudin dake a wurina na bayar anawa babana gyaran gida dashi.
Nan dai nai mata bayanin komai tace kai amma ko kin kyauta wallahi Rama shine baki fada min ba nace sai yanzu abin ya fado min a raina ai wallahi.
Mu kai ta hiran akan rashin lafiya ta nake ta bata karfin gwiwa tun tana murmushi har tana daukan magana ina dai yi ne amma dana matsa sai jikin ta yai sanyi ta gamsu da magana ya kara mata karfin gwiwa sosai a ranta.
Haka maigidan ya shigo part din ya samay mu tana zaune a three seat ni ina kwance a kasa daidai kafan ta sai hira muke zubawa da dariya a tsakanin mu.
Shigowan shi yasa na dan mike zaune, muna gaidashi ya zauna yana cewa may yai maku dadi kuke kwasan dariya haka tundaga waje anajin muryan ku haka ?
Kai daddy yara wanan dariyan ne har yakai waje inji anty ke fadin haka cikin dariya.
Hira dai muke ni da kaunata abin ya bamu dariya ne shine kaji muna kwasan dariya haka.
Yace to nima gani ai sai ayi hiran dani muyi ta dariyan ko dariya ya bamu anty tace gulma ka mukeyi ai ko.
Yace dama shine aikin ku ai da kun zauna sai a kirkiro min laifi a za akaina kuma ?
Dariya ne yazo muna a lokaci daya tace kila kayi laifin ne kake shakka ko yace bani rasawa fa ni fa kin san yanzu babba ne na wuce mijin mace biyu sai mijin mace hudu.
Ni dai ina jin su suna ta fafatawa sai dariya nake masu kawai suna ta faman musu a tsakanin su.
Nace anty ga daddy wai yaya zancen Gajiye ne da maigadi ake ciki gashi har yanzu ba a ce komai ba shima ya samu ya kai ga ko daya ne.
Anty tace gaskiyan ki Rama tunda gashi shi har yana ikirarin shi kai mata hudu ne sai a taimaka wa mai son yi daya ya samu shima.
Daddy yace wai tsaya zancen dama gaskiya ne tace yanzu ba gashi kaji ba sun dade ai su da sasanta kan su ko.
Daddy yace to aini ba wanda ya fada min wanan zance tun wancan lokacin da may zai hana ayi tunda raya sunna ne kuma hakan ai taimako ne garesu.
Shima Hamza baba yai min magana akan shi wai wanan yarinyar dake wurin ki Rahama yake so.
Nace kamar ban san zancen ba wa ke nan ko Fatima dai yace ita mana ita ya ce sun shirya wai a tsakanin su ko.
Ko ke baki san da zancen bane dama ?
Nace to ni dai naso nagane da mukaje gida amma sai na dauka mutunci ne kawai a tsakanin su hakan.
Anty tace ai Fatima mutum ce ya koyi saan mata gata da tsabta kamar Ramana itama gashi bata da yawan surutu.
Yanzu zan samu lokaci na gansu sai muyi maganan da ya dace akai ina ga zaifi.
Naji dadin jin mincewa daddy sosai a raina don ba wani muhawara ya yarda da zancen.
Hajiya ke son daddawa mai kyau Alhaji ake son yiwa amfani dashi an rasa mai kyau na kwarai duk wanda ake samu wai bai masu ba.
Nace nako dawo da daddawa daga gida ban sani ba ko zaiyi mashi gardin sai dai a gwada a gani.
Na mike ina fadin bari na dauko a gani, nafita na barsu nan ban jima ba sai gani dashi a leda na bashi.
Bai jima ya mike ya fice daga wurin mu nima nace da anty zan je na leko su Fatima.
Koda na shiga na samu Fatima na sancewa Atika kan ta nace a, a yau kitso za, a sha ke nan tace naga kan nata yayi wani iri ne.
Nace gama sai na kwashe mata kafin mu je a wanke muna wani sati nima kan nawa ya fara damuna ai.
Muna kitso nace wai Fatima kin tabbatar da zancen ki da Hamza don yanzu daddy yai min magana akan zancen.
Tace cikin dan razana don Allah da gaske anty daddy yasan da zancen nan ashe.
Nace in dai kin tabbatar da gaskiya kina so to ki fada min sai a san abinda ake ciki.
Shiru tayi naci gaba da kitso na har muka gama nace taje tai wanka tazo ta shirya kafin aje islamiya.
Daga nan na shige na barsu tunda ba girki muke dashi ba a part din mu don haka na kwanta abina.
Barci na samu nayi sosai don ina fashin sallah a lokacin haka yasa na samu nai barci yadda nake so.
Ko da nafito yamma yayi sosai a lokacin ban shiga gurin anty ba sai da mukai sallah .
Na samu suna kwasan hira da yaran suna ganina sukayo kaina nan muka zube tare da su har wani lokaci.
Ina ganin sun fara jin barci na mike na kaisu daki na kwantar dasu tare da masu addu,a.
Na dan jima wurin su nafito anty ke cewa dani ai na dauka kin tafi kin kwanta ne ko ?
Nace a, a ina can da mutanena ne na samu sunyi barci yanzu da kyat ai.
Na ce zanje na kwanta nai mata sai da safe ina shiga wayana yana kuka alaman kira yana shigo min.
Na duba daddy ne ke kira na na daga yace kinyi barci ne ko ?
Nace a,a yanzu dai nake shirin kwanciyan yace ok gani nan zuwa kada ki rufe kofan ki.
Mamaki nake a raina may kuma ya faru daddy zai shigo yanzu sai gashi yazo yana saye cikin kayan barci nasu na maza.
Ina tsaye ina son saka riga sai gashi ya shigo dakin na juyo ina kallon shi fuskan shi babu annuri ko kadan yace dani.
Ki shirya muje dakina ki kwana a can yau nace daddy dakin ka kuma yace eh haka nace ko baki fahinta bane ?
Nace daddy naga banice da girki ba yau din nan yace zaki shirya mu tafi ko zaki tsaya min gardama ne kuma ?
Daddy ba hakana bane, naga haka ba kyau ne shiya ni zaki fadawa abin da na sani akai.
Nace kayi hakkuri daddy ina ma up ne yanzu haka bana sallah daddy.
Wani kallo ya watso min na noke kaina a kasa sai naji ya jawoni zuwa jikin nashi ya rugumay ni yana sauke numfashi.
Daga tsaye ya shiga lugwigwita ni har muka kai saman gado duk tsoro da imani ya na cin zuciyana.
Sai da ya tabbatar da ya samu natsuwa a gareni ya sake ni yana mayar da numfashi a hankali.
Ya dan jima a zaune ya dafe kan shi da hannu daya, ina kwace na kura mai ido baiyi magana ba zuwa can naga ya mike yace dani thanks ya mike ya fice na dade kwance da kyat na mike na rufe kofan part di na ina tunanen ina matar shi don nasan mace yake bukata haka.
Har barci ya dauke ni ina tunane may ke faruwa tsakanin daddy da matan nashi ne yau haka a gidan.
Washe gari barci na nayi sosai ban fito ba sai shadaya na mike nai wanka na shirya na nufi wurin anty.
Ina shiga take cewa dani yau wani irin barci ne haka gida ya hargitse muna da rikici haka ba dadi .
May ke faruwa ne anty tace besty ne mana da matar shi suke rikici tun asuba ne ko daren jiya ban sani ba wai ya rufe kofa ya hanata shiga gun shi.
Yau kuma da wanan fitinan muka tashi kuma tace ke dai bari Rama na rasa may ya kawo masu wanan rikicin ne haka ?
Shiru nayi ina tunanen abinda ya faru a daren jiya tsakanin mu dashi daya zo min a bukace dashi.
Ban daice ma anty ga abinda ya faru ba tsakani na da daddy daren jiya don da kunya ma koda ace a wurin wanj ta samu wanan labarin.
Ban dade ba na koma wurina, sai gashi ya shigo yace ki shirya zamu bi jirgin yamma zuwa lagos yau din nan.
Na mike daga kwance na zauna ban kuma yi magana ba sai nai shiru don fuskan shi babu annuri a cikin sa.
Bayan ya fita na mike zuwa wurin anty na sheda mata zancen tafiyan sai take cewa yau zai tafi ke nan ashe ?
Nacd haka yace dani tace to sai ki shirya ke nan ko kafin yamma yayi jiki ba sukuni nafice na samu Fatima ina mata bayani tafiya na.
Ita ta shirya min kaya don dai ni ban so binshi ba bana son abinda zai taba min karatuna ko kadan.
Yadda yace haka akayi don magariba muka bar gida nai wa anty da yara sallama babu wacce na sallama a sauran matan don banga amfanin hakan ba gareni.
Don ka dawo basu taba zuwa su gaida kai da zuwa ko su fada ma zasu tafi don haka nima nasa a raina babu wacce zan kara sallama.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABUIDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON ONLINE NOVEL NE, , , , , , ,
IDAN KON BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA MUN BARKI GA ALLAH DON ONLINE NOVEL NE KIN SANI, , ,
57
Zaman mu a lagos bazan iya cewa ga irin dadin da nasha ba a gurin daddy don ya nuna min karamci sosai a wanan tafiyan da mu kayi.
Banda wani damuwa sai idan ya fita tun shidda na safe baya dawowa sai shidda na yamma daga hakan muna tare bai fita kuma ko ina sai washe gari haka yasa shakuwa sosai ya kara shiga tsakanin mu sosai.
Don zamu zauna muyi hira inta zuba shagwaba gareshi abinda ban samu ba a gida yanzu na samu a nan wurin shi da muke mu kadai.
Ina ji tankar a ce haka zaman mu zai dore a haka har abada don bani da damuwar komai a hakan da muke anan.
Sai nake ji a raina macen da take daga ita sai mijin ta a gida ta more miji don dai ni sai nace ban san dadin aure ba a hakan.
Sai da mukai sati uku a lagos mukai haramar dawowa gida kano gurin yan uwa.
Matar abokin shi ne tazo har masaukin mu ta dauke ni muka shiga kasuwan lagos inda na narka kudi na na kwaso les da sauran abinda nasan zasuyi saurin shige min a gurin mutane.
Na sawo wa yara na kayan masu kyau da tsada da abubuwan da bamu dashi a nan na sayawa Atika kayan yara mata masu kyau a cikin rahusan kudi mai sauki har yaran su Zulfa da hindatu sai da suka samu tsaraba na duk da nasan akwai matsala a gurin karba.
Ba karamin alheri na samu ba a wannan tafiya da mukayi da daddy haka yasa na kara fahintar dalilin da yasa matan shi ke son yin tafiya dashi don daddy yana sakarwa mace hannu idan yai tafiya da ita sosai.
Kayan mu sun riga mu shigowa arewa don sai bayan kwana biyu muka dawo mu da karfe uku na rana muka sauka garin kano.
Duk kyau da tsarin da gidan dadi ke dashi sai dana raina hakan don abinda nagono a tafiyan mu din.
Na samu taro sosai a gurin anty babu wani canjin fuska dana samu a gurin ta da murnan ta, ta tare ni.
Nai wanka nai sallah ta turo gajiye har part dina ta gabatar min da abinci na kaiwa maigidan.
Shima na samu yai wanka a lokacin tare muka ci abincin rana dashi sai kuma wanan lokacin da muke tsaka da cin abincine matan gidan ke shigowa yi mai sannu da zuwa.
Babu wacce tai min an dawo lafiya nima ban damu ba da hakan don na riga dana saba da wanan halin wurin su haka ake tafiya.
Yar wurin zulfa ce ma take mika min hannu na dan mata wasa daga hannun uwarta ina cewa babby mun samay ku lafiya ?
Sai uwar tace kalau muke ba ta kuma tsaya ba tai mashi a huta gajiya tabar falon inda muke zaune muna cin abinci.
Kai ya girgiza kawai yace a fili kukan kuna da matsala wallahi ban ga ranan da zaku daina wanan halin kishin tsiyan ba haka ?
Kamar nai magana sai dai na daure ban taka shi ba kada na ja zancen da nisa na hade komai a raina muna gamawa dama a gajiye nake na kwashe kayan zuwa ciki sallah nayi tun wurin ina addua barci yake sata na.
Barci nayi sosai a kasa saman carpet din sallah har sai gab da magariba ne fatima ta shigo ta tayar dani sai dana tashi take fada min daddy ya shigo ya samu ina barci amma ga kaya nan an shigo min dasu part dina.
Ina alwala naji shigowan yaran da murnan su sunzo taro na ina fitowa duk sukayo kaina suna murnan gani na.
Sai da na sallamay sallah na sa Fatima jawo jakar dana zuba tsaraban su na ba kowa nashi haka suka koma fun uwarsu da kaya masu yawa a hannayen su.
Kusan tare muka shigo da jinior na dauko mai kayan wasan shi ina jin anty na fadin wai ita Rama bata gajiya da lodo maku tsaraba haka ne duk tafiya kamar don ku takeyin shi.
Na karaso ina cewa haba anty indan ban masu tsaraba nayo mawa balle kudin uban su ne ai anty.
Tace ke kika san wanan Rama idan bake koni mukai tafiyan ba dashi ina zasu samu kaya haka wani magani na miko mata nake mata bayani yadda akace tayi dashi.
Bataki ba ko ta zargi wani abu daga gareni tun a gabana naga tace gajiye ta bata ruwan dumi ta fara sha tasha shi sosai muna hira ta soma cewa zatai fitsari kamar yarda mai maganin tace zatayi da kuma barci.
Hakan kuwa akayi na ce gajiye ta zauna a dakin da ita na kwashe yaran muka nufi part dina acan muka kwana tare dasu.
Da safe ina idar da sallah na fito, zuwa dubata na samu gajiye na kokaein azawa yara abin zuwa school muka gaisa da ita nake tambayan ta yadda suka kwana ?
Tace kai ai hajiya jiya batai barci ba ta kwana kewayawa fitasri ne harda gudawa ma tayi.
Koda na shiga na samu ta dan samu barci nafito na taya gajiye aiki na koma na shirya yaran don kada su makara zuwa school.
A gurguje na shirya suna ficewa nima na shirya na bar gidan zuwa nawa karatu.
Na sha fada sosai a gurin course mate dina don suna ta fadin wai ni da nake serious a da can baya yanzu ina wasa da karatuna sosai kuma.
Haka na dage da karatu na mayar da hankali na sosai don kada a barni baya ga karatuna sosai.
Ban dawo ba sai yamma lis na shigo gidan a gajiye dani part din anty na yada zango na samay ta kwance saman three seat tana jin sallama na ta dago kai tana min sannu da dawowa na zauna ina fadin wassh tace ai dole ne.
Nake fada mata sati biyun da nayi na samu an wuce ni sosai a karatuna, take cewa dole ne Rama nima sai da nai magana a kan hakan abune dai da baka da ikon kan ka amma zanyi magana da maigidan insha Allahu ya dinga sanin abinda ya kamata ayi.
Take cewa dani dazun
Showing 240001 words to 243000 words out of 456145 words
Alhaji ya dan gyara zama yana cewa da kyat wanan yarinyar Allah yai mata albarka na dade ina neman zuma na sahihi na kwarai ban samu ba ko wani aka kawo baida kyau yana da dan hadi acikin sa kuma sai mutum ya rantse ai mai kyaune nashi .
Yanzun da Alhaji ka gamsu da wanan din da Rahama ta kawo ma ke nan ko ?
Yace ana magana zuma ne mai kyau sosai wallahi, Allah dai yaiwa wanan yarinyar Albarka kaita hakkuri da abinka yarinyar nada kirki wallahi sosai.
Ga mamakin sai yaji hajiya tace tana da tarbiya kan gaskiya ji jiya su fitsararun ma zaman gwada sa,a mukayi dasu amma ita ina lura da ita tun bata aureka ba bata taba zama dakai a saman kujera in kuna tare.
Yace ko a kaina haka take bani zama ta zauna kamar sauran yanzun haka ma ina barci ita ta tayar dani da ga barci nazo naga lafiyan Alhaji yanzu don taga alaman mun barshi yana jin jiki.
Yace tagani ne don duk hiran da ake tun lokacin nake jin jikin na motsa min ban dai yi magana bane.
Daddy bai dawo gida ba sai da ya shawo kan Alhaji suka koma asibitin aka duba jikin shi sun fito suka hade da wani abokin daddy yake cewa ai idan daddy nason yayi lafiya to ya samu daddawa na ainihi wanda baida surki ya dinga cin miyan shi da kayan yaji sai kuma ya samu rake ya zauna yasha shi sosai insha Allahu jikin zai kara yi mai sauki.
Tun da suka dawo ake neman daddawa mai kyau da za aiwa Alhajin amfani dashi basu samu ba.
Muna zaune da anty muna hira nace anty na manta na fada maki ai na hada dan kudin dake a wurina na bayar anawa babana gyaran gida dashi.
Nan dai nai mata bayanin komai tace kai amma ko kin kyauta wallahi Rama shine baki fada min ba nace sai yanzu abin ya fado min a raina ai wallahi.
Mu kai ta hiran akan rashin lafiya ta nake ta bata karfin gwiwa tun tana murmushi har tana daukan magana ina dai yi ne amma dana matsa sai jikin ta yai sanyi ta gamsu da magana ya kara mata karfin gwiwa sosai a ranta.
Haka maigidan ya shigo part din ya samay mu tana zaune a three seat ni ina kwance a kasa daidai kafan ta sai hira muke zubawa da dariya a tsakanin mu.
Shigowan shi yasa na dan mike zaune, muna gaidashi ya zauna yana cewa may yai maku dadi kuke kwasan dariya haka tundaga waje anajin muryan ku haka ?
Kai daddy yara wanan dariyan ne har yakai waje inji anty ke fadin haka cikin dariya.
Hira dai muke ni da kaunata abin ya bamu dariya ne shine kaji muna kwasan dariya haka.
Yace to nima gani ai sai ayi hiran dani muyi ta dariyan ko dariya ya bamu anty tace gulma ka mukeyi ai ko.
Yace dama shine aikin ku ai da kun zauna sai a kirkiro min laifi a za akaina kuma ?
Dariya ne yazo muna a lokaci daya tace kila kayi laifin ne kake shakka ko yace bani rasawa fa ni fa kin san yanzu babba ne na wuce mijin mace biyu sai mijin mace hudu.
Ni dai ina jin su suna ta fafatawa sai dariya nake masu kawai suna ta faman musu a tsakanin su.
Nace anty ga daddy wai yaya zancen Gajiye ne da maigadi ake ciki gashi har yanzu ba a ce komai ba shima ya samu ya kai ga ko daya ne.
Anty tace gaskiyan ki Rama tunda gashi shi har yana ikirarin shi kai mata hudu ne sai a taimaka wa mai son yi daya ya samu shima.
Daddy yace wai tsaya zancen dama gaskiya ne tace yanzu ba gashi kaji ba sun dade ai su da sasanta kan su ko.
Daddy yace to aini ba wanda ya fada min wanan zance tun wancan lokacin da may zai hana ayi tunda raya sunna ne kuma hakan ai taimako ne garesu.
Shima Hamza baba yai min magana akan shi wai wanan yarinyar dake wurin ki Rahama yake so.
Nace kamar ban san zancen ba wa ke nan ko Fatima dai yace ita mana ita ya ce sun shirya wai a tsakanin su ko.
Ko ke baki san da zancen bane dama ?
Nace to ni dai naso nagane da mukaje gida amma sai na dauka mutunci ne kawai a tsakanin su hakan.
Anty tace ai Fatima mutum ce ya koyi saan mata gata da tsabta kamar Ramana itama gashi bata da yawan surutu.
Yanzu zan samu lokaci na gansu sai muyi maganan da ya dace akai ina ga zaifi.
Naji dadin jin mincewa daddy sosai a raina don ba wani muhawara ya yarda da zancen.
Hajiya ke son daddawa mai kyau Alhaji ake son yiwa amfani dashi an rasa mai kyau na kwarai duk wanda ake samu wai bai masu ba.
Nace nako dawo da daddawa daga gida ban sani ba ko zaiyi mashi gardin sai dai a gwada a gani.
Na mike ina fadin bari na dauko a gani, nafita na barsu nan ban jima ba sai gani dashi a leda na bashi.
Bai jima ya mike ya fice daga wurin mu nima nace da anty zan je na leko su Fatima.
Koda na shiga na samu Fatima na sancewa Atika kan ta nace a, a yau kitso za, a sha ke nan tace naga kan nata yayi wani iri ne.
Nace gama sai na kwashe mata kafin mu je a wanke muna wani sati nima kan nawa ya fara damuna ai.
Muna kitso nace wai Fatima kin tabbatar da zancen ki da Hamza don yanzu daddy yai min magana akan zancen.
Tace cikin dan razana don Allah da gaske anty daddy yasan da zancen nan ashe.
Nace in dai kin tabbatar da gaskiya kina so to ki fada min sai a san abinda ake ciki.
Shiru tayi naci gaba da kitso na har muka gama nace taje tai wanka tazo ta shirya kafin aje islamiya.
Daga nan na shige na barsu tunda ba girki muke dashi ba a part din mu don haka na kwanta abina.
Barci na samu nayi sosai don ina fashin sallah a lokacin haka yasa na samu nai barci yadda nake so.
Ko da nafito yamma yayi sosai a lokacin ban shiga gurin anty ba sai da mukai sallah .
Na samu suna kwasan hira da yaran suna ganina sukayo kaina nan muka zube tare da su har wani lokaci.
Ina ganin sun fara jin barci na mike na kaisu daki na kwantar dasu tare da masu addu,a.
Na dan jima wurin su nafito anty ke cewa dani ai na dauka kin tafi kin kwanta ne ko ?
Nace a, a ina can da mutanena ne na samu sunyi barci yanzu da kyat ai.
Na ce zanje na kwanta nai mata sai da safe ina shiga wayana yana kuka alaman kira yana shigo min.
Na duba daddy ne ke kira na na daga yace kinyi barci ne ko ?
Nace a,a yanzu dai nake shirin kwanciyan yace ok gani nan zuwa kada ki rufe kofan ki.
Mamaki nake a raina may kuma ya faru daddy zai shigo yanzu sai gashi yazo yana saye cikin kayan barci nasu na maza.
Ina tsaye ina son saka riga sai gashi ya shigo dakin na juyo ina kallon shi fuskan shi babu annuri ko kadan yace dani.
Ki shirya muje dakina ki kwana a can yau nace daddy dakin ka kuma yace eh haka nace ko baki fahinta bane ?
Nace daddy naga banice da girki ba yau din nan yace zaki shirya mu tafi ko zaki tsaya min gardama ne kuma ?
Daddy ba hakana bane, naga haka ba kyau ne shiya ni zaki fadawa abin da na sani akai.
Nace kayi hakkuri daddy ina ma up ne yanzu haka bana sallah daddy.
Wani kallo ya watso min na noke kaina a kasa sai naji ya jawoni zuwa jikin nashi ya rugumay ni yana sauke numfashi.
Daga tsaye ya shiga lugwigwita ni har muka kai saman gado duk tsoro da imani ya na cin zuciyana.
Sai da ya tabbatar da ya samu natsuwa a gareni ya sake ni yana mayar da numfashi a hankali.
Ya dan jima a zaune ya dafe kan shi da hannu daya, ina kwace na kura mai ido baiyi magana ba zuwa can naga ya mike yace dani thanks ya mike ya fice na dade kwance da kyat na mike na rufe kofan part di na ina tunanen ina matar shi don nasan mace yake bukata haka.
Har barci ya dauke ni ina tunane may ke faruwa tsakanin daddy da matan nashi ne yau haka a gidan.
Washe gari barci na nayi sosai ban fito ba sai shadaya na mike nai wanka na shirya na nufi wurin anty.
Ina shiga take cewa dani yau wani irin barci ne haka gida ya hargitse muna da rikici haka ba dadi .
May ke faruwa ne anty tace besty ne mana da matar shi suke rikici tun asuba ne ko daren jiya ban sani ba wai ya rufe kofa ya hanata shiga gun shi.
Yau kuma da wanan fitinan muka tashi kuma tace ke dai bari Rama na rasa may ya kawo masu wanan rikicin ne haka ?
Shiru nayi ina tunanen abinda ya faru a daren jiya tsakanin mu dashi daya zo min a bukace dashi.
Ban daice ma anty ga abinda ya faru ba tsakani na da daddy daren jiya don da kunya ma koda ace a wurin wanj ta samu wanan labarin.
Ban dade ba na koma wurina, sai gashi ya shigo yace ki shirya zamu bi jirgin yamma zuwa lagos yau din nan.
Na mike daga kwance na zauna ban kuma yi magana ba sai nai shiru don fuskan shi babu annuri a cikin sa.
Bayan ya fita na mike zuwa wurin anty na sheda mata zancen tafiyan sai take cewa yau zai tafi ke nan ashe ?
Nacd haka yace dani tace to sai ki shirya ke nan ko kafin yamma yayi jiki ba sukuni nafice na samu Fatima ina mata bayani tafiya na.
Ita ta shirya min kaya don dai ni ban so binshi ba bana son abinda zai taba min karatuna ko kadan.
Yadda yace haka akayi don magariba muka bar gida nai wa anty da yara sallama babu wacce na sallama a sauran matan don banga amfanin hakan ba gareni.
Don ka dawo basu taba zuwa su gaida kai da zuwa ko su fada ma zasu tafi don haka nima nasa a raina babu wacce zan kara sallama.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABUIDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON ONLINE NOVEL NE, , , , , , ,
IDAN KON BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA MUN BARKI GA ALLAH DON ONLINE NOVEL NE KIN SANI, , ,
57
Zaman mu a lagos bazan iya cewa ga irin dadin da nasha ba a gurin daddy don ya nuna min karamci sosai a wanan tafiyan da mu kayi.
Banda wani damuwa sai idan ya fita tun shidda na safe baya dawowa sai shidda na yamma daga hakan muna tare bai fita kuma ko ina sai washe gari haka yasa shakuwa sosai ya kara shiga tsakanin mu sosai.
Don zamu zauna muyi hira inta zuba shagwaba gareshi abinda ban samu ba a gida yanzu na samu a nan wurin shi da muke mu kadai.
Ina ji tankar a ce haka zaman mu zai dore a haka har abada don bani da damuwar komai a hakan da muke anan.
Sai nake ji a raina macen da take daga ita sai mijin ta a gida ta more miji don dai ni sai nace ban san dadin aure ba a hakan.
Sai da mukai sati uku a lagos mukai haramar dawowa gida kano gurin yan uwa.
Matar abokin shi ne tazo har masaukin mu ta dauke ni muka shiga kasuwan lagos inda na narka kudi na na kwaso les da sauran abinda nasan zasuyi saurin shige min a gurin mutane.
Na sawo wa yara na kayan masu kyau da tsada da abubuwan da bamu dashi a nan na sayawa Atika kayan yara mata masu kyau a cikin rahusan kudi mai sauki har yaran su Zulfa da hindatu sai da suka samu tsaraba na duk da nasan akwai matsala a gurin karba.
Ba karamin alheri na samu ba a wannan tafiya da mukayi da daddy haka yasa na kara fahintar dalilin da yasa matan shi ke son yin tafiya dashi don daddy yana sakarwa mace hannu idan yai tafiya da ita sosai.
Kayan mu sun riga mu shigowa arewa don sai bayan kwana biyu muka dawo mu da karfe uku na rana muka sauka garin kano.
Duk kyau da tsarin da gidan dadi ke dashi sai dana raina hakan don abinda nagono a tafiyan mu din.
Na samu taro sosai a gurin anty babu wani canjin fuska dana samu a gurin ta da murnan ta, ta tare ni.
Nai wanka nai sallah ta turo gajiye har part dina ta gabatar min da abinci na kaiwa maigidan.
Shima na samu yai wanka a lokacin tare muka ci abincin rana dashi sai kuma wanan lokacin da muke tsaka da cin abincine matan gidan ke shigowa yi mai sannu da zuwa.
Babu wacce tai min an dawo lafiya nima ban damu ba da hakan don na riga dana saba da wanan halin wurin su haka ake tafiya.
Yar wurin zulfa ce ma take mika min hannu na dan mata wasa daga hannun uwarta ina cewa babby mun samay ku lafiya ?
Sai uwar tace kalau muke ba ta kuma tsaya ba tai mashi a huta gajiya tabar falon inda muke zaune muna cin abinci.
Kai ya girgiza kawai yace a fili kukan kuna da matsala wallahi ban ga ranan da zaku daina wanan halin kishin tsiyan ba haka ?
Kamar nai magana sai dai na daure ban taka shi ba kada na ja zancen da nisa na hade komai a raina muna gamawa dama a gajiye nake na kwashe kayan zuwa ciki sallah nayi tun wurin ina addua barci yake sata na.
Barci nayi sosai a kasa saman carpet din sallah har sai gab da magariba ne fatima ta shigo ta tayar dani sai dana tashi take fada min daddy ya shigo ya samu ina barci amma ga kaya nan an shigo min dasu part dina.
Ina alwala naji shigowan yaran da murnan su sunzo taro na ina fitowa duk sukayo kaina suna murnan gani na.
Sai da na sallamay sallah na sa Fatima jawo jakar dana zuba tsaraban su na ba kowa nashi haka suka koma fun uwarsu da kaya masu yawa a hannayen su.
Kusan tare muka shigo da jinior na dauko mai kayan wasan shi ina jin anty na fadin wai ita Rama bata gajiya da lodo maku tsaraba haka ne duk tafiya kamar don ku takeyin shi.
Na karaso ina cewa haba anty indan ban masu tsaraba nayo mawa balle kudin uban su ne ai anty.
Tace ke kika san wanan Rama idan bake koni mukai tafiyan ba dashi ina zasu samu kaya haka wani magani na miko mata nake mata bayani yadda akace tayi dashi.
Bataki ba ko ta zargi wani abu daga gareni tun a gabana naga tace gajiye ta bata ruwan dumi ta fara sha tasha shi sosai muna hira ta soma cewa zatai fitsari kamar yarda mai maganin tace zatayi da kuma barci.
Hakan kuwa akayi na ce gajiye ta zauna a dakin da ita na kwashe yaran muka nufi part dina acan muka kwana tare dasu.
Da safe ina idar da sallah na fito, zuwa dubata na samu gajiye na kokaein azawa yara abin zuwa school muka gaisa da ita nake tambayan ta yadda suka kwana ?
Tace kai ai hajiya jiya batai barci ba ta kwana kewayawa fitasri ne harda gudawa ma tayi.
Koda na shiga na samu ta dan samu barci nafito na taya gajiye aiki na koma na shirya yaran don kada su makara zuwa school.
A gurguje na shirya suna ficewa nima na shirya na bar gidan zuwa nawa karatu.
Na sha fada sosai a gurin course mate dina don suna ta fadin wai ni da nake serious a da can baya yanzu ina wasa da karatuna sosai kuma.
Haka na dage da karatu na mayar da hankali na sosai don kada a barni baya ga karatuna sosai.
Ban dawo ba sai yamma lis na shigo gidan a gajiye dani part din anty na yada zango na samay ta kwance saman three seat tana jin sallama na ta dago kai tana min sannu da dawowa na zauna ina fadin wassh tace ai dole ne.
Nake fada mata sati biyun da nayi na samu an wuce ni sosai a karatuna, take cewa dole ne Rama nima sai da nai magana a kan hakan abune dai da baka da ikon kan ka amma zanyi magana da maigidan insha Allahu ya dinga sanin abinda ya kamata ayi.
Take cewa dani dazun
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81 Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153