Washe gari ma kin shiga nayi wuri shi don karya shigo mi part sai naki bude ko ina da safe na lafe a dakina kawai.
Don ranan bamu zuwa makaranta daga ni har sadiya muna gida a kwance abin mu shidai ne mai fita baya dadewa koshi a irin wanan ranan.
Ganin bamu bude kofan mu ba yasa shi fita bai ganmu ba sai text da yayi min a waya dan guntu da cewa nina fita sai na dawo.
Na tabe baki ina jefa da wayan saman gado don haushi tare da fadin dan iskan mutum kawai ka fara bata kanwar ka kafin ka bata ni mana
Daya dawo din ma bai nememu ba part din shi ya nufa ya rage kayan jikin shi ya shiga ban daki ya watsa ruwa a jikin shi don yaji sanyi..
Sai bayan da yayi sallah isha,i ne ya fito zuwa part din ya samemu zaune a falon mu muna kallo sadiya ce ta fara gaidashi da dawowa.
Sadiya yau ba assignmemt din ke nan kika tsaya kallo a nan tace yaya ba test saidai zamu fara exam bada dadewa ba.
Ya kai zaune tare da kallon inda nake yana fadin ya zainab kuna lafiya dai ko yau banji duriyan ki ba gidan nan.
Baki na turo gaba ina fadin lafiya nake bagani ba yanzu a zaune au har yanzu fushi kikeyi kan wanan maganan ?
Dan dagowa nayi tare da kallon shi watau shi baima dauki hakan komai ba ke nan har yana tambayana yanzu.
Amma ke zaki iya bani abu insha ba tare dana sani ba koda abin zai wahalal dani a rayuwana idan nasha in dai bukatan ki zai biya ban damu da hakan ba ?
Wani kallo nayi mai na mamaki sai na dukar da kaina kasa kafin na dago nace nasan ko na baka ba wanda zai cutar dakai bane sai dai ya taimaki rayuwan ka ai.
Umm,humm haka kike tunane ko a naki zaton ban tunanen komai don nasan daidai nake ga abinda nayi balle ma banyi ba din sai abin da zuciyar ka ya baka kan hakan.
Mikewa yayi tsaye ya fara tafiya ina kule dashi a dan kwanakin nan idan yana tafiya wani lokaci sai ya dafe gefen cikin shi da hannu daya yakan iya tafiya da kyau.
Bin shi nayi da kallo har ya fice kodana juyo sadiya ta mayar da hankalinta gareni tana kallona.
Da sauri ta duka kamar bani take kallo ba nabi lafiyan kujera na kwanta ina tunane a raina kardai ace yaya ya fahinci na saka mai magani a dubai ?
Idan ko hakane na shugo uku ashe nawa ya sameni ke nan dashi tunda gashi ya fara sake min magana a fakaice kan hakan.
Kamar maya tasan halinda muke ciki sai gashi washe gari ta fito min da zancen tana tambayana ko nayi amfani da wanan maganin kamar yadda akace nayi din.
Ajiyan zuciya na sauke kafin na fara bata labarin abinda ya faru sai kawai naga tana tafawa tare da fadin ki godewa wanda kike bautawa da yasha wanan abin zee.
Don na yarda da aikin kakata hundred pacent kan wanan da wuya ya kara kallon wani abin da zaisha har ya fita hankalin shi.
Shi dayan fa kikai ga amfani dashi ta tambayeni nace ai lokaci guda duk na hada nayi amfani dashi tace Budah da cewan wai abin bautan su.
Baki tsoron hakan zai iya tabashi don karfi ke ga maganin sosai ashe da gaske da ake fadin ku bakaken fata kuna da karfin hali sosai haka.
Tsoro naji wani tunane yazo min dana tuna da yana yawan dafe gefen cikin a yanzu saidai ban san dalilin da yasa yake hakan ba da yake yi ?
A maraice na bata labari irin yadda yakeyi a yanzu tun bayan ciwon da yayi na fita hayacin shi a Dubai.
Dan tunane ta tsaya tayi kafin tace ina ganin sai mun koma wurin kaka muji ko akwai wani abinda yasa yake hakan.
Zamu iya zuwa yanzu na tambayeta don na riga da na tsorace a yadda ta nuna min illan abinda nayi lokaci daya ba daidai bane.
Dan duban lokaci tayi da dan tunane tace zamu iya don zamu iya zuwa mu dawo lojacin tashi ma baiyi ba a yanzu.
Mota muka shiga tafiya mai dan tsawo ya kaimu kauyen nasu dake da dan nisa da cikin garin mun samu kakan a waje tana shanya wasu ganyayyaki tayi muna taro na arziki.
Mun zauna an gagaisa ne maya ta kora mata bayani kamar yadda na fada mata tana mamulan baki irin nasu na tsofi take fadin .
Kinyi aikin yarinta yarinya amma yanzu shan maganin yakai kamar sati nawa a jikin shi na dan yi tunane tare da dago kai na bata amsa baikai wata daya ba ina gani.
Duduke ta mike zuwa cikin dan gidan ta ta dan dade ciki ta fito da wani abu kamar kankara da wasu dai maganin kala biyu a hannun ta ta miko min.
Karba nayi da hannu bibiyu cikin girmamawa take fadin ki masa amfani da wanan zai daina jin abinda yake ji din da yardan mai duka.
Don su basu yarda su ambaci Allah ba don basu san shi ba basu bauta mashi na karba ina istigifar ni dai bukatana kada ya halaka a sanadiya na shine fatana ban yarda da abin bautan ta ba tunda na fada tarko ko.
Mun dawo yamma yayi sosai don haka ina sauke maya gida na nufo don nasan yanzu sadiya tana gida zai turo a dauke ta .
A falon gidan gaba daya na samesu zaune tare dashi suna zaune shi yana waya ita kuma tana kallon tv na shigo a gajiye.
Da sauri sadiya ta taso tana rungumeni tare da fadin I miss you sister tun safe na shafo kanta dake bude ina fadin bakya ji baki son saka hula a kanki sadiya.
Na nufi inda yake zaune yana waya amma hankalin shi yana gareni tunda na shigo yana waya da hannu ya yafuto ni nazo dan hugging dinsa nayi ina fadin miss you.
Ya dan rungumoni na dago zan juya muryan shine ke tambayana me kika jeyi sea side yau da mamaki na dago ina kallon shi.
Na yadda har yasan inda naje na wayance da fadin munje duba wani projects ne a can bakin ruwan yaya baki kirani zaki tafi can ba saida na gani.
Da wasu course mate dina muka tafi ban san zamu dade a can haka ba na dauka zamu dawo da wuri na bashi amsa yace take time next time.
Bana son kuna zuwa nisa a garin nan don akwaisu da nuna wariyan fata wani lokaci kada wani abu ya samu mutum.
Nace insha Allahu a raina kuma sai mamaki nakeyi yadda yau kawai har ya gane na tafi wani wuri na daban ba cikin school ba.
Na dai samu na shige ciki don duk na gaji don na dan watsa ruwa don wani irun yunwa nake ji sosai a lokacin saboda banda ruwa ban iya cin komai a waje ko ruwan sai shanshi ya kama dole zan sha idan na fita.
Don kasan kafirai ne ba zan yarda ko bread din su inci ko snacks din su ba don amfani da man alade ba komai bane a wurin su su yasa nake kiyayye hakan.
Duk da yunwan da nake ji saida na rama sallolin dake kaina har isha,i saida nayi kafin na fito na nemi abincin da zanci.
Shine ya shigo ina zaune ya saka wani jallabiya blue a jikin shi tafiyan shi kawai zaka gane cikin karfin hali yake a yanzu duk ya rame ya zube har duhu ya danyi.
Zama ma da kyat ya kai zaune na dago kai na dan kalle shi cikin tausayi tare da sada kaina a kasa ina ci gaba da cin abinci don ba a dining na zauna ba.
Jin abincin ya fita min rai nayi tunda naga yanayin da yake ciki din zuciyana naji ba dadi lokaci guda.
Ban san lokacin da bakina ya furta mashi baka da lafiya har yanzu yaya don yanayin ka ya nuna hakan na fada ina ture abincin a gabana.
Hannu ya mika ya jawo plate din zuwa gaban shi ya dan diba ya fara ci ba tare da yayi magana ba saida yayi kamar cibi uku ya koma ya kwantar da jikin shi saman kujera yana dafe goshin shi yace.
Ban san meke damuna ba zainab kwata kwata na rasa gane kaina ga baki daya bana jin dadin komai a yanzu tunda ciwon nan ya kamani wallahi.
Komai gaba daya ya fice min a rai haka bakina bana son ko kadan in saka abu a cikina sai naji shi kamar wuta na saka indan naci.
Kaje asibiti na tambaya da sauri naje sunyi gwaje gwaje sunce basuga komai a tare dani ba har yanzu.
Innalillahi nace ko mami zamu fadawa ta san halin da ake ciki da sauri yace No kada ki fada mata tunda zasu zo ai ki barshi ki dai tayani da addua kawai shinafi bukata a yanzu.
Rabin addua na a kan kane ne ko yaushe yaya sai dai idan banyi sallah ba aiko na gode da wanan taimakon ke alherice zainab a gareni na sani ke sakon Allah ce zuwa wurina yanzu na gane hakan.
Dago kai nayi na kalle shi yace kwarai nasan da hakan ba yau ba zainab ke din kin kasance a yadda banyi tsamani ba.
Da farko wani sashe na zuciyana yakan min tambaya a kanki amma yanzu ta haska min matsayin ku a gareni daga ke har sadiya .
Ban kara gaskanta zuciyana ba sai wanan lokacin da na kwanta ciwo na samu taimakon da ban taba zato ba a wurin ku.
Zanma ce ke don kece mai komai da yadda hankalin ku ya tashi a kan hakan ya nuna min matsayin dan uwa ko mace a kusa da kai a yanzu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA YAR UWA DON GUJEWA FADAWA HAKKIN WANI NA SAUKE NAUYI NA FADA ALLAH YA BADA IKON TSAREWA ALLAHUMA AMIN.
Bayan mun dan gama zaman da zamuyine ya samu ya mike da kyar muna mai sannu da jikin yana dafe da cikin nasa ta gefe haka ya bar falon ya tafi.
Na sauke ajiyan zuciya bayan fitan shi daga part din ina mikewa tsaye kallon sadiya nayi ina fadin shige ki kwanta dare yayi yanzu.
Ta mike ba don taso ba ta shige tana turo baki gaba na kashe wutan falon na shige ciki don in kwanta saboda gajiyan dana debo a ranan.
Saidai kodana kwanta barci ya gagareni sai faman tunanen abinda ya wakana a falon tsakanin mikewa nayi zaune don kwancin ya gagare ni a lokacin.
Tabsa yaya yana ji jiki don iyanzu yakai ga fadi da bakin shi ga alaman hakan kuma ina gani shawara na fara yi a zuciyana na yadda zan bashi wanan abin da tsohuwar ta kara bani yasha a yanzu.
Abinda ban sani ba shine ashe yana can daki yana mukurkusa shi kadai yayi amai tun yana iya tashi yaje yayi har tashin ya gagareshi.
Da kyat ya iya daga waya ya kirani muryan shi kawai ya isa ya sanar ma da halin da yake ciki a rude na mike dagani sai rigan barci zuwa dakin nasa a rude.
Kai ba dadi a yadda na same shi a kwance kaca kaca a cikin amai dan ihu na saka a cikin gigicewa yayi saurin bude idanun shi ya sauke su a kaina yana fadin.
Kada kiyi kuka zainab nasan nina jawa kaina wanan kila giyan da nake sha ne yake min haka a yanzu .
Ka bari in baka wani magani da nake dashi kila zai taimaka ma kafin mu kira muje asibiti dan murmushin karfin hali ya sake a fuskan shi.
Haka yasa na juya da sauri na nufi dakin na tsaban rudewa ma baisa naga maganin da farko ba sai na dauka nayar dashi ne wurin sauri.
Baki yar ba zuciyana ya bani hakan na tsaya nema a tsanake na ganshi can kasan jakkana dana jefa.
Da sauri na dauki na nufi kitchen din mu na hada na kai mashi baiki sha ba da taimakona ya mike ya shanye ga baki daya ya koma ya kwanta.
Kallon gadon daya baci nayi cikin dabara da hikima na gyara ko ina cikin ikon Allah sai gashi ya mike wai zai kewaya shine na samu daman gyara ko ina yadda nake so.
Da alama ya samu sauki sosai don har ruwa ya watsa a jikin shi kafin ya fito don yaji dadin jikin nasa daya sake mai.
Nina taimka mai ya saka tufafi a jikin shi can kuma ya yunkura kamar zai kara amai da ban san lokacin dana tallaboshi ba sa sauri.
Yana ta kokarin kakarun aman bai samu fitowa ba ya koma ya kwanta sai barci ganin haka na dauki wayan shi na nemi layin mami na kurata.
Tana dauka take fadin jafar ya akayine ya jikin da sauki ko nace a dan maraice mami bashi bane nine gashi kwance yau jikin ba dadi sosai.
Innalillahi tace a rude yanzu kuna asibiti ne ko gida muke mami idan na masa maganan asibiti baya son zuwa ne.
Ke wata irin yarinyace da har yanzu baki waye ba zainab idan kin masa magana baiji ba baki kaisa ko ki fadawa abokan sa suzo su kai shi mana.
Ban san abokan sa ba mami kuma yakan ce dani ai yaje asibitin idan na matsa mashi din.
Zainab idan kika bar min da ya halaka a kasan mutane ba zan yafe maki ba wallahi.
Mamaki da rudewa ne ya kamani lokaci guda na rasa amsan da zan bata sai kawai na kashe wayan gaba daya na aje a gefen shi don kunnuwa ba zaici gaba da iya sauraren wanan matar ba a yanzu.
Juyawa nayi inda yake kwance na dan kalleshi barci yakeyi har lokacin nima na dan kwanta a gefen har barci ya dauke ni ban sani ba a wurin.
Washe gari abin mamaki ko daya tashi sai naga ya mike da kansa saidai rashin karfin jikin da baida shi a lokacin.
Ya dan dade a cikin ban dakin kafin ya fito ya tayar da sallah a tsaye nan nasan yaji saukin jikin sosai mamaki karfin magani irin nasu nakeyi a raina.
Ya dade zaune yana addu,a kafin ya mike ya koma ya kwanta saman gadon ya koma barci ranan dai ban fita ba don yanayin da yake ciki din.
Yakai wani lokaci mai tsawo yana barci kafin ya tashi yana neman abinci yaci ya sake yin wanka ya fito a lokacin ya kunna wayan shi dake kashe.
Kamar jira ake ya kunna kira ya kama shigo mai wanda kiran daga nan chaina ne abokai da wuri aiki suke kiran shi.
Ban fada mai komai kan zancen wayana da mami ba saida ta kira shi da kanta tana fada wai haka kawai don keta na barshi gida ina kallon zai halaka ban kira a kaishi asibiti ba.
Haba haba mami yarinyar nan fa tayi kokari sosai a kaina kuma ko yanzu tana ciki yin sa ne.
Kaima ai kana kokari akan su don me ita bazatayi ba har tana fada min wai kana gidane a kwance.
Haba mami zainab bata cancanci wanan kalamin ba a gurin ki don nasani ta tare shi da fadin ta yata zata biyewa rashin hankalin ka ta barka a gida.
Ko dai meye ai mami zainab mata tace tasan zafina tasan ciwona don haka yarinyar nan tayi duk yadda akeso fa bai yarda uwar tayi wani magana ba kuma.
Suka dan dai taba hira akan ciwon nasa tana tambayan shi ainihin abinda ke damun shi tare da kara nuna mai bakin cikin ta kan halaiyan da yake yi wanda take zaton shi yaja mai wanan ciwon haka a yanzu.
Har dare yana duban yanayina ko zan nuna wani bacin rai kan abinda mami din ta fada mai nayi mata baiga alaman hakan a wurina ba shima sai ya share zancen baice dani komai ba.
Da dare na shigo na gaidashi tare da bashi abinci ban fita ba saida ya gama na mike zan bar dakin naji ya ambaci sunana da fadin .
Zainab haka yasa na juyo da sauri baiyi magana ba yasa na dan kara matsowa inda yake ban dai zauna ba amma na tsaya a cikin ladabi yake fadin.
A lokacin daya lumshe ido idon shi a rufe zainab me kika bani nasha jiya ne naji sauki haka da sauri ?
Magani oh wanan maganin ya dade a wurina dama dashi nazo tun daga gida na waraka ne kan cututuka ko wani iri na bashi amsa.
Showing 285001 words to 288000 words out of 390011 words
Don ranan bamu zuwa makaranta daga ni har sadiya muna gida a kwance abin mu shidai ne mai fita baya dadewa koshi a irin wanan ranan.
Ganin bamu bude kofan mu ba yasa shi fita bai ganmu ba sai text da yayi min a waya dan guntu da cewa nina fita sai na dawo.
Na tabe baki ina jefa da wayan saman gado don haushi tare da fadin dan iskan mutum kawai ka fara bata kanwar ka kafin ka bata ni mana
Daya dawo din ma bai nememu ba part din shi ya nufa ya rage kayan jikin shi ya shiga ban daki ya watsa ruwa a jikin shi don yaji sanyi..
Sai bayan da yayi sallah isha,i ne ya fito zuwa part din ya samemu zaune a falon mu muna kallo sadiya ce ta fara gaidashi da dawowa.
Sadiya yau ba assignmemt din ke nan kika tsaya kallo a nan tace yaya ba test saidai zamu fara exam bada dadewa ba.
Ya kai zaune tare da kallon inda nake yana fadin ya zainab kuna lafiya dai ko yau banji duriyan ki ba gidan nan.
Baki na turo gaba ina fadin lafiya nake bagani ba yanzu a zaune au har yanzu fushi kikeyi kan wanan maganan ?
Dan dagowa nayi tare da kallon shi watau shi baima dauki hakan komai ba ke nan har yana tambayana yanzu.
Amma ke zaki iya bani abu insha ba tare dana sani ba koda abin zai wahalal dani a rayuwana idan nasha in dai bukatan ki zai biya ban damu da hakan ba ?
Wani kallo nayi mai na mamaki sai na dukar da kaina kasa kafin na dago nace nasan ko na baka ba wanda zai cutar dakai bane sai dai ya taimaki rayuwan ka ai.
Umm,humm haka kike tunane ko a naki zaton ban tunanen komai don nasan daidai nake ga abinda nayi balle ma banyi ba din sai abin da zuciyar ka ya baka kan hakan.
Mikewa yayi tsaye ya fara tafiya ina kule dashi a dan kwanakin nan idan yana tafiya wani lokaci sai ya dafe gefen cikin shi da hannu daya yakan iya tafiya da kyau.
Bin shi nayi da kallo har ya fice kodana juyo sadiya ta mayar da hankalinta gareni tana kallona.
Da sauri ta duka kamar bani take kallo ba nabi lafiyan kujera na kwanta ina tunane a raina kardai ace yaya ya fahinci na saka mai magani a dubai ?
Idan ko hakane na shugo uku ashe nawa ya sameni ke nan dashi tunda gashi ya fara sake min magana a fakaice kan hakan.
Kamar maya tasan halinda muke ciki sai gashi washe gari ta fito min da zancen tana tambayana ko nayi amfani da wanan maganin kamar yadda akace nayi din.
Ajiyan zuciya na sauke kafin na fara bata labarin abinda ya faru sai kawai naga tana tafawa tare da fadin ki godewa wanda kike bautawa da yasha wanan abin zee.
Don na yarda da aikin kakata hundred pacent kan wanan da wuya ya kara kallon wani abin da zaisha har ya fita hankalin shi.
Shi dayan fa kikai ga amfani dashi ta tambayeni nace ai lokaci guda duk na hada nayi amfani dashi tace Budah da cewan wai abin bautan su.
Baki tsoron hakan zai iya tabashi don karfi ke ga maganin sosai ashe da gaske da ake fadin ku bakaken fata kuna da karfin hali sosai haka.
Tsoro naji wani tunane yazo min dana tuna da yana yawan dafe gefen cikin a yanzu saidai ban san dalilin da yasa yake hakan ba da yake yi ?
A maraice na bata labari irin yadda yakeyi a yanzu tun bayan ciwon da yayi na fita hayacin shi a Dubai.
Dan tunane ta tsaya tayi kafin tace ina ganin sai mun koma wurin kaka muji ko akwai wani abinda yasa yake hakan.
Zamu iya zuwa yanzu na tambayeta don na riga da na tsorace a yadda ta nuna min illan abinda nayi lokaci daya ba daidai bane.
Dan duban lokaci tayi da dan tunane tace zamu iya don zamu iya zuwa mu dawo lojacin tashi ma baiyi ba a yanzu.
Mota muka shiga tafiya mai dan tsawo ya kaimu kauyen nasu dake da dan nisa da cikin garin mun samu kakan a waje tana shanya wasu ganyayyaki tayi muna taro na arziki.
Mun zauna an gagaisa ne maya ta kora mata bayani kamar yadda na fada mata tana mamulan baki irin nasu na tsofi take fadin .
Kinyi aikin yarinta yarinya amma yanzu shan maganin yakai kamar sati nawa a jikin shi na dan yi tunane tare da dago kai na bata amsa baikai wata daya ba ina gani.
Duduke ta mike zuwa cikin dan gidan ta ta dan dade ciki ta fito da wani abu kamar kankara da wasu dai maganin kala biyu a hannun ta ta miko min.
Karba nayi da hannu bibiyu cikin girmamawa take fadin ki masa amfani da wanan zai daina jin abinda yake ji din da yardan mai duka.
Don su basu yarda su ambaci Allah ba don basu san shi ba basu bauta mashi na karba ina istigifar ni dai bukatana kada ya halaka a sanadiya na shine fatana ban yarda da abin bautan ta ba tunda na fada tarko ko.
Mun dawo yamma yayi sosai don haka ina sauke maya gida na nufo don nasan yanzu sadiya tana gida zai turo a dauke ta .
A falon gidan gaba daya na samesu zaune tare dashi suna zaune shi yana waya ita kuma tana kallon tv na shigo a gajiye.
Da sauri sadiya ta taso tana rungumeni tare da fadin I miss you sister tun safe na shafo kanta dake bude ina fadin bakya ji baki son saka hula a kanki sadiya.
Na nufi inda yake zaune yana waya amma hankalin shi yana gareni tunda na shigo yana waya da hannu ya yafuto ni nazo dan hugging dinsa nayi ina fadin miss you.
Ya dan rungumoni na dago zan juya muryan shine ke tambayana me kika jeyi sea side yau da mamaki na dago ina kallon shi.
Na yadda har yasan inda naje na wayance da fadin munje duba wani projects ne a can bakin ruwan yaya baki kirani zaki tafi can ba saida na gani.
Da wasu course mate dina muka tafi ban san zamu dade a can haka ba na dauka zamu dawo da wuri na bashi amsa yace take time next time.
Bana son kuna zuwa nisa a garin nan don akwaisu da nuna wariyan fata wani lokaci kada wani abu ya samu mutum.
Nace insha Allahu a raina kuma sai mamaki nakeyi yadda yau kawai har ya gane na tafi wani wuri na daban ba cikin school ba.
Na dai samu na shige ciki don duk na gaji don na dan watsa ruwa don wani irun yunwa nake ji sosai a lokacin saboda banda ruwa ban iya cin komai a waje ko ruwan sai shanshi ya kama dole zan sha idan na fita.
Don kasan kafirai ne ba zan yarda ko bread din su inci ko snacks din su ba don amfani da man alade ba komai bane a wurin su su yasa nake kiyayye hakan.
Duk da yunwan da nake ji saida na rama sallolin dake kaina har isha,i saida nayi kafin na fito na nemi abincin da zanci.
Shine ya shigo ina zaune ya saka wani jallabiya blue a jikin shi tafiyan shi kawai zaka gane cikin karfin hali yake a yanzu duk ya rame ya zube har duhu ya danyi.
Zama ma da kyat ya kai zaune na dago kai na dan kalle shi cikin tausayi tare da sada kaina a kasa ina ci gaba da cin abinci don ba a dining na zauna ba.
Jin abincin ya fita min rai nayi tunda naga yanayin da yake ciki din zuciyana naji ba dadi lokaci guda.
Ban san lokacin da bakina ya furta mashi baka da lafiya har yanzu yaya don yanayin ka ya nuna hakan na fada ina ture abincin a gabana.
Hannu ya mika ya jawo plate din zuwa gaban shi ya dan diba ya fara ci ba tare da yayi magana ba saida yayi kamar cibi uku ya koma ya kwantar da jikin shi saman kujera yana dafe goshin shi yace.
Ban san meke damuna ba zainab kwata kwata na rasa gane kaina ga baki daya bana jin dadin komai a yanzu tunda ciwon nan ya kamani wallahi.
Komai gaba daya ya fice min a rai haka bakina bana son ko kadan in saka abu a cikina sai naji shi kamar wuta na saka indan naci.
Kaje asibiti na tambaya da sauri naje sunyi gwaje gwaje sunce basuga komai a tare dani ba har yanzu.
Innalillahi nace ko mami zamu fadawa ta san halin da ake ciki da sauri yace No kada ki fada mata tunda zasu zo ai ki barshi ki dai tayani da addua kawai shinafi bukata a yanzu.
Rabin addua na a kan kane ne ko yaushe yaya sai dai idan banyi sallah ba aiko na gode da wanan taimakon ke alherice zainab a gareni na sani ke sakon Allah ce zuwa wurina yanzu na gane hakan.
Dago kai nayi na kalle shi yace kwarai nasan da hakan ba yau ba zainab ke din kin kasance a yadda banyi tsamani ba.
Da farko wani sashe na zuciyana yakan min tambaya a kanki amma yanzu ta haska min matsayin ku a gareni daga ke har sadiya .
Ban kara gaskanta zuciyana ba sai wanan lokacin da na kwanta ciwo na samu taimakon da ban taba zato ba a wurin ku.
Zanma ce ke don kece mai komai da yadda hankalin ku ya tashi a kan hakan ya nuna min matsayin dan uwa ko mace a kusa da kai a yanzu.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA YAR UWA DON GUJEWA FADAWA HAKKIN WANI NA SAUKE NAUYI NA FADA ALLAH YA BADA IKON TSAREWA ALLAHUMA AMIN.
Bayan mun dan gama zaman da zamuyine ya samu ya mike da kyar muna mai sannu da jikin yana dafe da cikin nasa ta gefe haka ya bar falon ya tafi.
Na sauke ajiyan zuciya bayan fitan shi daga part din ina mikewa tsaye kallon sadiya nayi ina fadin shige ki kwanta dare yayi yanzu.
Ta mike ba don taso ba ta shige tana turo baki gaba na kashe wutan falon na shige ciki don in kwanta saboda gajiyan dana debo a ranan.
Saidai kodana kwanta barci ya gagareni sai faman tunanen abinda ya wakana a falon tsakanin mikewa nayi zaune don kwancin ya gagare ni a lokacin.
Tabsa yaya yana ji jiki don iyanzu yakai ga fadi da bakin shi ga alaman hakan kuma ina gani shawara na fara yi a zuciyana na yadda zan bashi wanan abin da tsohuwar ta kara bani yasha a yanzu.
Abinda ban sani ba shine ashe yana can daki yana mukurkusa shi kadai yayi amai tun yana iya tashi yaje yayi har tashin ya gagareshi.
Da kyat ya iya daga waya ya kirani muryan shi kawai ya isa ya sanar ma da halin da yake ciki a rude na mike dagani sai rigan barci zuwa dakin nasa a rude.
Kai ba dadi a yadda na same shi a kwance kaca kaca a cikin amai dan ihu na saka a cikin gigicewa yayi saurin bude idanun shi ya sauke su a kaina yana fadin.
Kada kiyi kuka zainab nasan nina jawa kaina wanan kila giyan da nake sha ne yake min haka a yanzu .
Ka bari in baka wani magani da nake dashi kila zai taimaka ma kafin mu kira muje asibiti dan murmushin karfin hali ya sake a fuskan shi.
Haka yasa na juya da sauri na nufi dakin na tsaban rudewa ma baisa naga maganin da farko ba sai na dauka nayar dashi ne wurin sauri.
Baki yar ba zuciyana ya bani hakan na tsaya nema a tsanake na ganshi can kasan jakkana dana jefa.
Da sauri na dauki na nufi kitchen din mu na hada na kai mashi baiki sha ba da taimakona ya mike ya shanye ga baki daya ya koma ya kwanta.
Kallon gadon daya baci nayi cikin dabara da hikima na gyara ko ina cikin ikon Allah sai gashi ya mike wai zai kewaya shine na samu daman gyara ko ina yadda nake so.
Da alama ya samu sauki sosai don har ruwa ya watsa a jikin shi kafin ya fito don yaji dadin jikin nasa daya sake mai.
Nina taimka mai ya saka tufafi a jikin shi can kuma ya yunkura kamar zai kara amai da ban san lokacin dana tallaboshi ba sa sauri.
Yana ta kokarin kakarun aman bai samu fitowa ba ya koma ya kwanta sai barci ganin haka na dauki wayan shi na nemi layin mami na kurata.
Tana dauka take fadin jafar ya akayine ya jikin da sauki ko nace a dan maraice mami bashi bane nine gashi kwance yau jikin ba dadi sosai.
Innalillahi tace a rude yanzu kuna asibiti ne ko gida muke mami idan na masa maganan asibiti baya son zuwa ne.
Ke wata irin yarinyace da har yanzu baki waye ba zainab idan kin masa magana baiji ba baki kaisa ko ki fadawa abokan sa suzo su kai shi mana.
Ban san abokan sa ba mami kuma yakan ce dani ai yaje asibitin idan na matsa mashi din.
Zainab idan kika bar min da ya halaka a kasan mutane ba zan yafe maki ba wallahi.
Mamaki da rudewa ne ya kamani lokaci guda na rasa amsan da zan bata sai kawai na kashe wayan gaba daya na aje a gefen shi don kunnuwa ba zaici gaba da iya sauraren wanan matar ba a yanzu.
Juyawa nayi inda yake kwance na dan kalleshi barci yakeyi har lokacin nima na dan kwanta a gefen har barci ya dauke ni ban sani ba a wurin.
Washe gari abin mamaki ko daya tashi sai naga ya mike da kansa saidai rashin karfin jikin da baida shi a lokacin.
Ya dan dade a cikin ban dakin kafin ya fito ya tayar da sallah a tsaye nan nasan yaji saukin jikin sosai mamaki karfin magani irin nasu nakeyi a raina.
Ya dade zaune yana addu,a kafin ya mike ya koma ya kwanta saman gadon ya koma barci ranan dai ban fita ba don yanayin da yake ciki din.
Yakai wani lokaci mai tsawo yana barci kafin ya tashi yana neman abinci yaci ya sake yin wanka ya fito a lokacin ya kunna wayan shi dake kashe.
Kamar jira ake ya kunna kira ya kama shigo mai wanda kiran daga nan chaina ne abokai da wuri aiki suke kiran shi.
Ban fada mai komai kan zancen wayana da mami ba saida ta kira shi da kanta tana fada wai haka kawai don keta na barshi gida ina kallon zai halaka ban kira a kaishi asibiti ba.
Haba haba mami yarinyar nan fa tayi kokari sosai a kaina kuma ko yanzu tana ciki yin sa ne.
Kaima ai kana kokari akan su don me ita bazatayi ba har tana fada min wai kana gidane a kwance.
Haba mami zainab bata cancanci wanan kalamin ba a gurin ki don nasani ta tare shi da fadin ta yata zata biyewa rashin hankalin ka ta barka a gida.
Ko dai meye ai mami zainab mata tace tasan zafina tasan ciwona don haka yarinyar nan tayi duk yadda akeso fa bai yarda uwar tayi wani magana ba kuma.
Suka dan dai taba hira akan ciwon nasa tana tambayan shi ainihin abinda ke damun shi tare da kara nuna mai bakin cikin ta kan halaiyan da yake yi wanda take zaton shi yaja mai wanan ciwon haka a yanzu.
Har dare yana duban yanayina ko zan nuna wani bacin rai kan abinda mami din ta fada mai nayi mata baiga alaman hakan a wurina ba shima sai ya share zancen baice dani komai ba.
Da dare na shigo na gaidashi tare da bashi abinci ban fita ba saida ya gama na mike zan bar dakin naji ya ambaci sunana da fadin .
Zainab haka yasa na juyo da sauri baiyi magana ba yasa na dan kara matsowa inda yake ban dai zauna ba amma na tsaya a cikin ladabi yake fadin.
A lokacin daya lumshe ido idon shi a rufe zainab me kika bani nasha jiya ne naji sauki haka da sauri ?
Magani oh wanan maganin ya dade a wurina dama dashi nazo tun daga gida na waraka ne kan cututuka ko wani iri na bashi amsa.
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96 Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131