na aji don haka aka umurce shi dama dayi sai yaga na shiga aji ya tafi.
Na samu har an shiga aji Allah ya taimakeni ba mai tsanani bane lecturar dana samu ya barni na shiga.
Bamu samu kan mu ba sai karfe biyu muka fito don yin break da sallah lokacin ne yan course mate dina suka fara yi min murna wai ashe na yi aure shine ban gaiyace su ba ?
Murmushi mai kama da yake ne kawai nai masu muka fita da Zarah zuwa inda muka saba zama muyi breakfast da sallah.
Min dauki lokaci muna magana wanda ya shafi karatun mu tana min bayani na kuma fahinta sosai da bauanin da taimin ta miko min nawa handout din da ta saya muna da bana nan.
Bayan mun fito daga masallaci muka koma class don mu dan kara taba karatu don kada a barni baya.
********* *********
*********
Hamza na hanya yana sauri kiran maigidan ya riske shi tambayan shi yayi ya sauke ni yace eh yace babu wani matsalan komai ko ?
Yace babu shi sir sai dai an samu matsala a gida don mun fito zamu tafi hajiya Hindatu tace sai na fara kaita inda zata na fada mata zan kai amarya school amma ta dinga zagina har tana cewa sai tayi sanadin da na bar gidan nan tunda ta gane ni munafuki ne .
Don Allah sir a fada mata kaine ka sani yin hakan ba laifina bane don ina gudun kada ta jamin matsala kuma .
Hamza dani da Hindatu wake biyan ka albashi ka dani da ita, bayan kayi abinda ya dace kayi kuma zaka bata zancen.
Ina sauraren sherin da zata kullama akan hakan idan ta isa ita uwar sheri ce a gidan.
Nan ma a gida bayan mun fita hargowan Hindatu ya jawo hankalin mutanen gida Gajiye ce tafita taji abinda ke faruwa shine tq dawo tana fadawa Anty a falon ta.
Anty tace waiko matan nan suna da hankakali kuwa wanan ai sallon neman fitina ne tun ba, aje ko ina ba.
Nadawo gida a gajiye ban tsaya ko neman abinci ba na shiga na gaida anty tana min sannu da dawo wa.
Na juya zan fita tace dani dazu nake jin yadda kukayi da Hindatu da safe da zaki fita.
Nace anty ni dai idan hakan zai zama matsala ne na dinga hawa Napep na tafi ko idan za, a sauke yaran sai na shirya mu fita tare.
Tace saboda may ai ba tsoron ta aka ji ba ko wanan kuma dokane da umurni daga maigidan ai don haka ki fita batun ta ki kama harkan gaban ki don ba zaman lafiya suke so ba su idan kin biye masu kullun za, a jiku a gidan nan ne.
Tace koma side din ki ki gyara ki dan zauna don ki fara sabawa da hakan don in kina zama nan anan kike son maigidan ya dinga samun ki ?
Na turo bakina ina dan buga kafana a kasa nace haba anty wani maigida kuma zai dinga samuna kuma ?
Tace ke to may kike nufi dama wallahi ki shirya da ya dawo kasan nan amarci zaki fara cur wallahi.
Ke zo nan ma ai na manta wallahi barin kina Dr mai gyaran harka tazo ta gyara mashi ke kikoma dalleliya dake kamar ba, a taba shigsn ki ba.
Na dago kai da sauri nace wayyo ni anty don Allah dai ki bari please ni wallahi ba wanda ya taba shiga na Allah ko .
Ji wanan ko kina mantawa da Garbatin ki ne wai kina manta kin taba aure ko don kin raina da zama da tsohon ko ?
Ban son irin maganan na kwasa da sauri nafice daga dakin key na karba hannun gajiye na bude part din kafin magariba na dan share na goge ana kira na fada bandaki nai wanka nafito na tayar da sallah.
Na idar sai gasu Nasir suma wanka nai masu don suji dadin barci saboda ana zafi saboda yanayin dama da ya fara a lokacin.
Daya daga cikin kayan da Nafisa ta sayo min na saka ajiki muka fita zuwa part din anty bayan na rufo kofana.
Muna shiga muka samu anty tana zaune falo jinior yayo kaina wai na dauke shi daukan shi nayi naje nai mashi wanka.
Nashirya su tsab na debo abinci tare dasu muka zauna muka ci abinci a tare da su mukai ta shiriritan mu suna kallon mu ita da gajiye.
Kayan dake jikina take kallo ya fitar min da suran jikina tsab wani abu taji a ranta da sauri ta nemi tsarivga Allah kada ya nufeta da kishina haka.
Amma dai tasan akwai aki a kanta na dan lokaci tunda har ta fara jin yanayin kishi a kaina haka.
Mace ce Rama da duk namijin da ya samay ta zai more don akwai abubuwan more rayuwan namiji a tare da yarinyar nan wanda kaf din su babu mai ko kwatankwacin hakan daga cikin su.
Ta sani sarai idan besty ta ya gane hakan a kaina ba ita gaba dayan su sun kade wallahi don wanda ke da kamar wanan yaushe zai nemi wani abu gurin wata mace can kuma yana da wanan garshi.
Jinior ke ta kokarin wai sai yaban abinci ga baki ina ki nace anty kiwa danki magana fa zan make shi.
Sai naji shiru da sauri na dago kaina naga dai a zahiri mu take kallo sai dai da alama tayi zurifi ga tunane ne .
Nace Anty bakiji bane sai naji ta sauke ajiyan zuciya tace may kikace ne ?
Nace kinha Jinior da wanan hannun nashi wai sai ya saka min abinci a bakina kuma make shi zanyi.
Kallo mai kama dana hararan wasa tai min tace kin taba jin mata ta doki mijin ta bayan yana son kuyi soyayya dashi.
Bata kaji dama ai kaine angon kai ya dace kana bata abinci har ta koshi kamar yaji yako yi ksina wai sai ya saka min abaki har kasa muka kai sauran yaran sukayo kaina suka tayashi tura min abincin a baki su anty nata muna dariya.
Ina cikin dariya naji tace Rama wanan kayan sun matukar karban jikin ki wallahi wanan ai idan angon ki ya ganki haka baza mu gane kan shi ba kuma.
Da sauri cikin kunya na daga yaron a jikina na jawo hijjab dina dake gefe ina sakawa tace yau ga tsiya may zaki wani rufe jiki kuma?
Bari kiji haka nake so idan besty na gari ki dinga yi mai kwaliya da kaya matsatsu yana jin dadi sosai a ranshi, mune dai bama yi mashi kwalliya yadda yake son gani.
Nace anty aiko kina kwalliya mana tundai idan ma kece da girki tace ni har yaushe nake wani duty abin daga bara sai bana.
Da dare ta sakani gaba wai dole a part dina zan kwana har da kuka nayi mata amma tai kemaymay sai da taga na shiga ta saka suka rufo part din su suka barni ni kadai a part din.
Haka na kwanta ga tsoro ga kuma tunane barkatai da nake ni daya kamar manya har barci ya dauke ni.
Da safe mun tashi da wuri kamar jiya hamza driver ne ya dauke ni zuwa school ban dawo sai yama yau biyar na dawo gidan.
Na shiga muna zaune da anty a falo muna hira saiga yar aikin Zulfa da gudun ta ta fado part din hankali a tashe take magana.
Wai anty tazo uwar dakin ta zata mutu anty tace dani taso mu tafi da sauri muka bi bayan yar aikin zulfa din.
Kwance take shamay shamay kamar bats motsi muka karasa inda take kwancen hindatu na tsaye tana waya hankalin ta a kwance.
Ban san lokacin dana duka da sauri ba na tallabo hannun ta ba tare dan saurarawa na dan lokaci ta bude idon ta ta sauke a kaina zatai magana na nuna mata da hannu irin na yara da shiii sai tai shiru.
Nace da ita rufe idon ki ki dan shaki numfashi a hankali sai ki sauke har sau uku bataki ba tayi abinda nace da ita.
Duk suna tsaye suna kallon mu bayan tayi kamar minti daya sai tai wani irin ajiyan zuciya a hankali.
Nace jini yana zuba maki ne a kasan ki ?
Ina ruwan ki da wanan tambayan kuma inji Hindatu cikin fushi.
Kibari mana tayi aikin ta mugani tunda shi take karantawa ai ban bi ta kanta ba na sake maimaita tambaya gare ta.
Tace yau da safe dana tashi na danga sign din jini amma ba sosai ba na sa hannuna ta bayan ta nace dago kadsn mu gani please ?
Tana dagawa ashe kwance take cikin jini na juya kan su cikin tashin hankali ina fadin yanzu tana cikin wanan halin ita bata san inda take ba ku kuma dake tare da ita baku taimaka mata ba.
To Docter yi muna fada na juya gurin anty nace cikin ne a jikin ta kuma yana barazanan fita ne a ko wani lokaci iyanzu.
Gaba daya hankalin su ya tashi a dakin zama nayi da kyau har numfsshin tana shiga nawa ina dan shafa mata daidai kugunta a hankali kamar ina mata massage din shi.
Hindatu na fadin a kira likita yazo da sauri can kuma tace bani guri na daga ta mu tafi asibiti kawai.
Cikin wani murya nace da ita kada ki soma ki daga ta bata a kwance tukun a wurin.
Nace anty ta dago ido ta dan kalleni lokacin ne uwarta da yarta suka shigo dakin a gigice suke suma.
Nace daure ki dan kara shakan iska irin na dazun kinji ta sake maimaitawa a hankali yadda nace tayi din.
Yanzu haka zamu zauna da ita ana wanan shirmay haka ai mu tafi asibiti kawai antyna tace da Hindatu ai wanan ba shirmay take mata ba.
Nace idan mun daga ta a haka jini zai iya balle mata ko wani lokaci don akwai abinda tasha wanda ke barazana a cikin nata.
Hankalin su ya kara tashi cikin hikima irin na likotoci na samu stress din ya dan lafa mata a hankali numfashin ta ya dawo daidai nace wanda zaiyi tulin ya ja a hankali haka kuma idan zaku dauketa ne ku daga ta a hankali.
Sai dai da zakubi tanawa a bari likitan yazo gida ko luma na rubuta magani a sayo ai mata allura.
Sai duk sukace adai kira likitan zaifi sun kira likita yace bai samun zuwa adai kawota asibiti na nuna masu yadda zasu kamata zuwa bakin mota.
Mama Zulai tajuyo gareni tace don Allah ki taimaka mu tafi dake ina ga zai fi ai na juya gurin anty tace ga hijjab saka ku tafi Allah ya bata lafiya muma gamu nan tafe yanzu.
Filo na aza mata na tare jinin yadda maranta ba zai motsa ba ko kadan muna tafe ina mata sannu anty har muka shiga asibitin yatta ke jan motan.
Muna shiga na kamata yadda ya dace bamu sha wuya ba nai masu bayanin komai likita na dubata abinda na fadi shiya fada muna nace dashi ga alluran da za, ai mata zaifi sauki tunda da alaman akwai poissing a jikin ta ai.
Sai bina suke da kallo yace yaya akayi har akakai wanan lokacin abin bai fita jikin ta ba na fada mai taimakon da aka bata tun agida.
Yace good hakan na da kyau gado aka bata tare da mata allurai ta samu barci kuma Alhamdullahi jinin ya bar zuba.
Nace da mutane don Allah ayi hakkuri a dan fita daga waje a barta ta dan samu hutu please.
Muna fita naji mama Zulai na fadin may Zulfa tasha cikin jikin ta ke son fita ni dai nace dasu mama zan tafi gida Allah ya bata lafiya.
Muka juya nida Anty bamu tsaya ba don asibitin ya fara cika da yan uwanta a lokacin sosai.
Muna hanya Anty tace dani Rama kikace abu tasha cikin ke son fita nace gaskiya akwai wani abuda tasha ya kawo hakan gareta.
Tace dani amma kuma yadda Zulfa ke son ciki haka har ta tsaya shan abu don cikin ta ya zuba kuma ?
Wayan maihudan ne ta shigo mata don haka taci gaba dayi mai bayani a kan komai yace gashi nan dawowa ga gobe idan Allah ya kaimu.
Tace Allah ya kawo ka lafiya suka kashe wayan nikan a bangarene gabana naji ya fadi ras ras don ban ki ma ace yai ta zama ba acan har abada a lokacin.
Sallah da ban samu yi ba nayi tare da jero shafa,i da wuturi gajiya da kasala ke damuna a lokaci guda na samu guri na dan kwanta ashe anty ta shigo ta samu ina barci taja min kofa ta fice dakin.
Washe gari na dan makara da sauri na mike nai sallah na jero adduoi na namike na nufi part din Anty.
Na samu Gajiye ta hadawa yan makaranta abinci na taimaka muka shirya su nima nakoma na shirya na nufi gurin anty na sallamay ta.
Bayan mun gaisa take cewa dani jiya ai nashiga muyi magana na samu kin yi barci nace nima koda na falka naga biyu na dare kuma an rufe min kofana.
Tace ki saba da rufe kofan ki Rama gidan nan sai a hankali wai kin san kuwa tun jiya ina tunane akan matsalan Zulfa.
Nifa sai nake zargin da wata a kasa fa Rama don a sanina dai Zulfa bazata sha abinda cikin jikin ta zai fita ba wacce ke nema ido rufe Allah ya bata.
Allah ya sauwaka nace ina kokarin wucewa naji tace yau dai kin san maigidan zai dawo ina fatan kin shirya taron shi dai ko ?
Nace anty wani taro kuma gaku tace may kike nufi wai bani fa son shirmay wallahi kada ki dade ki dawo da wuri ki shirya mai abinci.
Fuskanta babu alaman wasa ga maganan ta tace naso kikara shiryawa kafin ya dawo gashi lokaci ya dan kure muna wallahi.
Amma dai duk da haka zan san abinda za, ayi akai nima zanyi wanka na tafi asibiti na dubo su can.
Idan zaku dawo sai Hamza ya biyo dake ki duba su a can nace to anty na fice abina ban tsaya ba .
Tunanen duniya ranan nayi shi kafin mu shiga school sai dai muna zuwa na manta da komai nashiga harkana kawai.
Sai Four na kira Hamza driver yazo ya daukeni muka fara zuwa asibiti duba zulfa .
Asibitin makil yake da yan uwan ta da ma wasu dangin mijin su gaba daya idanuwan su caa akaina ni dai na gaidasu na shige gurin ta.
Ina shiga cikin dakin ma mutane ne na gaidasu tare da karasawa bakin gafon nace sannu anty yaya jikin naki ?
Cikin wani ya mutse fuska tace dani da sauki baki shigo ba tun safe sai yanzu ?
Nace yanzun ma daga school nake don naji likita yace kina bukatan hutu yasa banzo ba da safe kada na damay ki.
Nace jinin dai ya tsaya ko ya daina zuwa kafin ta bani amsa wata yarta tace aniyar maishi tabishi mukan ai Alhamdullahi tunda cikin bai zube ba ai.
Shiru nayi mai maganan taci gaba da sake bakaken magana ina tsaye ina sauraren ta harda cewa haihuwa daine sai anga Zulfa nayi shi gida Yusuf kamar ko wace mace don sai tai dozen da yarda Allah.
Nace Allah yasa sukace amin mama zulai data shigo take cewa Rahama kece tafe ai tun safe likita ya tambaye ki yace ba karamin taimakawa kikayi tun a gida da cikin ya zube ai.
Nace cikin murmushi mama ai ina dubawa nasan magani ne tasha a lokacin idan munce zamu dagata haka zai ba abin dama samun hanya fita shiyasa na hana a dagota na dan yi mata dubara yadda yadace ai mata.
Don na sani badon haka ba gaskiya cikin zai fita kuma ta samu matsala ita ma sai dai abin da mamaki don kwayan da tasha mai karfine sosai adai kiyayye gaba don Allah.
Zulfa tace dani Rahama ban sha kwaya ba don likitama haka yace dani nace zaki iya tuna abinda kika sha awa daya daya shude ko kafin lokacin?
Sai tai shiru tana tunane nace koma may kika sha shine sanafin faruwan wanan abin haka gare ki nai masu sallama ban kai ga fita ba naji wata na fadin au itace ta taimaka a gidan gako Asiya har rana sake mata magana.
Zulfa tace yarinyar ta taimakeni ai mama sosai don badon taba gaskiya ban san inda nake ba a lokacin zuwan tane da tabani taimako har na gabe gun da nake a dakin.
Gida na nufa na samu har gajiye ta dora girki ina shiga anty tace Gajiye bar mata tayi tunda ta dawo yanzu.
Hijjab kawai na cire na juyawa gurinta nace anty may za, a girka ne ta dago tare da tsura min ido tace yau naji ikon Allah ga Rama .
Ke da mijinki zaki tsaya tambayana may zaki girka kuma ai dabara ya saura gare ki yanzu.
Rugumay ta nayi cikin shagwaba yadda na saba nace don Allah Anty may za, a girka maku please ?
Tace
Showing 171001 words to 174000 words out of 456145 words
Na samu har an shiga aji Allah ya taimakeni ba mai tsanani bane lecturar dana samu ya barni na shiga.
Bamu samu kan mu ba sai karfe biyu muka fito don yin break da sallah lokacin ne yan course mate dina suka fara yi min murna wai ashe na yi aure shine ban gaiyace su ba ?
Murmushi mai kama da yake ne kawai nai masu muka fita da Zarah zuwa inda muka saba zama muyi breakfast da sallah.
Min dauki lokaci muna magana wanda ya shafi karatun mu tana min bayani na kuma fahinta sosai da bauanin da taimin ta miko min nawa handout din da ta saya muna da bana nan.
Bayan mun fito daga masallaci muka koma class don mu dan kara taba karatu don kada a barni baya.
********* *********
*********
Hamza na hanya yana sauri kiran maigidan ya riske shi tambayan shi yayi ya sauke ni yace eh yace babu wani matsalan komai ko ?
Yace babu shi sir sai dai an samu matsala a gida don mun fito zamu tafi hajiya Hindatu tace sai na fara kaita inda zata na fada mata zan kai amarya school amma ta dinga zagina har tana cewa sai tayi sanadin da na bar gidan nan tunda ta gane ni munafuki ne .
Don Allah sir a fada mata kaine ka sani yin hakan ba laifina bane don ina gudun kada ta jamin matsala kuma .
Hamza dani da Hindatu wake biyan ka albashi ka dani da ita, bayan kayi abinda ya dace kayi kuma zaka bata zancen.
Ina sauraren sherin da zata kullama akan hakan idan ta isa ita uwar sheri ce a gidan.
Nan ma a gida bayan mun fita hargowan Hindatu ya jawo hankalin mutanen gida Gajiye ce tafita taji abinda ke faruwa shine tq dawo tana fadawa Anty a falon ta.
Anty tace waiko matan nan suna da hankakali kuwa wanan ai sallon neman fitina ne tun ba, aje ko ina ba.
Nadawo gida a gajiye ban tsaya ko neman abinci ba na shiga na gaida anty tana min sannu da dawo wa.
Na juya zan fita tace dani dazu nake jin yadda kukayi da Hindatu da safe da zaki fita.
Nace anty ni dai idan hakan zai zama matsala ne na dinga hawa Napep na tafi ko idan za, a sauke yaran sai na shirya mu fita tare.
Tace saboda may ai ba tsoron ta aka ji ba ko wanan kuma dokane da umurni daga maigidan ai don haka ki fita batun ta ki kama harkan gaban ki don ba zaman lafiya suke so ba su idan kin biye masu kullun za, a jiku a gidan nan ne.
Tace koma side din ki ki gyara ki dan zauna don ki fara sabawa da hakan don in kina zama nan anan kike son maigidan ya dinga samun ki ?
Na turo bakina ina dan buga kafana a kasa nace haba anty wani maigida kuma zai dinga samuna kuma ?
Tace ke to may kike nufi dama wallahi ki shirya da ya dawo kasan nan amarci zaki fara cur wallahi.
Ke zo nan ma ai na manta wallahi barin kina Dr mai gyaran harka tazo ta gyara mashi ke kikoma dalleliya dake kamar ba, a taba shigsn ki ba.
Na dago kai da sauri nace wayyo ni anty don Allah dai ki bari please ni wallahi ba wanda ya taba shiga na Allah ko .
Ji wanan ko kina mantawa da Garbatin ki ne wai kina manta kin taba aure ko don kin raina da zama da tsohon ko ?
Ban son irin maganan na kwasa da sauri nafice daga dakin key na karba hannun gajiye na bude part din kafin magariba na dan share na goge ana kira na fada bandaki nai wanka nafito na tayar da sallah.
Na idar sai gasu Nasir suma wanka nai masu don suji dadin barci saboda ana zafi saboda yanayin dama da ya fara a lokacin.
Daya daga cikin kayan da Nafisa ta sayo min na saka ajiki muka fita zuwa part din anty bayan na rufo kofana.
Muna shiga muka samu anty tana zaune falo jinior yayo kaina wai na dauke shi daukan shi nayi naje nai mashi wanka.
Nashirya su tsab na debo abinci tare dasu muka zauna muka ci abinci a tare da su mukai ta shiriritan mu suna kallon mu ita da gajiye.
Kayan dake jikina take kallo ya fitar min da suran jikina tsab wani abu taji a ranta da sauri ta nemi tsarivga Allah kada ya nufeta da kishina haka.
Amma dai tasan akwai aki a kanta na dan lokaci tunda har ta fara jin yanayin kishi a kaina haka.
Mace ce Rama da duk namijin da ya samay ta zai more don akwai abubuwan more rayuwan namiji a tare da yarinyar nan wanda kaf din su babu mai ko kwatankwacin hakan daga cikin su.
Ta sani sarai idan besty ta ya gane hakan a kaina ba ita gaba dayan su sun kade wallahi don wanda ke da kamar wanan yaushe zai nemi wani abu gurin wata mace can kuma yana da wanan garshi.
Jinior ke ta kokarin wai sai yaban abinci ga baki ina ki nace anty kiwa danki magana fa zan make shi.
Sai naji shiru da sauri na dago kaina naga dai a zahiri mu take kallo sai dai da alama tayi zurifi ga tunane ne .
Nace Anty bakiji bane sai naji ta sauke ajiyan zuciya tace may kikace ne ?
Nace kinha Jinior da wanan hannun nashi wai sai ya saka min abinci a bakina kuma make shi zanyi.
Kallo mai kama dana hararan wasa tai min tace kin taba jin mata ta doki mijin ta bayan yana son kuyi soyayya dashi.
Bata kaji dama ai kaine angon kai ya dace kana bata abinci har ta koshi kamar yaji yako yi ksina wai sai ya saka min abaki har kasa muka kai sauran yaran sukayo kaina suka tayashi tura min abincin a baki su anty nata muna dariya.
Ina cikin dariya naji tace Rama wanan kayan sun matukar karban jikin ki wallahi wanan ai idan angon ki ya ganki haka baza mu gane kan shi ba kuma.
Da sauri cikin kunya na daga yaron a jikina na jawo hijjab dina dake gefe ina sakawa tace yau ga tsiya may zaki wani rufe jiki kuma?
Bari kiji haka nake so idan besty na gari ki dinga yi mai kwaliya da kaya matsatsu yana jin dadi sosai a ranshi, mune dai bama yi mashi kwalliya yadda yake son gani.
Nace anty aiko kina kwalliya mana tundai idan ma kece da girki tace ni har yaushe nake wani duty abin daga bara sai bana.
Da dare ta sakani gaba wai dole a part dina zan kwana har da kuka nayi mata amma tai kemaymay sai da taga na shiga ta saka suka rufo part din su suka barni ni kadai a part din.
Haka na kwanta ga tsoro ga kuma tunane barkatai da nake ni daya kamar manya har barci ya dauke ni.
Da safe mun tashi da wuri kamar jiya hamza driver ne ya dauke ni zuwa school ban dawo sai yama yau biyar na dawo gidan.
Na shiga muna zaune da anty a falo muna hira saiga yar aikin Zulfa da gudun ta ta fado part din hankali a tashe take magana.
Wai anty tazo uwar dakin ta zata mutu anty tace dani taso mu tafi da sauri muka bi bayan yar aikin zulfa din.
Kwance take shamay shamay kamar bats motsi muka karasa inda take kwancen hindatu na tsaye tana waya hankalin ta a kwance.
Ban san lokacin dana duka da sauri ba na tallabo hannun ta ba tare dan saurarawa na dan lokaci ta bude idon ta ta sauke a kaina zatai magana na nuna mata da hannu irin na yara da shiii sai tai shiru.
Nace da ita rufe idon ki ki dan shaki numfashi a hankali sai ki sauke har sau uku bataki ba tayi abinda nace da ita.
Duk suna tsaye suna kallon mu bayan tayi kamar minti daya sai tai wani irin ajiyan zuciya a hankali.
Nace jini yana zuba maki ne a kasan ki ?
Ina ruwan ki da wanan tambayan kuma inji Hindatu cikin fushi.
Kibari mana tayi aikin ta mugani tunda shi take karantawa ai ban bi ta kanta ba na sake maimaita tambaya gare ta.
Tace yau da safe dana tashi na danga sign din jini amma ba sosai ba na sa hannuna ta bayan ta nace dago kadsn mu gani please ?
Tana dagawa ashe kwance take cikin jini na juya kan su cikin tashin hankali ina fadin yanzu tana cikin wanan halin ita bata san inda take ba ku kuma dake tare da ita baku taimaka mata ba.
To Docter yi muna fada na juya gurin anty nace cikin ne a jikin ta kuma yana barazanan fita ne a ko wani lokaci iyanzu.
Gaba daya hankalin su ya tashi a dakin zama nayi da kyau har numfsshin tana shiga nawa ina dan shafa mata daidai kugunta a hankali kamar ina mata massage din shi.
Hindatu na fadin a kira likita yazo da sauri can kuma tace bani guri na daga ta mu tafi asibiti kawai.
Cikin wani murya nace da ita kada ki soma ki daga ta bata a kwance tukun a wurin.
Nace anty ta dago ido ta dan kalleni lokacin ne uwarta da yarta suka shigo dakin a gigice suke suma.
Nace daure ki dan kara shakan iska irin na dazun kinji ta sake maimaitawa a hankali yadda nace tayi din.
Yanzu haka zamu zauna da ita ana wanan shirmay haka ai mu tafi asibiti kawai antyna tace da Hindatu ai wanan ba shirmay take mata ba.
Nace idan mun daga ta a haka jini zai iya balle mata ko wani lokaci don akwai abinda tasha wanda ke barazana a cikin nata.
Hankalin su ya kara tashi cikin hikima irin na likotoci na samu stress din ya dan lafa mata a hankali numfashin ta ya dawo daidai nace wanda zaiyi tulin ya ja a hankali haka kuma idan zaku dauketa ne ku daga ta a hankali.
Sai dai da zakubi tanawa a bari likitan yazo gida ko luma na rubuta magani a sayo ai mata allura.
Sai duk sukace adai kira likitan zaifi sun kira likita yace bai samun zuwa adai kawota asibiti na nuna masu yadda zasu kamata zuwa bakin mota.
Mama Zulai tajuyo gareni tace don Allah ki taimaka mu tafi dake ina ga zai fi ai na juya gurin anty tace ga hijjab saka ku tafi Allah ya bata lafiya muma gamu nan tafe yanzu.
Filo na aza mata na tare jinin yadda maranta ba zai motsa ba ko kadan muna tafe ina mata sannu anty har muka shiga asibitin yatta ke jan motan.
Muna shiga na kamata yadda ya dace bamu sha wuya ba nai masu bayanin komai likita na dubata abinda na fadi shiya fada muna nace dashi ga alluran da za, ai mata zaifi sauki tunda da alaman akwai poissing a jikin ta ai.
Sai bina suke da kallo yace yaya akayi har akakai wanan lokacin abin bai fita jikin ta ba na fada mai taimakon da aka bata tun agida.
Yace good hakan na da kyau gado aka bata tare da mata allurai ta samu barci kuma Alhamdullahi jinin ya bar zuba.
Nace da mutane don Allah ayi hakkuri a dan fita daga waje a barta ta dan samu hutu please.
Muna fita naji mama Zulai na fadin may Zulfa tasha cikin jikin ta ke son fita ni dai nace dasu mama zan tafi gida Allah ya bata lafiya.
Muka juya nida Anty bamu tsaya ba don asibitin ya fara cika da yan uwanta a lokacin sosai.
Muna hanya Anty tace dani Rama kikace abu tasha cikin ke son fita nace gaskiya akwai wani abuda tasha ya kawo hakan gareta.
Tace dani amma kuma yadda Zulfa ke son ciki haka har ta tsaya shan abu don cikin ta ya zuba kuma ?
Wayan maihudan ne ta shigo mata don haka taci gaba dayi mai bayani a kan komai yace gashi nan dawowa ga gobe idan Allah ya kaimu.
Tace Allah ya kawo ka lafiya suka kashe wayan nikan a bangarene gabana naji ya fadi ras ras don ban ki ma ace yai ta zama ba acan har abada a lokacin.
Sallah da ban samu yi ba nayi tare da jero shafa,i da wuturi gajiya da kasala ke damuna a lokaci guda na samu guri na dan kwanta ashe anty ta shigo ta samu ina barci taja min kofa ta fice dakin.
Washe gari na dan makara da sauri na mike nai sallah na jero adduoi na namike na nufi part din Anty.
Na samu Gajiye ta hadawa yan makaranta abinci na taimaka muka shirya su nima nakoma na shirya na nufi gurin anty na sallamay ta.
Bayan mun gaisa take cewa dani jiya ai nashiga muyi magana na samu kin yi barci nace nima koda na falka naga biyu na dare kuma an rufe min kofana.
Tace ki saba da rufe kofan ki Rama gidan nan sai a hankali wai kin san kuwa tun jiya ina tunane akan matsalan Zulfa.
Nifa sai nake zargin da wata a kasa fa Rama don a sanina dai Zulfa bazata sha abinda cikin jikin ta zai fita ba wacce ke nema ido rufe Allah ya bata.
Allah ya sauwaka nace ina kokarin wucewa naji tace yau dai kin san maigidan zai dawo ina fatan kin shirya taron shi dai ko ?
Nace anty wani taro kuma gaku tace may kike nufi wai bani fa son shirmay wallahi kada ki dade ki dawo da wuri ki shirya mai abinci.
Fuskanta babu alaman wasa ga maganan ta tace naso kikara shiryawa kafin ya dawo gashi lokaci ya dan kure muna wallahi.
Amma dai duk da haka zan san abinda za, ayi akai nima zanyi wanka na tafi asibiti na dubo su can.
Idan zaku dawo sai Hamza ya biyo dake ki duba su a can nace to anty na fice abina ban tsaya ba .
Tunanen duniya ranan nayi shi kafin mu shiga school sai dai muna zuwa na manta da komai nashiga harkana kawai.
Sai Four na kira Hamza driver yazo ya daukeni muka fara zuwa asibiti duba zulfa .
Asibitin makil yake da yan uwan ta da ma wasu dangin mijin su gaba daya idanuwan su caa akaina ni dai na gaidasu na shige gurin ta.
Ina shiga cikin dakin ma mutane ne na gaidasu tare da karasawa bakin gafon nace sannu anty yaya jikin naki ?
Cikin wani ya mutse fuska tace dani da sauki baki shigo ba tun safe sai yanzu ?
Nace yanzun ma daga school nake don naji likita yace kina bukatan hutu yasa banzo ba da safe kada na damay ki.
Nace jinin dai ya tsaya ko ya daina zuwa kafin ta bani amsa wata yarta tace aniyar maishi tabishi mukan ai Alhamdullahi tunda cikin bai zube ba ai.
Shiru nayi mai maganan taci gaba da sake bakaken magana ina tsaye ina sauraren ta harda cewa haihuwa daine sai anga Zulfa nayi shi gida Yusuf kamar ko wace mace don sai tai dozen da yarda Allah.
Nace Allah yasa sukace amin mama zulai data shigo take cewa Rahama kece tafe ai tun safe likita ya tambaye ki yace ba karamin taimakawa kikayi tun a gida da cikin ya zube ai.
Nace cikin murmushi mama ai ina dubawa nasan magani ne tasha a lokacin idan munce zamu dagata haka zai ba abin dama samun hanya fita shiyasa na hana a dagota na dan yi mata dubara yadda yadace ai mata.
Don na sani badon haka ba gaskiya cikin zai fita kuma ta samu matsala ita ma sai dai abin da mamaki don kwayan da tasha mai karfine sosai adai kiyayye gaba don Allah.
Zulfa tace dani Rahama ban sha kwaya ba don likitama haka yace dani nace zaki iya tuna abinda kika sha awa daya daya shude ko kafin lokacin?
Sai tai shiru tana tunane nace koma may kika sha shine sanafin faruwan wanan abin haka gare ki nai masu sallama ban kai ga fita ba naji wata na fadin au itace ta taimaka a gidan gako Asiya har rana sake mata magana.
Zulfa tace yarinyar ta taimakeni ai mama sosai don badon taba gaskiya ban san inda nake ba a lokacin zuwan tane da tabani taimako har na gabe gun da nake a dakin.
Gida na nufa na samu har gajiye ta dora girki ina shiga anty tace Gajiye bar mata tayi tunda ta dawo yanzu.
Hijjab kawai na cire na juyawa gurinta nace anty may za, a girka ne ta dago tare da tsura min ido tace yau naji ikon Allah ga Rama .
Ke da mijinki zaki tsaya tambayana may zaki girka kuma ai dabara ya saura gare ki yanzu.
Rugumay ta nayi cikin shagwaba yadda na saba nace don Allah Anty may za, a girka maku please ?
Tace
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58 Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153