kuma da aka kiraku falo naga ranki a bace ?
Murmushi na dan kakaro a fuskana mai kama da yake nake cewa da ita bari ke dai Amira wanan amaryan ta daddy tana da rashin kunya da ranshin mutunci a tare da ita.
Don yanzu ta nuna muna halinta a gaban kowan mu tai mashi rashin mutunci har mu din daya tara don magana.
Mummy ke taiwa rashin mutunci ko daddy din nace da ita shi damu duk daga magana ta sake muna bakar magana ta tashi ta fice yana kiranta ko juyowa batayi ba ta tafi abinta.
Au da shi ta shigo gidan ke nan ashe zata ko hadu damu wallahi don bazatai maku mu kyale ta ba nace da ita babu ruwanku a wanan zancen kada ma ki fara .
Batai min magana ba naga ta turo baki kawai tana zunbura bakin ta gaba Aisha tace ni dama ina ganin ta nasan bata da mutunci baki ga ksyan dana ga ta saka bane a jikin nata.
Tun wanan zaman ban sake bin ta kan koshi daddy din ba balle wata amarya can dake gidan.
Zan fita da dare night duty idan na dawo zan ta barci na sai yamma na tashi in dan zauna da yara muyi hiran mu dasu.
Ga bukinn dake gabana ya gabato min haka ya kara sa banda lokacin komai ma a gidan yanzu sai na abinda ke gabana kawai.
Buki saura sati daya muka tafi aka gyarawa Aisha gidan ta tare mukaje dasu zulfa da hindatu da kawayena uku.
Mun dawo gida da yamna lis don kowan mu ya gaji sosai a lokacin nan waje muka samu amarya da kawayen ta da wasu maza biyu sai kwasan dariya suke yi a wurin.
A motana muke don haka nice ke jan mu gaba dayan su suka yo kan mu da kallo kowan mu takai don babu wacce za, a gani a raina a cikin mu.
Sun rigani fita daga motan don haka nice ta karshen fitowa daga motar ina daga bayan su nake jin abinda suke fadi.
Kai Ni,ima wannan sune kishiyon ki fa kikace amma dai kan akwai magana a wurin nan sai naji tace aff maganar may fa da sannu duk zanyi maganin su ko nai waje da yan iska don ban shigo masu ba sai da na shirya masu sosai.
Juyowa nayi ina kallon su don na nuna masu naji zancen su dasuke fadi dayan tace da ita wanan kan akwai jin aji dafanin su duba fa ko kallon inda muke basuyi ba balle su san da tsayin mu su gaida mu.
Tace da sannu ai duk zasu shigo hannu ne sai kace mu ba ya sokoto ba a kofa na hade da Aisha da Amira zasu fita fadan fitan dare nake masu suke cewa dani ba nisa zasu ba yanzu zasu dawo ai.
Nashige yaran na fita nan Amira ta fara sheda dayan su don ta sansu a school sai ga Nasir ya biyo Aisha da wayan ta data manta dashi ciki don an kirata a bayan su.
Shima daya daga cikin samarin ya san shi a school din su, kallon kallo sukeyiwa junan si don har amarya ta san Nasir din .
May kuka shigo yi gidan mu yake tambayan yaron yace munzo gaida amarya gidan na ne gata na ya nuna mata Ni,ima din dake tsaye tare dasu.
Wani iri yaron yaji a ran shi ya juya batare da yai magana ba ya nufi inda su Aisha suke suma wayan ya mika mata ya juyo abinshi.
Yaro nan ke fadin baba na ne gidan ku dama ashe ?
Yace dashi a kausashe nan ne mana gidan mu yaya akayi ne wai ?
Part din mu yanufo tun daga nesa yake kwala min kira nace kai lafiya wanan kiran haka ina aje cup din ruwa da nake sha a hannu na.
Mummy dama wanan yarinyar ce daddy ya aura ashe budurwar Yasir ne fa abokina a school kuma fa mummy tantiriyar yar bariki ce sosai.
Haba nasir koma yaya take ai yanzu matar baban kace don haka ka fitar da idon ka a kan ta please .
Wani iska ya furzo daga bakin shi yakai zaune tare da dafe kan shi ya dade zaune a wurin bai iya magana ba da kowa.
Hakama su Amira da suka dawo da wanan korafin suka samay ni nace da su sai dai kuyi hakkuri tunda har ta shigo gidan ai.
Daddy baya gari sai bayan ya dawo ne har ya shigo mun gaisa dashi ya fita da yamma sai gashi ya dawo ina zaune da yaran a falo muna shan Apple.
Wuri ya samu ya zauna yake cewa dani Rahama ina son kiwa yaran ki magana don Allah su daina yiwa baki a gidan nan wullakanci.
Nace wullakanci kuma daddy wani yaro ne har yaiwa wani wullakanci a gidan nan kuma ?
Yai dan shiru yace Ni,ima ce take fada min yanzu wai abokan ta sunzo sun wullakan ta su jiya nace dashi ita kuma da shi ta shigo muna.
To ka fada mata bazan dauka ba ko kadan ta tsaya a matsayin ta su ma su tsaya a nasu don tana tunanen cewa sun san komai a kanta shine tai saurin fada maka sheri a kan su.
Yace may suka sani a kanta nace budurwar abokin Nasir ne yasan ta tasan shi yanzu kuma matar ka take.
Humm yace a wanan kuma kuka fito ke da yaran naki kuna ganin maganar taku zaiyi tasiri ne a kunne ko may ?
Ba don ka yarda ko kai wani abuba na fada ma don kawai sherin da ita take son hada ka dasu kawai ta iya kanta ka fada mata don mu bamu da lokacin ta a gidan nan.
Kada ki saka min yara a cikin zancen kishin ku don ba zan dauki hakan ba ko kare na dauko a gidan nan a matsayin zamana dole ne yarana su mutuntashi a idon su.
Balle macen dake zamana a cikin gidan nan koda shi ne ya nemay ta ba abokin shi ba yanzu wanan ya wuce a wurin shi.
Daddy ba sai ka fada ba ai dama yara yaran ka ne banawa don haka ba sai duniya sunji zancen wai bani na haife su ba.
Idan kuma ta turoka ne kazo kai min cin mutunci don ta nuna min ta isa ka fada mata ni da ita da babu duk uwar su daya a wurina a cikin gidan nan.
Don naga take taken ta na rashin mutuncin ta nason ya kawo kaina tun yanzu to ta kama kan ta dani wallahi dama duk wani yaro na don ba zan dauki raini ba ni.
Yace kin dai ji abinda na fada maki kada su bari ta kara kawo min karan su akan irin wanan matsala.
Nace don kawai basu gaida bakin ta ba ko may yace don ne ko banga laifin ki ba ai don kune kuka fara har yaran suka gani ai.
Nace yanzu naji magana kan kafito fili kace dani Rahama may yasa baki duka kin gaida bakin amaryana ba ba kace wai yara sun ki gaida bakin ta ba.
Wanan kuma zancen ki ne ban dago kai na sake ksllon shi ba har yai maganan shi yabar part din.
Yana fita ashe Amira na jin mu tace ashe akwai abukazan uba a gidan nan kuwa ita wacece da zatace mu gaida bakin ta wallahi zamu hadu da ita ai.
Ban san yaya akayi ba don nafita zancen yaran kuma shima bai kara maganan ba tun lokacin don ba ma wani haduwa mukeyi ba sosai.
********* ********* *********
Bakina sun fara zuwa don halartan bukin don haka na zama busy sosai da jama, a a gidan ban da lokacin komai yanzu.
Yaran ne sun dawo da kawayen su daga wurin gyaran kai da suka tafi nake jin suna ta surfa zagi daga inda suke zaune.
May ke faruwa ne daku dawa ke fada nake tambayan su sai suke cewa dani wanan yar iskance mana muna shigowa ta tare muna wuri da motar ta munyi magana take son fadawa mutane maganan banza kuma.
Wacece ke nan na tambaya cikin son jin ko dawa suke fada haka amaryan daddy mana nan dai suke fada min yadda suka kwasa da ita a wajen.
Da yamma kuwa daddy ya kirani na samay shi falo, da su Amira bamu dauki lokaci ba muka shiga falon nan muka samay shi zaune yana cin abinci ita kuma tana zaune akusa dashi.
Saye take cikin wasu english wear duk sun matse ta ga gashin dokin data kara ya zubo mata a goshin ta da bayan ta.
Ta koma kamar wata yar arniya da ita sai wani yauki takeyi a gaban shi nai sallama muka karasa shiga tare da yaran.
Daddy gamu nace dashi ya nuna muna wuri mu zauna mina zama ya jawo kwano wanke hannu ya fara wankewa.
Sai da ya gama ya juyo gare mu fuskan shi a daure yace Amira may ya hada ku da wannan dazun kuka zage ta ne ?
Wake nan daddy Amira ta tambaya yace da ita Niima Niima Amirah ta sake maimaita sunan yace eh gata nan zaune.
Tace ba komai daddy motar ta ta aje a gurin da nake aje motana shine nace ta jaye sai kawai ta kai min zagi sai kawai mukaji tace .
Na zage ki ke wacece da zakice sai na jaye wallahi ko kina so ko bakya so dai da uban ki nake kwana na tashi dashi.
Da sauri nace subbahanallahi wanan kuma wani irin zance ne haka ba dadin ji kuma ?
Sai naji Amira tace idan kin kwana da ubana nima ai mace ce sai naje na auri ubanki na kwana dashi kinga anyi daidai ke nan.
Ba sai kin fada muna kina kwana da daddy ba tunda ba shine na farkon kwana da ke ba su Yasir ma suna kwana dake ai a baya.
Innalillahi nace tare da mikewa tsaye nace to yanzu an kai ga yadda ake so a gidan sai cewa daddy keyi ke Amira Amirah a gabana kike fadin wanan magana haka ?
Daddy wallahi ba zan tsaya wanan ballagazar ta fada min magana ba ko kina nufin cewa bamu san yadda kika mannewa daddy har kika aure shi ba ne.
Nace ke Amira tashi mu tafi sai sauran yaran suka mike Ihisan tace wallahi daddy wanan idan bata fita idon mu zamuyi maganin ta a gidan nan ka fada mata.
Nace ku fice nace daku sai suka fice daga falon na juyo tare da nuna su da yatsa nace ke na fahinci da rashin mutunci kika shigo ko wata bakiyi ba kina son haddasa matsala tsakanin shi da yaran shi haka.
To ki natsu ki kama kan ki don ba zan dauki wanan ba idan kin shigo ne dasu a zuciyar ki ki sauke.
Tace ni yara basu ne a gabana ba don ba sune sa,oin yina ba ni dake zanyi keda kike kishiya na dama ina da labarin ki kuma ban shigo ba sai da na shirya zama daku mussan man ma kedin da kike jin kan ki wata tsiya ga kowa.
Dariya nayi nace to kaji da kunnuwan ka don kada ka zarge ni daga baya don ta shigo dani a rai ni kuma ba zama zanyi kalkon ta ba.
Tace dama haka nake so dan da ke wata tsiyace a wurin shi da ba zai dauko ni ha ko ya kalli wata mace bayan ke da sunan aure.
Sai naji yace ke, ke Niima dama haka mukayi dake ko alkawarin da kika daukar min ke nan na wanzuwar zaman lafiya a cikin iyalina ?
Ban fada maki zaman lafiya nake da iyalina ba ban fada maki ba zan lamunci a wullakanta min matana da kika sama ba a gidan ?
Tace ai wanan dama ba alkawari nai maka ba a mayar dani banza a gidan ka don kawai na auri mijin su ai miji yanzu na kowa ne kowa tashi tafishe shi a gidan.
Ina tsaye na harde hannaye na cikin murmushi nace da ita hakane fa yan mata miji fa na kowa kowa ta kada rawan ta ai da na dauka da lalama kika shigo muna amma yanzu muje zuwa na juya na fita daga falon.
Bayan fitana kaca kaca daddy yai mata bai raga mata ba sai data raina kan ta yace ta fice may daga falo kada ki dauke ni mutumin banza kizo ki kawo min fitsara a gidana.
Da taga da gaske yake dole ta natsu yace cikin tsawa fice min daga nan mara mutunci kawai kafin ki zuba da iyalina ni zan zuba dake ai.
Ko maganan da yaran nan ke fadi yanzu a zaton ki ban sani bane ni kyale ki nayi naga iya gudun ki.
Watsatsa mara mutunci kin gaba bayar da kanki ga kananan yara kizo min nan kina son watse min kan iyalina duk wani bakin cushe cushen dakike kina dauka ban san dashi bane ko may.
Na tsani macen dake wanan bakin dabiar na cushe cushen banza a gaban ta don mata ba dabiar su ke nan ba su.
Don Allah honey kayi hakkuri sherin shedan ne kawai amma ba zan sake ba insha Allahu yace inma halin kine wanan matsalarki ce don ke zaki sha wuya a cikin su .
Yarana zakizo ki saka a gaba don kinga ina daga maki kafa nina san dalilina nayin haka amna yanzu kin karasa zube min a idanuwa na gaba daya.
Taji matukar nauyi da kunyan maganan da yake fada mata don ita a zaton ta tana ganin a budurcin ta yake daukan ta gashi hudubar abikan banza ya ja mata rasgin mutunci irin haka a gaban kowa.
Buki yayi buki ban kara ganin taba ban bi kuma ta kanta ba balle na san halin da take ciki a lokacin.
Sai dai zancen ta yana a raina so sai ina tuna kalamin ta a kaina na wai dani rasgigo tazo tayi maganina ne a gidan dama.
********* **********
*********
Da kanta ganin ana shagalin buki tana gefe ba wanda ya bi ta kanta gadhi kuma tana son nunawa kawayen ta ita wata tsiyace yanzu.
Ta samay shi tare da kwantar da kai tana cewa dashi honey ban san may yasa ni ba a fada min yau za, a yi dina ba na tafi naga kowa na shiri.
Yace da ita dole taki fada maki tunda baki da mutunci kin gwada mata koke wacece tace don Allah a barzancen ta gane kuren ta ai yanzu.
Yace zai min magana inajin kiran shi nasan cewa da magana duk jama, an dana tara na mike na samay shi a falin shi yana zaune ya tasa laptop a gaba shi yana aiki dashi.
Nai sallama na shigo da Anty a hannuna data lake min taki yarda da kowa tasha ado itama yarinyar a jikin ta.
Ya dago yana murmushi yake cewa dani har kun shirya ke nan ko may nake cewa dashi ina zama wanan taki barinama aina shirya don fitina taki yarda da kowa yau a gidan.
Yace yau uwarta na aure bata da lokacin ta kuma da ta yarda da Aishan ai don bata da lokaci ne yau.
Daddy gani kace nazo yace eh yana dago kai baki fadawa wanan yarinyar zancen zuwa dinner bane yanzu ta samay ni tace baki fada mata komai ba wai akan bukin.
Nace ya salam wai daddy may yarinyar nan keso danine a gidan nan please akwai fa dalilin da yasa nake daga mata kafa fa..
Na sanu Rahama amma tunda ita da bakin ta tai magana kiyi hakkuri ki fada mata nace wallahi bazan fada mata ba ita wacece da sai naje na fada mata.
Oho tana son zuwa ta nunawa duniya ko ita wacece a wurin ko ta bata min taro da rashin tarbiyan da ta iya komay.
Bazan fada mata ba kuma ban gaiyace taba ga sha, anina idan kuma tai gigin zuwa duk abinda ya faru da ita a gurin ita tajawa kan ta.
Yace tunda kince baki gaiyyace taba ai shike nan amma ki sani wanan halin ba zan dauke shi ba don naga kuna so kawo min matsala a gida na.
Nace dashi take dai son kawo maka matsala amma ba ni ba da ina da matsala ai da kai kafi kowa sanin haka a baya.
Tace ita bata da kunya ta ta zauna taci rashin kunyar nata mu gani mana idan shine maganan ni zan tafi do mutane na jirana aiki mukeyi.
Yace is ok kutafi za ce ta zauna ba sai taje ba shike nan ko nace dayafi mata ai bataso hakan ba da tabi da mutunci da wanan ba komai bane.
Amma ban sanin halin mutum na bari ya shanmace ni kuma na dauki diyata muka bar mashi falon ban dade da fita ba sai gata ta dawo wurin shi kamar manya tana cewa wai ya fada min yace ke ki bar zancen nan kawai ki zauna.
Za tai magana yace ai kinji abinda na fada maki koma may ye aikece kika soma da kinzo da mutunci daba hakan ba ai a tsakanin ku.
Showing 423001 words to 426000 words out of 456145 words
Murmushi na dan kakaro a fuskana mai kama da yake nake cewa da ita bari ke dai Amira wanan amaryan ta daddy tana da rashin kunya da ranshin mutunci a tare da ita.
Don yanzu ta nuna muna halinta a gaban kowan mu tai mashi rashin mutunci har mu din daya tara don magana.
Mummy ke taiwa rashin mutunci ko daddy din nace da ita shi damu duk daga magana ta sake muna bakar magana ta tashi ta fice yana kiranta ko juyowa batayi ba ta tafi abinta.
Au da shi ta shigo gidan ke nan ashe zata ko hadu damu wallahi don bazatai maku mu kyale ta ba nace da ita babu ruwanku a wanan zancen kada ma ki fara .
Batai min magana ba naga ta turo baki kawai tana zunbura bakin ta gaba Aisha tace ni dama ina ganin ta nasan bata da mutunci baki ga ksyan dana ga ta saka bane a jikin nata.
Tun wanan zaman ban sake bin ta kan koshi daddy din ba balle wata amarya can dake gidan.
Zan fita da dare night duty idan na dawo zan ta barci na sai yamma na tashi in dan zauna da yara muyi hiran mu dasu.
Ga bukinn dake gabana ya gabato min haka ya kara sa banda lokacin komai ma a gidan yanzu sai na abinda ke gabana kawai.
Buki saura sati daya muka tafi aka gyarawa Aisha gidan ta tare mukaje dasu zulfa da hindatu da kawayena uku.
Mun dawo gida da yamna lis don kowan mu ya gaji sosai a lokacin nan waje muka samu amarya da kawayen ta da wasu maza biyu sai kwasan dariya suke yi a wurin.
A motana muke don haka nice ke jan mu gaba dayan su suka yo kan mu da kallo kowan mu takai don babu wacce za, a gani a raina a cikin mu.
Sun rigani fita daga motan don haka nice ta karshen fitowa daga motar ina daga bayan su nake jin abinda suke fadi.
Kai Ni,ima wannan sune kishiyon ki fa kikace amma dai kan akwai magana a wurin nan sai naji tace aff maganar may fa da sannu duk zanyi maganin su ko nai waje da yan iska don ban shigo masu ba sai da na shirya masu sosai.
Juyowa nayi ina kallon su don na nuna masu naji zancen su dasuke fadi dayan tace da ita wanan kan akwai jin aji dafanin su duba fa ko kallon inda muke basuyi ba balle su san da tsayin mu su gaida mu.
Tace da sannu ai duk zasu shigo hannu ne sai kace mu ba ya sokoto ba a kofa na hade da Aisha da Amira zasu fita fadan fitan dare nake masu suke cewa dani ba nisa zasu ba yanzu zasu dawo ai.
Nashige yaran na fita nan Amira ta fara sheda dayan su don ta sansu a school sai ga Nasir ya biyo Aisha da wayan ta data manta dashi ciki don an kirata a bayan su.
Shima daya daga cikin samarin ya san shi a school din su, kallon kallo sukeyiwa junan si don har amarya ta san Nasir din .
May kuka shigo yi gidan mu yake tambayan yaron yace munzo gaida amarya gidan na ne gata na ya nuna mata Ni,ima din dake tsaye tare dasu.
Wani iri yaron yaji a ran shi ya juya batare da yai magana ba ya nufi inda su Aisha suke suma wayan ya mika mata ya juyo abinshi.
Yaro nan ke fadin baba na ne gidan ku dama ashe ?
Yace dashi a kausashe nan ne mana gidan mu yaya akayi ne wai ?
Part din mu yanufo tun daga nesa yake kwala min kira nace kai lafiya wanan kiran haka ina aje cup din ruwa da nake sha a hannu na.
Mummy dama wanan yarinyar ce daddy ya aura ashe budurwar Yasir ne fa abokina a school kuma fa mummy tantiriyar yar bariki ce sosai.
Haba nasir koma yaya take ai yanzu matar baban kace don haka ka fitar da idon ka a kan ta please .
Wani iska ya furzo daga bakin shi yakai zaune tare da dafe kan shi ya dade zaune a wurin bai iya magana ba da kowa.
Hakama su Amira da suka dawo da wanan korafin suka samay ni nace da su sai dai kuyi hakkuri tunda har ta shigo gidan ai.
Daddy baya gari sai bayan ya dawo ne har ya shigo mun gaisa dashi ya fita da yamma sai gashi ya dawo ina zaune da yaran a falo muna shan Apple.
Wuri ya samu ya zauna yake cewa dani Rahama ina son kiwa yaran ki magana don Allah su daina yiwa baki a gidan nan wullakanci.
Nace wullakanci kuma daddy wani yaro ne har yaiwa wani wullakanci a gidan nan kuma ?
Yai dan shiru yace Ni,ima ce take fada min yanzu wai abokan ta sunzo sun wullakan ta su jiya nace dashi ita kuma da shi ta shigo muna.
To ka fada mata bazan dauka ba ko kadan ta tsaya a matsayin ta su ma su tsaya a nasu don tana tunanen cewa sun san komai a kanta shine tai saurin fada maka sheri a kan su.
Yace may suka sani a kanta nace budurwar abokin Nasir ne yasan ta tasan shi yanzu kuma matar ka take.
Humm yace a wanan kuma kuka fito ke da yaran naki kuna ganin maganar taku zaiyi tasiri ne a kunne ko may ?
Ba don ka yarda ko kai wani abuba na fada ma don kawai sherin da ita take son hada ka dasu kawai ta iya kanta ka fada mata don mu bamu da lokacin ta a gidan nan.
Kada ki saka min yara a cikin zancen kishin ku don ba zan dauki hakan ba ko kare na dauko a gidan nan a matsayin zamana dole ne yarana su mutuntashi a idon su.
Balle macen dake zamana a cikin gidan nan koda shi ne ya nemay ta ba abokin shi ba yanzu wanan ya wuce a wurin shi.
Daddy ba sai ka fada ba ai dama yara yaran ka ne banawa don haka ba sai duniya sunji zancen wai bani na haife su ba.
Idan kuma ta turoka ne kazo kai min cin mutunci don ta nuna min ta isa ka fada mata ni da ita da babu duk uwar su daya a wurina a cikin gidan nan.
Don naga take taken ta na rashin mutuncin ta nason ya kawo kaina tun yanzu to ta kama kan ta dani wallahi dama duk wani yaro na don ba zan dauki raini ba ni.
Yace kin dai ji abinda na fada maki kada su bari ta kara kawo min karan su akan irin wanan matsala.
Nace don kawai basu gaida bakin ta ba ko may yace don ne ko banga laifin ki ba ai don kune kuka fara har yaran suka gani ai.
Nace yanzu naji magana kan kafito fili kace dani Rahama may yasa baki duka kin gaida bakin amaryana ba ba kace wai yara sun ki gaida bakin ta ba.
Wanan kuma zancen ki ne ban dago kai na sake ksllon shi ba har yai maganan shi yabar part din.
Yana fita ashe Amira na jin mu tace ashe akwai abukazan uba a gidan nan kuwa ita wacece da zatace mu gaida bakin ta wallahi zamu hadu da ita ai.
Ban san yaya akayi ba don nafita zancen yaran kuma shima bai kara maganan ba tun lokacin don ba ma wani haduwa mukeyi ba sosai.
********* ********* *********
Bakina sun fara zuwa don halartan bukin don haka na zama busy sosai da jama, a a gidan ban da lokacin komai yanzu.
Yaran ne sun dawo da kawayen su daga wurin gyaran kai da suka tafi nake jin suna ta surfa zagi daga inda suke zaune.
May ke faruwa ne daku dawa ke fada nake tambayan su sai suke cewa dani wanan yar iskance mana muna shigowa ta tare muna wuri da motar ta munyi magana take son fadawa mutane maganan banza kuma.
Wacece ke nan na tambaya cikin son jin ko dawa suke fada haka amaryan daddy mana nan dai suke fada min yadda suka kwasa da ita a wajen.
Da yamma kuwa daddy ya kirani na samay shi falo, da su Amira bamu dauki lokaci ba muka shiga falon nan muka samay shi zaune yana cin abinci ita kuma tana zaune akusa dashi.
Saye take cikin wasu english wear duk sun matse ta ga gashin dokin data kara ya zubo mata a goshin ta da bayan ta.
Ta koma kamar wata yar arniya da ita sai wani yauki takeyi a gaban shi nai sallama muka karasa shiga tare da yaran.
Daddy gamu nace dashi ya nuna muna wuri mu zauna mina zama ya jawo kwano wanke hannu ya fara wankewa.
Sai da ya gama ya juyo gare mu fuskan shi a daure yace Amira may ya hada ku da wannan dazun kuka zage ta ne ?
Wake nan daddy Amira ta tambaya yace da ita Niima Niima Amirah ta sake maimaita sunan yace eh gata nan zaune.
Tace ba komai daddy motar ta ta aje a gurin da nake aje motana shine nace ta jaye sai kawai ta kai min zagi sai kawai mukaji tace .
Na zage ki ke wacece da zakice sai na jaye wallahi ko kina so ko bakya so dai da uban ki nake kwana na tashi dashi.
Da sauri nace subbahanallahi wanan kuma wani irin zance ne haka ba dadin ji kuma ?
Sai naji Amira tace idan kin kwana da ubana nima ai mace ce sai naje na auri ubanki na kwana dashi kinga anyi daidai ke nan.
Ba sai kin fada muna kina kwana da daddy ba tunda ba shine na farkon kwana da ke ba su Yasir ma suna kwana dake ai a baya.
Innalillahi nace tare da mikewa tsaye nace to yanzu an kai ga yadda ake so a gidan sai cewa daddy keyi ke Amira Amirah a gabana kike fadin wanan magana haka ?
Daddy wallahi ba zan tsaya wanan ballagazar ta fada min magana ba ko kina nufin cewa bamu san yadda kika mannewa daddy har kika aure shi ba ne.
Nace ke Amira tashi mu tafi sai sauran yaran suka mike Ihisan tace wallahi daddy wanan idan bata fita idon mu zamuyi maganin ta a gidan nan ka fada mata.
Nace ku fice nace daku sai suka fice daga falon na juyo tare da nuna su da yatsa nace ke na fahinci da rashin mutunci kika shigo ko wata bakiyi ba kina son haddasa matsala tsakanin shi da yaran shi haka.
To ki natsu ki kama kan ki don ba zan dauki wanan ba idan kin shigo ne dasu a zuciyar ki ki sauke.
Tace ni yara basu ne a gabana ba don ba sune sa,oin yina ba ni dake zanyi keda kike kishiya na dama ina da labarin ki kuma ban shigo ba sai da na shirya zama daku mussan man ma kedin da kike jin kan ki wata tsiya ga kowa.
Dariya nayi nace to kaji da kunnuwan ka don kada ka zarge ni daga baya don ta shigo dani a rai ni kuma ba zama zanyi kalkon ta ba.
Tace dama haka nake so dan da ke wata tsiyace a wurin shi da ba zai dauko ni ha ko ya kalli wata mace bayan ke da sunan aure.
Sai naji yace ke, ke Niima dama haka mukayi dake ko alkawarin da kika daukar min ke nan na wanzuwar zaman lafiya a cikin iyalina ?
Ban fada maki zaman lafiya nake da iyalina ba ban fada maki ba zan lamunci a wullakanta min matana da kika sama ba a gidan ?
Tace ai wanan dama ba alkawari nai maka ba a mayar dani banza a gidan ka don kawai na auri mijin su ai miji yanzu na kowa ne kowa tashi tafishe shi a gidan.
Ina tsaye na harde hannaye na cikin murmushi nace da ita hakane fa yan mata miji fa na kowa kowa ta kada rawan ta ai da na dauka da lalama kika shigo muna amma yanzu muje zuwa na juya na fita daga falon.
Bayan fitana kaca kaca daddy yai mata bai raga mata ba sai data raina kan ta yace ta fice may daga falo kada ki dauke ni mutumin banza kizo ki kawo min fitsara a gidana.
Da taga da gaske yake dole ta natsu yace cikin tsawa fice min daga nan mara mutunci kawai kafin ki zuba da iyalina ni zan zuba dake ai.
Ko maganan da yaran nan ke fadi yanzu a zaton ki ban sani bane ni kyale ki nayi naga iya gudun ki.
Watsatsa mara mutunci kin gaba bayar da kanki ga kananan yara kizo min nan kina son watse min kan iyalina duk wani bakin cushe cushen dakike kina dauka ban san dashi bane ko may.
Na tsani macen dake wanan bakin dabiar na cushe cushen banza a gaban ta don mata ba dabiar su ke nan ba su.
Don Allah honey kayi hakkuri sherin shedan ne kawai amma ba zan sake ba insha Allahu yace inma halin kine wanan matsalarki ce don ke zaki sha wuya a cikin su .
Yarana zakizo ki saka a gaba don kinga ina daga maki kafa nina san dalilina nayin haka amna yanzu kin karasa zube min a idanuwa na gaba daya.
Taji matukar nauyi da kunyan maganan da yake fada mata don ita a zaton ta tana ganin a budurcin ta yake daukan ta gashi hudubar abikan banza ya ja mata rasgin mutunci irin haka a gaban kowa.
Buki yayi buki ban kara ganin taba ban bi kuma ta kanta ba balle na san halin da take ciki a lokacin.
Sai dai zancen ta yana a raina so sai ina tuna kalamin ta a kaina na wai dani rasgigo tazo tayi maganina ne a gidan dama.
********* **********
*********
Da kanta ganin ana shagalin buki tana gefe ba wanda ya bi ta kanta gadhi kuma tana son nunawa kawayen ta ita wata tsiyace yanzu.
Ta samay shi tare da kwantar da kai tana cewa dashi honey ban san may yasa ni ba a fada min yau za, a yi dina ba na tafi naga kowa na shiri.
Yace da ita dole taki fada maki tunda baki da mutunci kin gwada mata koke wacece tace don Allah a barzancen ta gane kuren ta ai yanzu.
Yace zai min magana inajin kiran shi nasan cewa da magana duk jama, an dana tara na mike na samay shi a falin shi yana zaune ya tasa laptop a gaba shi yana aiki dashi.
Nai sallama na shigo da Anty a hannuna data lake min taki yarda da kowa tasha ado itama yarinyar a jikin ta.
Ya dago yana murmushi yake cewa dani har kun shirya ke nan ko may nake cewa dashi ina zama wanan taki barinama aina shirya don fitina taki yarda da kowa yau a gidan.
Yace yau uwarta na aure bata da lokacin ta kuma da ta yarda da Aishan ai don bata da lokaci ne yau.
Daddy gani kace nazo yace eh yana dago kai baki fadawa wanan yarinyar zancen zuwa dinner bane yanzu ta samay ni tace baki fada mata komai ba wai akan bukin.
Nace ya salam wai daddy may yarinyar nan keso danine a gidan nan please akwai fa dalilin da yasa nake daga mata kafa fa..
Na sanu Rahama amma tunda ita da bakin ta tai magana kiyi hakkuri ki fada mata nace wallahi bazan fada mata ba ita wacece da sai naje na fada mata.
Oho tana son zuwa ta nunawa duniya ko ita wacece a wurin ko ta bata min taro da rashin tarbiyan da ta iya komay.
Bazan fada mata ba kuma ban gaiyace taba ga sha, anina idan kuma tai gigin zuwa duk abinda ya faru da ita a gurin ita tajawa kan ta.
Yace tunda kince baki gaiyyace taba ai shike nan amma ki sani wanan halin ba zan dauke shi ba don naga kuna so kawo min matsala a gida na.
Nace dashi take dai son kawo maka matsala amma ba ni ba da ina da matsala ai da kai kafi kowa sanin haka a baya.
Tace ita bata da kunya ta ta zauna taci rashin kunyar nata mu gani mana idan shine maganan ni zan tafi do mutane na jirana aiki mukeyi.
Yace is ok kutafi za ce ta zauna ba sai taje ba shike nan ko nace dayafi mata ai bataso hakan ba da tabi da mutunci da wanan ba komai bane.
Amma ban sanin halin mutum na bari ya shanmace ni kuma na dauki diyata muka bar mashi falon ban dade da fita ba sai gata ta dawo wurin shi kamar manya tana cewa wai ya fada min yace ke ki bar zancen nan kawai ki zauna.
Za tai magana yace ai kinji abinda na fada maki koma may ye aikece kika soma da kinzo da mutunci daba hakan ba ai a tsakanin ku.
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142 Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153