lady please.
Ban tsaya bin ta nasa ba na tayar da mota muka bar gurin sai da na hau titi dakyau na hango bakar motar su suna bina a baya har biyu.
Nace na shiga uku da wanan mutumin gajiye biyan mu fa sukeyi a baya a tsorace gajiye tace suna ina ne nace gasu nan a bayan mu tafe dabara nayi na kauce hanya nabi shorcut.
Muna hawa titin da zai sadamu da gida sai ganin su nayi sun sha gaban mu ban tsaya ba sai get din gida nai horn maigadi ya bude muka shige da sauri muka fito zuwa ciki.
Ina shiga Farida na kirana wai ina inane nake cewa gida tace what shine kika barni a furin maryam nace yi hakkuri please raina ne ya baci wallahi ban gan ki ba na wuce zuwa gida.
Ba, a dade ba sai gasu anty sun dawo fuskan ta a daure yake sosai a lokacin.
Ganin yanayin ta yasa na sha jinin jikina batai min magana akan komai ba sai shigewa dakin ta tayi.
Nima dai dakin mu na shige na fara rage kayan jikina don duk sun isheni a lokacin dau nauyin su nake ji .
Har bayan sallah kowan mu na daki yaran suka damay ni na fiti na basu abinci suci shine fitowa na lokacin.
Farida ce ta shigo da kaya niki niki duk muka bita da kallo har anty dake fitowa falon a lokacin.
Ta zauna tana fadin wash Allah ke kina nan ina can an tsare ni a kan ki ni yau naga fadan maza a kan mace wallahi.
Ke kingani kuwa yadda wuri ya yamutse da fita sojoji sun tayar da hankalin guri haka akan ki.
Anty dake zama tace ni san haka za, ayi ai tunda naji besty yace mu tashi muje gida tun ba, a tashi ba nasan da magana gurin.
Nan farida ta shiga bamu labarin yadda fada ya kaule a tsakanin Ibrahim da soja.
Idanuwana na rintse don takaici tace ai da gudu mutane sukai ta fita gurin wai an taba babban soja.
Nace ni ina ruwana da zama babban shi daga shi har mustaphan duk basu cikin tsari na gaskiya.
Anty dake sauraren labarin Farida tana kuma kokarin canza chenel din tv take cewa amma gaskiya ni ban ga laifin su ba ga mai babban laifi nan Rahama.
Da sauri na dago ina kallon ta tace kin san yadda kike da farin jinin ga jama don babu namijin da zai ganki bai kyasa ba may yasa kika fita tsakar fili yin rawa.
Banda na cewa don haka shiru nayi don ba sama nace da ita maryam ce tajani ai.
Farida ce ta cece ni take cewa aiko Rahama bataso ba wallahi maryam din nan ce ta fita da ita nasan don kada taji kunya yasa ta fita itama.
Koma may ye ai dai yanzu kin ja wanan kuma ni shiyasa ma tun farko ban so zuwan ku gurin nan ba wallahi.
Nikan shiru nayi na makure a saman kujera cikin damuwa don naga rayuwan anty yai matukar baci a lokacin.
Wanan kayan fa naji anty na tambayan Farida din tace bakin ga na manta ba na Rahamane abinda suka rabane a gurin maryam tace a kawo mata wanan kuma naku ne inji maryam din nasan don Rahama ta bayar dasu.
Mika mata kayan inji anty ta fadi cikin basarwa nace ni may zanyi dasu kuma anty ?
Ba naki bane ki bude mu gani mana ko haka za, a barsu a leda kuma na dago nace bude mata Farida don Allah na koma na kwanta tare da kawar da kaina daga kallon su ma balle nasan may ke cikin ledan.
Tana cikin bude kayan ne sai ga daddy ya shigo da jinior a hannun shi nan aka shiga gaida shi na mike zaaune ina gaida shi ya amsa min kasalance.
Yaron da ke barci ya samu kujera ya shimfide shi akai yana cewa sarkin kiriniya yayi barci yanzu .
Mikewa nayi zan shige yace ku zauna abinku fita zanyi sai wayan shi tai kara ya dauka anan inda yake tsaye bayan sallama yai shiru yana saurare.
Can ya kashe yana fadin ganinan zuwa anty ke tambayan shi yadda yanayin shi ya koma yace da ita gwagoce ta bugo min waya yanzui bari naje naji ko lafiya.
Nikan yana fita na sulale na shige daki kayana na fara hadawa gaba daya gidan da garin ma sun fita min a raina a lokacin.
Tsab na gama hada kayana duk wani abin amfani na saida na dauka, nabar na bari, jira nake safiya yayi kawai na bar garin.
Anty ce ta shigo dakin ganin ta dakin wanan lokaci yasa na daga kai ina kallon agogon dakin idon ba idona ke gezau ba sha daya da rabi na dare wanda nasan a irin wanan lokacin ta kwanta ko ?
Idon ta a kan jakkan kayan dana dora saman gadona sai kuma ta juya tana kallon yaran dana shimfide a saman gado na rufe su yadda ya kamata ai masu.
Murmushi tayi tare da kara karasowa bakin gafon tace cikin nuna kayan da bakin ta wanan fa kayan may ye kuma ?
A sanyaye nace nawa ne,
May za, ayi dasu kuma shiru nayi tace bakiji bane may zakiyi dasu a nan nace gida zan koma gobe.
Gida zaki koma gobe akan may fa zaki gida da umurmin wa maimqkon na bata amsa sai kawai na zauna na dafe kaina da hannu daya.
Ba dake nake bane Rama ko baki jini bane wai ?
Anty ina son in koma gida ne gurin su Inna kawai, tace da akai maki may anan din da zaki koma can ?
Ni ba ai min komai ba zan dai koma ne can ne kawai.
Karatun naki fa idan kin koma gida ?
Sai nayi shiru,
Tace akan baki son maganan gaskiya zaki zabi komawa kauye ki zauna ki watsar da karatun ki ko may ?
Shiru nayi mata batare nai magana ba sai kukan dana farayi kawai inaga bata iya jure sauraren kuka nane sai naga ta mike tabar dakin.
Shiko daddy da yaje kiran gwagon shi cikin daren nan ya samu ta cika fam tana jiran shi yana shiga ta tare da zance na da Ibrahim inda take shiga banan take fita ba wai dan ta daya ina son in salwanta mata shi.
Daddy yace amma a gabana akai mai kashedi akan Rahama ai itama yarinyar da kunne na ji tana fada mashi ya fita harkan ta ai.
Don haka gwago ba sai nayiwa Saade ko yar uwar ta magana ba shi dai za, aiwa kashedi akan ta don Rahama ko banza ba saar auren shi bane ita don haka yanemi wata can.
Yai mata sallama yafito ya barta da takaicin cewan da yayi nafi karfin auren dan ta idan tana daukan dan ta wata tsiyace dama.
Yana tafe a han ran shi bace shi kadai ke fada komay ma za, ayi da danta da har take son ganin laifin Saade ga banza.
Bayan tayi sakaci tun farko ta bari ya lalace shi kan shi wanan mahaukacin sojan ba zai yarda yazo mai gida da hauka ba don yaga kalar shi baida mutunci a ido.
********* ********* *********
Asalin mustapha mutanen katsina ne a garin daura zama ya kawo kakan shi kano nan aka haifi iyayyen shi a kano har su din.
Su uku kacal iyayyen shi suka haifa shine na farko a gurin su duk kan su maza ne.
Sai dai ya taso cikin rashin ji haka yasa mahaifin shi ya kaishi aikin kakin soja ko zai daina halaiyar shi.
Rayuwan gidan su mustapha rayuwa ne irin na incin kai kowa abinda yakeso yakeyi a rayuwan shi ba wani kwabo sosai ga iyayyen su.
Auren shi uku yana rabuwa da matan batare da wani kwakaran hujja ba don acewan shi bai isa haihuwa ba a yanzu.
Da zaran mace ta samu ciki zai dauki tsanar duniya yasa mata bazata kara jin dadin shi ba, sai kuma yayi sanadin da ya zubar da cikin ajikin ta karshe kuma ya sake ta.
Kudin kan akwaisu don sun gada ta kaka da iyayye amma babu halin kai gida gareshi.
Baidade da rabuwa da matar shi ba ta uku da ya auro a maiduguri shine nan kuma ya kyalla ido yagan ni a gurin buki ya zo bukin ne ta dalilin mahaifin ango don suna business dashi sosai.
Tunda ya kyalla ido ya ganni ya haukace a kaina ya hana kowa nashi shakat a gidan su kan lalai sai anzo nema mai aurena don yaga Ibrahim ma da gaske yakeyi akaina.
Haka yasa mahaifin shi baiyi sanyi a gwiwa ba da yake dan so ne dan gata da safe sai gasu gida gurin daddy wai sunzo nemawa dan su aure na.
Daddy jin maganan yayi a ban barakwai don jiyane ma fa ya hadu dani shine yau da safe haka har mahaifin shi yazo neman aure.
Wanan wani irin rayuwa ne haka da gani babbu kai a cikin ala, amarin ko ga mahaifin don daga maganan su ya fahinci suna matukar tunkaho da kudi da mukami ga mutane.
Daddy yace da mahaifin nashi shi a sanin shi bai san ina da wani saurayi ba amma zai kirani a gaban su suji ta bakina.
Ina dunkule a daki sai shawara nake ni kadai a zuciyana na gudu ko na tsaya don anty ido ta saka min kawai.
Daddy ya kirata a waya yake cewa ta turo ni inzo falon shi ina da baki a nan da kan ta ta shiga dakina ina kwance na dunkule a guri daya kamar may jin sanyi.
Ta tsaya daidai kofa tana cewa Rama nasan ba barci kike yi ba kije falo yanzu daddy ya bugo waya wai kina da baki a falon shi.
Gabana ne ya fadi ras nace baki anty wasu baki gareni da zasu zo gurin daddy kuma tace kitafi koma su waye ai zakiji ko ?
Hijjab dina na dauka na sa har kasa na nufi falon da sallama a bakina na shiga falon suna zaune su uku na samu a falon suka amsa min sallama na.
Nakoma gefe na tsugunna tare da fara gaida su na dukar da kaina kasa ina sauren may ya kawo su gurina.
Daya daga cikin mutanen naji yana fadin tubarakallah masha Allahu lailai wanan katon boy baiyi zaben banza ba ga ladabi ga addini da mutunci karara mun gani ba sai an fada uwa uba ga kyau kuma.
Ikon Allah nacee araina waye kuma boye da suke magana akan shi dan shiru ne ya biyo falon na dan lokaci bayan mutumin ya gama maganan shi.
Muryan daddy ya katse dan shiru yace Rahama ga iyayyen mustapha nan sunzo nemawa dansu auren ki ne .
Shiyasa nace bari a kiraki muji daga bakin ki idan kin amince da maganan su ba matsala sai mu tsayar da magana tun basu tafi ba.
Sai lokacin na dago kaina dake a duke nace mustapha ?
Daddy ni ban san wani mustapha ba gaskiya ima ganin watakila dai bani bace ake zance akaina don ni ban san shi ba.
Wani ajiyan zuciya naji daddy ya sauke yace to a gaskiya inaga ba gidan nan bane don banda labarin hakan a gidan nan.
Eh haka din ne dayan mutumin da baiyi magana ba tun shigowana bayan gaisuwan da nai masu.
Yace zaki iya fadin hakan don jiya jiyan nan ne ai kuka hadu a gurin dinner da akayi ko shine ya koma muna gida a rude shii yaga matar da yake so a gidan nan.
Nace gaskiya bani bace baba sai dai idan watace yagani amma banice ba gaskiya.
Hmm ki kwantar da hankalinki yarinya kece kada kiji komai don ba wani matsala ga hakan zaki huta a gurin boy ga abinda yake so zakiji dadin rayuwan ki sosai idan kin amince da bukatan shi.
Nace baba don Allah kuyi hakkuri shima abashi hakkuri nagode da kaunan daya nuna min anan ma yadda nake a cikin jin dadin rayuwana nake.
Don Allah yayi hakkuri ya samu wata asalima yanzu ni karatu nake yi babu zancen aure nan kusa a gabana.
Nai shiru na dukar da kaina daddy yace to Alhaji kaji daga bakin yarinyar ina ga magana ya kare ke nan yanzu don Allah abashi hakkuri ya samu wata don ita wanan din yanzu haka karatu takeyi na likita kaga ke nan babu zancen aure nan kusa a gaban ta mun kuma gode da karamcin da kukai muna .
Rahama tashi ki shige abinki mutumin dake da alama shine mahaifin shi yace dani dakata ki karbi wanan duk da ba yawa ban san zamu gannki a yanzu din ba ne.
Na dago kai tare da dan sake murmushi a fuskana ina cewa baba na gode baba ka barshi kawai daga haka ban ko kalli kudin ba na fice daga falon abina.
Dayan mutumin yace amma idan baku amince ba zan iya cewa kunyi sakaci ga hakan don ba kowane ke samun irin wanan saan ba yai sakaci dashi.
Dakata Alhaji ina an kashe wanan magana anan kun dai ji daga bakin yarinya bata ma san da yaron nan ba ko kana gani zamuyi amfani da kudi ko wani abune mu rude ta dashi.
Idan da kudi na gaban ta ga bayanin ka kawai ya isa a samu kan ta ta bada goyan baya ga maganan.
Sun fahinci ba zasu samu hafin kai gurin daddy ba haka yasa sukai mai sallama suka tafi sunajin kunan rai a zukatan su.
Suna gani duk inda suka tafi nema wa dan su aure sukan yi amfani da karfin arzikin su suci galaba dashi.
Amma nan gashi babu alaman samun nasara ga hakan sun gwada arzikin sun gwada mulki amma babu alaman nasara akai.
Mahaifin nashi yasan idan ya koma gida akwai rigima don yasan halin dan nashi ba yarda zaiyi ba ga hakan .
Ina shiga dakin mu na wuce kai tsaye na koma na kwanta ban ko cire hijjab din dake jikina ba haka na dunkule a cikin shi.
Bayan tafiyan su daddy ya nufo part din anty a dakin ta ya samay ta zaune tana amfani da wayan ta tana ganin shi tace ina Raman bakin har sun wuce ne ?
Yace sun tafi ina wanan yarinyar Rahama take ne kinga abinda take kokarin jawo muna agidan nan ko yanzu fa iyayyen wanan mara hankalin da sukai fada a kan ta jiya gurin buki wai shi soja sune sukazo wai sun zo nemawa dan su auren ta.
Da karfi anty tace What iyayyen shi fa kace suna da hankali kuwa har yaushe aka hadu da zasuce sunzo neman aure haka kimkau.
Yace koma may ye ai laifinki ne da kike bari tana fita irin wanan gurin da maza masu jin karfin iskanci a jiki ke taruwa.
Harda fitowa tsakiyan fili gata uwar turawa wai tana magana harda rawa tsakiyan maza haka for god sake ?
Yanzu laina zaka gani idan batafita ba jikata zanyi insha a gida ko haka kake so taita zama tunda kai bakajin shawara.
Shawaran may kuma ana maganan gaskiya zaki dauko wani magana can ki saka ciki.
Nan dai ya kwashe yadda akayi ya fada mata komai, tai murmushi tace suna ganin zasu iya rudin Rama da kudin su ne ko may ?
Yanzu dai ai kafara gani garin kallon kitse dai, , ,
Tsaki yayi ya mike yana cewa tana ina ne yanzu tace dashi tana daki tun jiya na kasa gane kanta sai fushi takeyi don nai mata fada.
Yanzun haka ma ta hada kayan ta tun jiya wai gida zata koma ita bazata zauna nan ba kuma.
May akai mata kuma da zata tafi idan ta tafu karatun nata fa kuma tafasa ke nan ko may ?
Wa yasanar ma haukan ta kyale ta ai babu inda zata tafi gaskiya batason a fada mata amma ina amfanin rawa a gaban mutane.
Koda yake Farida tace wannan kawar tasu mai rawan kaine tajata zuwa gurin rawan nima naga lokacin da ta jawota ai zuwa saman fada dai nai mata don gaba kawai.
Mahifin mustapha ya fada masu duk yadda akayi a gidan daddy yana zaune yana sauraren mahaufin nashi ya mike yana fadin waye shi a garin nan da zaice ba zai bani yarsa ba mai ya taka shi din da zai ki bada goyon baya akai.
Dakata boy wanan mutumin da kake gani duk abinda muke takama dashi yana dashi koma ince yafi mu wallahi.
Mugun yarone don yana boyon kurwan shi ne ba a ganewa kawai amma shima don ne a garin nan ba karami ba.
Ai tunda kaga na kyaleshi kaima kasan akwai dalili hakan don bazamu iya nuna mashi kudi ba sai dai mu fito mai ta wani hanya muci galabar shi a hakan .
Jin sunan uguwan su mustapha yasa anty ta kira layin wata kawar ta don tayi bincike a kan shi.
Bayan sun gaisa ne suka dan taba hira kwana biyu yaushe rabo anty take cewa don Allah dama ina son tambayan ki karima ko kin san wani mustapha sojane dan gida haruna hadeja ?
Tace kai wanan yaron
Showing 132001 words to 135000 words out of 456145 words
Ban tsaya bin ta nasa ba na tayar da mota muka bar gurin sai da na hau titi dakyau na hango bakar motar su suna bina a baya har biyu.
Nace na shiga uku da wanan mutumin gajiye biyan mu fa sukeyi a baya a tsorace gajiye tace suna ina ne nace gasu nan a bayan mu tafe dabara nayi na kauce hanya nabi shorcut.
Muna hawa titin da zai sadamu da gida sai ganin su nayi sun sha gaban mu ban tsaya ba sai get din gida nai horn maigadi ya bude muka shige da sauri muka fito zuwa ciki.
Ina shiga Farida na kirana wai ina inane nake cewa gida tace what shine kika barni a furin maryam nace yi hakkuri please raina ne ya baci wallahi ban gan ki ba na wuce zuwa gida.
Ba, a dade ba sai gasu anty sun dawo fuskan ta a daure yake sosai a lokacin.
Ganin yanayin ta yasa na sha jinin jikina batai min magana akan komai ba sai shigewa dakin ta tayi.
Nima dai dakin mu na shige na fara rage kayan jikina don duk sun isheni a lokacin dau nauyin su nake ji .
Har bayan sallah kowan mu na daki yaran suka damay ni na fiti na basu abinci suci shine fitowa na lokacin.
Farida ce ta shigo da kaya niki niki duk muka bita da kallo har anty dake fitowa falon a lokacin.
Ta zauna tana fadin wash Allah ke kina nan ina can an tsare ni a kan ki ni yau naga fadan maza a kan mace wallahi.
Ke kingani kuwa yadda wuri ya yamutse da fita sojoji sun tayar da hankalin guri haka akan ki.
Anty dake zama tace ni san haka za, ayi ai tunda naji besty yace mu tashi muje gida tun ba, a tashi ba nasan da magana gurin.
Nan farida ta shiga bamu labarin yadda fada ya kaule a tsakanin Ibrahim da soja.
Idanuwana na rintse don takaici tace ai da gudu mutane sukai ta fita gurin wai an taba babban soja.
Nace ni ina ruwana da zama babban shi daga shi har mustaphan duk basu cikin tsari na gaskiya.
Anty dake sauraren labarin Farida tana kuma kokarin canza chenel din tv take cewa amma gaskiya ni ban ga laifin su ba ga mai babban laifi nan Rahama.
Da sauri na dago ina kallon ta tace kin san yadda kike da farin jinin ga jama don babu namijin da zai ganki bai kyasa ba may yasa kika fita tsakar fili yin rawa.
Banda na cewa don haka shiru nayi don ba sama nace da ita maryam ce tajani ai.
Farida ce ta cece ni take cewa aiko Rahama bataso ba wallahi maryam din nan ce ta fita da ita nasan don kada taji kunya yasa ta fita itama.
Koma may ye ai dai yanzu kin ja wanan kuma ni shiyasa ma tun farko ban so zuwan ku gurin nan ba wallahi.
Nikan shiru nayi na makure a saman kujera cikin damuwa don naga rayuwan anty yai matukar baci a lokacin.
Wanan kayan fa naji anty na tambayan Farida din tace bakin ga na manta ba na Rahamane abinda suka rabane a gurin maryam tace a kawo mata wanan kuma naku ne inji maryam din nasan don Rahama ta bayar dasu.
Mika mata kayan inji anty ta fadi cikin basarwa nace ni may zanyi dasu kuma anty ?
Ba naki bane ki bude mu gani mana ko haka za, a barsu a leda kuma na dago nace bude mata Farida don Allah na koma na kwanta tare da kawar da kaina daga kallon su ma balle nasan may ke cikin ledan.
Tana cikin bude kayan ne sai ga daddy ya shigo da jinior a hannun shi nan aka shiga gaida shi na mike zaaune ina gaida shi ya amsa min kasalance.
Yaron da ke barci ya samu kujera ya shimfide shi akai yana cewa sarkin kiriniya yayi barci yanzu .
Mikewa nayi zan shige yace ku zauna abinku fita zanyi sai wayan shi tai kara ya dauka anan inda yake tsaye bayan sallama yai shiru yana saurare.
Can ya kashe yana fadin ganinan zuwa anty ke tambayan shi yadda yanayin shi ya koma yace da ita gwagoce ta bugo min waya yanzui bari naje naji ko lafiya.
Nikan yana fita na sulale na shige daki kayana na fara hadawa gaba daya gidan da garin ma sun fita min a raina a lokacin.
Tsab na gama hada kayana duk wani abin amfani na saida na dauka, nabar na bari, jira nake safiya yayi kawai na bar garin.
Anty ce ta shigo dakin ganin ta dakin wanan lokaci yasa na daga kai ina kallon agogon dakin idon ba idona ke gezau ba sha daya da rabi na dare wanda nasan a irin wanan lokacin ta kwanta ko ?
Idon ta a kan jakkan kayan dana dora saman gadona sai kuma ta juya tana kallon yaran dana shimfide a saman gado na rufe su yadda ya kamata ai masu.
Murmushi tayi tare da kara karasowa bakin gafon tace cikin nuna kayan da bakin ta wanan fa kayan may ye kuma ?
A sanyaye nace nawa ne,
May za, ayi dasu kuma shiru nayi tace bakiji bane may zakiyi dasu a nan nace gida zan koma gobe.
Gida zaki koma gobe akan may fa zaki gida da umurmin wa maimqkon na bata amsa sai kawai na zauna na dafe kaina da hannu daya.
Ba dake nake bane Rama ko baki jini bane wai ?
Anty ina son in koma gida ne gurin su Inna kawai, tace da akai maki may anan din da zaki koma can ?
Ni ba ai min komai ba zan dai koma ne can ne kawai.
Karatun naki fa idan kin koma gida ?
Sai nayi shiru,
Tace akan baki son maganan gaskiya zaki zabi komawa kauye ki zauna ki watsar da karatun ki ko may ?
Shiru nayi mata batare nai magana ba sai kukan dana farayi kawai inaga bata iya jure sauraren kuka nane sai naga ta mike tabar dakin.
Shiko daddy da yaje kiran gwagon shi cikin daren nan ya samu ta cika fam tana jiran shi yana shiga ta tare da zance na da Ibrahim inda take shiga banan take fita ba wai dan ta daya ina son in salwanta mata shi.
Daddy yace amma a gabana akai mai kashedi akan Rahama ai itama yarinyar da kunne na ji tana fada mashi ya fita harkan ta ai.
Don haka gwago ba sai nayiwa Saade ko yar uwar ta magana ba shi dai za, aiwa kashedi akan ta don Rahama ko banza ba saar auren shi bane ita don haka yanemi wata can.
Yai mata sallama yafito ya barta da takaicin cewan da yayi nafi karfin auren dan ta idan tana daukan dan ta wata tsiyace dama.
Yana tafe a han ran shi bace shi kadai ke fada komay ma za, ayi da danta da har take son ganin laifin Saade ga banza.
Bayan tayi sakaci tun farko ta bari ya lalace shi kan shi wanan mahaukacin sojan ba zai yarda yazo mai gida da hauka ba don yaga kalar shi baida mutunci a ido.
********* ********* *********
Asalin mustapha mutanen katsina ne a garin daura zama ya kawo kakan shi kano nan aka haifi iyayyen shi a kano har su din.
Su uku kacal iyayyen shi suka haifa shine na farko a gurin su duk kan su maza ne.
Sai dai ya taso cikin rashin ji haka yasa mahaifin shi ya kaishi aikin kakin soja ko zai daina halaiyar shi.
Rayuwan gidan su mustapha rayuwa ne irin na incin kai kowa abinda yakeso yakeyi a rayuwan shi ba wani kwabo sosai ga iyayyen su.
Auren shi uku yana rabuwa da matan batare da wani kwakaran hujja ba don acewan shi bai isa haihuwa ba a yanzu.
Da zaran mace ta samu ciki zai dauki tsanar duniya yasa mata bazata kara jin dadin shi ba, sai kuma yayi sanadin da ya zubar da cikin ajikin ta karshe kuma ya sake ta.
Kudin kan akwaisu don sun gada ta kaka da iyayye amma babu halin kai gida gareshi.
Baidade da rabuwa da matar shi ba ta uku da ya auro a maiduguri shine nan kuma ya kyalla ido yagan ni a gurin buki ya zo bukin ne ta dalilin mahaifin ango don suna business dashi sosai.
Tunda ya kyalla ido ya ganni ya haukace a kaina ya hana kowa nashi shakat a gidan su kan lalai sai anzo nema mai aurena don yaga Ibrahim ma da gaske yakeyi akaina.
Haka yasa mahaifin shi baiyi sanyi a gwiwa ba da yake dan so ne dan gata da safe sai gasu gida gurin daddy wai sunzo nemawa dan su aure na.
Daddy jin maganan yayi a ban barakwai don jiyane ma fa ya hadu dani shine yau da safe haka har mahaifin shi yazo neman aure.
Wanan wani irin rayuwa ne haka da gani babbu kai a cikin ala, amarin ko ga mahaifin don daga maganan su ya fahinci suna matukar tunkaho da kudi da mukami ga mutane.
Daddy yace da mahaifin nashi shi a sanin shi bai san ina da wani saurayi ba amma zai kirani a gaban su suji ta bakina.
Ina dunkule a daki sai shawara nake ni kadai a zuciyana na gudu ko na tsaya don anty ido ta saka min kawai.
Daddy ya kirata a waya yake cewa ta turo ni inzo falon shi ina da baki a nan da kan ta ta shiga dakina ina kwance na dunkule a guri daya kamar may jin sanyi.
Ta tsaya daidai kofa tana cewa Rama nasan ba barci kike yi ba kije falo yanzu daddy ya bugo waya wai kina da baki a falon shi.
Gabana ne ya fadi ras nace baki anty wasu baki gareni da zasu zo gurin daddy kuma tace kitafi koma su waye ai zakiji ko ?
Hijjab dina na dauka na sa har kasa na nufi falon da sallama a bakina na shiga falon suna zaune su uku na samu a falon suka amsa min sallama na.
Nakoma gefe na tsugunna tare da fara gaida su na dukar da kaina kasa ina sauren may ya kawo su gurina.
Daya daga cikin mutanen naji yana fadin tubarakallah masha Allahu lailai wanan katon boy baiyi zaben banza ba ga ladabi ga addini da mutunci karara mun gani ba sai an fada uwa uba ga kyau kuma.
Ikon Allah nacee araina waye kuma boye da suke magana akan shi dan shiru ne ya biyo falon na dan lokaci bayan mutumin ya gama maganan shi.
Muryan daddy ya katse dan shiru yace Rahama ga iyayyen mustapha nan sunzo nemawa dansu auren ki ne .
Shiyasa nace bari a kiraki muji daga bakin ki idan kin amince da maganan su ba matsala sai mu tsayar da magana tun basu tafi ba.
Sai lokacin na dago kaina dake a duke nace mustapha ?
Daddy ni ban san wani mustapha ba gaskiya ima ganin watakila dai bani bace ake zance akaina don ni ban san shi ba.
Wani ajiyan zuciya naji daddy ya sauke yace to a gaskiya inaga ba gidan nan bane don banda labarin hakan a gidan nan.
Eh haka din ne dayan mutumin da baiyi magana ba tun shigowana bayan gaisuwan da nai masu.
Yace zaki iya fadin hakan don jiya jiyan nan ne ai kuka hadu a gurin dinner da akayi ko shine ya koma muna gida a rude shii yaga matar da yake so a gidan nan.
Nace gaskiya bani bace baba sai dai idan watace yagani amma banice ba gaskiya.
Hmm ki kwantar da hankalinki yarinya kece kada kiji komai don ba wani matsala ga hakan zaki huta a gurin boy ga abinda yake so zakiji dadin rayuwan ki sosai idan kin amince da bukatan shi.
Nace baba don Allah kuyi hakkuri shima abashi hakkuri nagode da kaunan daya nuna min anan ma yadda nake a cikin jin dadin rayuwana nake.
Don Allah yayi hakkuri ya samu wata asalima yanzu ni karatu nake yi babu zancen aure nan kusa a gabana.
Nai shiru na dukar da kaina daddy yace to Alhaji kaji daga bakin yarinyar ina ga magana ya kare ke nan yanzu don Allah abashi hakkuri ya samu wata don ita wanan din yanzu haka karatu takeyi na likita kaga ke nan babu zancen aure nan kusa a gaban ta mun kuma gode da karamcin da kukai muna .
Rahama tashi ki shige abinki mutumin dake da alama shine mahaifin shi yace dani dakata ki karbi wanan duk da ba yawa ban san zamu gannki a yanzu din ba ne.
Na dago kai tare da dan sake murmushi a fuskana ina cewa baba na gode baba ka barshi kawai daga haka ban ko kalli kudin ba na fice daga falon abina.
Dayan mutumin yace amma idan baku amince ba zan iya cewa kunyi sakaci ga hakan don ba kowane ke samun irin wanan saan ba yai sakaci dashi.
Dakata Alhaji ina an kashe wanan magana anan kun dai ji daga bakin yarinya bata ma san da yaron nan ba ko kana gani zamuyi amfani da kudi ko wani abune mu rude ta dashi.
Idan da kudi na gaban ta ga bayanin ka kawai ya isa a samu kan ta ta bada goyan baya ga maganan.
Sun fahinci ba zasu samu hafin kai gurin daddy ba haka yasa sukai mai sallama suka tafi sunajin kunan rai a zukatan su.
Suna gani duk inda suka tafi nema wa dan su aure sukan yi amfani da karfin arzikin su suci galaba dashi.
Amma nan gashi babu alaman samun nasara ga hakan sun gwada arzikin sun gwada mulki amma babu alaman nasara akai.
Mahaifin nashi yasan idan ya koma gida akwai rigima don yasan halin dan nashi ba yarda zaiyi ba ga hakan .
Ina shiga dakin mu na wuce kai tsaye na koma na kwanta ban ko cire hijjab din dake jikina ba haka na dunkule a cikin shi.
Bayan tafiyan su daddy ya nufo part din anty a dakin ta ya samay ta zaune tana amfani da wayan ta tana ganin shi tace ina Raman bakin har sun wuce ne ?
Yace sun tafi ina wanan yarinyar Rahama take ne kinga abinda take kokarin jawo muna agidan nan ko yanzu fa iyayyen wanan mara hankalin da sukai fada a kan ta jiya gurin buki wai shi soja sune sukazo wai sun zo nemawa dan su auren ta.
Da karfi anty tace What iyayyen shi fa kace suna da hankali kuwa har yaushe aka hadu da zasuce sunzo neman aure haka kimkau.
Yace koma may ye ai laifinki ne da kike bari tana fita irin wanan gurin da maza masu jin karfin iskanci a jiki ke taruwa.
Harda fitowa tsakiyan fili gata uwar turawa wai tana magana harda rawa tsakiyan maza haka for god sake ?
Yanzu laina zaka gani idan batafita ba jikata zanyi insha a gida ko haka kake so taita zama tunda kai bakajin shawara.
Shawaran may kuma ana maganan gaskiya zaki dauko wani magana can ki saka ciki.
Nan dai ya kwashe yadda akayi ya fada mata komai, tai murmushi tace suna ganin zasu iya rudin Rama da kudin su ne ko may ?
Yanzu dai ai kafara gani garin kallon kitse dai, , ,
Tsaki yayi ya mike yana cewa tana ina ne yanzu tace dashi tana daki tun jiya na kasa gane kanta sai fushi takeyi don nai mata fada.
Yanzun haka ma ta hada kayan ta tun jiya wai gida zata koma ita bazata zauna nan ba kuma.
May akai mata kuma da zata tafi idan ta tafu karatun nata fa kuma tafasa ke nan ko may ?
Wa yasanar ma haukan ta kyale ta ai babu inda zata tafi gaskiya batason a fada mata amma ina amfanin rawa a gaban mutane.
Koda yake Farida tace wannan kawar tasu mai rawan kaine tajata zuwa gurin rawan nima naga lokacin da ta jawota ai zuwa saman fada dai nai mata don gaba kawai.
Mahifin mustapha ya fada masu duk yadda akayi a gidan daddy yana zaune yana sauraren mahaufin nashi ya mike yana fadin waye shi a garin nan da zaice ba zai bani yarsa ba mai ya taka shi din da zai ki bada goyon baya akai.
Dakata boy wanan mutumin da kake gani duk abinda muke takama dashi yana dashi koma ince yafi mu wallahi.
Mugun yarone don yana boyon kurwan shi ne ba a ganewa kawai amma shima don ne a garin nan ba karami ba.
Ai tunda kaga na kyaleshi kaima kasan akwai dalili hakan don bazamu iya nuna mashi kudi ba sai dai mu fito mai ta wani hanya muci galabar shi a hakan .
Jin sunan uguwan su mustapha yasa anty ta kira layin wata kawar ta don tayi bincike a kan shi.
Bayan sun gaisa ne suka dan taba hira kwana biyu yaushe rabo anty take cewa don Allah dama ina son tambayan ki karima ko kin san wani mustapha sojane dan gida haruna hadeja ?
Tace kai wanan yaron
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45 Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131Chapter 132Chapter 133Chapter 134Chapter 135Chapter 136Chapter 137Chapter 138Chapter 139Chapter 140Chapter 141Chapter 142Chapter 143Chapter 144Chapter 145Chapter 146Chapter 147Chapter 148Chapter 149Chapter 150Chapter 151Chapter 152Chapter 153