tafi.
Kada ku bari yamma yai maku a waje kin san bana son hakana dai nace nima ina da abinyi idan mun dawo, ba zamu kai har yamma ba ai.
Na mike ina fadin mun tafi yace kudin askin yaran fa ko an yafe min ne na barshi nace zasu shigo ai su karba nazo fada ma zamu fita ne dama.
Daga haka na sa kai na fice falon ba wanda yaiwa kowa magana a cikin mu ina fita taja tsuki tare da kawar da kanta kishin ya motsa ke nan.
Nima hakane dana samay ta a fslon sai da naji nawa kumzllon ya zaburo min daurewa dai nayi na hade shi ya koma inda ya taso.
Bayan kamar minti goma sha sai gamu mun fito tare da yaran suna gaba ina bayan su muka shigo falon har lokacin tana nan zaune a falon.
Nan suka kewaye shi kowa na fada abinda zaije yi Amira taje gefen kujeran da yake zaune ta lafe a bayan shi tana fadin daddy kudi zaka bamu muje shopping yau.
Harara take watsawa sai gani na shigo ina gyara hijjab din dake jikina nace au zama ma kuka yi Aisha dake gabana tana cewa daddy ina wuni yace a, a Aisha duk wanan kwalliyan haka na fita ne ?
Tace daddy ai ban yi kwaliya ba tunda da anty zamu fita kasan ita ustaziya ce yace lalai ke kuma fa ?
Helen ce ta katse masu hiran su da Aisha da yake mata wasan barkwanci idan yaso don ba kullun yakeyi ba sai idan yana son nishadi.
Ya sa hannu a aljihu shi yana ciro kudi yake cewa ku yan mata sai a dan baku mai yawa ko don naga ance yau shopping ne za, a da mummy.
Ya mikawa kowa kudin har yan samarin da zasu wurin aski sai da ya basu nasu yadda zasu sayo abu a can Ihisan ce ta shigo daga karshe tana cewa mummy bana ce zan tafi ba.
Nace ayya ai na dauka ko kina barci ne tace yanzu nunu ke fada min taga kun fito ai, jinior shine mai alaman rashin kunya irin na yara yace bazamu dake ba ke ma ba kina fita da maman ki ba ki barmu.
Kai jinior zan buge bakin nan naka yanzu ashe ba anty bace ko kake mata haka bana hanaka yiwa yannen ka rashin mutunci ba ko .
Ya ja baya yana magana ciki ciki na ce mu zamu tafi ihisan karbi kufin ki gun daddy mu tafi muka juta muka barsu a nan yana bata kudin ta.
A kofan gida na ga wani sauri zaune kallo daya nai mashi na kawar da kaina ya na charting a wayan shi.
Yana ganin yan mata naga ya tsura masu ido yaron bai min ba na tsaya ban fita ba sai da naga kowa ya shiga mota nima na shiga muka wuce
A mota na muke tafe duk motar ta dauke mu harda Nasir da bamuyi niyar fita dashi ba a lokacin amma ya nace sai ya bimu ya dauki Haidar da hanif shi kuma jinior yana tare da ni.
Mun kaisu gun baba sai da suka dan bata muna lokaci muka samu akai masu muka nufi wani babban store na kaya nan suka shiga kashe dan kudin da aka basu karshe ma sai dana cika masu muka dawo gida tun daga nesa na hango wanan yaron zaune again.
Nace wai waye nan zaune tun dazun na ganshi da zamu fita sai ihisan ta ja tsaki daga bayan motta tace dan matar nan ne fa wai shima a gidan nan zai zauna.
Sai shegen kallon mata wallahi ni haushima yake bani gashi kamar mugu idan ka gan shi ni wallahi ban san may yasa aka kawo muna su gida ba wallahi.
A raina nace akwai matsala kuwa gani da wa yan nan yan mata haka kuma wanan yaron dagani dan zamani ne irin yaran nan ne da ba kwabo.
Ga wani shegen aski da yayi a kan shi wandon shi irin yadda hitsararun matasan nan kayi wai sagin nace dasu to ku saurara dakyau wallahi gaba dayan ku kuyi hankali dashi kunga dai bamu san tarbiyan shi ba ko ?
Ina shiga ciki da mota naga yan matan su biyu a waje wai suna selfi a cikin huranin gidan sai ihuce ihuce sukeyi abin su.
Nace Allah ka cece mu wanan rayuwa haka akwai aiki kuwa gaskiya kowa tasha dogon wandon pencil da matsatsen riga a jikin ta.
Da suna muna wani yauki amma muna fitowa sai suka bimu da kallo don basuyi tsanmani akwai zukakan yan mata haka ba a gidan.
Kowa ya shiga gida da kayan shi niki niki har ihisan a falon mu muka tsaya da ita ana duba abinda kowa ya sayo a wurin.
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA ONLINE NOVEL NE, , , ,
93
Ganin yaran nan da nayi bai min dadi ba sai dai ba zaka aibanta dan wani ba sai addu,a da fatan alheri ga dan kowa shine adduan ko wace uwa tagari ga ko wani da tagani.
Don haka ni dai na dinga kafa kafa da yarana tare da masu adduan neman tsari daga sherin shedan.
An tashi da azumi kowa ya dauki niyya sai wa yanda aka sahelce masu yin azumin kamar yara tsofi marasa lafiya da sauran su.
Muna ta kokarin hada abinda zamu sha ruwa dashi a part dina ni da yara ko ina ya dauki kamshin girkin da suke tayi kowa da abinda yake son ci idan ya sha ruwa.
Zulfa ta shigo tana cewa a, a wanan kamshin yau duk na masu buda bakine haka ko may ?
Ina daga kwance nace da ita ai duk hadama ne irin tasu yanzu karshen ta ma da an sha ruwan nan zasu barni da abincin a kitchen.
A, a mummy nikan nawa tas zan cinye shi ai daidai cikina na soya muna ma Atika dariya daddy ya shigo falon namu.
A, a da alama dai ku azumin bakwa jin shi yau wanan dariyan haka da kuke kwasa kamar an maku bushara.
Yaran nan dai mukewa dariya sun hada abinci kamar masu shirin taron baki wai duk na shan ruwa ne haka .
Amira ta dauko kula tana fadin daddy yau dz abincina zakai buda baki ko na hada delicious mai dadi,
Murmushi yayi kawai nace yau kan kin makara don daddy gun maman Ihisan zai buda bakin shi sai yarinyar tace shitty wallahi na dauka a gun mummy ne ko maman baby da kaci dahuwana.
Murmushi yayi yace ku bari idan su mummy naku za suyi girki sai na zauna naci har sai na koshi.
Ya juya yana cewa Sani zai shigo maku da kayan shan ruwa don mun makara bamu samun lokacin zuwa kasuwa ba da wuri.
Ni dai ban mayi magana ba don ina fama da Abdul mai fitina wai orth din da aka bashi akwai zafi har ya gama ya fita wurin mu.
Ba a dauki lokaci ba Sani ya iso gidan da kayan cikin wata mota haka mai girma duk kayan da ya shigo dasu almost a part dina ya tafi.
Don suna suna aka bi aka sayawa kowa kayajn shan ruwan har helen d bata sallah sai da aka bata alhakin ganin ido.
Ni dai ban san yaya akayi ba don kayan ma da ya shigo dasu lokacin mun gaji nan muka barsu a falo yadda ya tara muna su.
Fitinan zancen kayan ne ya tayar da mu tun da safe daga barci muna barcin mu mai dadi na safe na azumi sai ga daddy ya aiko wai mu zo kusan Hindatu ce ta karshen fitowa ranan.
Da alama fita zaiyi a lokacin shi ba ma kwanciya zaiyi ba kamar yadda mu muka dan samu hutawa.
Bayan duk mun zauna ne yake cewa damu ke Zulfa damay damay sani ya kai maki part din ki jiya ne ?
Nan ta shiga lissafo mashi abinda aka kawo mata din ya juya gun hindatu itama ya tambaye ta tace ya kawo min kayan abinci sai kayan tea nawa dana Ihisan yace.
Rahama ina jin ki yace dani nace nima kayan abinci ya kawo muna na shiga lisafo mai kamar yadda sauran sukai mai lissafi.
Yace ke ina jin ki tace a, nima dai ai shi aka kawo min din yace ki fada yadda kowa ya fada min inji tai shiru yace ke nake sauraro don ban son alamari da zargi da kuma tauye hakki akai.
Dole ta lissafa mai kamar yadda mukai lissafi da tagama sai yace good yanzu ina son tambayan ki akwai wani wanda nabawa abinda yafi naki a gidan nan ko na yaran nan.
Koko da kikie cewa na bawa matana abinda raina ke so ke na baki kadan ke da diyan ki don bani na haife su ba, .
Nawa kike son na rage daga ciki na kara maki tace ai ni ha shi nake nufi ba ni nufina don may akai hakana ba a bawa kowa equal ba.
Yace saboda gida nane kuma kudina ne sannan kuma iyalina ne dama ke dashi kika zo ne wai?
Ke basuyi bakin ciki akan diyan ki da kika zo dasu ba sai kece mai bakin ciki da su da yaran su komay ?
Tace wa zanwa bakin ciki a cikin nan kayan tea da sauran abubuwan bukatu basu fi karfin saye na ba balle don nai magana har ka zaunar dani a gaban matan ka kana son yi min cin mutunci.
Yace kin baki cikin kan don in ma na fushine hindatu da akabawa ita da yarta da yar aikin ta kawai zatai fushi bake ba .
Humm wai sani in fika agalo da rabon gida yau shine nan to mu haka muka saba a gidan nan inji Zulfau mu wa yan nan kayan basu kai na wanan fitinan ba don wani bai taba karewa ba ba a kawo ma wani ba.
Hindatu tace mu din da ba kowa ba a wurin ki gashi bamuyi hassada ba sai ke ce kikayi yanzu indan da kinfi karfin shi da baki bi baya kinyi korafi ba ai.
Tace dama kayi niyar wullakantani yasa ka dauko ni ka hada ni da matan ka ba don kaja min wullakanci da raini.
To sannu mama uwar matan duniya wai ke Raliya may kike daukan kan ki ne ko wa kike ganin kinfi wani abu a gidan nan wallahi in ma ganin wani abu keka wa kan ki to ki sauke don nan dai bama wacce kika kai balle kifi mu.
Tace a haka din Zulfa tace a hakan kuwa da kika gan mu don tsafi guda muke bautawa kin kuma sani kika shigo.
Ban daiyi magana ba har lokacin sai tagumi da nayi da hannu na daya mamaki ya kashe ni na wanan zancen don sai naji duk ta karkare zube min a idona gaba daya.
Don ni kaya ma duk suna falona ban shiga dasu a ciki ba har wanan lokacin da takai wanan korafin a a gaban shi.
Nasan yawan kayan da taga an shiga dashi part din nawa yasa yaranta fada mata ita kuma bata san cewa tsarin shi ba ke nan har yaro na goye sai an saka shi ga lissafin komai haka nima nazo na sama sunayi a gidan.
Anty da kun so kuyi shiru ba wai abinda take nufi ke nan ba sai nai murmushi bayan na fadi hakan garesu.
Ta wani juyo ta kalle ni a lalace tace ai sai ki fadi abinds nake nufi ke da kika san manufa na din akan maganan danayi.
Nace cikin murmushi, kamar yadda daddy ya fadi ne dazun mu bamuyi bakin ciki da yaran ki ba da akabawa dsidai da namu sai ke ne zakiyi bakin ciki don daddy ya ba harda kananan yaran da ba su azumi abin shan ruwa don kina ganun iyayyen su zasu yi amfani dashi ko ?
Bayan wanan ba wani abinda kike wa wanan hassdan to bari kiji Raliya kike kowa ma ki tambayi anty hindatu kiji idan ni kayan tea sun damay ni a baya da nake nan tare da ita rabon baba ita nake bawa na shi nace ta kara da nata.
Ni fa wanan abin da kike gani basu damay ni ba yanzu haka kafin a kawo wanan din da kike magana wanda ya saya muna na monthly yana na wanda kuma aka bamu gun aiki sunan nan na shigo dasu sai hindatu tace har aban mu daga ciki ba.
To shine may sai kifada masu suda ke jira ki kawo masu suna zaune su karba amma ni kin san nafi karfin wanan.
Don yadda aka baki nima anbani din sai Zulfa tace da baki fada ba mu din dake zaune tana bamu bawai mun rasa bane ko mun gaza a, a zamantakewa ne na alheri yakawo hakan.
Don duk kan mu nan koda kike ganin muna cin kan mu yanzu muna da fahintar junan mu akan haka duk abinda ka samu sai ka tsakura wa dan uwa badon rashi ba ko tsoro muke haka don mu koyawa diyan mu akida na alheri muke wanan rayuwan.
Abinda ka samu kaci da wani shine ranon ka gobe kiyama ba wai wanda kavi kai kan ka ba zaka mora don shi ya zama bola ko.
Shiru tayi don ta fahinci bazata ci riba ba tace amma dai hindatu ke munafukace ta gaske ina kece kafin na zo kike fada min haka akewa Rahama ko yaushe idan anzo rabo kina son na kwato muna yancin mu.
Haba dai yanci fa akaina ko akan wa kika zo kwata ashe ko zaki mutu baki kwato ba in dai nice don nafi karfin ki har abada.
Ai ba san da ni kikai damara ma tun tuni da na yi mara ba dake ta yadda kika zo min din don a banbanta tsakanin kasa da tsakuwa a gidan.
Kai ya isheni ba shi na kiraku yiba ga hindatu itama ta gefe tana fadin lslai Raliya kin kai katuntumar munafuka a duniya.
Kada ki tsanmanin ko na manta yadda mukayi dakw kirana kikayi a waya cewa kin ji ance komai dear kewa Rahama sai ya fifitata da kowa akan komai don tana rike mai yan marayun shi.
Idon rikon makircin da takewa yaran ne sai kinyi sanadin da kika rabata da yaran kiga tsiya ita kuma ki hana mata rawan gaban hantsi a gidan nan.
Kince sai kin mayar da ita goro abin saye abbabu cikin gidan nan sa ita da banza duk daya zaki mayar da ita .
In tana takama da dan karatun likitan da rayi ne nasa ido na gani sai kin yi sanadin da kika sa tabar aikin ma gaba daya a gidan nan da ma aikatar su.
Ke dan Allah ya ishe ni haka na munafukan banza munafukan wofi kawai dake da ita kuna tunanen ban san irin makircin da kuke kullawa bane a gidan nan ko may ?
Gaba dayan ku nan ba wacce ban san halinta ba don haka ba sai kun fada ba nasan duk makirci da kuke kullawa shiyasa ma na mayar da kowan ku nan naga iya gudun sherin ku din.
To bari kuji daga yau kada wacce ta sake samuna akan irin wanan shirmay naku na banza a gidan nan ke ma nayi maki hakane don ki san bani daukan irin wanan halin a gidan nan.
Saboda naga kin kasa fahinta na da lalama don haka daga yau bana son jin wani gulma ko sheri ya taso ga dukkan ku a gidan nan in ba haka ba har naji ran mai shi sai ya baci.
Babu mai iya korar wata a cikin ku tunda ba wacce ta aje wata anan sai ni don haka mu zuba ga mai irin wanan halin a gidan nan mugani ni da mai shi.
Yana fadin haka ya mike yabar mu zaune a falon ban zauna ba na mike na fice daga falin nima zuwa part dina zuciyana tab da tunanen wanan rashin wayo na matar nan.
********* ********* *********
Kamar yadda ya saba muna ko wani azumi hakan ne ma yanzu yai muna kayan azumi dana sallah ya kasa kashi hudu yace kowa ta kwasa ta aikawa iyayyen ta dashi kafin su dauka Raliya ta zubur ta kwashi na gaban Zulfa haba.
Zulfa tace dawa Allah ya hada ta bada ita ba zubur ta rike mata hannu tace baki isa ba wallahi idan baki daukan na gaban ki sai ki barshi.
Kai kai ban son fitinar tsiya wai ke may yasa baki kama girman ki ne ko yaushe ki zauna kina fitina akan abinda baikai ya kawo ba.
Zulfa fara dauka sai hindatu ta dauka Rahama idan ta kwasa ki kwasa sai ita daga yau haka nake son a dinga yi.
Itace dai tazo da nata zalaman mutum na wa mutane ssllon shi mai shine amma dan abu kadan ya tsone mashi ido don son banza irin na mutum zulfa ke fadin hakana tana kwasa.
Hindatu kan dataga fitinar da yafi karfin nata haukan sai tsuki take ja nace a raina kadan ma kika gani tsohuwar banza kawai.
Yara na kira bayan nace na gabana nake so suka zo suka kwashe min nida zulfa ihisan ma ta kwashi na uwarta ta kira yar ta wai mimi tace suzo su kwashe mata
Showing 381001 words to 384000 words out of 456145 words
Kada ku bari yamma yai maku a waje kin san bana son hakana dai nace nima ina da abinyi idan mun dawo, ba zamu kai har yamma ba ai.
Na mike ina fadin mun tafi yace kudin askin yaran fa ko an yafe min ne na barshi nace zasu shigo ai su karba nazo fada ma zamu fita ne dama.
Daga haka na sa kai na fice falon ba wanda yaiwa kowa magana a cikin mu ina fita taja tsuki tare da kawar da kanta kishin ya motsa ke nan.
Nima hakane dana samay ta a fslon sai da naji nawa kumzllon ya zaburo min daurewa dai nayi na hade shi ya koma inda ya taso.
Bayan kamar minti goma sha sai gamu mun fito tare da yaran suna gaba ina bayan su muka shigo falon har lokacin tana nan zaune a falon.
Nan suka kewaye shi kowa na fada abinda zaije yi Amira taje gefen kujeran da yake zaune ta lafe a bayan shi tana fadin daddy kudi zaka bamu muje shopping yau.
Harara take watsawa sai gani na shigo ina gyara hijjab din dake jikina nace au zama ma kuka yi Aisha dake gabana tana cewa daddy ina wuni yace a, a Aisha duk wanan kwalliyan haka na fita ne ?
Tace daddy ai ban yi kwaliya ba tunda da anty zamu fita kasan ita ustaziya ce yace lalai ke kuma fa ?
Helen ce ta katse masu hiran su da Aisha da yake mata wasan barkwanci idan yaso don ba kullun yakeyi ba sai idan yana son nishadi.
Ya sa hannu a aljihu shi yana ciro kudi yake cewa ku yan mata sai a dan baku mai yawa ko don naga ance yau shopping ne za, a da mummy.
Ya mikawa kowa kudin har yan samarin da zasu wurin aski sai da ya basu nasu yadda zasu sayo abu a can Ihisan ce ta shigo daga karshe tana cewa mummy bana ce zan tafi ba.
Nace ayya ai na dauka ko kina barci ne tace yanzu nunu ke fada min taga kun fito ai, jinior shine mai alaman rashin kunya irin na yara yace bazamu dake ba ke ma ba kina fita da maman ki ba ki barmu.
Kai jinior zan buge bakin nan naka yanzu ashe ba anty bace ko kake mata haka bana hanaka yiwa yannen ka rashin mutunci ba ko .
Ya ja baya yana magana ciki ciki na ce mu zamu tafi ihisan karbi kufin ki gun daddy mu tafi muka juta muka barsu a nan yana bata kudin ta.
A kofan gida na ga wani sauri zaune kallo daya nai mashi na kawar da kaina ya na charting a wayan shi.
Yana ganin yan mata naga ya tsura masu ido yaron bai min ba na tsaya ban fita ba sai da naga kowa ya shiga mota nima na shiga muka wuce
A mota na muke tafe duk motar ta dauke mu harda Nasir da bamuyi niyar fita dashi ba a lokacin amma ya nace sai ya bimu ya dauki Haidar da hanif shi kuma jinior yana tare da ni.
Mun kaisu gun baba sai da suka dan bata muna lokaci muka samu akai masu muka nufi wani babban store na kaya nan suka shiga kashe dan kudin da aka basu karshe ma sai dana cika masu muka dawo gida tun daga nesa na hango wanan yaron zaune again.
Nace wai waye nan zaune tun dazun na ganshi da zamu fita sai ihisan ta ja tsaki daga bayan motta tace dan matar nan ne fa wai shima a gidan nan zai zauna.
Sai shegen kallon mata wallahi ni haushima yake bani gashi kamar mugu idan ka gan shi ni wallahi ban san may yasa aka kawo muna su gida ba wallahi.
A raina nace akwai matsala kuwa gani da wa yan nan yan mata haka kuma wanan yaron dagani dan zamani ne irin yaran nan ne da ba kwabo.
Ga wani shegen aski da yayi a kan shi wandon shi irin yadda hitsararun matasan nan kayi wai sagin nace dasu to ku saurara dakyau wallahi gaba dayan ku kuyi hankali dashi kunga dai bamu san tarbiyan shi ba ko ?
Ina shiga ciki da mota naga yan matan su biyu a waje wai suna selfi a cikin huranin gidan sai ihuce ihuce sukeyi abin su.
Nace Allah ka cece mu wanan rayuwa haka akwai aiki kuwa gaskiya kowa tasha dogon wandon pencil da matsatsen riga a jikin ta.
Da suna muna wani yauki amma muna fitowa sai suka bimu da kallo don basuyi tsanmani akwai zukakan yan mata haka ba a gidan.
Kowa ya shiga gida da kayan shi niki niki har ihisan a falon mu muka tsaya da ita ana duba abinda kowa ya sayo a wurin.
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA ONLINE NOVEL NE, , , ,
93
Ganin yaran nan da nayi bai min dadi ba sai dai ba zaka aibanta dan wani ba sai addu,a da fatan alheri ga dan kowa shine adduan ko wace uwa tagari ga ko wani da tagani.
Don haka ni dai na dinga kafa kafa da yarana tare da masu adduan neman tsari daga sherin shedan.
An tashi da azumi kowa ya dauki niyya sai wa yanda aka sahelce masu yin azumin kamar yara tsofi marasa lafiya da sauran su.
Muna ta kokarin hada abinda zamu sha ruwa dashi a part dina ni da yara ko ina ya dauki kamshin girkin da suke tayi kowa da abinda yake son ci idan ya sha ruwa.
Zulfa ta shigo tana cewa a, a wanan kamshin yau duk na masu buda bakine haka ko may ?
Ina daga kwance nace da ita ai duk hadama ne irin tasu yanzu karshen ta ma da an sha ruwan nan zasu barni da abincin a kitchen.
A, a mummy nikan nawa tas zan cinye shi ai daidai cikina na soya muna ma Atika dariya daddy ya shigo falon namu.
A, a da alama dai ku azumin bakwa jin shi yau wanan dariyan haka da kuke kwasa kamar an maku bushara.
Yaran nan dai mukewa dariya sun hada abinci kamar masu shirin taron baki wai duk na shan ruwa ne haka .
Amira ta dauko kula tana fadin daddy yau dz abincina zakai buda baki ko na hada delicious mai dadi,
Murmushi yayi kawai nace yau kan kin makara don daddy gun maman Ihisan zai buda bakin shi sai yarinyar tace shitty wallahi na dauka a gun mummy ne ko maman baby da kaci dahuwana.
Murmushi yayi yace ku bari idan su mummy naku za suyi girki sai na zauna naci har sai na koshi.
Ya juya yana cewa Sani zai shigo maku da kayan shan ruwa don mun makara bamu samun lokacin zuwa kasuwa ba da wuri.
Ni dai ban mayi magana ba don ina fama da Abdul mai fitina wai orth din da aka bashi akwai zafi har ya gama ya fita wurin mu.
Ba a dauki lokaci ba Sani ya iso gidan da kayan cikin wata mota haka mai girma duk kayan da ya shigo dasu almost a part dina ya tafi.
Don suna suna aka bi aka sayawa kowa kayajn shan ruwan har helen d bata sallah sai da aka bata alhakin ganin ido.
Ni dai ban san yaya akayi ba don kayan ma da ya shigo dasu lokacin mun gaji nan muka barsu a falo yadda ya tara muna su.
Fitinan zancen kayan ne ya tayar da mu tun da safe daga barci muna barcin mu mai dadi na safe na azumi sai ga daddy ya aiko wai mu zo kusan Hindatu ce ta karshen fitowa ranan.
Da alama fita zaiyi a lokacin shi ba ma kwanciya zaiyi ba kamar yadda mu muka dan samu hutawa.
Bayan duk mun zauna ne yake cewa damu ke Zulfa damay damay sani ya kai maki part din ki jiya ne ?
Nan ta shiga lissafo mashi abinda aka kawo mata din ya juya gun hindatu itama ya tambaye ta tace ya kawo min kayan abinci sai kayan tea nawa dana Ihisan yace.
Rahama ina jin ki yace dani nace nima kayan abinci ya kawo muna na shiga lisafo mai kamar yadda sauran sukai mai lissafi.
Yace ke ina jin ki tace a, nima dai ai shi aka kawo min din yace ki fada yadda kowa ya fada min inji tai shiru yace ke nake sauraro don ban son alamari da zargi da kuma tauye hakki akai.
Dole ta lissafa mai kamar yadda mukai lissafi da tagama sai yace good yanzu ina son tambayan ki akwai wani wanda nabawa abinda yafi naki a gidan nan ko na yaran nan.
Koko da kikie cewa na bawa matana abinda raina ke so ke na baki kadan ke da diyan ki don bani na haife su ba, .
Nawa kike son na rage daga ciki na kara maki tace ai ni ha shi nake nufi ba ni nufina don may akai hakana ba a bawa kowa equal ba.
Yace saboda gida nane kuma kudina ne sannan kuma iyalina ne dama ke dashi kika zo ne wai?
Ke basuyi bakin ciki akan diyan ki da kika zo dasu ba sai kece mai bakin ciki da su da yaran su komay ?
Tace wa zanwa bakin ciki a cikin nan kayan tea da sauran abubuwan bukatu basu fi karfin saye na ba balle don nai magana har ka zaunar dani a gaban matan ka kana son yi min cin mutunci.
Yace kin baki cikin kan don in ma na fushine hindatu da akabawa ita da yarta da yar aikin ta kawai zatai fushi bake ba .
Humm wai sani in fika agalo da rabon gida yau shine nan to mu haka muka saba a gidan nan inji Zulfau mu wa yan nan kayan basu kai na wanan fitinan ba don wani bai taba karewa ba ba a kawo ma wani ba.
Hindatu tace mu din da ba kowa ba a wurin ki gashi bamuyi hassada ba sai ke ce kikayi yanzu indan da kinfi karfin shi da baki bi baya kinyi korafi ba ai.
Tace dama kayi niyar wullakantani yasa ka dauko ni ka hada ni da matan ka ba don kaja min wullakanci da raini.
To sannu mama uwar matan duniya wai ke Raliya may kike daukan kan ki ne ko wa kike ganin kinfi wani abu a gidan nan wallahi in ma ganin wani abu keka wa kan ki to ki sauke don nan dai bama wacce kika kai balle kifi mu.
Tace a haka din Zulfa tace a hakan kuwa da kika gan mu don tsafi guda muke bautawa kin kuma sani kika shigo.
Ban daiyi magana ba har lokacin sai tagumi da nayi da hannu na daya mamaki ya kashe ni na wanan zancen don sai naji duk ta karkare zube min a idona gaba daya.
Don ni kaya ma duk suna falona ban shiga dasu a ciki ba har wanan lokacin da takai wanan korafin a a gaban shi.
Nasan yawan kayan da taga an shiga dashi part din nawa yasa yaranta fada mata ita kuma bata san cewa tsarin shi ba ke nan har yaro na goye sai an saka shi ga lissafin komai haka nima nazo na sama sunayi a gidan.
Anty da kun so kuyi shiru ba wai abinda take nufi ke nan ba sai nai murmushi bayan na fadi hakan garesu.
Ta wani juyo ta kalle ni a lalace tace ai sai ki fadi abinds nake nufi ke da kika san manufa na din akan maganan danayi.
Nace cikin murmushi, kamar yadda daddy ya fadi ne dazun mu bamuyi bakin ciki da yaran ki ba da akabawa dsidai da namu sai ke ne zakiyi bakin ciki don daddy ya ba harda kananan yaran da ba su azumi abin shan ruwa don kina ganun iyayyen su zasu yi amfani dashi ko ?
Bayan wanan ba wani abinda kike wa wanan hassdan to bari kiji Raliya kike kowa ma ki tambayi anty hindatu kiji idan ni kayan tea sun damay ni a baya da nake nan tare da ita rabon baba ita nake bawa na shi nace ta kara da nata.
Ni fa wanan abin da kike gani basu damay ni ba yanzu haka kafin a kawo wanan din da kike magana wanda ya saya muna na monthly yana na wanda kuma aka bamu gun aiki sunan nan na shigo dasu sai hindatu tace har aban mu daga ciki ba.
To shine may sai kifada masu suda ke jira ki kawo masu suna zaune su karba amma ni kin san nafi karfin wanan.
Don yadda aka baki nima anbani din sai Zulfa tace da baki fada ba mu din dake zaune tana bamu bawai mun rasa bane ko mun gaza a, a zamantakewa ne na alheri yakawo hakan.
Don duk kan mu nan koda kike ganin muna cin kan mu yanzu muna da fahintar junan mu akan haka duk abinda ka samu sai ka tsakura wa dan uwa badon rashi ba ko tsoro muke haka don mu koyawa diyan mu akida na alheri muke wanan rayuwan.
Abinda ka samu kaci da wani shine ranon ka gobe kiyama ba wai wanda kavi kai kan ka ba zaka mora don shi ya zama bola ko.
Shiru tayi don ta fahinci bazata ci riba ba tace amma dai hindatu ke munafukace ta gaske ina kece kafin na zo kike fada min haka akewa Rahama ko yaushe idan anzo rabo kina son na kwato muna yancin mu.
Haba dai yanci fa akaina ko akan wa kika zo kwata ashe ko zaki mutu baki kwato ba in dai nice don nafi karfin ki har abada.
Ai ba san da ni kikai damara ma tun tuni da na yi mara ba dake ta yadda kika zo min din don a banbanta tsakanin kasa da tsakuwa a gidan.
Kai ya isheni ba shi na kiraku yiba ga hindatu itama ta gefe tana fadin lslai Raliya kin kai katuntumar munafuka a duniya.
Kada ki tsanmanin ko na manta yadda mukayi dakw kirana kikayi a waya cewa kin ji ance komai dear kewa Rahama sai ya fifitata da kowa akan komai don tana rike mai yan marayun shi.
Idon rikon makircin da takewa yaran ne sai kinyi sanadin da kika rabata da yaran kiga tsiya ita kuma ki hana mata rawan gaban hantsi a gidan nan.
Kince sai kin mayar da ita goro abin saye abbabu cikin gidan nan sa ita da banza duk daya zaki mayar da ita .
In tana takama da dan karatun likitan da rayi ne nasa ido na gani sai kin yi sanadin da kika sa tabar aikin ma gaba daya a gidan nan da ma aikatar su.
Ke dan Allah ya ishe ni haka na munafukan banza munafukan wofi kawai dake da ita kuna tunanen ban san irin makircin da kuke kullawa bane a gidan nan ko may ?
Gaba dayan ku nan ba wacce ban san halinta ba don haka ba sai kun fada ba nasan duk makirci da kuke kullawa shiyasa ma na mayar da kowan ku nan naga iya gudun sherin ku din.
To bari kuji daga yau kada wacce ta sake samuna akan irin wanan shirmay naku na banza a gidan nan ke ma nayi maki hakane don ki san bani daukan irin wanan halin a gidan nan.
Saboda naga kin kasa fahinta na da lalama don haka daga yau bana son jin wani gulma ko sheri ya taso ga dukkan ku a gidan nan in ba haka ba har naji ran mai shi sai ya baci.
Babu mai iya korar wata a cikin ku tunda ba wacce ta aje wata anan sai ni don haka mu zuba ga mai irin wanan halin a gidan nan mugani ni da mai shi.
Yana fadin haka ya mike yabar mu zaune a falon ban zauna ba na mike na fice daga falin nima zuwa part dina zuciyana tab da tunanen wanan rashin wayo na matar nan.
********* ********* *********
Kamar yadda ya saba muna ko wani azumi hakan ne ma yanzu yai muna kayan azumi dana sallah ya kasa kashi hudu yace kowa ta kwasa ta aikawa iyayyen ta dashi kafin su dauka Raliya ta zubur ta kwashi na gaban Zulfa haba.
Zulfa tace dawa Allah ya hada ta bada ita ba zubur ta rike mata hannu tace baki isa ba wallahi idan baki daukan na gaban ki sai ki barshi.
Kai kai ban son fitinar tsiya wai ke may yasa baki kama girman ki ne ko yaushe ki zauna kina fitina akan abinda baikai ya kawo ba.
Zulfa fara dauka sai hindatu ta dauka Rahama idan ta kwasa ki kwasa sai ita daga yau haka nake son a dinga yi.
Itace dai tazo da nata zalaman mutum na wa mutane ssllon shi mai shine amma dan abu kadan ya tsone mashi ido don son banza irin na mutum zulfa ke fadin hakana tana kwasa.
Hindatu kan dataga fitinar da yafi karfin nata haukan sai tsuki take ja nace a raina kadan ma kika gani tsohuwar banza kawai.
Yara na kira bayan nace na gabana nake so suka zo suka kwashe min nida zulfa ihisan ma ta kwashi na uwarta ta kira yar ta wai mimi tace suzo su kwashe mata
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128 Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153