da maigari inda ya bani shawar warin zaman duniya tare da fada min wasu sirikan da ban sani ba a rayuwa naji dadi sosai da wanan taimako.
Nan na fara shirin komawa gida cike da farin ciki da jin dadi a rayuwana don wanan tafitan ba karamin dadi da karuwa na samu a cikin sa ba.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA IDAN KIN KARANTA BAKI BIYA BA, , ,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA MUN BARKI GA ALLAH YA SAKA MUNA AKAN KI DON KIN SAN ONLINE NOVEL NE WANAN, , ,
55
Da dare ina zaune tare da maigari a kofar turakan shi bayan ya idar da sallah yaci abinci ke zaune yana ta sakatan hakoran shi yake cewa dani bayan ja zo na zauna.
Gobe ne tafiyan ku idan Allah ya kaimu lafiya nasan da safe zamu iya ganin driver din ku yazo daukan kan ku don haka nake son mu kara tataunawa dake.
Nace a ladabce da to baba yace shi lamari na duniya yakan zowa bawane ta fanin da bai zata ba a rayuwan shi.
Wanda yansan Allah ne ya kawo mai jerabawa hakkika ya godewa Allah da hakan don yana daga cikin imanin bawa yadda da kaddara mai kyau ko mara kyau.
Don haka daga yau ina son ki cire wani tunane a ranki nacewa ko zaton wani zai iya maki wani sheri a duniya.
Rahama ina son don Allah ko da yaushe ki dinga sawa a ranki cewa kin fa shigo ne kin samu mutumin nan da matan shi a tare.
Ma wuyacin abu ne mutum yace ya samu yadda yake so kai tsaye a rayuwan shi sai ua hada da hakkuri tare da addua na neman tsari daga shedan da makiran mutane.
Don haka bana son naji kin kasance daga cikin matan da suke da son kansu fiye dana dan iwan su.
Ace kece aka sama a gidan a matsayin matan shi shin yaya zakiji a ranki, ?
Wani mataki kuma ke zaki iya dauka akan wacce tazo ta samay ki da mijin ki a gidan kuna zaman ku na lafiya.
Nissawa nayi tare da sauke ajiyan zuciya nace afili ba dadi baba yace to haka ne suma a yanzu suke ji a kan ki.
Ita wanan boyar Allah matar shi abar zanceen ta don sai ince ashe har yanzu akwai sauran salihan mata a duniyan nan basu kare ba.
Don ta sadaukar da rayuwan ta saboda farin cikin ku keda mijin ta da "ya"yanta don samun farin cikin ku a duniya.
Don haka don Allah Rahama ki sawa zuciyar kii hakkuri akan duk wani abinda kike ganin suna maki na musgunawa wanda a shirye suke sai inda karfin su ya kare a kan ki.
Amma idan hakkuri yana gaban al, amuran ki baki biyewa shedan ya rinjayi zuciyar ki ba zakiga abubuwan suna zo maki a cikin sauki yadda ma baki taba zato ba a rayuwan ki.
Abinda nake so yanzu yazama dole ki kwanta ki bisu a hankali kiga gudun kowa a kanki.
Don yanzu a shirye suke da suga ko ta halin kaka ssun kawar da ke daga shiga rayuwan mijin ku wanda hakan haline naku na mata.
Ko wacce bata kaunan taga kishiyarta ta darata dako digon allura ne a gurin mijin ku.
Amma sai naga kamar ya ta kin kasa ga irin hakkurin da na sanki dashi kin fara biyewa rudin shedan har kina son yin sakaci da daman da ubangiji yai maki na samun miji mai nagarta da mutuncii abin alfahari ga kko wace mace data ssamay shi a rayuwan ta.
Rahama mijin ku ba mutum bane da za ai sakaci da samun irin shi don haka don Allah kiyi haakkuri ki kara akan wanda kike dashi a baya.
Don gaskiya Rahama na faahinci kin fada son mijin ki yanzu ga yadda mahaifiyar ki tai min bayanin komai.
Amma kuma sai gashi kina son yin sakkaci da daman da Allah yai maki a kan shi ai da kika ga cewa waccan dayar matar nashi kamar ta fara rinjayan ku a tsakanin ku .
Ai kamata yayi ki kwantar da hankalin ki har kiga iya gudun su shifa asiri baya taba tasiri iyakar shi kwana arbain ne a duniya.
Daga yau ina son ki sa, a ranki cewa babu wani asiri da zai sake tasiri a kanki sai dda amincewan ki don da kin fahinci da akwai matsala to kada ki kara bari har wani ya fahinci hakan yai tasiri a kanki ki yaki zuciyar ki gurin kyautatawa mijin naki a lokacin koda kuwa yana muzanta ki a gaban kowa gada ki damu da hakan don mijin ki ne ba wani ba can ki kaiwa ai kinyi ne don samun lada a gare ki.
Karbi wanan ya miko min wani abu a kofin dake gefen shi na karba nayi yadda yace dani din naa shanye na shafa sauran a fuska na.
Yace da yardan ubangiji babu abinda zai samu rayuwan ki sai abinda yafito daga Allah dai.
Rahama ki godewa Allah don a dan binciken da akai min a kanki kina tare da tsarin ubangiji sun sani su ma babu abinda zasu iya maki yai tasiri don ke hasken mata ne a rayuwa wanda ba ko wace mace ke dace da hakan ba, sai
wacce Allah ya halitta da hakan.
Allah ya baku zaman lafiya a tsakanin ku ya kawar da ahedan a tare da ku ko yaushe ki ta hakkuri ya ta don Allah don shi hakkuri makami ne ga bawa maiyin shi.
Nai mashi godiya namike zuwa dakin inna ta a can ma dai maganar dai duk nasiha ne mai kama da jan kune da daurewa da hakkuri.
Na kai kallona ga tarin kayan da aka aje muna na tsaraba wanda duk yan uwa ne da abokan arziki suka kawo muna shi da kuma maigari daya kashe zarahin shi sosai a kaina haka kakannina suma sunyi nasu kokarin sosai a kaina.
Da safe mun shirya sai ga Atika ta samay ni da kukanta wai dole da ita zan tafi na rasa yadda zanyi don yarinyar ta bani tausayi sosai dabara nai mata nace ta bari idan zan akawo min kaya sai azo min da ita.
Amma ina taki yarda sai kuka take tana turjiya a kasa haka yasa ta ban tausayi nace zan tafi da ita idan ta kwana biyu sai a dawo da ita.
Uwar taji dadi sosai itama yarta zata birni ta ga gari tasan bazata dawo haka ba babu karuwa a garesu.
Sha biyu da yan mintina Hamza na kofan gidan maigari nan aka fara fitowa da kaayan mu ana jerawa a motan da yazo dashi katon rago maigari ya bayar wai akaiwa abokin shi Nasir.
Naji dadi sosai a raina nake cewa baba duk wanan ragon na Nasir ne haka ?
Yace to bai samu doki ba ai sai ya samu rago ko nai godiya sosai muna nan bamu kai ga fitowa ba sai ga amaryan babana ta shigo gidan da kaya niki niki wai da ita da baba suka hada min tsaraba.
Sosai naji dadin hakan yau ni Rahama ne babana yaiwa wanan gatan haka a duniya aiko na san komai ya canza ke nan a gidan mu.
Can muka kebe da ita dakin inna ta taciro wani leda daga jikin ta tace cikin kashe murya hajiya kin min abinda ban taba zaton zan samu ba ga rayuwan aure na a gidan ku.
Don haka nima yadda kika soni kuma kika so jini na babuu nuna banbanci a garesu naga ya dace na taimaka maki da dan nawa siriin namu na mata dake taimakon mu zaman aure.
Tsakani da Allah na baki kamar yadda bakki dauke ni da zuciya biyu baa haka nima wallahi ban dauke ki da hakan ba wallahi.
Don Allah kada ki dauki wanan abinda dana baki a shirmay na bata lokaci sosai wurin hada maki shgi tun shekaran jiya don Allah da kinje na rokeki kiyi amfani dashi.
Nai dariya nace mama Amarya kefa uwatace don may zan yi zargin zaki cuta min wallahi ni a uwa na dauke ki harga Allah.
Tace nako ji dadin haka wallahi kuma na gode da hakan da kikai min niko insha Allahu sai inda karfina ya kare wurin yi maki duk abinda ya dace uwa taiwa yarta nai mata godiya muka fito.
Sai ga jama, an gidan Garbati danaje naiwa abin arziki niki niki sai da nai kuka don murna da tunna baya.
Har sabuwa sai da naje na gaida ita a gidan ta don rayuwa ya juya mata baya fitina ya hanata kwantar da hankalin ta tabari tai zumunci da yan uwan yaran ta har yanzu.
Yan uwa da abokan arziki suna tsaye muka fito nabi duk wanda yazo muna Allah sauke lafiya da dubu daya Rukaiyya da Suwaiba ne naba dubu biyar biyar su kara don kudi yaa saura a jakkana.
Muka kama hanya zuciyana cike da damuwa da rabuwan da zanyi da yan uwa na in kkoma can cikin bare da ba su san darajana ba gashi nan sai haba haba akeyi dani.
********* ********* *********
Karfe uku da yan mintina muka shiga get din gidan mu bakina yana dauke da wallahu galibun alla amrihi, kamar yarda Nana ta koya min.
Zulfa muka fara cin karo da ita ga mamakina sai naji tace a, a mutanen kauye ne sannun ku da dawowa ashe kuna hanya ?
Nace anty mun samay ku lafiya yaya su baby suke tace Alhamdullahi yaya mutanen gida anbarsu lafiya ko ?
Nace duk suna gaida ku nagode ta shige motar ta ina ganin unguwa zata tafi don tayi shiga na alfarma sosai.
Sai ga yaran su fito daga part din mu da gudun su suka fada a jikina da murnan su na rugumay su ina jin dadi raina.
An fito da ragon da yasha wahala sai Nasir ya nufi gurin nace Nasir ga ragin ka nan inji baba maigari akawo ma.
Haba murna tsalle da ihu yaran suka shiga yi gashi kuma suna tsoron ragon nace kaji nakine Amira ke da Jinior inji inna tace akawo maku.
Nan na barsu sun kewaye dabbobin suna kallo suna ta magana a kan su don sun zama masu abin kallo saboda sai dai a kawo masu shi a yanke suka saba gani.
Ragon ya shiga kuka don ganin shi a bakon wuri sai ga anty tafito da murnan ta da gudu na nufe ta na fada ajikin ta ina jin dadi.
Muna cikin murna mukaji muryan hindatu na fada kai waye ya shigo muna da wanan abin gida kuma ?
Yaran sukace da ita mummy Ragone fa na Nasir ne tace kai ku rabani dan Allah an kawo wa mutane abin tsafi a gida shine wai wani na Nasir can.
Tsafi kuma hindatu Ragon ma kuma ake tsafi dashi don Allah wai may ye haka kuma ba dain ji komai na duniya na asirine ke ?
Ba a, yine ko karya na fada ba ayi din ne may ye bamu sani ba sai dai mu kalli mutum wallahi duk abinda mutum yaje ya dauko ya kare a kan shi.
Kazalika nace da ita a fili ban yiwa mutum sheri ba idan ya nufe ni dashi ya koma mashi.
Hamza ne yace haba Hajiya Rahama keda kika dawo yanzu ina ke ina fada yanzu fa kika dawo daga kwasan albarka ji irin taro da dandazon da akayi maki na gata da zaki wuce aiko shi ya isheki mantawa da komai a duniya.
Tau kai kuma fa wai naga fa raini ne ya shiga tsakani na da kai yanzu wallahi in kai tsiya akaina hamza kana batin gidan nan.
Yace ai da zaki iya da ban kai hakan ba ko don ba yau ba burin ki ke nan a kaina a gidan nan nan ki ka samay ni sai dai ke ki barni.
Tace banga laifin kaba hamza kaje an dura maka agumo kasha ka koshi dole ka zare ai.
Hamza bar maganar nan don Allah kuzo mu shiga ciki kun debo gajiya inji anty.
Tace a, a Rama ashe harda bakuwa kike tafe sai yanzu na ganta ai nace Atika ba rigima ta saka sosai sai ta biyo ni tazo ta kwana biyu ta koma ne.
Ta koma kuma Rama kamar yaya ta koma inace tazo zama damune ta rike hannun yarinyar muka shiga ciki.
Fatima ce ta bude part dina suna saka kaya a ciki nikan muna part din Anty ana murnan ganin juna mun samu gajiye ta hada muna abinci mukaci sai na mike zuwa sallah naja yaran muka fice tare.
Atika sai raraba ido takeyi tana kallon ikon Allah muna shiga kamshi da sanyi ya tare mu don har Fatima ta gyara ko ina ko a part din tana ban daki tana wankewa lokacin.
Na dauki remote na kuna wa yaran kallo na shige dakina nabi dakin da kallo na dan sake murmushi kadan.
A gurin anty naji daddy baya gari wai yai tafiya nace shine kuma yasan bayanan yasani barin yan uwana ban gama ganin su ba.
Mun huta don muna da gajiyan hanyan mu na project da baida kyau sai kura da ramu a hanyan.
Ban fito ba bayan nai sallah sai biyar da wani abu na fito na samu yaran sun fice har Atika sun tafi islamiya daukan karatu.
Na dan zauna nan muna hiran gida ni da Fatima sai can nace waiko ni Fatima may ke tsakanin ki da hamza ne ?
Tai dariya cikin kunya take cewa dani may kika gani anty nace ban ga komai ba tunda makauniya nake ai ?
Mun bar maganan don na fahinci akwai wata a kasa tsakanin su sai fatan alheri ga hakan.
Sai da muka idar da sallah muka nufi gurin anty mun jima acan har su Fatima suka fara barci muna ta hiran gida da anty.
Ganin suna jin barci na mike mukai mata sai da safe muka wuce part dina tare muka kwana mu uku a dakin da Fatima ke kwana don har lokacin ina kewan gida.
Washe gari muka bude tsaraban mu naga irin kokarin da yan uwa da abokan arziki sukai muna.
Na bar na bari na kwashi saura muka kaiwa anty tai matukar mamaki kwarai da ganin kokarin da akai min.
Tace Rama wanan himilin kaya haka ke may kika kai masu haka nai murmushi kawai ban fada mata komai ba sai cewan da nayi anty gida naje fa kuma suna kewa na .
Tace hakane Rama nima da ina da yan uwa masu sona da kaunata da wallahi na dinga zuwa ina son in ga ana zumunci wallahi.
Mun dibarwa kowa har yan uwan daddy da iyayyen shi sai da anty ta sa aka hadawa tsaraba.
Ta sa Hamza yakaiwa kowa nashi a ranan sun karba kuma da murnan su don da Fatima da yaran suka tafi.
Nan gida ma mun aikawa sauran shiya Zulfa ta karbi nata tace ta gode don tun a gaban Fatima ta fara diban ayya tana ci.
Hindatu ko tace bada ita ba maza a fita mata da kayan da aka tsafe don sheri za, a kawo mata wani shegen tsaraba can.
Murmushi nayi banji zafi ba don nasan za, a rina ai indai itace bata san abin arziki ba dama.
Ko da na dawo na ji Alhaji daddy baida lafiya dama ashe kuma jikin na shi ya kiya haka yasa daddy baro abinda ya kai shi ya dawo gida yaga jikin mahaifin na shi.
Sai ganin shi mukayi kwatsam ya dawo kamar yadda ya saba yi idan ya dawo ana zuwa gaida shi haka ma tare da anty muka je gaida shi.
Yana tsaye yana waya da alama da likita yake wayan a lokacin don yadda yake magana muka fahinci hakan.
Ya gama ya juyo gare mu anty ke cewa jikin Alhajin ne kuma ya kiya har yanzu ?
Yace wallahi suna son bashi gado amma yakiya ya bari kuma a fita dashi waje shima yaki hakan.
Nace a sanyayye sannu da dawowa daddy yace yauwa kun dawo lafiya yaya su baba da sauran mutanen gida ?
Nace suna lafiya suna gaida kai daga haka nai shiru suka ci gaba da magana da anty yake cewa mu shirya idan anyi magariba sai aje a dubo shi.
Ban san cewa tafiyan gaba dayan mu bane sai da kowan mu ta shirya ne muka fito zuwa gaida Alhaji a zatona dagani sai shi da Anty ne amma muna fito sai gani nayi ana rikici a bakin mota.
Zulfa ne da hindatu ke rikici suke gardaman ka zama a gaban mota wai tare da maigidan.
Gardama da fada sukeyi sosau a wurin yana fitowa shima ya samay su a hakan.
Tsawa ya daka masu yana cewa what all dis noses for wai baku da hankaline may ye haka kuke min hauka zallah ?
Don ba mahaufan ku bane baida lafiya shine har kuka samu wurin caza min hankalina kuma ?
Ni dai na bude bayan mota na shiga na zauna abina ina sauraren rigimar su na fitina.
Yace ke Saade zo ki shiga maza fito daga wurin don Allah yake cewa Hindatu data shige ta zauna ko ?
Zulfa tace sai dai haka wallahi amma ba wanda kikafi anan balle kice komai
Showing 234001 words to 237000 words out of 456145 words
Nan na fara shirin komawa gida cike da farin ciki da jin dadi a rayuwana don wanan tafitan ba karamin dadi da karuwa na samu a cikin sa ba.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
IDAN BAKI BIYA BA KADA KI KARANTA HAKKIN WASU PLEASE DON BA A YAFE BA IDAN KIN KARANTA BAKI BIYA BA, , ,
IDAN KIN BIYA KIKA TURAWA WANDA BAI BIYA BA MUN BARKI GA ALLAH YA SAKA MUNA AKAN KI DON KIN SAN ONLINE NOVEL NE WANAN, , ,
55
Da dare ina zaune tare da maigari a kofar turakan shi bayan ya idar da sallah yaci abinci ke zaune yana ta sakatan hakoran shi yake cewa dani bayan ja zo na zauna.
Gobe ne tafiyan ku idan Allah ya kaimu lafiya nasan da safe zamu iya ganin driver din ku yazo daukan kan ku don haka nake son mu kara tataunawa dake.
Nace a ladabce da to baba yace shi lamari na duniya yakan zowa bawane ta fanin da bai zata ba a rayuwan shi.
Wanda yansan Allah ne ya kawo mai jerabawa hakkika ya godewa Allah da hakan don yana daga cikin imanin bawa yadda da kaddara mai kyau ko mara kyau.
Don haka daga yau ina son ki cire wani tunane a ranki nacewa ko zaton wani zai iya maki wani sheri a duniya.
Rahama ina son don Allah ko da yaushe ki dinga sawa a ranki cewa kin fa shigo ne kin samu mutumin nan da matan shi a tare.
Ma wuyacin abu ne mutum yace ya samu yadda yake so kai tsaye a rayuwan shi sai ua hada da hakkuri tare da addua na neman tsari daga shedan da makiran mutane.
Don haka bana son naji kin kasance daga cikin matan da suke da son kansu fiye dana dan iwan su.
Ace kece aka sama a gidan a matsayin matan shi shin yaya zakiji a ranki, ?
Wani mataki kuma ke zaki iya dauka akan wacce tazo ta samay ki da mijin ki a gidan kuna zaman ku na lafiya.
Nissawa nayi tare da sauke ajiyan zuciya nace afili ba dadi baba yace to haka ne suma a yanzu suke ji a kan ki.
Ita wanan boyar Allah matar shi abar zanceen ta don sai ince ashe har yanzu akwai sauran salihan mata a duniyan nan basu kare ba.
Don ta sadaukar da rayuwan ta saboda farin cikin ku keda mijin ta da "ya"yanta don samun farin cikin ku a duniya.
Don haka don Allah Rahama ki sawa zuciyar kii hakkuri akan duk wani abinda kike ganin suna maki na musgunawa wanda a shirye suke sai inda karfin su ya kare a kan ki.
Amma idan hakkuri yana gaban al, amuran ki baki biyewa shedan ya rinjayi zuciyar ki ba zakiga abubuwan suna zo maki a cikin sauki yadda ma baki taba zato ba a rayuwan ki.
Abinda nake so yanzu yazama dole ki kwanta ki bisu a hankali kiga gudun kowa a kanki.
Don yanzu a shirye suke da suga ko ta halin kaka ssun kawar da ke daga shiga rayuwan mijin ku wanda hakan haline naku na mata.
Ko wacce bata kaunan taga kishiyarta ta darata dako digon allura ne a gurin mijin ku.
Amma sai naga kamar ya ta kin kasa ga irin hakkurin da na sanki dashi kin fara biyewa rudin shedan har kina son yin sakaci da daman da ubangiji yai maki na samun miji mai nagarta da mutuncii abin alfahari ga kko wace mace data ssamay shi a rayuwan ta.
Rahama mijin ku ba mutum bane da za ai sakaci da samun irin shi don haka don Allah kiyi haakkuri ki kara akan wanda kike dashi a baya.
Don gaskiya Rahama na faahinci kin fada son mijin ki yanzu ga yadda mahaifiyar ki tai min bayanin komai.
Amma kuma sai gashi kina son yin sakkaci da daman da Allah yai maki a kan shi ai da kika ga cewa waccan dayar matar nashi kamar ta fara rinjayan ku a tsakanin ku .
Ai kamata yayi ki kwantar da hankalin ki har kiga iya gudun su shifa asiri baya taba tasiri iyakar shi kwana arbain ne a duniya.
Daga yau ina son ki sa, a ranki cewa babu wani asiri da zai sake tasiri a kanki sai dda amincewan ki don da kin fahinci da akwai matsala to kada ki kara bari har wani ya fahinci hakan yai tasiri a kanki ki yaki zuciyar ki gurin kyautatawa mijin naki a lokacin koda kuwa yana muzanta ki a gaban kowa gada ki damu da hakan don mijin ki ne ba wani ba can ki kaiwa ai kinyi ne don samun lada a gare ki.
Karbi wanan ya miko min wani abu a kofin dake gefen shi na karba nayi yadda yace dani din naa shanye na shafa sauran a fuska na.
Yace da yardan ubangiji babu abinda zai samu rayuwan ki sai abinda yafito daga Allah dai.
Rahama ki godewa Allah don a dan binciken da akai min a kanki kina tare da tsarin ubangiji sun sani su ma babu abinda zasu iya maki yai tasiri don ke hasken mata ne a rayuwa wanda ba ko wace mace ke dace da hakan ba, sai
wacce Allah ya halitta da hakan.
Allah ya baku zaman lafiya a tsakanin ku ya kawar da ahedan a tare da ku ko yaushe ki ta hakkuri ya ta don Allah don shi hakkuri makami ne ga bawa maiyin shi.
Nai mashi godiya namike zuwa dakin inna ta a can ma dai maganar dai duk nasiha ne mai kama da jan kune da daurewa da hakkuri.
Na kai kallona ga tarin kayan da aka aje muna na tsaraba wanda duk yan uwa ne da abokan arziki suka kawo muna shi da kuma maigari daya kashe zarahin shi sosai a kaina haka kakannina suma sunyi nasu kokarin sosai a kaina.
Da safe mun shirya sai ga Atika ta samay ni da kukanta wai dole da ita zan tafi na rasa yadda zanyi don yarinyar ta bani tausayi sosai dabara nai mata nace ta bari idan zan akawo min kaya sai azo min da ita.
Amma ina taki yarda sai kuka take tana turjiya a kasa haka yasa ta ban tausayi nace zan tafi da ita idan ta kwana biyu sai a dawo da ita.
Uwar taji dadi sosai itama yarta zata birni ta ga gari tasan bazata dawo haka ba babu karuwa a garesu.
Sha biyu da yan mintina Hamza na kofan gidan maigari nan aka fara fitowa da kaayan mu ana jerawa a motan da yazo dashi katon rago maigari ya bayar wai akaiwa abokin shi Nasir.
Naji dadi sosai a raina nake cewa baba duk wanan ragon na Nasir ne haka ?
Yace to bai samu doki ba ai sai ya samu rago ko nai godiya sosai muna nan bamu kai ga fitowa ba sai ga amaryan babana ta shigo gidan da kaya niki niki wai da ita da baba suka hada min tsaraba.
Sosai naji dadin hakan yau ni Rahama ne babana yaiwa wanan gatan haka a duniya aiko na san komai ya canza ke nan a gidan mu.
Can muka kebe da ita dakin inna ta taciro wani leda daga jikin ta tace cikin kashe murya hajiya kin min abinda ban taba zaton zan samu ba ga rayuwan aure na a gidan ku.
Don haka nima yadda kika soni kuma kika so jini na babuu nuna banbanci a garesu naga ya dace na taimaka maki da dan nawa siriin namu na mata dake taimakon mu zaman aure.
Tsakani da Allah na baki kamar yadda bakki dauke ni da zuciya biyu baa haka nima wallahi ban dauke ki da hakan ba wallahi.
Don Allah kada ki dauki wanan abinda dana baki a shirmay na bata lokaci sosai wurin hada maki shgi tun shekaran jiya don Allah da kinje na rokeki kiyi amfani dashi.
Nai dariya nace mama Amarya kefa uwatace don may zan yi zargin zaki cuta min wallahi ni a uwa na dauke ki harga Allah.
Tace nako ji dadin haka wallahi kuma na gode da hakan da kikai min niko insha Allahu sai inda karfina ya kare wurin yi maki duk abinda ya dace uwa taiwa yarta nai mata godiya muka fito.
Sai ga jama, an gidan Garbati danaje naiwa abin arziki niki niki sai da nai kuka don murna da tunna baya.
Har sabuwa sai da naje na gaida ita a gidan ta don rayuwa ya juya mata baya fitina ya hanata kwantar da hankalin ta tabari tai zumunci da yan uwan yaran ta har yanzu.
Yan uwa da abokan arziki suna tsaye muka fito nabi duk wanda yazo muna Allah sauke lafiya da dubu daya Rukaiyya da Suwaiba ne naba dubu biyar biyar su kara don kudi yaa saura a jakkana.
Muka kama hanya zuciyana cike da damuwa da rabuwan da zanyi da yan uwa na in kkoma can cikin bare da ba su san darajana ba gashi nan sai haba haba akeyi dani.
********* ********* *********
Karfe uku da yan mintina muka shiga get din gidan mu bakina yana dauke da wallahu galibun alla amrihi, kamar yarda Nana ta koya min.
Zulfa muka fara cin karo da ita ga mamakina sai naji tace a, a mutanen kauye ne sannun ku da dawowa ashe kuna hanya ?
Nace anty mun samay ku lafiya yaya su baby suke tace Alhamdullahi yaya mutanen gida anbarsu lafiya ko ?
Nace duk suna gaida ku nagode ta shige motar ta ina ganin unguwa zata tafi don tayi shiga na alfarma sosai.
Sai ga yaran su fito daga part din mu da gudun su suka fada a jikina da murnan su na rugumay su ina jin dadi raina.
An fito da ragon da yasha wahala sai Nasir ya nufi gurin nace Nasir ga ragin ka nan inji baba maigari akawo ma.
Haba murna tsalle da ihu yaran suka shiga yi gashi kuma suna tsoron ragon nace kaji nakine Amira ke da Jinior inji inna tace akawo maku.
Nan na barsu sun kewaye dabbobin suna kallo suna ta magana a kan su don sun zama masu abin kallo saboda sai dai a kawo masu shi a yanke suka saba gani.
Ragon ya shiga kuka don ganin shi a bakon wuri sai ga anty tafito da murnan ta da gudu na nufe ta na fada ajikin ta ina jin dadi.
Muna cikin murna mukaji muryan hindatu na fada kai waye ya shigo muna da wanan abin gida kuma ?
Yaran sukace da ita mummy Ragone fa na Nasir ne tace kai ku rabani dan Allah an kawo wa mutane abin tsafi a gida shine wai wani na Nasir can.
Tsafi kuma hindatu Ragon ma kuma ake tsafi dashi don Allah wai may ye haka kuma ba dain ji komai na duniya na asirine ke ?
Ba a, yine ko karya na fada ba ayi din ne may ye bamu sani ba sai dai mu kalli mutum wallahi duk abinda mutum yaje ya dauko ya kare a kan shi.
Kazalika nace da ita a fili ban yiwa mutum sheri ba idan ya nufe ni dashi ya koma mashi.
Hamza ne yace haba Hajiya Rahama keda kika dawo yanzu ina ke ina fada yanzu fa kika dawo daga kwasan albarka ji irin taro da dandazon da akayi maki na gata da zaki wuce aiko shi ya isheki mantawa da komai a duniya.
Tau kai kuma fa wai naga fa raini ne ya shiga tsakani na da kai yanzu wallahi in kai tsiya akaina hamza kana batin gidan nan.
Yace ai da zaki iya da ban kai hakan ba ko don ba yau ba burin ki ke nan a kaina a gidan nan nan ki ka samay ni sai dai ke ki barni.
Tace banga laifin kaba hamza kaje an dura maka agumo kasha ka koshi dole ka zare ai.
Hamza bar maganar nan don Allah kuzo mu shiga ciki kun debo gajiya inji anty.
Tace a, a Rama ashe harda bakuwa kike tafe sai yanzu na ganta ai nace Atika ba rigima ta saka sosai sai ta biyo ni tazo ta kwana biyu ta koma ne.
Ta koma kuma Rama kamar yaya ta koma inace tazo zama damune ta rike hannun yarinyar muka shiga ciki.
Fatima ce ta bude part dina suna saka kaya a ciki nikan muna part din Anty ana murnan ganin juna mun samu gajiye ta hada muna abinci mukaci sai na mike zuwa sallah naja yaran muka fice tare.
Atika sai raraba ido takeyi tana kallon ikon Allah muna shiga kamshi da sanyi ya tare mu don har Fatima ta gyara ko ina ko a part din tana ban daki tana wankewa lokacin.
Na dauki remote na kuna wa yaran kallo na shige dakina nabi dakin da kallo na dan sake murmushi kadan.
A gurin anty naji daddy baya gari wai yai tafiya nace shine kuma yasan bayanan yasani barin yan uwana ban gama ganin su ba.
Mun huta don muna da gajiyan hanyan mu na project da baida kyau sai kura da ramu a hanyan.
Ban fito ba bayan nai sallah sai biyar da wani abu na fito na samu yaran sun fice har Atika sun tafi islamiya daukan karatu.
Na dan zauna nan muna hiran gida ni da Fatima sai can nace waiko ni Fatima may ke tsakanin ki da hamza ne ?
Tai dariya cikin kunya take cewa dani may kika gani anty nace ban ga komai ba tunda makauniya nake ai ?
Mun bar maganan don na fahinci akwai wata a kasa tsakanin su sai fatan alheri ga hakan.
Sai da muka idar da sallah muka nufi gurin anty mun jima acan har su Fatima suka fara barci muna ta hiran gida da anty.
Ganin suna jin barci na mike mukai mata sai da safe muka wuce part dina tare muka kwana mu uku a dakin da Fatima ke kwana don har lokacin ina kewan gida.
Washe gari muka bude tsaraban mu naga irin kokarin da yan uwa da abokan arziki sukai muna.
Na bar na bari na kwashi saura muka kaiwa anty tai matukar mamaki kwarai da ganin kokarin da akai min.
Tace Rama wanan himilin kaya haka ke may kika kai masu haka nai murmushi kawai ban fada mata komai ba sai cewan da nayi anty gida naje fa kuma suna kewa na .
Tace hakane Rama nima da ina da yan uwa masu sona da kaunata da wallahi na dinga zuwa ina son in ga ana zumunci wallahi.
Mun dibarwa kowa har yan uwan daddy da iyayyen shi sai da anty ta sa aka hadawa tsaraba.
Ta sa Hamza yakaiwa kowa nashi a ranan sun karba kuma da murnan su don da Fatima da yaran suka tafi.
Nan gida ma mun aikawa sauran shiya Zulfa ta karbi nata tace ta gode don tun a gaban Fatima ta fara diban ayya tana ci.
Hindatu ko tace bada ita ba maza a fita mata da kayan da aka tsafe don sheri za, a kawo mata wani shegen tsaraba can.
Murmushi nayi banji zafi ba don nasan za, a rina ai indai itace bata san abin arziki ba dama.
Ko da na dawo na ji Alhaji daddy baida lafiya dama ashe kuma jikin na shi ya kiya haka yasa daddy baro abinda ya kai shi ya dawo gida yaga jikin mahaifin na shi.
Sai ganin shi mukayi kwatsam ya dawo kamar yadda ya saba yi idan ya dawo ana zuwa gaida shi haka ma tare da anty muka je gaida shi.
Yana tsaye yana waya da alama da likita yake wayan a lokacin don yadda yake magana muka fahinci hakan.
Ya gama ya juyo gare mu anty ke cewa jikin Alhajin ne kuma ya kiya har yanzu ?
Yace wallahi suna son bashi gado amma yakiya ya bari kuma a fita dashi waje shima yaki hakan.
Nace a sanyayye sannu da dawowa daddy yace yauwa kun dawo lafiya yaya su baba da sauran mutanen gida ?
Nace suna lafiya suna gaida kai daga haka nai shiru suka ci gaba da magana da anty yake cewa mu shirya idan anyi magariba sai aje a dubo shi.
Ban san cewa tafiyan gaba dayan mu bane sai da kowan mu ta shirya ne muka fito zuwa gaida Alhaji a zatona dagani sai shi da Anty ne amma muna fito sai gani nayi ana rikici a bakin mota.
Zulfa ne da hindatu ke rikici suke gardaman ka zama a gaban mota wai tare da maigidan.
Gardama da fada sukeyi sosau a wurin yana fitowa shima ya samay su a hakan.
Tsawa ya daka masu yana cewa what all dis noses for wai baku da hankaline may ye haka kuke min hauka zallah ?
Don ba mahaufan ku bane baida lafiya shine har kuka samu wurin caza min hankalina kuma ?
Ni dai na bude bayan mota na shiga na zauna abina ina sauraren rigimar su na fitina.
Yace ke Saade zo ki shiga maza fito daga wurin don Allah yake cewa Hindatu data shige ta zauna ko ?
Zulfa tace sai dai haka wallahi amma ba wanda kikafi anan balle kice komai
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79 Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153