namiji nace bai mun ba na fada mashi gaskiya idan kuma baiji sai mu gani.
Ban gane may kike nufi ba da maganan ki ki barsu suyi hurdan su kawai sai dai kai kabi a sannu kaji abinda mummy ku ta fadi.
Bayan haka yake cewa kuyi list din abinda za, a sayo maku za a tafi sayayya yanzu.
Nace Atika dauko list din nan da Amira ta rubuta dazun ga yacan gefen tv can taje ta dauko mashi list din ya karba yana dan dubawa.
Nan yace da Nasir da yaran kuzo mu tafi ko duk suka mike suka bi mahaifin nasu inda zai tafi.
Amira ce bayan fitan su take cewa mummy wallahi kada ki yarda kinga shi daddy fa bai damu ba wai maza mazan may can kuma.
Bamu zauna ba kitchen muke muna aikin abincin buda baku sai gasu da kayan amfani an lodo ga ledoji sukai ta shigowa dashi gidan.
Jinior ke cewa dani wai mummy kin san da wanan yaton muka tafi kinga yadda yake wani yi kamar ma shine yaron daddy.
Duk sai ya bamu dariya aikin ksyan da suka shigo dashi muke faman yi don kada su lalace don gobe ne jajibur udan Allah ya kai mu.
Duk yadda na hana yoron na lura yana sullacewa ya na fita da yaron sai na share shi ya shigo ya samu mun baza kayan sallah yan matan ana dubawa yake cewa mummy ina namu yake sai na kyale shi.
Ya sake tambaya na mummy ina kayan mu na duba nagani shiru nayi sai Amira tace da shi wata mummy kaida baka jin maganan ta.
Yayo cikin ta kamar zai make ta yana fadin wallahi idan kina shiga harka na saina makeki wata rana.
Nace dashi Nasir ba tare da na kalle shi ba ka fita a idona wallahi kuma duk ranan da kai gigin taba jikin yar uwarka zan gwada maka kai ba zuciya ka kake dashi ba.
Yai fushi ya fita yana cewa ni wallahi an tsanane yanzu ba a so na zan tafi inda ake sona ne wallahi .
Ban daiyi magana ba sai bayan ansha ruwa naga bai fito ba na mike zuwa dakin da suke kwana.
Yana zaune yana game a hannun shi ya dago yaga nice na shigo sai ya gyara zaman shi yana dan dana abinda ke hannun shi a hankali.
Wuri na samu na zauna a bakin gado tare da cewa Nasir ya dago kai ya kalle ni tare da amsawa.
Nace kace kai an tsaneka ba a son ka yanzu kai da bakin ka kake fadin wai an tsane ka har kake fafin haka a gaban kowa.
Nasir idan zakai min adalci kaiwa kan ka akwai wanda nake so duk gidan nan bayan kai ?
Yace mummy ni Amira tana matsamin kuma kina gani baki magana ina ruwanta dani nace kana da hankali kuwa Nasir ?
Yar uwarka yarka kake cewa ina ruwanta da kai Amira fa wata rana kamar uwa zata zamay maku ka sani ko nima Allah ya dauki raina na barku yarda Anty ta barmu sau ya dago kai da sauri ya kalle ni.
Nace eh ai muna namu ne Allah na nashi akan mu yace mummy ki daina fadin haka mana nace ai haka maganan yake.
Mummy ni fa yaron nan fa ba abokina bane amma ku kun dauka ina yawo dashi ne ko wani abu ?
Nace baka yawo dashi ina kuke zuwa tare dashi sai yai shiru nan dai nai ta mai fada tare da nasiha sai da yai nadama yace dani kiyi hakkuri mummy ba zan sake bin shi ba na mike ina cewa dashi da dai yafi ma ka fito ka dibi abinci kaci.
Daga haka na bar dakin bai jima ba yafito ya debi anbincin Aisha tace mummy tayo bikon dan ta ne mu ai da bai fito ba sai mu cinye har nashi kason.
Yace Anty Aisha bamu haka dake fa ?
Tace yau naga ai har mummy ansha yaji da ita ne na dauka ai harda mu aka hada cikin fushin.
Baidai yi magana ba ya fice dakin ni dai nasan lafiya muka zo amma sai na kula da cewa akwai matsala a gidan.
Don sai wani busan iska naga Raliya da yaran ta nayi ranan sallah muka shirya da yaran zuwa kaiwa su mama da hajiyan daddy abinci har gidan su Anty mukai.
Gidan su hajiyan daddy muka shiga karshe mun samu su Aisha a gida mun gaisa da kowa hajiyan ce dai sai a hankali wata rana zaki wata rana madaci.
Yau ma a madacin muka samay ta don su Aisha na min ba a sukace Allah yasa da da tsaleliyar motar taki kikazo mu gani ?
Naceta nawaje da ita nazo kai ako zamu sha kallo don munji labarin motar tun a waya duk na matsu na ganta wallahi inji Aisha.
Hajiyan dadi tace da yake gulma ne ba don baku san ciwon ian ku ba wa aka fi aiki balle aiwa mutane rufa ido da sunan aiki ?
Duk falon yai shiru sai Aisha ce tace haba dai hajiya wanan magana ai bai dace ba tace da ita to uwata fada min abindaya dace naji.
Yar uwarta dake aikin banki may yasa bata saya ba sai ita ce za, a ce wai ta sai wanan motar ni dai nai shiru sai Aishan ne tace hajiya ina zaki hada samun Rahama dana Raliya da aikin su na rikici ai ba a ko hadasu ma.
Rahama fa yanzu babban likitace a kasan nan wace ke aiki a maikatar lafiya na kasa baki daya aike surukar ki don dai ba mai rigima bace da kin sani.
Tace may kike nufi tace wallahi hajiya ba a taba hada su ai sai tai shiru sukan suka mike zuwa ganin motar tare da Nasir da ya san komai na motar kamar yunwar cikin shi.
Sai gasu sun dawo suna yaba kyawon motar kai Rahama kin debe takaici wallahi nace ai ban so sayan ta ba ma wata kawar aikina acan ta matsa min na saya.
Kin san mu ma aikata duk movement din mu na kan idon mutane sai ace duk samun ka ina yake shiga ka kasa shiga tsaran ka.
Eh hakane amma ian mutum yana samun tallafi ba wanda baida wanda ya rike mai kan maciji ina yaga wurin wasa da bindin shi.
Kai hajiya ku dai Raliya ta saye ku da amshi ungo din ta yanzu baku ganin kowa in ba ita ba nikan wallahi duk wani barkadon ta bata gaba na don nasan inda gaskiya yake.
Nace hajiya ko baba na nan mu gaidashi mu wuce tace ku shiga yana daga ciki muka aje mata kayan tsaraban da muka zo mata dashi muka mike zuwa gaida Alhajin a falon shi.
Naji dadi kamar kullun ya karbe mu da mutunci sai faman saka muna albarka yake shima muka aje mai nashi tsaraban da abin sallah mukai mai sallama.
Mun koma mun sallami hajiya da su Aisha muka bargidan sai bayan fitar mune suka bude tsaraban nan hajiya jikin ta yai sanyi abinda muka kawo mata din.
Aisha tace hajiya ya kamata ki daina yiwa yarinyar nan haka may ye laifin ta duba kiga yadda yaran nan suka koma fa ko shi ai ya isa ai ta samu sallama a wurin ku.
Yanzu ki duba fa yakai kusan dubu dari biyu wurin nan abinda ta kawo maki fa tace a ina fa ?
Aish tace gasu a gaban ki kuwa sai suka shiga yi mata lissafi tace nikan da ma kudin ta kawo min da yafi ai.
Hajiya wai may zakiyi da kudine haka tace a tambaye ki nema a kan su wa yake karewa ba a wurin ku ba.
Kagin mu dawo gida mun dan yi biye biye a hanya har gidan mahaifiyar Zulfa muka tafi a can muka samay ta a gidan nasu batama san da fitowan mu ba.
Ta tare mu a cikin mutunci tana faman godiya akan irin zaman da mukeyi da yarta sai fadin takeyi adai ta hakkuri zama sai da hakkuri mun biya duk gidajen yan uwan daddy muka juyo zuwa gida don yamma yayi a lokacin.
A harabar gidan naga wasu motoci guda uku nasan cewa munyi baki ne sai da muka karasa shigowa ne naga mata zaune saman fararen roban dake waje da aka aje don shan iska a wurin.
Raliyace tare da kawayen ta wasu irin tantiran mata ne da ganin su ba sai an fada ma ba ko su waye su din don yanayin shigarsu kawai ya nuna.
Gaba dayan su sukayo kaina da kallo har muka fito daga motan tare da duk yaran mun sha kwslliya ba sai na tsaya tsarawa ba don mun tsara da kyau Alhamdullahi.
Magana suke a kan mu sai dai saboda nisa baza mu iya jin su ba a lokacin yaran ba wanda ya bi ta kan su ina gaba suka biyo ni dirr a bayana.
Dayan tace tarkasa ke kice min yarinyar ta bunkasa ne haka hajiya jummai kin ko ga shigar ta daga ita har yaran kuwa ?
Wacce aka kira da hajiya jummai din tace nagani wallahi kayan da muka kasa sayowa matar musa don ne a Dubai fa.
Dayar tace wai tsaya itake da yaran nan masu kama da Larabawa ke nan fa ake nufi ?
Raliya tace a sanyaye itace mana yan so ke nan a gidan nan ba wasu diya bayan su a gidan nan yanzu ai duk inda zai tafi dasu yake zuwa su biyar kamar kan shi aka fara haihuwar diya maza haka farare.
Ke ai dole yaran akwai kyaune wallahi Allah kice dai yarinya ta wuce inda muke tsanmanin ta sai Raliya tace da kike ganin ta a nan shegiya sai bakin wayo kamar ba yar kauye ba.
Yarinyar nan da kuke gani a nukurkushe take mulkin gidan nan in anyi magana ace ai duk babu mai hakkurin ta ta mallake komai da kuke ganinta a wurin nan.
Duk ta inda na biyo mata kafin nakai shegiya ta sani wallahi takai min ko ina don sauran su bakin kishi ya rufe masu ido ba wayau ne dasu ba.
Amma ita yadda kika san diyan wani da wata ko wata tsohuwar yar boko haka take da bakin wayo duk ta rusa min plan dina a gidan nan da kan shi.
In ba ita ba babu mace komai zakigan ta dashi kamar mai aljannu dake fada mata.
Ai ba sai kin fadi ba duba fa ko kallo bamu ishe ta ba a wurin nan balle tasan Allah yayi ruwan mu ta gaida mu.
Dayar tace aiko zama bai ganki ba wallahi Raliya shiga zakiyi ki fita sai kin kifar da ita gaba daya a gidan nan ki nuna mata ira ba kowa bace a zauna lafiya.
Nan dai sukai ta bata shawara ga abinda zatayi sunyi zancen motana da shigana da yarana yafi a kirga zuwan Zarah da hajiyan harka ya kara tsunka su don su ma basu tsaya ta kan su ha suka shige ciki a binsu.
Nan suma aka shiga nasu gonan akai tayi saida sukayi ya ishesu sukai mata sallama suka tafi tare da bata shawaran banza.
Mun dade da su Zarah a ciki muna hira nan hajiyan harka take fada min ko suwaye wa yan nan matan da suke tare da Raliya.
Hiran nasu babu dadi nake mamaki ina ta hado dasu haka sai Zarah ke cewa wai ke halan baki san labarin Raliya yar kadagaruwa bane Rahama ?
Nace nikan ina zan sani tunda ba mutane nake shiga ba kai tsaye tace aiko ya kamata ace kina da labarin su dai kan wa yan nan tantirai ne fa na karshe.
Ni nai mamaki da mijin ku ya aure ta kamar wanda idon shi ya rufe duk matan kwarai dake cikin garin nan amma ya rasa wacce zai aura sai wa yan nan da gari ya gama da su.
Munyi hira sosai da su kamar kada mu rabu amma dare yayi dole mukai sallama dasu suka tafi.
Washe gari da safe na shiga gun daddy na fada mai zan shiga gun iyayyena nagaida su sai dai ba kwana zan yi ba idan na tafi.
A falin yake zaune tare da Raliya sai da na sama yana waya ne nai mamakin ganin ta a falin don dai nasan ba itace da girki ba ranan.
Abinda ban matsa wa kaina ke nan muddin ban da girki ban faye shiga wurin shi har na zauna ba idan dai ba shine ya nemay ni ba da wani magana a nan din.
Sallama yayi bayan na dan tsaya daga bayan kujera na jingina jikina akai ina jiran ya gama wayan.
Sai yace Ragama kun tashi yanzu nake batun aikawa kizo ai don magana aka zo min dashi a kan ki nace to fa ni din nan dai ke nan gashi kuma Allah ya kawo ni yanzu din da ake nema na.
Yace yanzu wanan ta samay ni da maganan da banji dadin shi ba sai dai da yake nasan ba halin ki bane hakan ban damu ba sai naji naki hujjan nayin hakan da kikayi .
Tace jiya kin dawo da yara tana tare da baki daga ke har yaran kukai masu kallon banza da tsuki kuka wuce ciki ba tare da ko kun gaisa da bakin ba.
Ikon Allah nace kafin yaci gaba da maganan shi yace sai kuma tace kin hana Nasir dama duk wasu yara a gidan nan hurda da diyan ta kin ware mata yara a gefe baki bari su shiga gunta.
Nace bakin ki uwayena ne ko mai da ban gaidasu ba yai maki zafi ai ban san ranki ya baci ha da sai na aikata fiye da abinda kika ce na aikata din.
Nace kin gan ni nan ban maka sheri ko shiga harkan ka amma idan kace kai idona yana kan ka to muka zuba da mai shi sai ankai karshe.
Tace naga alama ai don yadda kika kashe Saade har kike kuri da hakan to ki sani wata tafi karfi ki don maye baicin maye sai dai ayi walkabu a mike tare.
Nace wata sabuwa kin tabbatar da cewa nina kashe Saade tace waye ma bai sani ba tai maki halarci kin saka mata da sheri.
Ba damuwa nace da ita don yana zaune baiyi magana ba na juya wurin shi nace dama na shigo ne na fada ma yau zan leka su Inna sai dai ba kwana zanyi ba yau din zamu dawo insha Allahu.
Shiru yayi wurin baiyi magana ba na juya na fara tafiya zan fita yace Rahama nace naam idan kun shirya kizo sai naji tace za a aje ai bakar asirin da aka saba yi a can ke nan ko.
Murmushi nayi sai bayan fitana yace kin gama abinda ya kawo ki ko , tace may nagama ai gaskiya na fada ba karya ba.
Yace amma kin san tun kan Rahama tazo gidan nan Saade ke fama dz kan ta ke nan itace ta sako mata kafin ta zo din na kyale kine don nasan halin Rahama ba wai shirun banza tai maki ba ko da kikaga ta kyale ki yanzu.
Tace tayi abinda zatayi din mana an fadi batayi bane komay waye hai sani ba duk garin nan yace ok kawai ya kayale ta ta fice tana fada cikin son fitina
Yadda daddy ya kyale bai yi magana ba ya kara tunzura zuciya na har naje na dawo raina a bace yake ranan tun da safe kuma na shirya da yara already dama na fadawa Sani zancen tafiyan mu tunda safe nake son tafiya.
Duk wanda ya tashi ya sama babu gidan mun bar garin daga ni har yaran daddy ya kira waya na daidai ma mun kusa shiga Abuja yake tambaya na kuna ina ne wai naga part din ku a rufe.
Nace gamu zamu shiga Abuja insha Allahu ko ka manta na fada ma yau ina da wacce zanwa aiki da karfe goma sha daya.
Sai yai shiru nima na kashe wayan yara kawai muka sauke nace da Sani mu fita muna barin gidan nace sani kaini kotu mugani ko sun dawo yace sun ma dawo ai yau aka koma aiki ko ina.
Ina zuwa nai karan Raliya tare dz kunna oudio din da tai magana da duk ta fada min take aka buga mata sanmaci na bayar da kudin zuwa kano kai mata sanmacin alkali yace da goma na safe ake bukatan ta kotu gobe.
Dan sakon da yakai sako ya samu wani sabin tashin hankali a gidan don Awal dan ta yayi shaye shaye yazo yace sai ya bankawa gidan daddy wuta baki daya.
Sai kuma ga dan sako ya sallama yace daga Abuja yake kotun magistre ake neman mai suna Raliya nan kuma aka koma kan shi.
Idan hankalin daddy yakai dubu ranan ya tashi sosai yace Rahama tai kara ko may ?
Tunda zan shiga theater na kashe waya na ban kunna ba sai dare sosai na kunna wayan ban dade da kunnawa ba kiran Zulfa ya shigo min a wayan.
Tace Rahama may ke faruwa ne kika wuce ban sani ba sai kuma ga sanmacin an turowa Raliya tace yau aike dai bari maganan ki ya tabbata don matar nan taga jaiba a gidan nan.
Nan take fada min abinda ya faru da dan ta sai kuma ga sanmaci an turo mata ana neman ta kotu yanzu
Showing 387001 words to 390000 words out of 456145 words
Ban gane may kike nufi ba da maganan ki ki barsu suyi hurdan su kawai sai dai kai kabi a sannu kaji abinda mummy ku ta fadi.
Bayan haka yake cewa kuyi list din abinda za, a sayo maku za a tafi sayayya yanzu.
Nace Atika dauko list din nan da Amira ta rubuta dazun ga yacan gefen tv can taje ta dauko mashi list din ya karba yana dan dubawa.
Nan yace da Nasir da yaran kuzo mu tafi ko duk suka mike suka bi mahaifin nasu inda zai tafi.
Amira ce bayan fitan su take cewa mummy wallahi kada ki yarda kinga shi daddy fa bai damu ba wai maza mazan may can kuma.
Bamu zauna ba kitchen muke muna aikin abincin buda baku sai gasu da kayan amfani an lodo ga ledoji sukai ta shigowa dashi gidan.
Jinior ke cewa dani wai mummy kin san da wanan yaton muka tafi kinga yadda yake wani yi kamar ma shine yaron daddy.
Duk sai ya bamu dariya aikin ksyan da suka shigo dashi muke faman yi don kada su lalace don gobe ne jajibur udan Allah ya kai mu.
Duk yadda na hana yoron na lura yana sullacewa ya na fita da yaron sai na share shi ya shigo ya samu mun baza kayan sallah yan matan ana dubawa yake cewa mummy ina namu yake sai na kyale shi.
Ya sake tambaya na mummy ina kayan mu na duba nagani shiru nayi sai Amira tace da shi wata mummy kaida baka jin maganan ta.
Yayo cikin ta kamar zai make ta yana fadin wallahi idan kina shiga harka na saina makeki wata rana.
Nace dashi Nasir ba tare da na kalle shi ba ka fita a idona wallahi kuma duk ranan da kai gigin taba jikin yar uwarka zan gwada maka kai ba zuciya ka kake dashi ba.
Yai fushi ya fita yana cewa ni wallahi an tsanane yanzu ba a so na zan tafi inda ake sona ne wallahi .
Ban daiyi magana ba sai bayan ansha ruwa naga bai fito ba na mike zuwa dakin da suke kwana.
Yana zaune yana game a hannun shi ya dago yaga nice na shigo sai ya gyara zaman shi yana dan dana abinda ke hannun shi a hankali.
Wuri na samu na zauna a bakin gado tare da cewa Nasir ya dago kai ya kalle ni tare da amsawa.
Nace kace kai an tsaneka ba a son ka yanzu kai da bakin ka kake fadin wai an tsane ka har kake fafin haka a gaban kowa.
Nasir idan zakai min adalci kaiwa kan ka akwai wanda nake so duk gidan nan bayan kai ?
Yace mummy ni Amira tana matsamin kuma kina gani baki magana ina ruwanta dani nace kana da hankali kuwa Nasir ?
Yar uwarka yarka kake cewa ina ruwanta da kai Amira fa wata rana kamar uwa zata zamay maku ka sani ko nima Allah ya dauki raina na barku yarda Anty ta barmu sau ya dago kai da sauri ya kalle ni.
Nace eh ai muna namu ne Allah na nashi akan mu yace mummy ki daina fadin haka mana nace ai haka maganan yake.
Mummy ni fa yaron nan fa ba abokina bane amma ku kun dauka ina yawo dashi ne ko wani abu ?
Nace baka yawo dashi ina kuke zuwa tare dashi sai yai shiru nan dai nai ta mai fada tare da nasiha sai da yai nadama yace dani kiyi hakkuri mummy ba zan sake bin shi ba na mike ina cewa dashi da dai yafi ma ka fito ka dibi abinci kaci.
Daga haka na bar dakin bai jima ba yafito ya debi anbincin Aisha tace mummy tayo bikon dan ta ne mu ai da bai fito ba sai mu cinye har nashi kason.
Yace Anty Aisha bamu haka dake fa ?
Tace yau naga ai har mummy ansha yaji da ita ne na dauka ai harda mu aka hada cikin fushin.
Baidai yi magana ba ya fice dakin ni dai nasan lafiya muka zo amma sai na kula da cewa akwai matsala a gidan.
Don sai wani busan iska naga Raliya da yaran ta nayi ranan sallah muka shirya da yaran zuwa kaiwa su mama da hajiyan daddy abinci har gidan su Anty mukai.
Gidan su hajiyan daddy muka shiga karshe mun samu su Aisha a gida mun gaisa da kowa hajiyan ce dai sai a hankali wata rana zaki wata rana madaci.
Yau ma a madacin muka samay ta don su Aisha na min ba a sukace Allah yasa da da tsaleliyar motar taki kikazo mu gani ?
Naceta nawaje da ita nazo kai ako zamu sha kallo don munji labarin motar tun a waya duk na matsu na ganta wallahi inji Aisha.
Hajiyan dadi tace da yake gulma ne ba don baku san ciwon ian ku ba wa aka fi aiki balle aiwa mutane rufa ido da sunan aiki ?
Duk falon yai shiru sai Aisha ce tace haba dai hajiya wanan magana ai bai dace ba tace da ita to uwata fada min abindaya dace naji.
Yar uwarta dake aikin banki may yasa bata saya ba sai ita ce za, a ce wai ta sai wanan motar ni dai nai shiru sai Aishan ne tace hajiya ina zaki hada samun Rahama dana Raliya da aikin su na rikici ai ba a ko hadasu ma.
Rahama fa yanzu babban likitace a kasan nan wace ke aiki a maikatar lafiya na kasa baki daya aike surukar ki don dai ba mai rigima bace da kin sani.
Tace may kike nufi tace wallahi hajiya ba a taba hada su ai sai tai shiru sukan suka mike zuwa ganin motar tare da Nasir da ya san komai na motar kamar yunwar cikin shi.
Sai gasu sun dawo suna yaba kyawon motar kai Rahama kin debe takaici wallahi nace ai ban so sayan ta ba ma wata kawar aikina acan ta matsa min na saya.
Kin san mu ma aikata duk movement din mu na kan idon mutane sai ace duk samun ka ina yake shiga ka kasa shiga tsaran ka.
Eh hakane amma ian mutum yana samun tallafi ba wanda baida wanda ya rike mai kan maciji ina yaga wurin wasa da bindin shi.
Kai hajiya ku dai Raliya ta saye ku da amshi ungo din ta yanzu baku ganin kowa in ba ita ba nikan wallahi duk wani barkadon ta bata gaba na don nasan inda gaskiya yake.
Nace hajiya ko baba na nan mu gaidashi mu wuce tace ku shiga yana daga ciki muka aje mata kayan tsaraban da muka zo mata dashi muka mike zuwa gaida Alhajin a falon shi.
Naji dadi kamar kullun ya karbe mu da mutunci sai faman saka muna albarka yake shima muka aje mai nashi tsaraban da abin sallah mukai mai sallama.
Mun koma mun sallami hajiya da su Aisha muka bargidan sai bayan fitar mune suka bude tsaraban nan hajiya jikin ta yai sanyi abinda muka kawo mata din.
Aisha tace hajiya ya kamata ki daina yiwa yarinyar nan haka may ye laifin ta duba kiga yadda yaran nan suka koma fa ko shi ai ya isa ai ta samu sallama a wurin ku.
Yanzu ki duba fa yakai kusan dubu dari biyu wurin nan abinda ta kawo maki fa tace a ina fa ?
Aish tace gasu a gaban ki kuwa sai suka shiga yi mata lissafi tace nikan da ma kudin ta kawo min da yafi ai.
Hajiya wai may zakiyi da kudine haka tace a tambaye ki nema a kan su wa yake karewa ba a wurin ku ba.
Kagin mu dawo gida mun dan yi biye biye a hanya har gidan mahaifiyar Zulfa muka tafi a can muka samay ta a gidan nasu batama san da fitowan mu ba.
Ta tare mu a cikin mutunci tana faman godiya akan irin zaman da mukeyi da yarta sai fadin takeyi adai ta hakkuri zama sai da hakkuri mun biya duk gidajen yan uwan daddy muka juyo zuwa gida don yamma yayi a lokacin.
A harabar gidan naga wasu motoci guda uku nasan cewa munyi baki ne sai da muka karasa shigowa ne naga mata zaune saman fararen roban dake waje da aka aje don shan iska a wurin.
Raliyace tare da kawayen ta wasu irin tantiran mata ne da ganin su ba sai an fada ma ba ko su waye su din don yanayin shigarsu kawai ya nuna.
Gaba dayan su sukayo kaina da kallo har muka fito daga motan tare da duk yaran mun sha kwslliya ba sai na tsaya tsarawa ba don mun tsara da kyau Alhamdullahi.
Magana suke a kan mu sai dai saboda nisa baza mu iya jin su ba a lokacin yaran ba wanda ya bi ta kan su ina gaba suka biyo ni dirr a bayana.
Dayan tace tarkasa ke kice min yarinyar ta bunkasa ne haka hajiya jummai kin ko ga shigar ta daga ita har yaran kuwa ?
Wacce aka kira da hajiya jummai din tace nagani wallahi kayan da muka kasa sayowa matar musa don ne a Dubai fa.
Dayar tace wai tsaya itake da yaran nan masu kama da Larabawa ke nan fa ake nufi ?
Raliya tace a sanyaye itace mana yan so ke nan a gidan nan ba wasu diya bayan su a gidan nan yanzu ai duk inda zai tafi dasu yake zuwa su biyar kamar kan shi aka fara haihuwar diya maza haka farare.
Ke ai dole yaran akwai kyaune wallahi Allah kice dai yarinya ta wuce inda muke tsanmanin ta sai Raliya tace da kike ganin ta a nan shegiya sai bakin wayo kamar ba yar kauye ba.
Yarinyar nan da kuke gani a nukurkushe take mulkin gidan nan in anyi magana ace ai duk babu mai hakkurin ta ta mallake komai da kuke ganinta a wurin nan.
Duk ta inda na biyo mata kafin nakai shegiya ta sani wallahi takai min ko ina don sauran su bakin kishi ya rufe masu ido ba wayau ne dasu ba.
Amma ita yadda kika san diyan wani da wata ko wata tsohuwar yar boko haka take da bakin wayo duk ta rusa min plan dina a gidan nan da kan shi.
In ba ita ba babu mace komai zakigan ta dashi kamar mai aljannu dake fada mata.
Ai ba sai kin fadi ba duba fa ko kallo bamu ishe ta ba a wurin nan balle tasan Allah yayi ruwan mu ta gaida mu.
Dayar tace aiko zama bai ganki ba wallahi Raliya shiga zakiyi ki fita sai kin kifar da ita gaba daya a gidan nan ki nuna mata ira ba kowa bace a zauna lafiya.
Nan dai sukai ta bata shawara ga abinda zatayi sunyi zancen motana da shigana da yarana yafi a kirga zuwan Zarah da hajiyan harka ya kara tsunka su don su ma basu tsaya ta kan su ha suka shige ciki a binsu.
Nan suma aka shiga nasu gonan akai tayi saida sukayi ya ishesu sukai mata sallama suka tafi tare da bata shawaran banza.
Mun dade da su Zarah a ciki muna hira nan hajiyan harka take fada min ko suwaye wa yan nan matan da suke tare da Raliya.
Hiran nasu babu dadi nake mamaki ina ta hado dasu haka sai Zarah ke cewa wai ke halan baki san labarin Raliya yar kadagaruwa bane Rahama ?
Nace nikan ina zan sani tunda ba mutane nake shiga ba kai tsaye tace aiko ya kamata ace kina da labarin su dai kan wa yan nan tantirai ne fa na karshe.
Ni nai mamaki da mijin ku ya aure ta kamar wanda idon shi ya rufe duk matan kwarai dake cikin garin nan amma ya rasa wacce zai aura sai wa yan nan da gari ya gama da su.
Munyi hira sosai da su kamar kada mu rabu amma dare yayi dole mukai sallama dasu suka tafi.
Washe gari da safe na shiga gun daddy na fada mai zan shiga gun iyayyena nagaida su sai dai ba kwana zan yi ba idan na tafi.
A falin yake zaune tare da Raliya sai da na sama yana waya ne nai mamakin ganin ta a falin don dai nasan ba itace da girki ba ranan.
Abinda ban matsa wa kaina ke nan muddin ban da girki ban faye shiga wurin shi har na zauna ba idan dai ba shine ya nemay ni ba da wani magana a nan din.
Sallama yayi bayan na dan tsaya daga bayan kujera na jingina jikina akai ina jiran ya gama wayan.
Sai yace Ragama kun tashi yanzu nake batun aikawa kizo ai don magana aka zo min dashi a kan ki nace to fa ni din nan dai ke nan gashi kuma Allah ya kawo ni yanzu din da ake nema na.
Yace yanzu wanan ta samay ni da maganan da banji dadin shi ba sai dai da yake nasan ba halin ki bane hakan ban damu ba sai naji naki hujjan nayin hakan da kikayi .
Tace jiya kin dawo da yara tana tare da baki daga ke har yaran kukai masu kallon banza da tsuki kuka wuce ciki ba tare da ko kun gaisa da bakin ba.
Ikon Allah nace kafin yaci gaba da maganan shi yace sai kuma tace kin hana Nasir dama duk wasu yara a gidan nan hurda da diyan ta kin ware mata yara a gefe baki bari su shiga gunta.
Nace bakin ki uwayena ne ko mai da ban gaidasu ba yai maki zafi ai ban san ranki ya baci ha da sai na aikata fiye da abinda kika ce na aikata din.
Nace kin gan ni nan ban maka sheri ko shiga harkan ka amma idan kace kai idona yana kan ka to muka zuba da mai shi sai ankai karshe.
Tace naga alama ai don yadda kika kashe Saade har kike kuri da hakan to ki sani wata tafi karfi ki don maye baicin maye sai dai ayi walkabu a mike tare.
Nace wata sabuwa kin tabbatar da cewa nina kashe Saade tace waye ma bai sani ba tai maki halarci kin saka mata da sheri.
Ba damuwa nace da ita don yana zaune baiyi magana ba na juya wurin shi nace dama na shigo ne na fada ma yau zan leka su Inna sai dai ba kwana zanyi ba yau din zamu dawo insha Allahu.
Shiru yayi wurin baiyi magana ba na juya na fara tafiya zan fita yace Rahama nace naam idan kun shirya kizo sai naji tace za a aje ai bakar asirin da aka saba yi a can ke nan ko.
Murmushi nayi sai bayan fitana yace kin gama abinda ya kawo ki ko , tace may nagama ai gaskiya na fada ba karya ba.
Yace amma kin san tun kan Rahama tazo gidan nan Saade ke fama dz kan ta ke nan itace ta sako mata kafin ta zo din na kyale kine don nasan halin Rahama ba wai shirun banza tai maki ba ko da kikaga ta kyale ki yanzu.
Tace tayi abinda zatayi din mana an fadi batayi bane komay waye hai sani ba duk garin nan yace ok kawai ya kayale ta ta fice tana fada cikin son fitina
Yadda daddy ya kyale bai yi magana ba ya kara tunzura zuciya na har naje na dawo raina a bace yake ranan tun da safe kuma na shirya da yara already dama na fadawa Sani zancen tafiyan mu tunda safe nake son tafiya.
Duk wanda ya tashi ya sama babu gidan mun bar garin daga ni har yaran daddy ya kira waya na daidai ma mun kusa shiga Abuja yake tambaya na kuna ina ne wai naga part din ku a rufe.
Nace gamu zamu shiga Abuja insha Allahu ko ka manta na fada ma yau ina da wacce zanwa aiki da karfe goma sha daya.
Sai yai shiru nima na kashe wayan yara kawai muka sauke nace da Sani mu fita muna barin gidan nace sani kaini kotu mugani ko sun dawo yace sun ma dawo ai yau aka koma aiki ko ina.
Ina zuwa nai karan Raliya tare dz kunna oudio din da tai magana da duk ta fada min take aka buga mata sanmaci na bayar da kudin zuwa kano kai mata sanmacin alkali yace da goma na safe ake bukatan ta kotu gobe.
Dan sakon da yakai sako ya samu wani sabin tashin hankali a gidan don Awal dan ta yayi shaye shaye yazo yace sai ya bankawa gidan daddy wuta baki daya.
Sai kuma ga dan sako ya sallama yace daga Abuja yake kotun magistre ake neman mai suna Raliya nan kuma aka koma kan shi.
Idan hankalin daddy yakai dubu ranan ya tashi sosai yace Rahama tai kara ko may ?
Tunda zan shiga theater na kashe waya na ban kunna ba sai dare sosai na kunna wayan ban dade da kunnawa ba kiran Zulfa ya shigo min a wayan.
Tace Rahama may ke faruwa ne kika wuce ban sani ba sai kuma ga sanmacin an turowa Raliya tace yau aike dai bari maganan ki ya tabbata don matar nan taga jaiba a gidan nan.
Nan take fada min abinda ya faru da dan ta sai kuma ga sanmaci an turo mata ana neman ta kotu yanzu
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130 Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153