shi.
Nan suka shiga gyarawa can mukaji muryan shi yana gaida mutanen dake falo daga nan anty taimai jagora zuwa daki inda nake tare dasu Attu suka shiga gaisawa dashi yana tsugunne kamar yadda suriki kewa surukan shi girmamawa.
Nasir dake tsaye saman gado yace daddy see me here with my mum, she is now back.
Mummy tace itama tazama matarka bazata kara barin mu ba again yariko min hannu yana tambayana wai hakane.
Kunya duk ya rufe ni a lokacin ya mike yana cewa su gaida gida ya gode ai mashi godiya gurin maigari da babana.
Bayan fitan shi ne anty ta dan rakashi can sai gata tadawo dakin take cewa da Attu ga sakon godiya daga gurin maigidan.
Tace Gajiye fitar da turamay nan ta miko kudi tana cewa gashi kowa turmi ne da dubu biyar yace kuyi hakkuri dashi ba yawa.
Haba nan guri ya rude kowa da irin adduan da yake jerowa akan aure da maigidan nai magana da Gajiye ta dauko min wasu kayana a part din Anty nan na ba su Rukaiyya da Lawisa da suwaiba yan uwana har ma da wasu daga cikin uan rakiyana.
Sai nasiha suke min na zaman lafiya anty tashigo take cewa nazo na yafa mayafi nabi bayanta muka dan tsaya daga dogon coridor dake tsakanin part din ta da nawa.
Tace dama kujerun nan da aka kwashe daga part dina nake son a kwashe kayan akaiwa inna su can kauye nata sai tabawa wanan abokiyar zaman nata don naga matar na da mutunci sosai.
Kasa nakai na tsugunna a gaban ta ina godiya takai haba may ye aciki ai yiwa kaine hakan ni zan iya biyan ku abinda kike min ne don haka sai ki fadawa Attu ta fada mata ta kwashe kayan zuwa jibi za, a shigo mata dasu.
Na kara mata godiya ta dafani ta wuce zuwa nata sasshen nabi bayan ta da kallon tausayawa.
Ina shiga na samu Attu da mama Abu nake fada mata sakon anty tai murna sosai da farin ciki tana cewa kaji arziki ba muma arziki ya shafe mu.
Nan dai ina kallo akazo Gajiye ke fada masu mota yazo nace wa mama Abu da baba bazaiyi fada ba da an barmin Fatima ta dan kwana min biyu nan tare dani.
Attu tace abari idan sun koma sai aiwa magari magana wanda yaje kai kaya sai yadawo min da ita idan ya amince da haka sukai min sallama ina kallo yan uwa na suka tafi suka barni gidan da nake wa kallon gidan danger.
Suna fita na fara gyaran dakin sai ga su Zaraha da Nafisa sun shigo gidan da kaya niki niki sakon da suka sayo min.
Aikin da suka samu inayi ne suka karba da taimakon su na gyara duk inda bakin su ka bata suka saka kayan kamshi a ko ina a part din.
Nan suka baje min kayan da suka sayo min balaifi nima kayan su ban sha, awa sosai sai wasu abubuwan da Zarah ta kawo min wai na amfanin mata ne.
Karba nayi cikin ya mutse fuskana tare da mata wani irin kallon raini nace wanan fa na may ye shi ?
Tace sa mai gida kuwa ke nan kingan shi nan kamar yankan wuka yake wallahi.
Don sai kin toshe bakin namiji nima sister din mamana tazo min da shi tsaraba daga bargu.
Nace kai zarah ni wani miji can zai min kuwa dan Allah kibar wanan shirmay mutum da mata haka dirka dirka har may zai kalla a nan.
Nidai gani ga Allah kawai ban san yaya rayuwana zai kayya ba cikin wanan gidan.
Kamar yaya ke ba mace bace Rahama may kika rasa da ake nema a gurin mace wanda baki dashi a jikin ki sai dai idan kin yi rowan haka gare shi.
Ni wai may yasa mutane basu da magana ne sai irin wanan zancen shi ke nan da anyi aure, ba wani magana sai maganan cudanya da miji.
Tace to may ye auren Rahama may kuma akewa kishin ba wanan ba duk shine dai tsananin kishin ai wanan dan jijiyan guda kawai.
Nace Allah dai ya shiry ki Zarah don ban da kunya sai naje yin wani kakale ga daddy na kalleshi da wani ido ke nan ?
Tace anya kuwa Rahama wai ni da kikecewa wai kin taba aure kin ko san harka kuwa a rayuwan ki.
Mace ko dan fleeling bata da shi akan namiji hakamar wara dakila can dake haka ?
Nace don Allah zarah bar zancen nan barsu da mijin su suyi ta kayan abinsu nikan ai a matsayin yar aiki nake gare su.
Nace jiya fa hindatu cewa tayi kashi ma zata bani a gidan nan basai taga na shiga harkan mijin ta ba zata kai ga dukana din.
Kece ko may shiga harkan shi Rahama don yanzu ke amarya ce shar gaki baki taba haihuwa ba komai naki a tsaye yake kamar baki taba aure ba.
Nafisa tace kardai nace jiya jiya har kun fara da matan gidan nan nace sun dai fara, su da basu danayi sai zancen miji ko yaushe.
Umm, umm fa kada muzo muna jin ana cewa kunji abinda honey yai mun watarana .
Nace waye honey din daddy din kowa don Allah kice Allah kin tuba Zarah don banda kunya zan kira daddy dina da honey komay ?
Tace ai zancen daddy ya kare don yanzu sai sabon suna kin taba jin inda daddy ya danne diyar shi a tarihi.
Tsuki nayi na mike tare da kwashe kayan naje na boye kada anty ta shigo girshi dakin ta gansu naji kunya.
Ina dawowa da magana daya Zarah ta tare ni dashi tace idan zaki kwanta ki tabbatar da kunlun kin yi tsarki da ruwan dumi a tsarkin ki.
Ki samu mai masu kanshi ko yaushe kina shafawa a tsakanin cinyoyin ki don kin san guri ne da baya samun iska ko yaushe.
Shiko namiji duk sanda bukata ta ya biro mai baida lokacin a garshi sai ya biya yake samun natsuwa tare dashi.
Kada ki din tsayawa miji kerere idan yana neman bukata ke koda ma baya neman komai a garki ki kasan ce mai yanga da sallon kina yauki yadda hakalin shi zai daga dake.
Gaki da abinda akasarin maza ke so a jikin mace nono kina dan dinga bankaro mai kirjin ki yadda hankalin shi zai dinga dagawa.
Don Allah dai Zarah ki bar wanan zance haka please tace naki bari rigunan nan da aka sayo maki ko ba wani abu zaki dauka ba kina dan dukawa cikin stely yadda nonowan ki zasu dinga baiyyana a gare shi.
Koda zani kika daura ya kasance boons dinki sun fito da kyau fili gashi dama daddy kine sai ki samu wanan daman kina mai shagwaba irin na da da uwar shi ko yaushe kina manne da jikin shi.
Haka zai kara jawo maku shakuwa sosai a tsakanin ku ya kasance yana cin abinci kina zaune kina dan kara mai ruwa ko miya ko gyara mai bakin shi.
Zarah please stop that rubish wanan magana naki da may yai kamane wai please ?
Tace da gaskiya mana tace idan kuma kunzo kwanciya kiyi kokari hannun ki yadan taba ciyan shi ko tsakiyar bayan shi kin gama gamawa dashi yarinya.
Ke classic baby ce don haka ki zamo may son yawan romace da dan magana cikin sexy voice yadda zai rude ya rasa inda zai sa kan shi akan ki.
Oh my Allah Zarah ashe haka kike tace har nafi nan yarinya ki dinga tabbatar da kin mai sallaman da zai tafi ko ina ne yana dauke da tunanen ki a ran shi sai yaji ki a kusa dashi ya samu natsuwa a ran shi.
Kina dai nufin in yi haka in shaga tsakanin shi harda anty na ke nan ko Zarah ?
Tace bance ba ai ita anty ta daban ce amma dai ai a fagen miji ake yanzu kowa tashi tafishe shi kawai .
Nace badai ko da anty na ba cikin wanan plan din tace indai har zakiyi din ai sai ki cire ta ciki ko ?
Har tsawon wani lokaci sukai min sallama suka tafi na koma ni kadai a shiyan zaman kadaici ya damay ni su Nasir sun tafi makaran ta a lokacin.
Na rufo kofa part din na nufi part din anty Gajiye kawai na samu tana aiki take cewa dani ai Anty ta dan kwanta don jikin ta ba dadi karfin hali kawai takeyi.
Ban zauna ba na shiga taya ta aiki kamar yadda na saba yi har dakin muni dasu Nasir sai da na gyara komai gurin ya koma neat har falo sai da na gyara shi yadda nake mai.
Na koma dakin mu na zauna sai ga gajiye da abinci takawo min daki ban iya ci ba na dan taba kadan na barshi nan.
Tafito daga wanka take cewa dani Rahama ba kici abincin ba ta zauna daga gefena tana cewa dani.
Haba Rahama may yazo da bai wuce ba wanan abin fa ba laifinki bane wacce kike jiwa ta fada maki da yardan ta akai hakan ai to may zai sa kina sakawa ran ki damuwa haka ?
Don Allah ki kwantar da hankalin ki ki rugumi mijin ki da hannu bibiyu kada kizo ki fadawa sabon Allah alhakin mijin ki dana yar uwar ki ya kama ki.
Hawaye naji ya zo min tace sake jiki zakiyi yadda take son ganin ki ki zama mai biyayya a mijin ki da abokan zaman ki in har kin cire komai a ranki zakiga abin yazo maki da sauki.
Muryan anty ne ke kiran Gajiye a falo alaman ta tashi ke nan daga barci daga inda take muna jin tana cewa Gajiye kin ko kaiwa Rama abinci taci ?
Tave hajiya aiga ta nan ma zaune tun dazun take nan ita ma tai gyara gida da kan ta sai dai taki cin abinci wallahi.
Ina Raman take ne ta tambaya na amsa da na,am anty nafito ina gyara gyalen kaina da kyau.
Tace a, a wai har yanzu kina fama da wanan mayafin haka kamar wata bakuwa dake ?
May yasa baki ci abincin ba ne wai ko har anzu baki hakkura da kaddaran ubangiji bane a kan ki ?
Idan har kina son mu shirya dake Rama wallahi sai kin saki jikin ki kinyi biyayya ga mijinki da sauran abokan zaman ki.
Ni dai indon ni ne na fada maki da sani na da yardana akai komai da kika fani don may wai ba zaki saki ranki ba ki zauna lafiya a dakin ki.
Bazaki taba samun kan mijinki ba Rama idan bakin bada hadin kai akan hakan ba rashinyin hakan gareki kuma kamar rainawa da hukuncin Allah akanki da magana .
Haka kuma zaki iya jefa kanki ga halaka da fushin ubangiji a kan ki don haka noroke ki Allah Rama ki zauna lafiya da mijin ki kiyi biya.
Na dago kai ina mata kallon mamaki ta miko min hannu tana fadin zo nan yar kaunata.
Ba mussu na nufota kamar karamar yarinya na zauna gap da ita ta dan rugumoni tana cewa dani haba Rama.
Don Allah kiyi hakkuri ki yi biyayya fa mijin ki mijin ki mutum ne mai murdaden hali sai a hankali zaki fahince shi.
Yana da yawan bukata wanda nasan sai a sannu zaki saba da hakan gareki.
Don Allah Rama ki daure ki fahinci beasty zakiji dadin zama dashi sosai indan kin fahince shi.
Rama nasan zaki iya insha Allahu don nasan halinki nasan na besty na don haka idan kin kwantar da hankalinki abin zaizo maki da sauki sauki sosai.
Don haka daga yau ina son ki sake jikin ki ki zama kamar kowa a gidan nan don kin dai san halin matan gidan nan, sarai da son raini wayyo, ba zan so ace kin bari sun fara kawo maki raini ba don ba fashi za suyi hakan don ko halin su ne ba son suke a zauna lafiya, ba.
Ni dai ina sauraren abinda take fadi ziciyana sai fal, fal nake ji wanan wa,azin da anty ke min anya kuwa zan iya hakan da take so dani.
Tace ban san may suka saka maki a cikin kayan lefe ba don bani na sayo masu ba su Aisha ne yaba kudin suka sayo mashi.
Don ni lokacin da akai sayayyan mun dan samu matsala dashi kan zancen auren naku.
Na dago kaina da sauri ina kallon ta cikin mamakin jin abinda ta fadi wai akan aure na sun samu matsala da mijin ta.
Kada ki damu zan maki wanda ya dace idan na samu lokaci zan dan shiga na sayo maki abin daya dace ayi.
Idan na danji sauki sai mu zauna mu tsara yadda abubuwa zasu tafi muna anan a cikin part din cikin rufin asirin mu.
Nidai ban ansa mata ba haka ta dinga dan jana da hira nasan tanayi ne don na sake jikina kawai.
Muna nan zaune saiga yan makaranta sun dawo gava dayan su sukayo kaina da murnan su.
Nai masu sannu da zuwa tare da rugumay su a jikina nakaisu dakin tare da cire masu kaya nabasu abinci suna ci muna hira dasu.
Time din islamiya nayi na shirya su zuwa Islamiya suna ficewa na kara gyara gidan tsab anty tana fitowa ta ga ina aiki take cewa dani.
Rama don Allah kibar aikin nan kibar gajiye ta dinga aikin nan yanzu hakan ba naki bane.
Murmushi nayi naci gaba da aikina kawai ban daina ba sai dana gama na koma part dina naiwan ka tare da bin dakin da kallon mamaki duk wanan gurin wai yau mallakina ne.
Wanka nayi na shirya cikin daya daga cikin kananan kayan da Nafisa ta sayo min bayan na idar da sallah ne na nufi gurin anty don wayan da Zarah ta bugo min muna da test a school.
Zaune take tana waya sai daga baya ne na fahinci da msigidan take wayan amma bata jima ba ta katse wayan.
Ta juyo gare ni tana cewa Ramana yaya gajiya da kewan su Attu suna dai gida yanzu kan.
Nan na dan duka cikin murmushi nace Anty dama nazo na fada makine muna da test ranan tuesday in Allah ya kaimu shiyasa nake son na dan leka school din.
Allah sarki Rama kin san yanzu ikon ki yafita a hannuna hakkin ki na karkashin mijin ki don haka shi zaki kira ki fada mai.
Da sauri na dago kai ina kallon ta mai ma, ana wani ?
Nace a hankali anty ba zan iya magana da daddy ba gaskiya ina jin nauyi da kunya anty na fafi a shagwabe take cewa dani.
Kikirashi ki fada mashi muji abinda zai fadi kin ga idan ya yarda sai ki shirya ki tafi ko.
Nace anty bazan iya ba wallahi kuma ni ban ma da nomban daddy a wayana gaskiya.
Taimako dayan zan maki zankiraki na baki wayan sai kiyi mashi magana muji.
Ta daga wayan ta ta kira shi bayan sun danyu magana take cewa Amaryan ka ce dama ke son magana da kai besty, ban san may yace mata ba naji ta kwashe da wani irin dariya tana miko min waya.
Na karbi wayan a sanyaye a hannun ta don ban san may yace wa anty ba take wanan dariyan irin haka.
Ina karba a sanyaye nake cewa cikin wani murya daddy ina wuni shiru naji yayi bai amsa min ba.
Nakara fafin haka a karo na biyu sai naji yace hmmm, wace irin amarya ne da bata damu da jin lafiyan mijin ta ba.
Rama ko baki damu da angon naki bane haka zamuyi dake ko haka kikaga anty ki tana min bata damu da damuwana ba sam.
Mamaki da imanine ya kashe ni a lokaci daya wai yau ni daddy ke kokarin yiwa magana irin haka a rayuwana.
Kai watau maza dai basu san kunya ba a duniya ke nan ko may yasan kuma anty na gurin amma yake kokarin yi min magana irin haka kamar wanda bai san kunya ba.
Jin nayi shiru ne ya kara cewa ko baki jin abinda nake fafi ne wai naji kin yi shiru ba amsa ke nan dai ko ?
Sai da na dan daga ido na kalli anty naga bata sauraren mu tana can tana wani tsabgan gaban ta hankalinta bai gurin mu.
Nace a hankali dasdy yi hakkuri don Allah, yace bazan yi ba sai naji hujjan ki na yin hakan ?
Shiru nayi yace dole ne na hukuntaki da yin hakan da kikayi don ni ba ai min laifi na yafe kai tsaye kin sani.
Nace ban sani ba daddy amma don Allah kayi hakkuri yace bazan yi ba na fada makii sai kin biya bashin yin haka idan kuma kin sake sai nai doubling din yin hakan.
Yanzu ina jin ki nasan kina da bukata ne kika nemay ni ko ?
Nace daddy dama test ne muke dashi ranan tuesday shine nake son shiga school don an dan wuce ni dama.
Yace kibari zanyi magana da Saade zakiji may na yanke a kan haka nai mai sai anjima na mika mata wayan na
Showing 162001 words to 165000 words out of 456145 words
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55 Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153