dai suna nan tafe tace yau har Alhajin babba saida yazo gidan nan.
Don daddy yace ita data fada taje ta kare kan ta bai zuwa ko ina ta ishe shi a rayuwa don ba wani kwanciyan hankalin da ya samu kan ta.
Nace ya samu kan Anty a gaban shi fa ta fada min magana yana zaune bai ce komai ba kin sanni da record din magana don mantuwa va su san na danna ba ne.
Tace aiko tashiga uku nace zata dai shiga barta dani take wasa wallahi ko daddy yazo ba zan jaye karan nan ba Anty.
Ta shiga zugani ni dai ina jin ta ban ce komai ba har tayi tagama abinda zata fada mukai sallama nace kai kishiya a raina.
Zakace a Abuja suka kwana don uban samakon da suka bugo sai dai duk samakon su basu samay ni a gida ba lokacin gashi anzo da mutane.
Har asibiti suka samay ni sai akace dasu ina cikin theater room ina aiki sai zuwa sha daya zan fito yadda ma tagani asibitin yasa ta fahinci ko wacece ni a wurin .
Ganin zasu bata lokaci suka wuce zuwa amsa kiran mai sharia don kada suyi laifi kuma again kan rashin zuwa da wuri.
Aiko suna zuwa Alkali yace a saya ta bayan kanta sai gobe zai yi sharian mu nan hankali ya tashi bayan an saya tane sai ga sun dawo wurina asibitin daidai na fito ina cikin office dina ina wanke hannu.
Suka shigo office din nai masu sannu da zuwa tare da nuna masu wirin zama da zasu zauna Bashir yace kai kaunata kin samu cikin wani hali wallahi.
Nace an dai sani nida akaiwa batanci a gaban ku baku dauku mataki ba yace ba wanan ba yanzu dai gamu munzo wanan yaya ne ga Raliya wanan kuma dan uwanta ne sai maigidan naku.
Don haka munzo ne don Allah Rahama kiyi hakkuri ki janye karan nan don yanzu haka tana can a rufe banji dadi ba a raina amma a fili nace dashi don Allah ku bari na daukawa kaina yanci don wanan kazafin idan ba anyi iyaka dashi ba ban san ina zai tsaya ba haka.
Mun dai ji don Allah ku bari a sasanta a gida a fahinci juna tsakani ba sai an kai ga hukuma ba zancen kishi ne ai bai kai haka ba.
Nace hakane fa zancen kishine da kazafin kashin kai yanzu sai a bari alkali yai huluncin shi ai muji in wanan magana ya shafi kishi.
Dama alkalin muna tare da yar shi Fatima kawa na don haka na samu daurin gidi Fatima ta zuga shi aiwa Raliya ladabi ta shiga hankalin ta.
Aikuwa da kyat suka ci saata na fito muka tafi kotun mun samu ance alkali yai tafiya zuwa Nasarawa state duba wasu case a can sai ya dawo.
Don haka dole sukai hakkuri muka dawo gida sai alkali ya dawo da yamma zamu koma ira dai tana can a tsare.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA ONLINE NOVEL NE, , ,
95
Daddy bai min magana ba nima haka nasan dai zaiyi zai gama ai tunda agaban shi mukai komai yai zaune kamar ba namiji ba.
Nasan haka rayuwan shi yake abune mai wuya idan ana sa,in sa a gaban shi yai magana iya maganan shi shine ya isheni haka fa ko zan bata maku rai shine maganan shi shi.
Alkali bai dawo ba sai dare don haka zata kwana a ciki hankalin su yai matukar tashi sosai dole ya aje girman kan shi ina daki sai gashi ta shigo dakin sallah na idar a lokacin.
Ban ko iya gaida shi ba sai yace dani ke Rahama ki sa a sako Raliya haka na don ba zan yarda ta kwana can ba ko yanzu dai ai ta horu don haka ki sa a sake ta da daren na ba sai ta kwana ba.
Banyi magana ba har ya fita daga dakin na daga waya na kira Fatima nake fada mata yadda mukayi da shi tace ba matsala bari ta kira tace idan sunzo a basu bellin ta.
An kira an bada belin ta din baban na fatima ke fadin Fatima na dai gane har da kishi ga alamarin naku.
Tace baba so muke ai muna maganin ta tasan mu ba sa, an yin ta bane da zata dinga shiga gonan mu bamu damu da su ba sun saka mu s gaba.
Anje anbada belin ta cikin dare ta dawo gidan kamar bata ciki shiru kake ji ba wani motsi a wurin ta.
Da safe na shirya zan fita sai gashi saye da kayan barcin ajikin shi yake cewa ina son yau kuje ku jaye karan nan.
Da sauri na dago ina kallon fuskan shi da mamaki nai karfin halin cewa a gaban ka fa tai min mumunan kazafi kana ji baka dauki mataki ba yanzu kuma zan daukawa kaina kace na jaye ?
Indan na jaye ya zama gaskiya ke nan maganan ta ya tabbata gaskiya ke nan ya zama dole na kwatarwa kaina yanci wanan karon .
Ina fadin haka na juya na bashi baya naci gaba da abinda nakeyi yace ke nan ban isa nace maki ga abinda zakiyi kiyi din.
Sai nai shiru bance dashi komai ba ya juya ya fice daga dakin sun tafi kotu alkali ke fada masu nace a janye karan amma su sai sun daukawa mai hakki hakkin ta.
Don kazafin kashe mutum ba karamin kazafi bane sai ga Raliya na kuka tana roko alkali yace ko taba da taran dubu dari biyar ko taje gidan wakafi na wata uku.
Daddy yace dama ya fada masu kwandalan shi ba zaiyi ciwon kaiba ga zancen ko zuwan da yayi akan tursasawan mahaifan shi ne yazo.
Nan fa kudi ya gagara a gunta sai waya take bugawa a turo mata babu kudin, karshe dai shidi ya biya kudin ta dawo gida tsurutsuru da ita.
Sauran sun iso daga kano nan aka hada mu falo ranan dukkan mu munga bacin ranshi yai rantsuwa tafi a kirga akan duk wacce ta sake jawo fitina ita kadai zata tafi.
An dai sulhunta a zauna lafiya sai kuma zancen yaron ta da ya fara kawo wani harkan banza a gidan yace sai ta mayar dashi gidan uban shi.
Nan ma taita magiya tana roko ba kunya tace don Allah Rahama kusa baki mana ku bashi hakkuri.
Sai kowa yai shiru zulfa tace gaskiya bazamu bada hakkuri ba ya fara haka ranan da maigidan bai gari fa ya dauko muna magana yaya ake so muyi.
Hindatu tace garin kwashe kwashe an dauko muna fitina a cikin gida muna zaune zaman zaman mu.
A, a ku dakata a gaskiya tarbiyan shi idan ta mayar dashi inda bata kusa akwai matsala gara dai yana kusa da ita dai.
Tace ka taya ni tsawata mashi a tarbiyan shi amma idan aka mayar dashi abin kuma lalacewa zaiyi azo kuma ana da an sani.
Ya juya gunta yace kin gani ba kin gani yanzu kin dai ji abinda ta fadi kuma gaskiya ta fada idan ya koma can din sai yafi haka lalacewa.
Amma kin rufe ido kina mata yankar kauna ido rufe don wasu banzan kawayen ki da basu da amfani a gunki.
Nan kika shiga matsala aka rasa wacce zata ara maki ko kwandala a cikin su karshe sai ni kika sa nai hasaran kudina gun belin ki.
Yace kuma sai kinyi hakkuri don shi tarbiyan yaro ba wai kai kadai da ka haife shine nauyin haka ke kan ka ba kowane da ake tare hakan ya shafa.
Hindatu tace niko nasan haka don hakan yai min dadi don nagani kan ihisan yanzu dan mannewa yaran nan da takeyi ina hanata sai gashi naga faidar abin a rayuwana.
Wanan zuwan kano da mukayi Nunu taje kauyen su itace na samu take muna komai har muka dawo nan.
Yace yanzu ke bakiji kunyar fadin wanan maganan ba da bakin ki kike fadin Rahama na bautar da yaran nan ne kawai ba rikon arziki take masu ba.
Kai ko dear akwaika da tashin tashin wallahi sai abu ya wuce ka dinga tuna shi ana zaune kalau kuma yace Allah yasa a zauna kalau din dayafi maku alheri a rayuwan ku.
Nan dai akai ta mayar da maganan abinda ya dace ina zaune ina sauraren su dama nasan bawai zai kori yaton bane a gidan shi barazanane kawai na maza a gaban matan su.
Dakina na koma na samu wuri na kwanta don han son damuwa hutu nake nema kawai a wanan lokacin.
Ban sake fitowa ba sai da safe da yake morning duty nakeyi kafin kowa ya fito nabar gidan ko a lokacin.
A wurin aiki Fatima take kara labarta min yadda aka kwashe a kotu tace ashe ita duk barazanar banza ne ko mai ma bata dashi dan kudin da zata belli kanta ma ya bowaye ta.
Murmushi nayi nace ni fatima kin san ba don ke da kika bani karfin gwiwa ba da taci bulus tace da gaba wanda zatai maki sai yafi wanan da tayi din.
********* ********* *********
Nasha zagi da gori wurin hajiyan su daddy kan karan Raliya da nayi kotu tace abin nawa yayi yawa sai gashi ta bugo min waya tai min tasa ni dai sai hakkuri nake bata kawai.
Har tayi ta gama ban daice da ita uffan ba har cewa take na fake ga kula da yara ina cutar su yadda na cuci uwar su na aure mata miji.
To komai tsiya na dai ba zan taba zama ni kadai ba yadda nake so a gidan daddy dole in bude ido inga wasu tunda ba don ni kadai akayi shi ba.
Nace na sani hajiya kiyi hakkuri don Allah ba za a sake ba insha Allahu tace don dai ma shi ya zama mai naci ne ni inba jaraba ba irin na maza na rasa may yaron nan kewa wanan rawan kai haka a kanki kamar kin fi sauran matan nashi ne.
Ta kashe wayan nabi wayan da kallo tare da sake murmushi una sauke ajiyan zuciya na mayar da kaina saman filo tare da lumshe idanuwa nace Allah gani gare ka.
Kowa dai Rahama dai Rahama dai may nayiwa mutanen ne haka basu sona basu kauna har uwar miji a kishin mu.
Wani hira akayi dani kan matsalolin mata dake yawa yanzu inda nice akaiwa interview din kan abinda ke haifar masu da wanan matsalan a yanzu.
Na dinga jero abubuwan da ada can baya iyayye da kakanni sukeyi wanda mu matan yanzu saboda wayewa kai duk mun watsar dasu.
Misali mace zata haihu bazata tsaya tayi jego yadda iyayyen mu a baya sukayi ba bazata sha kayan yaji ba wanda mun dauka kamar kauyanci ne a yanzu.
Nace idan aka duba yanayin wa yanda muke kwakwayo ba yanayin kiran mu da halittan mu daya dasu ba.
Da ace matan yanzu zasu dage da abinda aka koyar damu a baya da duk yawan matsololin nan dake samun su a mahaifa da sauran su bamu samay shi ba.
Sosai nai bayani yadda ya dace a fahince ni Aisha tana gani ta bugawa hajiyan su waya tace ta kai NTA ana hira da sarakuwarta a tv jikina na rawa takai taga yadda nake magana a cikin harshen turanci da kuma wayewa ta doka uban tsuki.
Tace amma Aisha anyi shashan yarinya na dauka ma watace tasani kaiwa jikina min ciri haka ashe wanan yar kauyen ne da bata iya samun maiba a tv.
Wanan hiran yasa mutane da dama sun san koni wacece don da dama basu san cewa nakai wanan matsayin ba haka sai wanan hiran da akayi dani.
Daddy ma yana zaune falon shi yana kallo yaga an nuno ni ana hira dani ba inda ban rufe ba ajikina duk da kayan aikine a jikina a lokacin.
Hindatu na zaune gefe tayi tagumi tana kallon abinda mukeyi kamar an jefo Raliya falon itama ta tsaya tana kallo program din.
Daddy ya kira yaran shi suzo suga mama su ana hira da ita a tv sai hindatu taja wani uban tsoki tace to shine may kuma kamar yau aka fara hira da likitoci a rv muna gani.
Yace amma dai ba ta gidana ba ko ke yanzu wanan ba abin alfahari bane a gareki ace an nuno matsayin abokiyar zaman ki a duniya.
Tace daya yake kai baka san kishi ba ko a nuno matar mutun duniya na gani har kake jun dadin hakana a ran ka ?
Yace kambun ya motsa ke ban kuma yanzu ko Allah ya kaimu a nuno min ke wata rana ana hira dake mu gani.
Tace a, a ni a suwa kuma an dai nuno wanda kake son haskawa duniya asan matar kace dama don ita kai niyar bawa ilimi ai.
Mu da aka zube a gida kara zube wa yasan damu balle har a haskami duniya tasan muna nan.
Ko ta manta da yaran na wurin ne sai da Raliya tai mata nuni da akwai fa yara a wurin taja bakin ta tai shiru ta kyale karshe ma shigewa tayi ciki tabar falon.
Sai da yaran suka dawo ne suke mayar min da abinda ya faru nace kai maman ihisan ke nan dai da wani zance.
Ilimin nan ba wanda aka hana fita neman shi fa sai kuma ta buge da wanan irin maganan a gaban ku haka.
Mummy halan ta iya karatu ne wai nifa ko karatu ban taba ganin tanayi ba nace kai haba dai Amira.
Har fa Diploma tayi maman ku dayan kuma tayi NCE basu dai ra, ayin karatu ne su kawai shiyasa kikaga basu damu ba.
Mutane suna bugo min waya suna cewa hiran yayi kyau sosai wasu kuma na fadin na tabo inda ya dace a fadakar da matan mu na yanzu.
********* ********* *********
Jamb ya fito yaran sun samu sosai zasu iya zuwa duk inda suke so yin karatu a cikin kasan nan idan sun so.
Dukkan su anan cikin Abuja zasuyi karatun su inda akawa Amira Chemistry da physic ita da Atika na, ita kuma ihisan zata karanta bio chemistry.
Sojana kuma computer engynearing zai computer science ke nan zai yi yaso bijere muna amma naki biye mashi dole ya yarda zaiyi din ba don yaso ba.
Sun fara zuwa schools sin so wai uban ya saya masu mota nice na hana nace sai sun kai two hundred level ko three lokacin sun kara hankali ke nan.
Aisha ma na sama mata nursing school na zata jona don karatun da tayo da muka fita da ita na sama mata certifcate a nan da muka dawo ta yi Neco.
An dai yiwa yaran sayayyan duk abinda suke so an masu registration har sun fara shiga makaranta ko tun basu saba ba har na daina jin korafin su kuma.
Sai gidan ya koma min tsit idan sun fita daga ni sai helen ke zama idan ina gida su sai six suke dawowa gida ko yaushe.
Jinior ma yanzu yakai secondary schoool ya dan fara wayo sai dai kinjin shi yana nan bai gushe ba har yanzu don shi haka Allah yayi shi dama.
Duk yara na sun fara karatu yanzu sai abin ya dan zo min da sauki nice ke zuwa na kwaso su daga school din mu dawo gida tare.
Ban san inda yaran Raliya ke karatu ba nima ban tambaya ba don ba shiga harkan su nakeyi ba ina gudun rashin mutuncin su.
Zamu iya daukan kwanaki bamu ga juna ba wani lokaci ma sai dai mu hadu a waje idan wani zai fita ko wani ya dawo a cikin mu.
Abin arziki ya sauka a gidan mu don hindatu tana da ciki mun ga abu a kan wanan cikin don ni dama ban san yaya take cikin ta ba.
Don tun shigowa na wurin su bata taba koda bari ba balle ciki na gani kullun cikin hanyan asibiti suke ita da maigidan.
Na dawo daga wurin aiki na hadu da su zasu fita ya tallabo ta ta wani narkewa a jikin shi yana kokarin bude mata mota.
Na fito da sauri na karasa wurin su ina fadin lafiya dai ko nagan ku haka yace tun safe take ta zuba amai shine zamu koma asibiti.
Nace Allah sarki Allah ya sauwaka sai kun dawo ina mata sannu har suka wuce na juya na shiga gida.
Ina mamakin wanan rawan kafan da daddy keyi haka akan cikin hindatu da wani ne yake hakan da yanzu tai mashi suna ko a gidan.
Amma da yake itace shiru kake ji abu yazo ga masuyi ina shiga Zulfa ke cewa kin dawo ashe nace eh yaya gidan tace lafiya.
Kin hadu da mutanen ki zasu asibiti nace na hadu dasu yanzu daga gun su ma nake ai sai da suka tafi na shigo gida.
Tace da ace watace a cikin mu ke wanan ciwon da yanzu an muna suna ko nace kai ina ruwan maman ihisan kin san ta dade bata haihu ba abin ya zamo mata sabo yanzu.
Ke dai samun wuri kona ihisan fa haka taitayi a
Showing 390001 words to 393000 words out of 456145 words
Don daddy yace ita data fada taje ta kare kan ta bai zuwa ko ina ta ishe shi a rayuwa don ba wani kwanciyan hankalin da ya samu kan ta.
Nace ya samu kan Anty a gaban shi fa ta fada min magana yana zaune bai ce komai ba kin sanni da record din magana don mantuwa va su san na danna ba ne.
Tace aiko tashiga uku nace zata dai shiga barta dani take wasa wallahi ko daddy yazo ba zan jaye karan nan ba Anty.
Ta shiga zugani ni dai ina jin ta ban ce komai ba har tayi tagama abinda zata fada mukai sallama nace kai kishiya a raina.
Zakace a Abuja suka kwana don uban samakon da suka bugo sai dai duk samakon su basu samay ni a gida ba lokacin gashi anzo da mutane.
Har asibiti suka samay ni sai akace dasu ina cikin theater room ina aiki sai zuwa sha daya zan fito yadda ma tagani asibitin yasa ta fahinci ko wacece ni a wurin .
Ganin zasu bata lokaci suka wuce zuwa amsa kiran mai sharia don kada suyi laifi kuma again kan rashin zuwa da wuri.
Aiko suna zuwa Alkali yace a saya ta bayan kanta sai gobe zai yi sharian mu nan hankali ya tashi bayan an saya tane sai ga sun dawo wurina asibitin daidai na fito ina cikin office dina ina wanke hannu.
Suka shigo office din nai masu sannu da zuwa tare da nuna masu wirin zama da zasu zauna Bashir yace kai kaunata kin samu cikin wani hali wallahi.
Nace an dai sani nida akaiwa batanci a gaban ku baku dauku mataki ba yace ba wanan ba yanzu dai gamu munzo wanan yaya ne ga Raliya wanan kuma dan uwanta ne sai maigidan naku.
Don haka munzo ne don Allah Rahama kiyi hakkuri ki janye karan nan don yanzu haka tana can a rufe banji dadi ba a raina amma a fili nace dashi don Allah ku bari na daukawa kaina yanci don wanan kazafin idan ba anyi iyaka dashi ba ban san ina zai tsaya ba haka.
Mun dai ji don Allah ku bari a sasanta a gida a fahinci juna tsakani ba sai an kai ga hukuma ba zancen kishi ne ai bai kai haka ba.
Nace hakane fa zancen kishine da kazafin kashin kai yanzu sai a bari alkali yai huluncin shi ai muji in wanan magana ya shafi kishi.
Dama alkalin muna tare da yar shi Fatima kawa na don haka na samu daurin gidi Fatima ta zuga shi aiwa Raliya ladabi ta shiga hankalin ta.
Aikuwa da kyat suka ci saata na fito muka tafi kotun mun samu ance alkali yai tafiya zuwa Nasarawa state duba wasu case a can sai ya dawo.
Don haka dole sukai hakkuri muka dawo gida sai alkali ya dawo da yamma zamu koma ira dai tana can a tsare.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA ONLINE NOVEL NE, , ,
95
Daddy bai min magana ba nima haka nasan dai zaiyi zai gama ai tunda agaban shi mukai komai yai zaune kamar ba namiji ba.
Nasan haka rayuwan shi yake abune mai wuya idan ana sa,in sa a gaban shi yai magana iya maganan shi shine ya isheni haka fa ko zan bata maku rai shine maganan shi shi.
Alkali bai dawo ba sai dare don haka zata kwana a ciki hankalin su yai matukar tashi sosai dole ya aje girman kan shi ina daki sai gashi ta shigo dakin sallah na idar a lokacin.
Ban ko iya gaida shi ba sai yace dani ke Rahama ki sa a sako Raliya haka na don ba zan yarda ta kwana can ba ko yanzu dai ai ta horu don haka ki sa a sake ta da daren na ba sai ta kwana ba.
Banyi magana ba har ya fita daga dakin na daga waya na kira Fatima nake fada mata yadda mukayi da shi tace ba matsala bari ta kira tace idan sunzo a basu bellin ta.
An kira an bada belin ta din baban na fatima ke fadin Fatima na dai gane har da kishi ga alamarin naku.
Tace baba so muke ai muna maganin ta tasan mu ba sa, an yin ta bane da zata dinga shiga gonan mu bamu damu da su ba sun saka mu s gaba.
Anje anbada belin ta cikin dare ta dawo gidan kamar bata ciki shiru kake ji ba wani motsi a wurin ta.
Da safe na shirya zan fita sai gashi saye da kayan barcin ajikin shi yake cewa ina son yau kuje ku jaye karan nan.
Da sauri na dago ina kallon fuskan shi da mamaki nai karfin halin cewa a gaban ka fa tai min mumunan kazafi kana ji baka dauki mataki ba yanzu kuma zan daukawa kaina kace na jaye ?
Indan na jaye ya zama gaskiya ke nan maganan ta ya tabbata gaskiya ke nan ya zama dole na kwatarwa kaina yanci wanan karon .
Ina fadin haka na juya na bashi baya naci gaba da abinda nakeyi yace ke nan ban isa nace maki ga abinda zakiyi kiyi din.
Sai nai shiru bance dashi komai ba ya juya ya fice daga dakin sun tafi kotu alkali ke fada masu nace a janye karan amma su sai sun daukawa mai hakki hakkin ta.
Don kazafin kashe mutum ba karamin kazafi bane sai ga Raliya na kuka tana roko alkali yace ko taba da taran dubu dari biyar ko taje gidan wakafi na wata uku.
Daddy yace dama ya fada masu kwandalan shi ba zaiyi ciwon kaiba ga zancen ko zuwan da yayi akan tursasawan mahaifan shi ne yazo.
Nan fa kudi ya gagara a gunta sai waya take bugawa a turo mata babu kudin, karshe dai shidi ya biya kudin ta dawo gida tsurutsuru da ita.
Sauran sun iso daga kano nan aka hada mu falo ranan dukkan mu munga bacin ranshi yai rantsuwa tafi a kirga akan duk wacce ta sake jawo fitina ita kadai zata tafi.
An dai sulhunta a zauna lafiya sai kuma zancen yaron ta da ya fara kawo wani harkan banza a gidan yace sai ta mayar dashi gidan uban shi.
Nan ma taita magiya tana roko ba kunya tace don Allah Rahama kusa baki mana ku bashi hakkuri.
Sai kowa yai shiru zulfa tace gaskiya bazamu bada hakkuri ba ya fara haka ranan da maigidan bai gari fa ya dauko muna magana yaya ake so muyi.
Hindatu tace garin kwashe kwashe an dauko muna fitina a cikin gida muna zaune zaman zaman mu.
A, a ku dakata a gaskiya tarbiyan shi idan ta mayar dashi inda bata kusa akwai matsala gara dai yana kusa da ita dai.
Tace ka taya ni tsawata mashi a tarbiyan shi amma idan aka mayar dashi abin kuma lalacewa zaiyi azo kuma ana da an sani.
Ya juya gunta yace kin gani ba kin gani yanzu kin dai ji abinda ta fadi kuma gaskiya ta fada idan ya koma can din sai yafi haka lalacewa.
Amma kin rufe ido kina mata yankar kauna ido rufe don wasu banzan kawayen ki da basu da amfani a gunki.
Nan kika shiga matsala aka rasa wacce zata ara maki ko kwandala a cikin su karshe sai ni kika sa nai hasaran kudina gun belin ki.
Yace kuma sai kinyi hakkuri don shi tarbiyan yaro ba wai kai kadai da ka haife shine nauyin haka ke kan ka ba kowane da ake tare hakan ya shafa.
Hindatu tace niko nasan haka don hakan yai min dadi don nagani kan ihisan yanzu dan mannewa yaran nan da takeyi ina hanata sai gashi naga faidar abin a rayuwana.
Wanan zuwan kano da mukayi Nunu taje kauyen su itace na samu take muna komai har muka dawo nan.
Yace yanzu ke bakiji kunyar fadin wanan maganan ba da bakin ki kike fadin Rahama na bautar da yaran nan ne kawai ba rikon arziki take masu ba.
Kai ko dear akwaika da tashin tashin wallahi sai abu ya wuce ka dinga tuna shi ana zaune kalau kuma yace Allah yasa a zauna kalau din dayafi maku alheri a rayuwan ku.
Nan dai akai ta mayar da maganan abinda ya dace ina zaune ina sauraren su dama nasan bawai zai kori yaton bane a gidan shi barazanane kawai na maza a gaban matan su.
Dakina na koma na samu wuri na kwanta don han son damuwa hutu nake nema kawai a wanan lokacin.
Ban sake fitowa ba sai da safe da yake morning duty nakeyi kafin kowa ya fito nabar gidan ko a lokacin.
A wurin aiki Fatima take kara labarta min yadda aka kwashe a kotu tace ashe ita duk barazanar banza ne ko mai ma bata dashi dan kudin da zata belli kanta ma ya bowaye ta.
Murmushi nayi nace ni fatima kin san ba don ke da kika bani karfin gwiwa ba da taci bulus tace da gaba wanda zatai maki sai yafi wanan da tayi din.
********* ********* *********
Nasha zagi da gori wurin hajiyan su daddy kan karan Raliya da nayi kotu tace abin nawa yayi yawa sai gashi ta bugo min waya tai min tasa ni dai sai hakkuri nake bata kawai.
Har tayi ta gama ban daice da ita uffan ba har cewa take na fake ga kula da yara ina cutar su yadda na cuci uwar su na aure mata miji.
To komai tsiya na dai ba zan taba zama ni kadai ba yadda nake so a gidan daddy dole in bude ido inga wasu tunda ba don ni kadai akayi shi ba.
Nace na sani hajiya kiyi hakkuri don Allah ba za a sake ba insha Allahu tace don dai ma shi ya zama mai naci ne ni inba jaraba ba irin na maza na rasa may yaron nan kewa wanan rawan kai haka a kanki kamar kin fi sauran matan nashi ne.
Ta kashe wayan nabi wayan da kallo tare da sake murmushi una sauke ajiyan zuciya na mayar da kaina saman filo tare da lumshe idanuwa nace Allah gani gare ka.
Kowa dai Rahama dai Rahama dai may nayiwa mutanen ne haka basu sona basu kauna har uwar miji a kishin mu.
Wani hira akayi dani kan matsalolin mata dake yawa yanzu inda nice akaiwa interview din kan abinda ke haifar masu da wanan matsalan a yanzu.
Na dinga jero abubuwan da ada can baya iyayye da kakanni sukeyi wanda mu matan yanzu saboda wayewa kai duk mun watsar dasu.
Misali mace zata haihu bazata tsaya tayi jego yadda iyayyen mu a baya sukayi ba bazata sha kayan yaji ba wanda mun dauka kamar kauyanci ne a yanzu.
Nace idan aka duba yanayin wa yanda muke kwakwayo ba yanayin kiran mu da halittan mu daya dasu ba.
Da ace matan yanzu zasu dage da abinda aka koyar damu a baya da duk yawan matsololin nan dake samun su a mahaifa da sauran su bamu samay shi ba.
Sosai nai bayani yadda ya dace a fahince ni Aisha tana gani ta bugawa hajiyan su waya tace ta kai NTA ana hira da sarakuwarta a tv jikina na rawa takai taga yadda nake magana a cikin harshen turanci da kuma wayewa ta doka uban tsuki.
Tace amma Aisha anyi shashan yarinya na dauka ma watace tasani kaiwa jikina min ciri haka ashe wanan yar kauyen ne da bata iya samun maiba a tv.
Wanan hiran yasa mutane da dama sun san koni wacece don da dama basu san cewa nakai wanan matsayin ba haka sai wanan hiran da akayi dani.
Daddy ma yana zaune falon shi yana kallo yaga an nuno ni ana hira dani ba inda ban rufe ba ajikina duk da kayan aikine a jikina a lokacin.
Hindatu na zaune gefe tayi tagumi tana kallon abinda mukeyi kamar an jefo Raliya falon itama ta tsaya tana kallo program din.
Daddy ya kira yaran shi suzo suga mama su ana hira da ita a tv sai hindatu taja wani uban tsoki tace to shine may kuma kamar yau aka fara hira da likitoci a rv muna gani.
Yace amma dai ba ta gidana ba ko ke yanzu wanan ba abin alfahari bane a gareki ace an nuno matsayin abokiyar zaman ki a duniya.
Tace daya yake kai baka san kishi ba ko a nuno matar mutun duniya na gani har kake jun dadin hakana a ran ka ?
Yace kambun ya motsa ke ban kuma yanzu ko Allah ya kaimu a nuno min ke wata rana ana hira dake mu gani.
Tace a, a ni a suwa kuma an dai nuno wanda kake son haskawa duniya asan matar kace dama don ita kai niyar bawa ilimi ai.
Mu da aka zube a gida kara zube wa yasan damu balle har a haskami duniya tasan muna nan.
Ko ta manta da yaran na wurin ne sai da Raliya tai mata nuni da akwai fa yara a wurin taja bakin ta tai shiru ta kyale karshe ma shigewa tayi ciki tabar falon.
Sai da yaran suka dawo ne suke mayar min da abinda ya faru nace kai maman ihisan ke nan dai da wani zance.
Ilimin nan ba wanda aka hana fita neman shi fa sai kuma ta buge da wanan irin maganan a gaban ku haka.
Mummy halan ta iya karatu ne wai nifa ko karatu ban taba ganin tanayi ba nace kai haba dai Amira.
Har fa Diploma tayi maman ku dayan kuma tayi NCE basu dai ra, ayin karatu ne su kawai shiyasa kikaga basu damu ba.
Mutane suna bugo min waya suna cewa hiran yayi kyau sosai wasu kuma na fadin na tabo inda ya dace a fadakar da matan mu na yanzu.
********* ********* *********
Jamb ya fito yaran sun samu sosai zasu iya zuwa duk inda suke so yin karatu a cikin kasan nan idan sun so.
Dukkan su anan cikin Abuja zasuyi karatun su inda akawa Amira Chemistry da physic ita da Atika na, ita kuma ihisan zata karanta bio chemistry.
Sojana kuma computer engynearing zai computer science ke nan zai yi yaso bijere muna amma naki biye mashi dole ya yarda zaiyi din ba don yaso ba.
Sun fara zuwa schools sin so wai uban ya saya masu mota nice na hana nace sai sun kai two hundred level ko three lokacin sun kara hankali ke nan.
Aisha ma na sama mata nursing school na zata jona don karatun da tayo da muka fita da ita na sama mata certifcate a nan da muka dawo ta yi Neco.
An dai yiwa yaran sayayyan duk abinda suke so an masu registration har sun fara shiga makaranta ko tun basu saba ba har na daina jin korafin su kuma.
Sai gidan ya koma min tsit idan sun fita daga ni sai helen ke zama idan ina gida su sai six suke dawowa gida ko yaushe.
Jinior ma yanzu yakai secondary schoool ya dan fara wayo sai dai kinjin shi yana nan bai gushe ba har yanzu don shi haka Allah yayi shi dama.
Duk yara na sun fara karatu yanzu sai abin ya dan zo min da sauki nice ke zuwa na kwaso su daga school din mu dawo gida tare.
Ban san inda yaran Raliya ke karatu ba nima ban tambaya ba don ba shiga harkan su nakeyi ba ina gudun rashin mutuncin su.
Zamu iya daukan kwanaki bamu ga juna ba wani lokaci ma sai dai mu hadu a waje idan wani zai fita ko wani ya dawo a cikin mu.
Abin arziki ya sauka a gidan mu don hindatu tana da ciki mun ga abu a kan wanan cikin don ni dama ban san yaya take cikin ta ba.
Don tun shigowa na wurin su bata taba koda bari ba balle ciki na gani kullun cikin hanyan asibiti suke ita da maigidan.
Na dawo daga wurin aiki na hadu da su zasu fita ya tallabo ta ta wani narkewa a jikin shi yana kokarin bude mata mota.
Na fito da sauri na karasa wurin su ina fadin lafiya dai ko nagan ku haka yace tun safe take ta zuba amai shine zamu koma asibiti.
Nace Allah sarki Allah ya sauwaka sai kun dawo ina mata sannu har suka wuce na juya na shiga gida.
Ina mamakin wanan rawan kafan da daddy keyi haka akan cikin hindatu da wani ne yake hakan da yanzu tai mashi suna ko a gidan.
Amma da yake itace shiru kake ji abu yazo ga masuyi ina shiga Zulfa ke cewa kin dawo ashe nace eh yaya gidan tace lafiya.
Kin hadu da mutanen ki zasu asibiti nace na hadu dasu yanzu daga gun su ma nake ai sai da suka tafi na shigo gida.
Tace da ace watace a cikin mu ke wanan ciwon da yanzu an muna suna ko nace kai ina ruwan maman ihisan kin san ta dade bata haihu ba abin ya zamo mata sabo yanzu.
Ke dai samun wuri kona ihisan fa haka taitayi a
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131 Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153