lokaci daya.
Bai saurara min ba ya kara danna ni cikin ruwan tare da ware min kafafuwana tun inajin zafin ruwan har nakoma jin dafin shi na fara lumshe idanuwa na.
Ban san ya fita ba don idona da suke a rufe sai da naga ya dawo bandakin muryan shi naji yana fadin ki fito hakana don dare yayi sosai ki kwanta.
Kunya ya rufeni sosai ban ko san yadda zan fito din ba gashi ya tsare ni da ido yace kifita sai kiyi wankan tsarki kizo ki kwanta daga haka ya juya ya fice ya barni da kyat na iya watsa ruwan nai wanka na tsarkake kaina sai dai kuma ba zani don suna daki na barsu sai na leko in koma don yana tsaye yana sallah yana sujada nafito da sauri na bude wardrobe najawo zanin dake kusa na daura na ciro wani rigan barci na feshe shi da turare na saka ajikina.
A hankali nake takawa don duk tako daya har cikin raina nake jin zafi na shiga na alokacin.
Can karshen gado na koma na makure kamar maijin tsoro tun ina jin dogon suran da yake jerowa har barci ya daukeni ban sani ba.
Can cikin barci naji motsin shi ya hawo gadon ya rugumay ni tsam a jikin shi yana sauke numfashi.
Adduan kwanciya naji yana min yana tofawa kamar yadda nakewa su Nadir sai gashi yau ni akewa hakan kuma.
Daga haka ban falka ba sai can muryan shi naji yana fadin subbanallahi haka tasani bude idanuwa na sai hasken ranan daya hasko labulen dakin ne ya kashe min ido na.
Da sauri naga ya mike tsaye rigan shi ya dauka ya zura ajikin shi tare da saka wandon boxes na maza da suke agefe da sauri ya fara tafiya ya nufi hanya fita part din nawa yana fadin tashi kiyi sallah mun makara wallahi daga haka ya fice daga dakin da sauri.
Na yunkura da kyat namike sai dai tashi ya gagareni da kyat na rarafa nakai kaina bandaki na fara wanka ko jikin nawa zai sake na dauro alwala nafito.
Na idar da sallah na jingina kaina da gado take wasu hawaye suka gangaro min a hankali abinda ya faru daren jiya ya fara dawo min araina tiryan tiryan.
Na jinke idanuwa na ina mainadama nace yauni Rahama na zamo babban yar cin amana yau minjin antyna nane nai wanan taraiya dashi haka daren jiya.
Kuka sosai nayi a gurin sannu a hankali nake jin wani matsanacin zazzabi yana shigana a hankali na kai kwance a gurin na dukule da kyar na mike nakoma saman gadon na rufe jikina da bargo.
Shiko daddy yana fita Hindatu ce yagani tsaye a kofan shiga Part din shi tana ganin shi tabishi da kallon mamaki har yakaraso ya sa key ya bude ya shiga tana kokarin cinno kai ya maida kofa ya rufe shima wanka yayi yai alwala yai sallah.
Ya dade zaune yana adduoin neman Rahama agurin ubangiji da jero sauran bukatocin ga Allah.
Yamike zuwa karfe tara ya shirya cikin tufafin shi na alfarma ya nufi hanyan part din anty na.
Anty na zaune a dakin ta gaban mirro tana gyaran jikin ta ya shigo dakin bakin mirron ya samu ya dan yi masuguni akai.
Ta dan dago kai sau daya ta kalleshi taci gaba da abinda takeyi batare da tai mashi magana ba.
Wani irin kwarjini da kyau taga ya kara mata wanda bata taba gani ba gareshi.
Sai shafa manta takeyi kaman bata san yana tsaye agun ba shi kuma ya tsaya ya kura mata ido kawai yana kallon yadda kishi ya bsiyana mata karara a fuskanta.
Taci gaba da abinda takeyi zuciyar ta sai turirin kishi yakeyi yau besty din tane don ya kwana da Rama har yakai kusan goma na safe bai fito ba saubiyu tana tura Gajiye ta dubo ni amma tace ba, a bude kofan ba har lokacin.
Jin alaman ita yake kallo bai kuma mata magana ba yasa ta kokarin mikewa tsaye sai ya tare ta da hannayen shi.
Tana dago idanuwan ta ta sauke akan shi hawaye ne tab a idon nata bai iya mata magana ba sai binta da kallon da yati yana kokarin su hada idanuwan su amma taki yarda su hakan da ita.
Yace No, No Saade kada muyi haka dake kefa kika sani yin hakan bada son raina ba da kika san baki shirya jure ma hakan ba may yasa kika tursasa kan ki dani akayi ?
Tace amma besty don naba go ahead kayi shine har tau kaine dakai rana gun wata mace haka kuma a dakin ta.
Ni nace ayi amma bance a zalunci wani ba ai yace da sauri subbahanallahi Saade may nai maki na zalunci anan kuma ?
Maimakon ta bashi amsa sai kawai ta saka mai kuka sosai take ya gigice ya rasa inda zai saka kan shi.
Yaki jin yaga ana kuka kukan kuma wai shine yai zalunci akace duk da yasan shi baiyi ba tunda akan kaidan haka yake.
Yace tunda abin ya zama haka yau din nan zan saki yarinyar nan kowa ma ya huta nagaji ban son sabon fitina a rayuwa na kece dama kika kaini ga hakan ai.
Shima yasan yadai fadine kawai a fatan bakin shi amma yau ko duniya suka taru akan shi ai ba zai taba gigin sakin Rahama ba irin baiwa da niimar da Allah ya tarawa wanan yarinyar ace kuma wai ya sake ta ina ko a mafalki balle a fili.
Ya juya kamar gaske zai fita tai saurin tare shi tana cewa dashi nifa bawai kishi nake akan Rama ba gani nayi kamar ka dan zake da yawa kada ace nice ke marama baya kanawa wasu hakan.
Yace zakewan may zanyi akan wanan karamar yarinyar inba aure mukkadari ba aini kin isheni a rayuwana Saade.
Ya juya bayan ya gama magana zai fita tace please besty kada ka fara ka aikatawa Rama haka ko bayan raina please don ba ta da laifi ko kadan ga hakan.
Yace amma kin san da haka kike korin kirana dan cin amana nine zanci amanaki ko wanan yarinyar da kika raina da kanki kika bata tarbi da hannun ki.
Kin san ko rantsuwa nayi babu yadda za, ayi naci amanan ki kan halarci da kikai muna balle wanan yarinyar dake matukar tsoron ki da jin kunyan ki tai maki rashin mutunci.
Rahama bazata taba cin amanan ki ba Saade don haka don samun zaman lafiya a gare mu ki bari na sallamay ta yau kowa ya huta.
Har yakai kofa ya juyo yana cewa da ita, idan zaki samu lokaci kije ki duba ta ki gani don ban tunanen ta taba sanin namiji a rayuwan ta.
Yana fadin haka ya fice daga part din ran shi a bace har ya kai kofa daidai mahadar da ya raba nawa da na anty yaji kaman ya shiga wuri na ya duba lafiya na amma kuma sai yai gudun zuciyan Anty don yasan zata iya fitowa zuwa gurina anytime.
Haka ya daure ya juya yabar gidan zuwa asibiti dubo jikin Zulfa, dake kwance tana bedrest don a samu cikin jikinta ya zauna mata.
Yafita da kaman minti biyar ta gama shiri tana jin zuciyar ta na bata shawara kamar kada taje dubani da sauri wani zuciya ya gargade ta da cewa haba Saade idan kinyi haka kinwa yarinyar nan butulci ke fa kika kaita ga hakan.
Take tai istigifar ta mike da sauri ta nufi dakin daga falon tsab yake kamar yadda ta barshi a daren jiya kafinta fita.
Ta tura kofan dakin ta shiga idonta a saman gadon dake a hargitse da gani ansha harka a saman gadon daren jiya.
Take ta runtse idanuwanta ta maida idon ta inda nake kwance na dunkule a cikin bargo ta tako a hankali zuwa inda nake kwance din.
Ta dan dade tsaye a kaina can ta mika hannun ta ta yaye bargon a hankali sai na kare dunkulewa don sanyin da naji ya dan bugi jikina don zazzabin dake damuna sosai.
A hankali takai hannunta saman wuya na ta taba don jin yanayi na, zafi taji jikin yai min radau ya gashe sosai.
Jin an taba min wuya yasa na dan bude idanuwa na da kyat naganta tsaye a kaina dishi dishi nake ganin ta tsaye a kaina.
Take gabanta ya fadi ta zauna gaf dani tace Rama baki da lafiya ne kai kawai na iya kada mata alaman eh.
May ke damun ki haka ne ?
Na bude bakina da kyat da zuman nai mata magana amma sai na kasa sai kukan da yazo min cikin ban tausayi nake kukan.
Karasa yaye bargon tayi idonta ya sauka ga abinda ke a zanin gadon take taji gabanta yai wani mugun faduwa tace.
Rama yaya akai haka dama ke you are still a virgin ?
Rama dama ba abinda ya taba shiga tsakanin ki haka da garbati ne har ya rasu bai taba kusan taki bane ?
Hannunta na riko ina girgiza mata kai a cikin kuka na fada jikin ta jikina sai kaduwa yake min.
Hankalinta yai matukar tashi sosai tace amma may yasa daddy ya san haka kuma bai biki a sannu ba ya aikata maki haka ?
Mikewa tayi ta shiga bathroom ta hada ruwa mai matukar zafi sosai tazo ta kamani da kyat na tashi muka shiga bathroom din da ita.
Ranan ba kunya ko kadan na tufe tana ganin irin surar da Allah yai min, ta rintse idanuwan ta tasa sukan ai sun kade ke nan.
Ta tausani a ruwan na zabura da sauri tace daure ki zauna please wanan shine mafita a gare ki.
Haka na daure na zauna cikin ruwan zafin na shiga ina dan raki tana jin wani kuna a zucuyar ta har cikin ran ta..
Da taimakon ta na fito na har na saka kaya a jikina muka fice daga part din zuwa nata sashen.
Tea mai kauri da zafi ta hado min ta kawo min saida ta tabbatar da na sha sosai tace na kwanta kafin a kawo min magani.
Nan na kwata saman gadon ta sai barci mai nauyi yai gaba dani duk da na ji dadin jikina sosai dan ruwan zafin da ta gasa ni da shi.
Falo ta koma ta zauna a cikin damuwa tana jin ranta gaba daya babu dadi sam tana jin rashin jin dadi aranta sai take gani batayi min adalci ba sam a rayuwana.
Ta dauki tsawon lokaci a zaune ita kadai ganin da Gajiye tai mata a cikin damuwa ne yasa ta fito har inda take tana tambayan ta hajiya lafiya dai ko ?
Ajiyan zuciya ta sauke tana cewa bari kedai gajiye nayi abinda ya koma min ciki ne wallahi.
Gajiye ashe Rama sunan ta taba aure ne amma ba abinda ya taba shiga tsakanin ta da mijin ta duk tsawon dadewan da tayi agidan har kusan shekara biyu da aure amma miji bai taba sanin ta ya mace ba wai.
Ikon Allah hajiya yanzu dama Rahama a matsayin budurwa take ashe ?
Haba shiyasa sam ita namiji baya gabanta ko kadan hajiya wanan aure yarinyar nan ta sadaukar da rayuwan ta ne saboda ke haka ma iyayyenta don kine suka amin ta da hakan ai .
Yanzu babu abinda za, ace sai dai ace Allah ya baku hakkurin zama a tsakanin ku ya kawar da sgedan da shedanu a kan ku.
Don sha, ani na kishi sai ankai zuciya nesa kinyi na mijin kokarisosai gurin sadaukar da rayuwan ki akan hakan da kikayi wanda ko a zamanin da can baya ba kowa ne zai iya wanan sadaukar da ran ba balle yanzu da ba tabbas ga dan adam ko kadan sai wanda Allah yaba ikon rikon amana.
Yanzu gajiye kije ki hada mata ferfesun mai kyau yaji yaji sosai idan ta tashi sai tasha.
Amma ki duba min idan motar maigidan na gida nai mai magana ya samo mata magani tasha.
Gajiye tace to hajiya ta juya ta nufi duba maigidan idan yana gida lokacin.
Ta dawa tana fafin wai baya nan inji maigadi bsi shigo ba tunda ya fita dazun da safe.
Taja tsuki tana mai jin haushi da takaicin daddy a ranta don yau yai matikar bata mata ranta sosai wallahi.
Tace kai namiji dai baida kunya wallahi wai besty ta ne ya samu mace haka har yai mata wanan illar haka.
Shine wai har yake ikirarin shi zai sallami ysrinyar mutane azauna lafiya, ko a hakan ne zai sallamayta din oho ?
Kiran layin shi tayi amma sai aka nuna mata wayan is swichup a lokacin tsaki taja don tasan ba dabiar shi bane kashewa haka na.
Dole ta hakkura hakanan ta kyale shi sai dai tana mai jin tsananin zafin shi a ranta har lokacin.
Tanayi tana shiga daki tana dan dubani a kai akai sai ta samu barci nake a cikin wahala da ban tausayi.
Bayan karfe biyu ne ya shigo gidan sai dai ya tsunci kan shi da kasa zuwa gurin besty din shi yau don yasan tana a cikin fushi dashi.
Itama Hindatu ta dau zafi dashi tunda taga ya fito part din amarya a can ya kwana.
Bayan ta tabbatar da babu wace ya taba zuwa kwana a wurin ta duk cikin su uku din.
Amma sai gashi yau wai shine da kan shi ya buge da zuwa dakin mace kwana har yana makara da tashi barcin safe a dakin.
Hakan yasa ta dau zafi da shi ga mamakin shi da ta wuni dashi a ranta na yau ina wanan miskilanci da fadin rai daukan aji na maigidan na su ya shiga.
Na miji ka barshi kawai inda ka ganshi don ba dan goyo bane da wanine ya fada mata cewa mijin nasu zai iya aikata hakan bada idon ta ta gani ba sai ta rantse tace sam ba zaiyi hakan ba.
Yana shiga falon ya zube a saman dogon kujera dake falon ya maida kanshi bayan kujeran ya dan kara tare da lumshe idanuwan shi a hankali.
Babu abinda ke mai yawo a kwakwalwan shi sai abinda ya wakana a tsakanin shi da Rahama don bai taba zato ko tsanmanin abinda ya tarar gareta ba a daren jiyan.
Ada idan ance mai, mata wata tafi wata zai ce karya ne sai dai kawai su ban banta a halaiyya amma ba ga irin gara basan da ya halbo ba a daren jiya ga jikin Rahama.
Abubuwan da suka wakana har yasa shi sakin magana da baima san yanayi ba a lokacin sai yanzu ne yake tuna abinda yake fadi.
Bai san lokacin da ya dan saki murmushi ba da ba kowa ne ke gane yana yi ba sai wanda ya fahince shi kawai.
Yana a haka idanuwan shi a lumshe ne Anty saade ta shigo falon nashi jin motsin a shigo ne yasa shi dago kai yana kallon ta.
Fuskanta ba yabo ba fallasa a cikin sa kara daure fuskan shi yayi don ta san har lokacin yana a cikin fushi da ita.
Tace cikin murya mai rauni ka dawo ashe nakirs wayan ka har sau biyu na samu yana a kashe.
Yace eh nina kashe don ban son yawan magana saboda raina a bace yake yau don kin kara bata min rai sosai wallahi.
Don may zaki sani nayi abu ki dawo kuma kina kokarin bata min rai bayan kin san a kan ki nai wanan auren bawai ra, ayina bane hakan.
Namiji tace a ranta jifa kamar ba shine ya halaka yar mutane ba haka kaca kaca babu ko tausayawa ga yanin da ya samay ta ciki.
Amma a fili cewa tayi ni wanan ya wuce a gurina kaima kasan cewa dole na ji kishi tunda nima mutum ce amma ba wai yadda kake nufi ba har ka dauki abin da zafi haka ba.
Yace dole ne na dauka don naga kina son raina min wayyo na akan abinda ke da bakinki kika tursasa ni yin shi bawai nai ra, ayin hakan ba a raina.
Tace ni ba wanan ba yarinyar nan fa ina ganin sai ka dauko mata likita ya dubata don tana matukar jin jiki sosai wallahi.
Ya dan yi kamar ya tsorata sai kuma yai sauri jawo natsuwa ya sa a ran shi cikin daure fuska yace may ke damun ta kuma ?
Tace ai kaima kasan Rama she is still a virgin ashe babu abinda ya taba shiga tsakanin ta da tsohon mijin ta har ta rasu.
Don tunda akai kaita gidan dama mutumin baida lafiya har Allah yai mai rasuwa tai wanka shine ta dawo gida daga nan bata dade ba ta dawo nan gurin mu da zama.
Shine kai kuma babu tausayawa besty kai mata wanan aika aikan haka dagani don ban son Rama da raki haka ba ka bata wuya ne sosai besty ?
Maganan ta ya dan sashi yin murmushin da baita shi yi ba a hankali yace hakan kuma nayi laifi ke nan ko ?
Tace cikin dan jefa mai harara kayi mana don baka rragawa kaunata ba gaskiya.
Yace to kuyi min afuwan please don dama kin san sai hakan ai ya faru komai dadewa
Showing 177001 words to 180000 words out of 456145 words
Bai saurara min ba ya kara danna ni cikin ruwan tare da ware min kafafuwana tun inajin zafin ruwan har nakoma jin dafin shi na fara lumshe idanuwa na.
Ban san ya fita ba don idona da suke a rufe sai da naga ya dawo bandakin muryan shi naji yana fadin ki fito hakana don dare yayi sosai ki kwanta.
Kunya ya rufeni sosai ban ko san yadda zan fito din ba gashi ya tsare ni da ido yace kifita sai kiyi wankan tsarki kizo ki kwanta daga haka ya juya ya fice ya barni da kyat na iya watsa ruwan nai wanka na tsarkake kaina sai dai kuma ba zani don suna daki na barsu sai na leko in koma don yana tsaye yana sallah yana sujada nafito da sauri na bude wardrobe najawo zanin dake kusa na daura na ciro wani rigan barci na feshe shi da turare na saka ajikina.
A hankali nake takawa don duk tako daya har cikin raina nake jin zafi na shiga na alokacin.
Can karshen gado na koma na makure kamar maijin tsoro tun ina jin dogon suran da yake jerowa har barci ya daukeni ban sani ba.
Can cikin barci naji motsin shi ya hawo gadon ya rugumay ni tsam a jikin shi yana sauke numfashi.
Adduan kwanciya naji yana min yana tofawa kamar yadda nakewa su Nadir sai gashi yau ni akewa hakan kuma.
Daga haka ban falka ba sai can muryan shi naji yana fadin subbanallahi haka tasani bude idanuwa na sai hasken ranan daya hasko labulen dakin ne ya kashe min ido na.
Da sauri naga ya mike tsaye rigan shi ya dauka ya zura ajikin shi tare da saka wandon boxes na maza da suke agefe da sauri ya fara tafiya ya nufi hanya fita part din nawa yana fadin tashi kiyi sallah mun makara wallahi daga haka ya fice daga dakin da sauri.
Na yunkura da kyat namike sai dai tashi ya gagareni da kyat na rarafa nakai kaina bandaki na fara wanka ko jikin nawa zai sake na dauro alwala nafito.
Na idar da sallah na jingina kaina da gado take wasu hawaye suka gangaro min a hankali abinda ya faru daren jiya ya fara dawo min araina tiryan tiryan.
Na jinke idanuwa na ina mainadama nace yauni Rahama na zamo babban yar cin amana yau minjin antyna nane nai wanan taraiya dashi haka daren jiya.
Kuka sosai nayi a gurin sannu a hankali nake jin wani matsanacin zazzabi yana shigana a hankali na kai kwance a gurin na dukule da kyar na mike nakoma saman gadon na rufe jikina da bargo.
Shiko daddy yana fita Hindatu ce yagani tsaye a kofan shiga Part din shi tana ganin shi tabishi da kallon mamaki har yakaraso ya sa key ya bude ya shiga tana kokarin cinno kai ya maida kofa ya rufe shima wanka yayi yai alwala yai sallah.
Ya dade zaune yana adduoin neman Rahama agurin ubangiji da jero sauran bukatocin ga Allah.
Yamike zuwa karfe tara ya shirya cikin tufafin shi na alfarma ya nufi hanyan part din anty na.
Anty na zaune a dakin ta gaban mirro tana gyaran jikin ta ya shigo dakin bakin mirron ya samu ya dan yi masuguni akai.
Ta dan dago kai sau daya ta kalleshi taci gaba da abinda takeyi batare da tai mashi magana ba.
Wani irin kwarjini da kyau taga ya kara mata wanda bata taba gani ba gareshi.
Sai shafa manta takeyi kaman bata san yana tsaye agun ba shi kuma ya tsaya ya kura mata ido kawai yana kallon yadda kishi ya bsiyana mata karara a fuskanta.
Taci gaba da abinda takeyi zuciyar ta sai turirin kishi yakeyi yau besty din tane don ya kwana da Rama har yakai kusan goma na safe bai fito ba saubiyu tana tura Gajiye ta dubo ni amma tace ba, a bude kofan ba har lokacin.
Jin alaman ita yake kallo bai kuma mata magana ba yasa ta kokarin mikewa tsaye sai ya tare ta da hannayen shi.
Tana dago idanuwan ta ta sauke akan shi hawaye ne tab a idon nata bai iya mata magana ba sai binta da kallon da yati yana kokarin su hada idanuwan su amma taki yarda su hakan da ita.
Yace No, No Saade kada muyi haka dake kefa kika sani yin hakan bada son raina ba da kika san baki shirya jure ma hakan ba may yasa kika tursasa kan ki dani akayi ?
Tace amma besty don naba go ahead kayi shine har tau kaine dakai rana gun wata mace haka kuma a dakin ta.
Ni nace ayi amma bance a zalunci wani ba ai yace da sauri subbahanallahi Saade may nai maki na zalunci anan kuma ?
Maimakon ta bashi amsa sai kawai ta saka mai kuka sosai take ya gigice ya rasa inda zai saka kan shi.
Yaki jin yaga ana kuka kukan kuma wai shine yai zalunci akace duk da yasan shi baiyi ba tunda akan kaidan haka yake.
Yace tunda abin ya zama haka yau din nan zan saki yarinyar nan kowa ma ya huta nagaji ban son sabon fitina a rayuwa na kece dama kika kaini ga hakan ai.
Shima yasan yadai fadine kawai a fatan bakin shi amma yau ko duniya suka taru akan shi ai ba zai taba gigin sakin Rahama ba irin baiwa da niimar da Allah ya tarawa wanan yarinyar ace kuma wai ya sake ta ina ko a mafalki balle a fili.
Ya juya kamar gaske zai fita tai saurin tare shi tana cewa dashi nifa bawai kishi nake akan Rama ba gani nayi kamar ka dan zake da yawa kada ace nice ke marama baya kanawa wasu hakan.
Yace zakewan may zanyi akan wanan karamar yarinyar inba aure mukkadari ba aini kin isheni a rayuwana Saade.
Ya juya bayan ya gama magana zai fita tace please besty kada ka fara ka aikatawa Rama haka ko bayan raina please don ba ta da laifi ko kadan ga hakan.
Yace amma kin san da haka kike korin kirana dan cin amana nine zanci amanaki ko wanan yarinyar da kika raina da kanki kika bata tarbi da hannun ki.
Kin san ko rantsuwa nayi babu yadda za, ayi naci amanan ki kan halarci da kikai muna balle wanan yarinyar dake matukar tsoron ki da jin kunyan ki tai maki rashin mutunci.
Rahama bazata taba cin amanan ki ba Saade don haka don samun zaman lafiya a gare mu ki bari na sallamay ta yau kowa ya huta.
Har yakai kofa ya juyo yana cewa da ita, idan zaki samu lokaci kije ki duba ta ki gani don ban tunanen ta taba sanin namiji a rayuwan ta.
Yana fadin haka ya fice daga part din ran shi a bace har ya kai kofa daidai mahadar da ya raba nawa da na anty yaji kaman ya shiga wuri na ya duba lafiya na amma kuma sai yai gudun zuciyan Anty don yasan zata iya fitowa zuwa gurina anytime.
Haka ya daure ya juya yabar gidan zuwa asibiti dubo jikin Zulfa, dake kwance tana bedrest don a samu cikin jikinta ya zauna mata.
Yafita da kaman minti biyar ta gama shiri tana jin zuciyar ta na bata shawara kamar kada taje dubani da sauri wani zuciya ya gargade ta da cewa haba Saade idan kinyi haka kinwa yarinyar nan butulci ke fa kika kaita ga hakan.
Take tai istigifar ta mike da sauri ta nufi dakin daga falon tsab yake kamar yadda ta barshi a daren jiya kafinta fita.
Ta tura kofan dakin ta shiga idonta a saman gadon dake a hargitse da gani ansha harka a saman gadon daren jiya.
Take ta runtse idanuwanta ta maida idon ta inda nake kwance na dunkule a cikin bargo ta tako a hankali zuwa inda nake kwance din.
Ta dan dade tsaye a kaina can ta mika hannun ta ta yaye bargon a hankali sai na kare dunkulewa don sanyin da naji ya dan bugi jikina don zazzabin dake damuna sosai.
A hankali takai hannunta saman wuya na ta taba don jin yanayi na, zafi taji jikin yai min radau ya gashe sosai.
Jin an taba min wuya yasa na dan bude idanuwa na da kyat naganta tsaye a kaina dishi dishi nake ganin ta tsaye a kaina.
Take gabanta ya fadi ta zauna gaf dani tace Rama baki da lafiya ne kai kawai na iya kada mata alaman eh.
May ke damun ki haka ne ?
Na bude bakina da kyat da zuman nai mata magana amma sai na kasa sai kukan da yazo min cikin ban tausayi nake kukan.
Karasa yaye bargon tayi idonta ya sauka ga abinda ke a zanin gadon take taji gabanta yai wani mugun faduwa tace.
Rama yaya akai haka dama ke you are still a virgin ?
Rama dama ba abinda ya taba shiga tsakanin ki haka da garbati ne har ya rasu bai taba kusan taki bane ?
Hannunta na riko ina girgiza mata kai a cikin kuka na fada jikin ta jikina sai kaduwa yake min.
Hankalinta yai matukar tashi sosai tace amma may yasa daddy ya san haka kuma bai biki a sannu ba ya aikata maki haka ?
Mikewa tayi ta shiga bathroom ta hada ruwa mai matukar zafi sosai tazo ta kamani da kyat na tashi muka shiga bathroom din da ita.
Ranan ba kunya ko kadan na tufe tana ganin irin surar da Allah yai min, ta rintse idanuwan ta tasa sukan ai sun kade ke nan.
Ta tausani a ruwan na zabura da sauri tace daure ki zauna please wanan shine mafita a gare ki.
Haka na daure na zauna cikin ruwan zafin na shiga ina dan raki tana jin wani kuna a zucuyar ta har cikin ran ta..
Da taimakon ta na fito na har na saka kaya a jikina muka fice daga part din zuwa nata sashen.
Tea mai kauri da zafi ta hado min ta kawo min saida ta tabbatar da na sha sosai tace na kwanta kafin a kawo min magani.
Nan na kwata saman gadon ta sai barci mai nauyi yai gaba dani duk da na ji dadin jikina sosai dan ruwan zafin da ta gasa ni da shi.
Falo ta koma ta zauna a cikin damuwa tana jin ranta gaba daya babu dadi sam tana jin rashin jin dadi aranta sai take gani batayi min adalci ba sam a rayuwana.
Ta dauki tsawon lokaci a zaune ita kadai ganin da Gajiye tai mata a cikin damuwa ne yasa ta fito har inda take tana tambayan ta hajiya lafiya dai ko ?
Ajiyan zuciya ta sauke tana cewa bari kedai gajiye nayi abinda ya koma min ciki ne wallahi.
Gajiye ashe Rama sunan ta taba aure ne amma ba abinda ya taba shiga tsakanin ta da mijin ta duk tsawon dadewan da tayi agidan har kusan shekara biyu da aure amma miji bai taba sanin ta ya mace ba wai.
Ikon Allah hajiya yanzu dama Rahama a matsayin budurwa take ashe ?
Haba shiyasa sam ita namiji baya gabanta ko kadan hajiya wanan aure yarinyar nan ta sadaukar da rayuwan ta ne saboda ke haka ma iyayyenta don kine suka amin ta da hakan ai .
Yanzu babu abinda za, ace sai dai ace Allah ya baku hakkurin zama a tsakanin ku ya kawar da sgedan da shedanu a kan ku.
Don sha, ani na kishi sai ankai zuciya nesa kinyi na mijin kokarisosai gurin sadaukar da rayuwan ki akan hakan da kikayi wanda ko a zamanin da can baya ba kowa ne zai iya wanan sadaukar da ran ba balle yanzu da ba tabbas ga dan adam ko kadan sai wanda Allah yaba ikon rikon amana.
Yanzu gajiye kije ki hada mata ferfesun mai kyau yaji yaji sosai idan ta tashi sai tasha.
Amma ki duba min idan motar maigidan na gida nai mai magana ya samo mata magani tasha.
Gajiye tace to hajiya ta juya ta nufi duba maigidan idan yana gida lokacin.
Ta dawa tana fafin wai baya nan inji maigadi bsi shigo ba tunda ya fita dazun da safe.
Taja tsuki tana mai jin haushi da takaicin daddy a ranta don yau yai matikar bata mata ranta sosai wallahi.
Tace kai namiji dai baida kunya wallahi wai besty ta ne ya samu mace haka har yai mata wanan illar haka.
Shine wai har yake ikirarin shi zai sallami ysrinyar mutane azauna lafiya, ko a hakan ne zai sallamayta din oho ?
Kiran layin shi tayi amma sai aka nuna mata wayan is swichup a lokacin tsaki taja don tasan ba dabiar shi bane kashewa haka na.
Dole ta hakkura hakanan ta kyale shi sai dai tana mai jin tsananin zafin shi a ranta har lokacin.
Tanayi tana shiga daki tana dan dubani a kai akai sai ta samu barci nake a cikin wahala da ban tausayi.
Bayan karfe biyu ne ya shigo gidan sai dai ya tsunci kan shi da kasa zuwa gurin besty din shi yau don yasan tana a cikin fushi dashi.
Itama Hindatu ta dau zafi dashi tunda taga ya fito part din amarya a can ya kwana.
Bayan ta tabbatar da babu wace ya taba zuwa kwana a wurin ta duk cikin su uku din.
Amma sai gashi yau wai shine da kan shi ya buge da zuwa dakin mace kwana har yana makara da tashi barcin safe a dakin.
Hakan yasa ta dau zafi da shi ga mamakin shi da ta wuni dashi a ranta na yau ina wanan miskilanci da fadin rai daukan aji na maigidan na su ya shiga.
Na miji ka barshi kawai inda ka ganshi don ba dan goyo bane da wanine ya fada mata cewa mijin nasu zai iya aikata hakan bada idon ta ta gani ba sai ta rantse tace sam ba zaiyi hakan ba.
Yana shiga falon ya zube a saman dogon kujera dake falon ya maida kanshi bayan kujeran ya dan kara tare da lumshe idanuwan shi a hankali.
Babu abinda ke mai yawo a kwakwalwan shi sai abinda ya wakana a tsakanin shi da Rahama don bai taba zato ko tsanmanin abinda ya tarar gareta ba a daren jiyan.
Ada idan ance mai, mata wata tafi wata zai ce karya ne sai dai kawai su ban banta a halaiyya amma ba ga irin gara basan da ya halbo ba a daren jiya ga jikin Rahama.
Abubuwan da suka wakana har yasa shi sakin magana da baima san yanayi ba a lokacin sai yanzu ne yake tuna abinda yake fadi.
Bai san lokacin da ya dan saki murmushi ba da ba kowa ne ke gane yana yi ba sai wanda ya fahince shi kawai.
Yana a haka idanuwan shi a lumshe ne Anty saade ta shigo falon nashi jin motsin a shigo ne yasa shi dago kai yana kallon ta.
Fuskanta ba yabo ba fallasa a cikin sa kara daure fuskan shi yayi don ta san har lokacin yana a cikin fushi da ita.
Tace cikin murya mai rauni ka dawo ashe nakirs wayan ka har sau biyu na samu yana a kashe.
Yace eh nina kashe don ban son yawan magana saboda raina a bace yake yau don kin kara bata min rai sosai wallahi.
Don may zaki sani nayi abu ki dawo kuma kina kokarin bata min rai bayan kin san a kan ki nai wanan auren bawai ra, ayina bane hakan.
Namiji tace a ranta jifa kamar ba shine ya halaka yar mutane ba haka kaca kaca babu ko tausayawa ga yanin da ya samay ta ciki.
Amma a fili cewa tayi ni wanan ya wuce a gurina kaima kasan cewa dole na ji kishi tunda nima mutum ce amma ba wai yadda kake nufi ba har ka dauki abin da zafi haka ba.
Yace dole ne na dauka don naga kina son raina min wayyo na akan abinda ke da bakinki kika tursasa ni yin shi bawai nai ra, ayin hakan ba a raina.
Tace ni ba wanan ba yarinyar nan fa ina ganin sai ka dauko mata likita ya dubata don tana matukar jin jiki sosai wallahi.
Ya dan yi kamar ya tsorata sai kuma yai sauri jawo natsuwa ya sa a ran shi cikin daure fuska yace may ke damun ta kuma ?
Tace ai kaima kasan Rama she is still a virgin ashe babu abinda ya taba shiga tsakanin ta da tsohon mijin ta har ta rasu.
Don tunda akai kaita gidan dama mutumin baida lafiya har Allah yai mai rasuwa tai wanka shine ta dawo gida daga nan bata dade ba ta dawo nan gurin mu da zama.
Shine kai kuma babu tausayawa besty kai mata wanan aika aikan haka dagani don ban son Rama da raki haka ba ka bata wuya ne sosai besty ?
Maganan ta ya dan sashi yin murmushin da baita shi yi ba a hankali yace hakan kuma nayi laifi ke nan ko ?
Tace cikin dan jefa mai harara kayi mana don baka rragawa kaunata ba gaskiya.
Yace to kuyi min afuwan please don dama kin san sai hakan ai ya faru komai dadewa
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60 Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153