zai min wanan fasaran ko amma wanda yasan aure da kulawan shi ai ba zai ce wani abu ba kan magana na.
Nace ni dai ban ja ba kawai takardan gwaji nake son gani shine karshen magana na dakai yace kina min dan kan mai ciwo ke nan yanzu ko kuma wani wanda bai san kan sa ba can ko ?
Nace wanan wani magana ce mara evidence kake son fadi don ni magana daya na kawo idan naga amsa sai komai ya wuce a guna amma bani gani mace haka yar duniya ta gama karade duniya da tun da kurciyar ta yanzu ta dawo nan ta cuta muna don hainci kawai.
Ya girgiza kan shi tare da fadin Rahama ban san may kika masheni ba yanzu har abin yakai ga ban san zafin kaina ba da zan fadawa halaka don idona ya rufe da aure ko may ?
In ma wani abune na fada maki kece mai babban kamishi ga yin haka a gare ni nace da yake ita Raliya daka aure ta lokacin ina aikine ko ?
Yace au baki aiki ko ya murmusa yana fadin ni zan tafi don ina ga daga can zan wuce nace Allah ya sauke lafiya yace to ba kaji ba rakiyar ma itama yanzu bana samun ta dai ke nan nace ai wanan ba matsala bane idan ka gama sai ka kirani na fito.
Nace mun kuma gode da alherin da akaiwa iyayye Allah saka da alheri yace ba don ki nayi ba albarka nake nema don banga dalilin da zanyi don ki ba nace ko a hakan ma mun gode ai.
Yace tare da dan juyo ya nufo inda nake zaune da sauri na mike tsaye dariya ma nabashi yace ashe abin naki da gaske ne nace ka dauka wasa nake ashe.
Wanan uwar guzumar da ka kwaso ku karanta can da ita don ba zan yarda ta kwashe min current din na ba ta karawa tsufarta .
Dariya sosai yake ya fice yana fadin ni kinga tafiyana sai na dawo da sauri na bi bayan shi ina fadin Allah ya tsare a tare muka fito daga dakin.
Mun fara tafiya nake cewa dama ina son tambaya nadawo kuma naga har yanzu zulfa bata dawo garin ba bai takan ni ba sai rike hannun Anty da yayi suna magana da yaran kasa kasa ban majin abin da suke fadi ba.
Mun fita tare har haraban gidan inda na samu har wanda zai kaishi yazo yana jiran shi nan muka taru har yaran muna mashi a dawo lafiya.
Ya tafi yana daga muna hannu muka juya muka shige gidan tare muna hiran ko ina amaryan tashi ta shiga kwana biyu hindatu take cewa wata kila ta tafi balaguron ta.
Allah dai ya kyauta nace da ita tare da jan hannun anty muka shige ciki na bar yaran maza suna wasa a haraban gidan sai na dan juyo ina fadin yau fa kano zamu zanje na maida Inna gida insha Allahu.
Tace ashe gidan zai koma mu kadai ke nan a yau din nace gaskiya kan don zamu kwasa gida yayi kira yau din nan insha Allah kano zamu dira.
Ban wani dade ba nagama shiri na muka kama hanyan kano ni da iyalina idan sai biyar muka sauka garin don haka nan Gajiye ta shiga dawainiya damu.
Zulfa ta shigo ta tare mu munyi yaya bayan rabo da ita muka dan taba hira ta barmu mu huta na shiga da wainiya da yarana.
Sai washegari tun da safe Inna ta sakani a gaba don tana ganin kamar zance da ita ta kara kwana a kano saboda hankalinta ya koma gida sosai.
Da kyat na samu ta amince min na dan shiga kasuwa don sayo tsaraban da zamu tafi dashi saboda a can ban samu sayen komai ba na tsaraban da zan kaiwa yan uwa na.
Sai bayan munyi sallah a zahar muka kama hanyan kauyen mu nida yaeana baki dayan mu don zamu dan kwana biyu a can kamar yadda nake son idan da hali.
Mun isa a lokacin yan ma ta danyi kadan bayan la,asar mun samu taro kamar yadda muka saba samu idan muzo a cikin karamci.
Wanan karon ban sauka dakin kowa ba dakin mahaifiyata muka sauka daga ni har yaran inda da kaina na shiga gyaran dakin ina fitar da duk wani abinda bai dace ba a dakin.
Inna tana faman fada amma nasa aka fice dasu nan mutanen gidan suka shiga tsintar abinda suke bukata daga ciki sai da naga dakin ya koma yadda nake so na shiga wanka ina fitiwa ne wayana yai kuka masu motar kayan dake bayan mu sun iso nan na fita da kaina na bada umurni da su shigo da kayan komai na dakin sabo aka saka ba mama ba har abokan zama nata sai dai na mama din yafi nasu tsada ne sosai.
Nan gida ya shiga murna kowa aikin nasa ake yi don da masu haka kayan akazo kafin wani lokaci har sun gama aikin su ko nan na sallamay su suka tafi komai har kayan kallo sai da a saka masu do yanzu mun samu wuta a kauye da safe za a kira min mai wearing yazo yai masu.
Zuwa washe gari komai ya kammalu yadda nake so a raina ban samu shiga wurin mahaifina ba don aikin da muka sha yasa na dan gaji sosai.
A nan gidan Inna ta Suwaiba ta samay ni duk cikin yan uwa namu yafi zuwa daya da ita sosai nan ta taya ni fitarwa yan uwan mu da abokan arziki tsaraban da mukazo masu dashi.
Sai yamma ta shirya zuwa gida inda na yafa muka fita tare da ita a kafa muke tafe muna hira tana bani Labarin sabon bazawarin da Rukaiyya ta samu wai zata aura.
Nake cewa da ita ta dai bi a sannu ga yaran ta kanana ne gun wa zata barsu don tasan halin maza yanzu ba son dan wani suke ba tsakani da Allah.
Indai ba dan abinda aka bar masu bane yake hasashe yake son ya aure ta idan ya cinye ya gudu ya barta da wahala kuma ga yara kanana.
Tace ai kafin yaci mama ta cinye rabi don kullun sune zuwa gidan boka da malam wai tana son su mallake komai da Jatau din ya bari iya wasu.
Nace kai haba har yanzu ita mama bata daina irin wanan halin na bawa boka da malamai amana ba duk wanan wayewan kai da malamsi ke bamu haske akai.
Tace mama kan bata da ranan barin wanan halin don ko ciwon kai taji yanzu zata yafa ta je gun bokan ta tace wani ne yai mata asiri.
Nisawa nayi tare da fadin Allah ya kyauta ya ganar damu hanya madaidaiciya tace amin yar uwa.
Mun rabu da ita akan da safe zata shigo mu zagaya garin mu gaida yan uwa da abokan arziki da aka kwana biyu ba a gana ba.
A dakin mama Abu na yada zangon muka dan taba hira da ita sai da akai kiran sallah nabar dakin nata.
Washegari Suwaiba koda ta shigo ta samu har na shirya muka garzaya sai gidan mahaifin mu mun samay shi a gida don yanzu babu inda yake zuwa saboda sugar da yasa shi gaba.
A kofan gida muka samay shi tare da yarana muka zo gidan namu ya nuna farin cikin ganin mu nan yayi yayi da yarana akan suzo gun shi amma sai suka ki.
Na ce dasu a cikin tsawa kuje gun grandpa sai suka tafi ya rugumay su a jikin shi yana dan hira dasu na tambaye shi lafiyan jikin yace dani Alhamdullahi.
Ai abin yazo min da sauki tunda ina samun kulawa daga gare ku keda mijin ki Allah dai ya saka maku da alheri.
Nai murmishi tare da fadin amin baba ya juya gun Suwaiba yana cewa ashe kina gunta haka nake son ganin ku da baku biyewa wanan uwar taku da har yanzu bata san Annabi ya faku ba hassadan ta a kullun kamar karuwa yake a zuciyar ta .
Na rasa ko wata irin mutum ce Laure da bata girma kullun jiya iyau take Suwaiba tace baba ni yanzu ai ba zan taba yarda mama ta hadani da kowa ba tunda na gane halinta bana kai mutum ga alheri bane ko yaushe.
Nace tashi mu shiga mu gaida su mama mu wuce zuwa sauran gidajen sai dai kafin na shiga saida muka leka mama Altine bata nan ta fita zuwa unguwa.
Kamar kullun yadda mama Laure ta saba tarona babu yabo ba fallasa hakan ne ma yau a fuskan ta don tunda tace a, a mutanen birni ne yau a gidan namu bata sake bi ta kan mu ba sai Suwaiba ce ta shiga ta dauko tabarma ta shimfida muna a waje cikin yar rufar dake daga kofan ta da akayi.
Amaryan baba tafito da murna tana muna sannu da zuwa na karbi danta dake goye a bayan ta take cewa jiya mukaji labarin kin shigo kin dawo da yaya a wurin mai kuli.
Nace mun shigo mama aiki ne ya dan yi min yawa da mutanen dake shigowa yasa bamu samu shigowa wurin ku ba a jiya din.
Tace to yaya hanya andawo lafiya Allah yasa abinda akaje nema ya amfana ga kowa ai kina da kokari wallahi duk da baki kasan amma aike ko yaushe baya katsewa a gare mu.
Nace kai mama ai hakan ya zama dole nayi mata gaisuwan mahaifinta da na samu labarin ya rasu bana kasan .
Dama haka ake so ai a dinga bin masu hannu da maiko idan sun shigo kamar za a fadi ana ladabin shegu gare su.
Na dauka ma dani take sai naji amarya na cewa bakin halin wasu kuma bai bari hassada ya sa suci arziki ai gara nabu naci arziki dana zauna hassada ya kashe ni a daki.
An girma ba a san an girma ba har yanzu mugun hali ya hana a tuba a koma ga Allah sai yawon bin boka da malam a ka iya.
Nace da yarana su mike mu tafi na mika masu tsaraba da bazo masu dashi harda yaran amaryan babana sai kuma mama ta hau fada wai har yanzu ina nuna mata kiyayya a fili.
Ita may yasa ban ban ta wani abu ba kari akan wanda nabata amma na uya sakowa kannena har da agolan gida tsaraba.
Allah sarki dadi inji barawon takanda an daiji kunya wallahi ai sai ki bari diyan ki da kika hana su nuna yara jinin su ne amma ba wacce hassadan ki ya zamawa taki ba a duniya.
Don rashin ta ido wai yau har kina fada kan tsaraban hajiya ina nan a bayan ta babu irin zagin da bakiyi mata har fadi kike wai ta magance kowa a gidan mijin sai abinda ta ga dama take masu a gida.
Kin ce ita da uwarta ne ai sukai wa yaran ki asiri suka lalace babu mai mayar da sufe wuta yanzu kuma abinda taiwa yan uwan ta ya tsone maki ido Albarka take nema shiyasa kike ganin ta ko yaushe a haka don babu hassada a zuciyar ta ita da uwarta.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON ONLINE NOVEL NE BA A YAFE BA, , , , ,
109
Naji dadin dan lokacin da na samu kwana biyu na zauna a gida tare da yan uwa na da iyayyena don naga matsalolin su na taimaka wa wanda zan iya taimakawa a nan kafin na koma na sake shiri a kai.
Suma hakan don sunji dadin kasancewa da mu a lokacin don sun nuna muna so da kauna iya a dadin saboda yadda daga ni har yaran mun sake jiki sosai da kowa a cikin su.
Sai da na share sati biyu cur a gida muka shirya dawowa Abuja don aikin da ake nemana akan shi idan ba haka ba yadda daddy baya kasan da sai na share kusan wata daya a gida tare da yan uwa da iyayyena.
Sai da na kwana uku a kano nagama komai da nake bukatan yi na bar garin da dare muka shiga abuja don haka kowan mu a gajiye yake a lokacin.
Wanka sukayi yaran suka kwanta ni da su Atika muka dan yi abin da ya kamata muka kwanta muma.
Washe gari monday haka da gajiya na shiga wurin aiki don meeting din da muke da shi a ranan wanda ya zama min dole da sai na halarce shi dole.
Bamu fito ba sai karfe uku na rana don haka ban tsaya ba na nufo gida kai tsaye don nai wanka da sallah na samu dan abinda zanci a gidan.
Wanda nayi sa, a an gama abincin wanka na fada nafito na tayar da sallah a gurguje don na makara sosai da sallah da ban samu nayi ba a cikin lokacin sa.
Sai da na idar da sallah na shirya na fito falon wurin su mama da yara na zauna nan kowa ya fara kawo min korafin shi na baida abu kaza na komawa school.
Shigowan maman ihisan yasa yaran dan tsagaita min da damuwada suka sakani gaba dashi wanda bai hanani cin abincina ba a tsanake.
Mun gaisa da ita take tambayana mutanen gida nace da ita duk suna lafiya tace dani kun sha gida wanan karon kan ?
Nace wallahi kamar kada mu dawo da sauri tace dani kauye din kike cewa kamar kada ki dawo maman Haidar ?
Da sauri na dan kallota nace inane asalina maman ihisan ai kowa yabar gida gida ya barshi da kauye da birni in dai da wadata ai duk daya ne ga bawa.
Tace hakane aini nayi dana sanin rashin tafiyana da kuka tafi kuka barni don wanan mara mutuncin matar tashibhaka tazo min da wasu irin tika tikan mata a gidan nan wai suna meeting a wurin ta bakiga iya shegen da sukai muna ba a gidan nan wallahi .
Dariya ne ya subuce min nace da ita ashe kun sha kallo tace kallon takaici ko may abu tun sha biyun rana suke abu daya har muka kwanta ni dai ban san watsewan su ba ranan.
Nace wata sabuwa ke nan kuma yazo muna gidan ke nan gara da bana nan nasan da nawa ya samay ni don dani kowan su zata shigo gidan ranan.
Tunda ni suka saka a gaba tace ko kina nan ai bazaki kula su ba don babu wasu itin kilakan mata ne dasu.
Nace ko ajikina tunda ba a guna suke alamarin su ba sai dai wacce duk ta kulani shine zasu jini kin san ai saniya bata sani ana son ta kauce sai an tokari bayan ta ko ?
Kai kema dai wallahi kawai dai don baki gari ne kawai nace ai gani sai su kara dawowa in don ni dama sukai taron su gani.
Tace dani aini ranan naga ikon Allah zakice gidan nan ko wani wurin sai da motane don irin yadda suka baje motocin su ke da ganin su babu mutanen arziki a cikin su wallahi.
Nace ai in mutum bai mutum ba bai gama ganin duniya ba mu kuma irin namu kaddaran ke nan da muke gani ko wace da nata irin sallon da take zuwa muna.
Tace bari maman haidar wallahi ni har mamakin wanan mutumin nake ji irin wanan rayuwan haka ga yara mu na tasowa suna bude ido da abubuwan barkata a gida suna gani.
Don duk wacce zata shigo da nata irin sallon iskancin da zata zo muna dashi a gidan gida ya koma muna kamar gidan yan iska.
Nace da sauri ga wanda ya damu da abinda suke ciki ba nifa ban damu da kowa ba balle lalurar mutum ya damay ni.
Tace zulfa fa suna lafiya nake cewa da ita suna lafiya ina ga karshen sati mai zuwa zasu dawo nan din itama yadda mukayi da ita.
Tace dani kuma again nan din ita ma zata sake dawowa da zama nace ba anan din take ba dama may ye amfanin zamata a can da takeyi ita kadai ai gara ta dawo a hade yafi.
Allah ya kyauta tace dani tare da mikewa tsaye tabar falon ran ta babu dadi a raina nace kishi kumalon mata ke nan koni ai ba taki na bar gidan ba ta zauna ita kadai kamar yadda ko wace mace ke bukatan ganin ta ita kadai a gidan mijin ta.
Amma ni may zaisa na wahal da kaina ga haka ni da na shiga cikin mata uku na zo a ta hudu shine zan sakawa raina wani kishin banza can.
Wai ma akan wani mijin zan zauna ina kishi mijin da ko yaushe baya nuna an mashi daidai a cikin kwashe kwashen mata yake da yawan aure a gidan.
Na ja tsuki tare da kiran Hadiza tazo ta kwashe kayan abincin da naci a gabana tare da mike kafafuwana a saman dan stoll din dake a gabana na dafe kaina da hannu daya ina tunanen maganan da hindatu ta fada min nace a raina Allah ya kara hadani dasu wata rana zasu san allura ma karfe ne ba abin banza bane shi.
********* ********* *********
Kamar yadda muka barar da zulfa hakan ne kuwa a karshen satin ta dawo Abuja sai dai tun dawowan
Showing 450001 words to 453000 words out of 456145 words
Nace ni dai ban ja ba kawai takardan gwaji nake son gani shine karshen magana na dakai yace kina min dan kan mai ciwo ke nan yanzu ko kuma wani wanda bai san kan sa ba can ko ?
Nace wanan wani magana ce mara evidence kake son fadi don ni magana daya na kawo idan naga amsa sai komai ya wuce a guna amma bani gani mace haka yar duniya ta gama karade duniya da tun da kurciyar ta yanzu ta dawo nan ta cuta muna don hainci kawai.
Ya girgiza kan shi tare da fadin Rahama ban san may kika masheni ba yanzu har abin yakai ga ban san zafin kaina ba da zan fadawa halaka don idona ya rufe da aure ko may ?
In ma wani abune na fada maki kece mai babban kamishi ga yin haka a gare ni nace da yake ita Raliya daka aure ta lokacin ina aikine ko ?
Yace au baki aiki ko ya murmusa yana fadin ni zan tafi don ina ga daga can zan wuce nace Allah ya sauke lafiya yace to ba kaji ba rakiyar ma itama yanzu bana samun ta dai ke nan nace ai wanan ba matsala bane idan ka gama sai ka kirani na fito.
Nace mun kuma gode da alherin da akaiwa iyayye Allah saka da alheri yace ba don ki nayi ba albarka nake nema don banga dalilin da zanyi don ki ba nace ko a hakan ma mun gode ai.
Yace tare da dan juyo ya nufo inda nake zaune da sauri na mike tsaye dariya ma nabashi yace ashe abin naki da gaske ne nace ka dauka wasa nake ashe.
Wanan uwar guzumar da ka kwaso ku karanta can da ita don ba zan yarda ta kwashe min current din na ba ta karawa tsufarta .
Dariya sosai yake ya fice yana fadin ni kinga tafiyana sai na dawo da sauri na bi bayan shi ina fadin Allah ya tsare a tare muka fito daga dakin.
Mun fara tafiya nake cewa dama ina son tambaya nadawo kuma naga har yanzu zulfa bata dawo garin ba bai takan ni ba sai rike hannun Anty da yayi suna magana da yaran kasa kasa ban majin abin da suke fadi ba.
Mun fita tare har haraban gidan inda na samu har wanda zai kaishi yazo yana jiran shi nan muka taru har yaran muna mashi a dawo lafiya.
Ya tafi yana daga muna hannu muka juya muka shige gidan tare muna hiran ko ina amaryan tashi ta shiga kwana biyu hindatu take cewa wata kila ta tafi balaguron ta.
Allah dai ya kyauta nace da ita tare da jan hannun anty muka shige ciki na bar yaran maza suna wasa a haraban gidan sai na dan juyo ina fadin yau fa kano zamu zanje na maida Inna gida insha Allahu.
Tace ashe gidan zai koma mu kadai ke nan a yau din nace gaskiya kan don zamu kwasa gida yayi kira yau din nan insha Allah kano zamu dira.
Ban wani dade ba nagama shiri na muka kama hanyan kano ni da iyalina idan sai biyar muka sauka garin don haka nan Gajiye ta shiga dawainiya damu.
Zulfa ta shigo ta tare mu munyi yaya bayan rabo da ita muka dan taba hira ta barmu mu huta na shiga da wainiya da yarana.
Sai washegari tun da safe Inna ta sakani a gaba don tana ganin kamar zance da ita ta kara kwana a kano saboda hankalinta ya koma gida sosai.
Da kyat na samu ta amince min na dan shiga kasuwa don sayo tsaraban da zamu tafi dashi saboda a can ban samu sayen komai ba na tsaraban da zan kaiwa yan uwa na.
Sai bayan munyi sallah a zahar muka kama hanyan kauyen mu nida yaeana baki dayan mu don zamu dan kwana biyu a can kamar yadda nake son idan da hali.
Mun isa a lokacin yan ma ta danyi kadan bayan la,asar mun samu taro kamar yadda muka saba samu idan muzo a cikin karamci.
Wanan karon ban sauka dakin kowa ba dakin mahaifiyata muka sauka daga ni har yaran inda da kaina na shiga gyaran dakin ina fitar da duk wani abinda bai dace ba a dakin.
Inna tana faman fada amma nasa aka fice dasu nan mutanen gidan suka shiga tsintar abinda suke bukata daga ciki sai da naga dakin ya koma yadda nake so na shiga wanka ina fitiwa ne wayana yai kuka masu motar kayan dake bayan mu sun iso nan na fita da kaina na bada umurni da su shigo da kayan komai na dakin sabo aka saka ba mama ba har abokan zama nata sai dai na mama din yafi nasu tsada ne sosai.
Nan gida ya shiga murna kowa aikin nasa ake yi don da masu haka kayan akazo kafin wani lokaci har sun gama aikin su ko nan na sallamay su suka tafi komai har kayan kallo sai da a saka masu do yanzu mun samu wuta a kauye da safe za a kira min mai wearing yazo yai masu.
Zuwa washe gari komai ya kammalu yadda nake so a raina ban samu shiga wurin mahaifina ba don aikin da muka sha yasa na dan gaji sosai.
A nan gidan Inna ta Suwaiba ta samay ni duk cikin yan uwa namu yafi zuwa daya da ita sosai nan ta taya ni fitarwa yan uwan mu da abokan arziki tsaraban da mukazo masu dashi.
Sai yamma ta shirya zuwa gida inda na yafa muka fita tare da ita a kafa muke tafe muna hira tana bani Labarin sabon bazawarin da Rukaiyya ta samu wai zata aura.
Nake cewa da ita ta dai bi a sannu ga yaran ta kanana ne gun wa zata barsu don tasan halin maza yanzu ba son dan wani suke ba tsakani da Allah.
Indai ba dan abinda aka bar masu bane yake hasashe yake son ya aure ta idan ya cinye ya gudu ya barta da wahala kuma ga yara kanana.
Tace ai kafin yaci mama ta cinye rabi don kullun sune zuwa gidan boka da malam wai tana son su mallake komai da Jatau din ya bari iya wasu.
Nace kai haba har yanzu ita mama bata daina irin wanan halin na bawa boka da malamai amana ba duk wanan wayewan kai da malamsi ke bamu haske akai.
Tace mama kan bata da ranan barin wanan halin don ko ciwon kai taji yanzu zata yafa ta je gun bokan ta tace wani ne yai mata asiri.
Nisawa nayi tare da fadin Allah ya kyauta ya ganar damu hanya madaidaiciya tace amin yar uwa.
Mun rabu da ita akan da safe zata shigo mu zagaya garin mu gaida yan uwa da abokan arziki da aka kwana biyu ba a gana ba.
A dakin mama Abu na yada zangon muka dan taba hira da ita sai da akai kiran sallah nabar dakin nata.
Washegari Suwaiba koda ta shigo ta samu har na shirya muka garzaya sai gidan mahaifin mu mun samay shi a gida don yanzu babu inda yake zuwa saboda sugar da yasa shi gaba.
A kofan gida muka samay shi tare da yarana muka zo gidan namu ya nuna farin cikin ganin mu nan yayi yayi da yarana akan suzo gun shi amma sai suka ki.
Na ce dasu a cikin tsawa kuje gun grandpa sai suka tafi ya rugumay su a jikin shi yana dan hira dasu na tambaye shi lafiyan jikin yace dani Alhamdullahi.
Ai abin yazo min da sauki tunda ina samun kulawa daga gare ku keda mijin ki Allah dai ya saka maku da alheri.
Nai murmishi tare da fadin amin baba ya juya gun Suwaiba yana cewa ashe kina gunta haka nake son ganin ku da baku biyewa wanan uwar taku da har yanzu bata san Annabi ya faku ba hassadan ta a kullun kamar karuwa yake a zuciyar ta .
Na rasa ko wata irin mutum ce Laure da bata girma kullun jiya iyau take Suwaiba tace baba ni yanzu ai ba zan taba yarda mama ta hadani da kowa ba tunda na gane halinta bana kai mutum ga alheri bane ko yaushe.
Nace tashi mu shiga mu gaida su mama mu wuce zuwa sauran gidajen sai dai kafin na shiga saida muka leka mama Altine bata nan ta fita zuwa unguwa.
Kamar kullun yadda mama Laure ta saba tarona babu yabo ba fallasa hakan ne ma yau a fuskan ta don tunda tace a, a mutanen birni ne yau a gidan namu bata sake bi ta kan mu ba sai Suwaiba ce ta shiga ta dauko tabarma ta shimfida muna a waje cikin yar rufar dake daga kofan ta da akayi.
Amaryan baba tafito da murna tana muna sannu da zuwa na karbi danta dake goye a bayan ta take cewa jiya mukaji labarin kin shigo kin dawo da yaya a wurin mai kuli.
Nace mun shigo mama aiki ne ya dan yi min yawa da mutanen dake shigowa yasa bamu samu shigowa wurin ku ba a jiya din.
Tace to yaya hanya andawo lafiya Allah yasa abinda akaje nema ya amfana ga kowa ai kina da kokari wallahi duk da baki kasan amma aike ko yaushe baya katsewa a gare mu.
Nace kai mama ai hakan ya zama dole nayi mata gaisuwan mahaifinta da na samu labarin ya rasu bana kasan .
Dama haka ake so ai a dinga bin masu hannu da maiko idan sun shigo kamar za a fadi ana ladabin shegu gare su.
Na dauka ma dani take sai naji amarya na cewa bakin halin wasu kuma bai bari hassada ya sa suci arziki ai gara nabu naci arziki dana zauna hassada ya kashe ni a daki.
An girma ba a san an girma ba har yanzu mugun hali ya hana a tuba a koma ga Allah sai yawon bin boka da malam a ka iya.
Nace da yarana su mike mu tafi na mika masu tsaraba da bazo masu dashi harda yaran amaryan babana sai kuma mama ta hau fada wai har yanzu ina nuna mata kiyayya a fili.
Ita may yasa ban ban ta wani abu ba kari akan wanda nabata amma na uya sakowa kannena har da agolan gida tsaraba.
Allah sarki dadi inji barawon takanda an daiji kunya wallahi ai sai ki bari diyan ki da kika hana su nuna yara jinin su ne amma ba wacce hassadan ki ya zamawa taki ba a duniya.
Don rashin ta ido wai yau har kina fada kan tsaraban hajiya ina nan a bayan ta babu irin zagin da bakiyi mata har fadi kike wai ta magance kowa a gidan mijin sai abinda ta ga dama take masu a gida.
Kin ce ita da uwarta ne ai sukai wa yaran ki asiri suka lalace babu mai mayar da sufe wuta yanzu kuma abinda taiwa yan uwan ta ya tsone maki ido Albarka take nema shiyasa kike ganin ta ko yaushe a haka don babu hassada a zuciyar ta ita da uwarta.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON ONLINE NOVEL NE BA A YAFE BA, , , , ,
109
Naji dadin dan lokacin da na samu kwana biyu na zauna a gida tare da yan uwa na da iyayyena don naga matsalolin su na taimaka wa wanda zan iya taimakawa a nan kafin na koma na sake shiri a kai.
Suma hakan don sunji dadin kasancewa da mu a lokacin don sun nuna muna so da kauna iya a dadin saboda yadda daga ni har yaran mun sake jiki sosai da kowa a cikin su.
Sai da na share sati biyu cur a gida muka shirya dawowa Abuja don aikin da ake nemana akan shi idan ba haka ba yadda daddy baya kasan da sai na share kusan wata daya a gida tare da yan uwa da iyayyena.
Sai da na kwana uku a kano nagama komai da nake bukatan yi na bar garin da dare muka shiga abuja don haka kowan mu a gajiye yake a lokacin.
Wanka sukayi yaran suka kwanta ni da su Atika muka dan yi abin da ya kamata muka kwanta muma.
Washe gari monday haka da gajiya na shiga wurin aiki don meeting din da muke da shi a ranan wanda ya zama min dole da sai na halarce shi dole.
Bamu fito ba sai karfe uku na rana don haka ban tsaya ba na nufo gida kai tsaye don nai wanka da sallah na samu dan abinda zanci a gidan.
Wanda nayi sa, a an gama abincin wanka na fada nafito na tayar da sallah a gurguje don na makara sosai da sallah da ban samu nayi ba a cikin lokacin sa.
Sai da na idar da sallah na shirya na fito falon wurin su mama da yara na zauna nan kowa ya fara kawo min korafin shi na baida abu kaza na komawa school.
Shigowan maman ihisan yasa yaran dan tsagaita min da damuwada suka sakani gaba dashi wanda bai hanani cin abincina ba a tsanake.
Mun gaisa da ita take tambayana mutanen gida nace da ita duk suna lafiya tace dani kun sha gida wanan karon kan ?
Nace wallahi kamar kada mu dawo da sauri tace dani kauye din kike cewa kamar kada ki dawo maman Haidar ?
Da sauri na dan kallota nace inane asalina maman ihisan ai kowa yabar gida gida ya barshi da kauye da birni in dai da wadata ai duk daya ne ga bawa.
Tace hakane aini nayi dana sanin rashin tafiyana da kuka tafi kuka barni don wanan mara mutuncin matar tashibhaka tazo min da wasu irin tika tikan mata a gidan nan wai suna meeting a wurin ta bakiga iya shegen da sukai muna ba a gidan nan wallahi .
Dariya ne ya subuce min nace da ita ashe kun sha kallo tace kallon takaici ko may abu tun sha biyun rana suke abu daya har muka kwanta ni dai ban san watsewan su ba ranan.
Nace wata sabuwa ke nan kuma yazo muna gidan ke nan gara da bana nan nasan da nawa ya samay ni don dani kowan su zata shigo gidan ranan.
Tunda ni suka saka a gaba tace ko kina nan ai bazaki kula su ba don babu wasu itin kilakan mata ne dasu.
Nace ko ajikina tunda ba a guna suke alamarin su ba sai dai wacce duk ta kulani shine zasu jini kin san ai saniya bata sani ana son ta kauce sai an tokari bayan ta ko ?
Kai kema dai wallahi kawai dai don baki gari ne kawai nace ai gani sai su kara dawowa in don ni dama sukai taron su gani.
Tace dani aini ranan naga ikon Allah zakice gidan nan ko wani wurin sai da motane don irin yadda suka baje motocin su ke da ganin su babu mutanen arziki a cikin su wallahi.
Nace ai in mutum bai mutum ba bai gama ganin duniya ba mu kuma irin namu kaddaran ke nan da muke gani ko wace da nata irin sallon da take zuwa muna.
Tace bari maman haidar wallahi ni har mamakin wanan mutumin nake ji irin wanan rayuwan haka ga yara mu na tasowa suna bude ido da abubuwan barkata a gida suna gani.
Don duk wacce zata shigo da nata irin sallon iskancin da zata zo muna dashi a gidan gida ya koma muna kamar gidan yan iska.
Nace da sauri ga wanda ya damu da abinda suke ciki ba nifa ban damu da kowa ba balle lalurar mutum ya damay ni.
Tace zulfa fa suna lafiya nake cewa da ita suna lafiya ina ga karshen sati mai zuwa zasu dawo nan din itama yadda mukayi da ita.
Tace dani kuma again nan din ita ma zata sake dawowa da zama nace ba anan din take ba dama may ye amfanin zamata a can da takeyi ita kadai ai gara ta dawo a hade yafi.
Allah ya kyauta tace dani tare da mikewa tsaye tabar falon ran ta babu dadi a raina nace kishi kumalon mata ke nan koni ai ba taki na bar gidan ba ta zauna ita kadai kamar yadda ko wace mace ke bukatan ganin ta ita kadai a gidan mijin ta.
Amma ni may zaisa na wahal da kaina ga haka ni da na shiga cikin mata uku na zo a ta hudu shine zan sakawa raina wani kishin banza can.
Wai ma akan wani mijin zan zauna ina kishi mijin da ko yaushe baya nuna an mashi daidai a cikin kwashe kwashen mata yake da yawan aure a gidan.
Na ja tsuki tare da kiran Hadiza tazo ta kwashe kayan abincin da naci a gabana tare da mike kafafuwana a saman dan stoll din dake a gabana na dafe kaina da hannu daya ina tunanen maganan da hindatu ta fada min nace a raina Allah ya kara hadani dasu wata rana zasu san allura ma karfe ne ba abin banza bane shi.
********* ********* *********
Kamar yadda muka barar da zulfa hakan ne kuwa a karshen satin ta dawo Abuja sai dai tun dawowan
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151 Chapter 152Chapter 153