kin dai san anty tin tuwo yake so shi don haka sai kiyi yadda ya dace dashi ko abinda kika san zai burge ku.
Ni dai jiki ba kuzari na shiga kitchen din tunda tace anything tuwo don haka nai tuwon semo da miyan yauki sai jan miya danayi masu daban na hada zobo mai kauri na saka a fridge na hada ferfesun kifi danye yaji kayan kamshi kafin magariba na hada komai nace da ita na hada.
Zan je nayi sallah don gaba daya yanzu ta hanani zama part din ta kamar kullun, amma hakan bai sa na bari ba din.
Wanka nayi na dauko wani riga na saka robane rigan zai iya matse mutum daidai size din jikin ka yana da ado a gaban shi sosai na sa na rufo kofa bayan na gama komai na nufi gurin ta.
Abinci na samu tana ci tana ganina tace Rama ashe kin iya keta ni dai baki taba min tuwo hakan nan ba duk zaman ki dani.
Fada mata nayi a jiki ina dariya nace kai anty ashe kin gane baiyi dadi ba ke nan bake kikace nayi tuwo ba shine niko nai maku shi haka.
Tace wai kina nufin keta kikayi dama ko may to wallahi yayi dadi sosai tambayi gajiye kiji leda nawa nacinye yanzu.
Gajiye tace wallahi na biyu ke nan take ci tana zuba santi nima dariya kika samu ina mata nace oya Nasir zo ka zauna aci abinci kada kai barci.
Yace little mumm kaina ke ciwo a razane na juya gurin anty nace anbashi magani anty ?
Tace wa yasani in ba yanzu da yake fada maki ba ke ne dai zaifadawa dama don shi bai yarda da kowa ba ai.
Mikewa nayi na shiga daki na dauko magani sam baison shan magani da kyat na samu yasha magani sai mukaji hadari ya taso alaman akwai hadari ana son yin ruwa.
Yaron yana lafe a jikina ina lalashin shi sam bamu ji dirin mota ba balle mu san shigowan daddy gidan.
Sai ganin shi kawai mukayi a tsakiyan falo suit ne a jikin shi fari da wandon shi ya saka hannun shi daya ga aljihun wandon shi.
Besty ashe ka iso yanzu naji hadari nake tunanen ko kana ina haka by this time ?
Yace ana magariba na shigo na tafi asibiti ne dubo maijikin .
Nan muka shiga gaidashi da dawowa ga kamshin turaren shi duk ya cika muna hanci gavana sai wani mugun faduwa yakeyi faf, faf,faf.
Cin yar siririyar murya nace daddy sannu da dawowa kamar wanda baison amsa gaisuwan ya amsa min tare da dago kai ya dube mu ina zaune rashe rashe a saman kafet Nasir ne kwance saman jikina ya lafe bayan ya sha magani.
Kallon Nasir yake don bai tare shi yadda ya saba taron shi ba yace da yaron my friend my kuma ya samay ka kai ?
Anty tace cikin tabe baki gashi nan ai ga uwar shi yanzu ne ma da yaga ta shigo yake cewa da ita wai kan shi ke ciwo.
Da sauri tun bata karasaba yace subbahanallahi tare da nufo inda muke ya rage tsawon shi dukowan da yayi a gabana gurin yaton yasa faduwan gabana ya kara tsanan ta sosai.
A hankali nake kokarin gyara wuyan rigan dake a jikina yadda ya dan fado kirjina kusan a fili yake lokacin.
Magana yake wa yaton kasa kasa suke maganan su ya mika mai hannu ya dago shi daga jikina tare suka fice daga part din da yaron.
Anty ta juyo inda nake tace dani may ye haka kinyi zaune kuma baki tashi ki bishi ko an fada maki haka akewa miji idan ya dawo.
Na turo baki gaba idanuwa na atake suka ciko da kwalla nai shiru ban mike ba.
Tace bazaki tashi kije ki taimaka mashi da ruwan wanka bane ko may kin yi zaune ana magana da ke.
Maimakon in tashi sai na saka kuka mikewa tayi cikin tsuki ta tashi ta fita daga dakin tabi bayan shi.
Tana fita gajiye tace dani haba Rahama kada fa kikai iyakar matar nan kin dai san abinda ya dace kiyi amma tana magana kin wani basar da ita ki tashi ki dauki abinci kikai mashi mana.
Allah ya taimakeni har na gama jera abincin suna ciki basu fito ba a lokacin na saurin barin falon sai da suka fito ne suka samu na jera abinci na fice daga falon.
Tace yaushe har Rama ta kawo abinci ban ji ta ba nan shi dai ya zauna yaci abincin shi suna hira da ita sai dai kafin ya gama ruwa ne da iska mai karfi ke zubawa ga cidan da akeyi.
Ban tsaya part din anty ba na koma daki na rufe sai na samu kaina da bin shawaran Zarah na tsarki da ruwan dumin da tace dani tunda rana nake hakan.
Sai dana gyara jikina nabi lafiyayyen gadona na haye na kwanta naji ana dukan kofana gabana ya fadi dam.
Na mike na nufi kofan anty ne tsaye tace badai wai rufe kofan kikayi ba kuma Rama ?
Zan mata aikina kuka sai ta raba ni ta wuce daga ciki ta barni a tsaye kofan dole na juya nabita ciki.
Na samu ta zauna saman kujera ta tsura min ido sai kuma ta juya tana bin ko ina da kallo tace ki shirya zan je nazo maki da angon ki yanzu nasan dai ba zai tsaya a nan ba .
Nadai fahinci so kike sai ya sai bakinki kamar na ko wace amarya kila zaki daina ja mashi aji haka.
Ki tashi ki samu rigan barci mai kyau ki saka ki gyara jikin ki ko ina da kamshi da dakin gaba daya part din ki saka kamshi ta ko ina.
Ganin ban da niyar yin abinda ta umurce ni ta shiga bed room dina ta bude kayan ta ciro wani rigan barci mai shara sharan hannaye rigar kamar raga yake ta dauki room fresh da turare ta feshe dakin ko ina rigan ma sai da ta turare kusan kala biyar a jikin shi naga tabi ko ina da kallo sai ta miko min riga wai na saka ajikina.
Kallon rigan nayi na kalleta tace shiga maza ki wanka ki tabbatar kin gyara jikin ki tsab kafin na dawo.
Yadda tace haka nayi har ma abinda batace ba sai da na gyara ko ina nawa tsab na koma saman gado na kwanta ina jero addua a bakina.
Falon daddy ta koma yana zaune don an dauke wutan gari an tayar da gen din gidan zaune yake tana waya Hindatu daga gefen shi zaune.
Tana ganin anty ta shigo ta bata rai don bata kai ga maganan daya kawo ta gare shi ba shima dai fuskan shi a daure yake tamau dashi.
Guri ta samu ta zauna a gefe tana jiran shi ya karasa wayan da yakeyi.
Hindatu na ganin anty ta zauna ta mike tabar falon don tasan bazata iya fadin abin da ya kawo ta ba anty na zaune don sun fara magana dashi aka kira shi ga waya ya dauka.
Yana ganin zatafita ya dakatar da wayan yace ina kuma zaki muna maga ai ki zauna ayi da ita tunda itama maganan ya shafe ta ai.
Tace ba sai da ita ba don ban tsanmani ita ya shafe ra ba ni dai daya shafa nazo naji kan maganan.
Kallon mamaki anty ke masu tana son jin wani magana ne ake akai haka taji yace da ita ke Saade fada mata wai tabayana tazo tanayi wai yau wake da girki a gidan don kwanakin girkin Rahama ya kare ko da nai tafiya.
Anty tace haba Hindatu idan munyi haka ai bamuyi masu adalci ba anan yarinyar nan fa ko sau daya bai shiga dakin ta ba tafiya ya kamshi.
Yanzu kuma muce bazamu barshi da amaryan shi ba ai bamu yi masu adalci ba gaskiya.
Haka dai kika ce mu wa yai muna adalci kuma tasan yana da mata ai ta nace sai da ta aure shi to tashigo tazo ta dandana abin da take son ji gareshi.
Ni ba ruwana da wani rashin adalci can mijina nasani nice ko ke tunda zulfa bata gida zamuyi girki yau.
Kafin anty tai magana yace da ita to bazakuyi ba in ke baki san Allah ba nina sani bazaki halakani ba na dauki alhakin yarinyar mutane ba.
Tace haka kace yace eh na fadi jeki fadawa wanda zaki fadawa tace ban fadawa kowa amma Allah ya saka min sai tafice daga dakin.
Yabi bayanta da fadin noses idiot yarinya kullun ita bata bari a zauna lafiya sai ta samo fitinan da akayi.
Ganin ranshi a bace ne anty ta mike tana fadin muje na rakaka dakin matar ka ni ina son in kwanta ne dare yayi ga sanyi an soma kasan ba bashi yake bani ba wanan yanayin.
Yace ke kuma kamar yaya ki rakani dakin matana itace da girki din yau ne ?
Yace wanan matar hauka take ni you are ok for me anan zaki kwana ba ruwana da wata wai amarya can yarinyar da bata masan gaida mutum ba sai kunyan tsiyane ko girman kai waya sanan mata ?
Tace kana dai zance malam don Allah tashi ka tafi dare ya soma kada tai barci kaga yau yanayin akwai sanyi sosai a garin.
Ya dage da cewa shifa itace zatai girki ganin baida niyan tashi tai fushi tare da kara mikewa tace idan kaga dama sai ka samay ta kai kadai ni kaga tafiya na barci nake ji.
Niko a lokacin ma nayi barci a cikin bargo na don yanayin sanyin garin ga kamshin kasa mai dadi na damana yana tashi ko ina a hancin mutane.


ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON ALLAH NAGANI MAI TSORON ALLAH TA KULLAH DA HAKAN DON ALLAH..


IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA ALLAH NAGANIN CIN AMANAN DA KIKAYI YAR UWA DON ALLAH MUGUJEWA SABON ALLAH MU KOMAI KANKANTAN SHI, , ,

41
Tana fita daga falon yabi bayan ta da kallon tausayi kawai yasan duk abinda takeyi na karfin haline takeyi don idanuwan ta ya nuna hakan a yadda ya riga ya fahince ta sosai.
Ya mike ya kashe kayan wutan dake aiki a falin dakin shi ya koma ya kara yin wanka yai shafe jikin shi da turare ko ina ya kulle kofan part din ya nufi part dina.
Ya fitowa yaji wani sabon iska ya gauraye garin alaman wani hadari aka kara hadawa kuma again ya lumshe idanuwan shi a hankali yake takowa zuwa part din.
Ya tura kofan da farko ya dauka rufe kofan yake saida ta murda ne yaji kofan a bude ya sa kai ya shiga wani kamshi da sanyin Ac ya ziyarce shi a lokaci guda zuwa yayi ya kashe AC da ke aiki a falon.
Yabi ko ina da kallo tsab part din yake yace a ranshi wanan yarinyar badai tsabta ba kan Allah yasa ta dore a haka kada tazo ta zama irin su zulfa daga baya da kazanta.
Bedroom din ya nufa bayan ya rufe kofan part din ya tura a hankali can ya hangoni saman gado na dunkule a guri daya duk da cikin bargo nake amma yanayin kwanciyana ya nuna ina jin sanyi a lokacin.
A hankali ya tako har zuwa bakin gadon barci nake hankalina a kwance ya sa hannu ya yaye bargon dana rufa a jikina a hankali.
Rigar da na saka ajikina sunan riga ne don gaba daya part din jikina a baiyyane suke a fili daga cikin rigan .
Ga gashin kaina da wankewa nayi na daure a bayana da bakin ribon ya dan zubo a saman fuskana ya rufe min fuskana.
A hankali yasa hannun shi yana yaye suman da ya rufo a fuskana yana mamaki ashe haka nake da gashi dama ?
A hankali cikin barcina naji kamar mutum na tabani na bude idanuwa na da sukai nauyi don barci naga daddy ne a kaina.
Cikin zabura da tsoro karara a fuskana na dago ina fadin daddy ?
Ya sa hannun shi abaki kamar maiba yaro umurni da yai shiru yace shiii na shiru amma ban fasa yun kurin tashi zaunen da nake kokarin yi ba.
Kafin nakai zaune sai naji ya hadeni da jikin shi a hankali ya manne ni yana sauke wani irin numfashi shi kamar wanda ke hamdallah a ran shi.
Banyi wani yunkurin kwatar kaina ba don nasan yau ma kwatana gareshi sai Allah kawai.
Mun dan dauki lokaci yana matse dani a jikin shi yana faman sauke ajiyan zuciya a hankali.
Naji maganan shi mai kama da rada daidai saitin kunnuwa na yana fadin.
Allah na gode ma daka cika min buri na akan wanan baiwan naka, Allah nagode ma da kai min mafita akan bukatana cikin sauki da kwanciyar hankali, Allah na gode ma da ka yi mu maurata a tsakanin mu.
A hankali na fara sake mai kuka ina mamakin lafazin da daddy ke fadi haka a kaina yau.
Ke nan daddy na nufin dama yana sonane ko may maganan shi haka yake nufi wai ?
Jin ina kuka yakara matse ni a jikin shi kamar wani zai kwace mashi nine a lokacin.
Naji yace Rahama kuka why kike kuka maimakon ki tayani fadin cikin da Allah ya nuna muna haka a rayuwan mu.
Kada kiyi kuka akaina please please kada ki bata min mood dina da bakin ciki bana son nayi tuntube da bakin ciki daga yanzu har wayewan gari akan komai please don Allah ki daina kukan nan idan ba so kike nima nayi kuka ba.
Ina jin kalaman shi yasa na dan tsagaita kukana a hankali yace dani good girl ki tashi ki dauro alwala ina jiran ki yanzu.
Na mike da kyat ina laluben zani na yace no ki tafi a haka nake son ganin ki Rahama ga hasken fitilar dakin daya kunna duk ya gauraye dakin da haske ko ina.
Ina dan tattara rigan na shiga bandakin nai alwala sai na kara dan shafa turaren da malam musa yabani na fito na feshe jikina da wasu masu kamshi duk yana zaune yana kallona a bakin gado.
Kunya kamar ya kasheni nakeji shi ya jagorance mu mukai sallah nafila raka, a hudu ya juyo inda nake zaune ta dafa tsakiyan kaina ya shiga jera adduoin neman muna tsari da zaman lafiya da albarkan aure mai dorewa akan mu.
Yana gamawa ya daukeni cak sai saman gado ya dire ni idanuwa na suna a rufe sai tsoro da mamakin daddy yau na keyi kawai a raina.
Ban ankara ba sai da naji hannuwan shi sun sauka a saman kirji suna wani aiki a hankali da ya sa na tuno da irin abinda marigayi garbati yakan min kafin ciwo yai tsanani a kan shi.
A hankali na runtse idanuwana ina jin wani bakon yanayi wanda ban taba jin irin shi ba ko a wancan lokacin yana shigana.
Sannu a hankali ya ke aiwatar da sakon shi a kaina sai jin bakin shi nayi kafe a kirjina kaman dan karamin yaro ya samu abincin sa a jikin uwar shi.
Wanan yanayin ne yasa na dan fara sakin wani nishi da ban san yana fitowa daga bakina ba a lokacin.
Hakan bai mai ba sai saukan hannuwan shi da naji a kasa na ya sa na wani bankaro kirjina a gaba cikin rashin sani wanda shi a gurin shi hakan yai mashi dadi sosai.
Ban san lokacin da hannuwana ya sauka a saman tsakinyan kan shi ba na rike da hannuna da karfi ina kiran sunan shi a cikin wani bakon yanayi ina fadi please daddy.
A hankali naji ya zamay zuwa kasa na daga haka hankali na yai nisa ban taba zuwa duniyan da na tafi ba a lokacin .
Bakajin komai a dakin sai nishi da karan naurorin wutan dake aiki don bada karin sanyi a dakin.
Ina kan kamay a jikin shi banyi aune ba sai jin abu mai zafi yana ratsa kasa, na nayi ban san lokacin da na sake wani kara ba da karfi ama ina babu mai ceto don ban ma tsan mani daddy kamar yana jin wanan ihun da rokon shi da na keyi ba a lokacin.
Tun ina roko har na daina sai kiran Allah da neman agaji da nakeyi gare shi.
Sai da ya gama biyan bukatanshi niko dadin danaji farko ya koma min wahala ban masan inda nake ba don ko motsin kwarai ban iya yi a lokacin.
Can naji yace subbahanallahi yana sauke numfashi daga gefe na yace Rahama its means you are still virgin ?
Sai lokacin wani kuka mai karfi yazo min na dan kokarta na jawo gefen bargon dake yashe a kasa ina kokarin saya jikina dashi amma na kasa yin hakan.
Zaune daddy ya mike duk ya rikice ya rude bathroom ya nufa ya dauki lokaci a ciki ya fito tare da daga ni cak zuwa babdakin ruwa ne masu zafi ya tara a ciki bai tsaya saurarona ba ta tsundumani ciki sai dana yanka wani irin ihu
Showing 174001 words to 177000 words out of 456145 words
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59 Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153