dan kalleshi taci gaba da magana da danta tana nanata mashi zancen guda da cewa wanan kidahumar yarinyar daka dauko da kanwar ta.
Kana faman kashe masu kudi idan sunyi karatu a can uban wa zasu yi da karatun turai a kauyen su.
Wani kallo jamal yaiwa uwan ya kara kawar da kai daga kallon ta karshe ma yayi kwanciyan balance kanshi na kallo sama yana tunane.
Waikai jamal meye tsakanin ka da dan uwan ka ne ina lura tun dawowan ku kasan nan baka son zancen daya shifi jafaru sam.
Wani irin dago kai yayi daga yadda yake kwancen yace wa mami waini ina ruwana da zancen kuni.
Kaga jamal Ramatu ta fada min komai daya faru a can don haka yau ka fada min dalilin fadan ku da dan uwan ka kafin shima in kirashi inji meya hadashi da kai.
Mami ni babu abinda ya hadani dashi fa ita maman bata fada maki bane ita data kawo maki wanan labarin.
Ba wani zance na tambayeka ba illa ka fada min meya kawo wanan a tsakanin ku don na fara fahinyar abin naku gaba gaba yakeyi a yanzu.
Mami ba zakije ba kikace idan kinje zakiga abinda ya hadani dashi ai da idon ki don ni ba zan iya furta komai ba a yanzu.
Me kake nufi wai ko har yanzu bai daina shan giyan dana haneshi din bane wai dako hakane sai ya hadu da bacin raina.
Mami da ace ya tsaya ga giyaje kawai aida abinda sauki don yaya jafar gaskiya a yanzu yana cikin wani hali da abin bai faduwa.
Jamal me kake son ka fada min ne wai akan dan uwan ka a yanzu wani hali mai muni ya fada ko me ko matar daya daukarwa ransa ne matsalan shi ko ?
Ta tambaya cikin son ji idan nice matsalan dan nata har suke wanan rikicin a tsakani su haka aiko da ta raba wanan kazamin auren kowa ya tsaya masa akanshi.
Haba mami zainab fa matar rufin asirine a wurin mu da badon ita bace ya aura da ace wata ce da yanzu duniya tasan abinda yake ciki ai.
Don babu macen da zatayi hakkuri da hakan ta zauna lafiya ba tare da anjisu ba .
Ko ita din ai kwadaine daba haka ba ai ba zata yarda ba don kawai yana sha tace zata zauna ko tayi masa tonon asiri.
Wai jamal me hakan ke nufine kana mun magana haka a dunkule kafito fili mana ka fada min abinda ke faruwa na sani.
No mami ya mike tsaye tare da fadin nifa ba zakiji komai a bakina ba gara dai kije ki zauna kwana biyu ki fahinci komai da kanki zaifi.
Yana fadin haka ya juya ya fice daga falo mami ta bishi da kallon da bata san tanayi ba a lokacin don zuciyan ta daya lula a cikin tunane kafin ta sauke wani irin ajiyan zuciya na dan lokaci .
Tana jin kanta na wani irin sarawa lokaci guda da sauri ta jawo wayan data aje gefe tana neman layin mama Ramatun ta a lokacin.
Kira daya biyu gana uku ta daga tare da sallama da gaida ita lokaci guda ta katse ta da fadin Ramatu tambayan ki zanyi don girman Allah kada ki rufe min idan ma hjy ce ta haneki da sanar dani wani abu daga cikin halaiyan da jafar yakryi a can.
Ramatun tace jafar kuma anty me akace maki yayi muna van na assha kuma don daini gaskiya harga Allah banga wani abinda yakeyi ba daidai ba muna gidan sa.
Zan binkita in san ko meye yakeyi har yai sanadin hadasu fada da jamal haka yanzu jamal ke min wani bayani a dunkule wanda ban gane hakan ba har idon shi na kklarin kawo hawaye lokaci guda.
Gaskiya iya abinda na sani na fada maki ran nan don dukkan su sunki su fada muna kome ke faruwa a tsakanin su.
Bata bari ta gama bayanin ta ba ta kashe wayan din wani iri da take jin kanta a lokacin ba zata iya tsayawa ta saurari zancen yar uwan nata ba sam.
Ranan kan haka mami ta kwana tana tunanen duniya a karshe dai zuciyan ta yake fada mata kodai wanan tsintaciyat magen yarinyar ne ta kawo rigima a tsakan yaran nata
Da wanan tunanen ta kwana a ranta haka ta tashi washe gari cike da damuwa a ranta sallah kawai ta idar ta dauki waya ta kira ya mamud.
Yayi mamakin jin kiran mami da sassafe haka sai abin ya daga mai hankali sosai bai tsaya ba ya nufo part din mami din yanayin muryan ta ya nuna tana cikin tashin hankali.
Direct dakin ta ya nufa yayi nocking aka amsa mai ya shigo tana zaune a saman dogon kujeran dake dakin ta jikin ta saye da hijjab dark blue wanda ya kara haska farin ta a fili.
Mami lafiya ya tambaya a rude yana turo kofan dakin idon shi a kanta cikin nuna kulawa a gareta.
Bakin gado ta nuna mai da hannu kafin ya karaso inda take yakai ya zauna a wurin yana kallon ta ido da ido tare da kara maimaita tambayan shi a gareta.
Sai can ta dago kai a hankali ta kalleshi tana fadin jiya muke magana da jamal kan dan uwaka yai min hausa a dunkule dana kasa gane abinda yake nufi da hakan.
Don amsan daya ban shine inje kasan da kaina zan fahinci may ya hadasu fada da idona don shi yaki fada min kasan kuma halinsa tunda bai fada ba ba zaya fadi din ba ke nan.
Hakan yasani a rudani daren jiya banyi barci ba sai karshe nake hasashen idan ba a kan wanan yarinyar zainab bane haka ya faru a tsakanin su ?
Ya mamud ya dago kai yana kallon mami din cikin rashin fahinta abinda hakan ke nufi yace mami akan me zasuyi fada don zainab ?
Shine abinda na kasa fahinta nima idan bashi ba har me zai hadasu fada haka kafasan tsakanin shi da jamal sai Allah.
Kai ya mamud din ya girgiza yana fadin sai dai idan wani abin na daban ya hadasu amma banyi tsamanin wanan zai iya hadasu ba gaskiya.
Amma koma meye mami ki kwantar da hankalin ki zan binciki shi jamal din a tsanake ya fada min komai.
Amma baka ganin kamar yadda shi jamal yace dani da farko wai ya kamata naje na saka ido akan abinda ke faruwa da rayuwan dan uwan naku wani abune daya danganci hakan a tunanen ka ?
Mami duk da hakan dai ki kwantar da hankalin ki zanga shi jamal din muyi magana zai fada min komai insha Allahu.
Na jima a zaune falon kafin in mikewa zuwa daki don lokacin sallah da yayi nan na samu halimatu a kwance tana kallo nake fadin ba zaki tashi kije kiyi sallah ba.
Ina shiga ban daki nake wanan maganan na tura ban dakin na shiga koda na fito halimatu bata dakin a lokacin.
Sallah na idar ina zaune a wurin ina jera addu,oi ji dawowan ta dakin don yanzu tun lokacin da sa,adatu ta samu waya take turo muna yan wakokin hausa da comedy a wayana.
Nayi fadan hakan bata daina ba shi yasa ko yaushe halimatu take lake da waya tana kallo cikin irin haka ne yau ma tana dube dube a wayan taci karo da video da wayana ya dauka na convesetion din mu da Nabil a dining.
Taso wuce shi sai kuma ta kunna tagani wani video ne kada ta wuce shi yake yadda mukayi da Nabil ne tiryan tiryan ke zuwa a cikin wayan har wucewan shi da zuwan ita halimatu din.
Ido ta fitar waje tare da mikewa kafin in shafa addu,ana in juyo gareta lokaci guda naga ta fice dakin da sauri ina mamakin hakan a raina.
Na idar na koma saman gado na kwanta da niyar inyi searching din wani abu a system dina naji an turo kofa da karfi na dago kai.
Na dago da niyar fada don nasan halimatu ce zatayi min haka sai na gansu tare da anty fadila sun shigo lokaci guda na dago da niyar yiwa halimatu din fada.
Sai dai yanayin fuskokin su ya hana inyi magana a lokacin ido kawai na tsura masu har suka karaso inda nake suka zauna.
Na dan dago ina fadin anty kin tashi ashe na shiga dazun na sameku kuna barci na barku kada in tayar daku.
Na tashi tun dazun ai zainab ta kalli halimatu tana fadin danje falo ki jiramu ko dakin mu sadiya.
Ba musu tace tau anty fadin haka yasa na san da magana a bakin ta lokacin na gyara zama ina saurarenta wayana ta miko min tana fadin zainab yaushe wanan abin ya faru haka ?
Wani abu anty na karbi wayan ina tunanen abinda ya faru din tace min hakan ki kunna ki ga abinda nake nufi a wayan ki.
Da sauri na kunna wayan don ganin abinda take magana a kai har gabana yana faduwa don bansan abinda take magana kanshi ba.
Tun zuwan shi ta bayana da harara da sanda kada inji motsin shi har irin abinda ya wakana a tsakanin mu dashi gaba daya wayata tayi recording.
Dago kaina nayi a sanyayye tare da fadin na rasa mai nayi wa wa yan nan mutanen suka tseni ganina tare da yaya nina me yasa wanan mutumin ya tsaneni kamar yadda wanan bakin fatan taju shima ya tsaneni hakan yake nuna min yanzu.
Wani kallo fadila tayi min tare da fadin kishi sukeyi dake mana ai sune yanzu kamar kishiyoyin ki gareshi ke har ma sunfi kishiya macev illa ai.
Saboda me anty nida banda power a gurin yaya da zansa a wani abu ya faru da aikin su don me zasu tsaneni hakan nan don Allah.
Ke nan ke har yanzu baki fahinci me sukeyi da mijin ki yake zama dasu ba haka ai dole su tsaneki tunda sun fiki sanin dadin shi ai.
Nace sun fini kan anty tunda suna tare dashi kowani lokaci suna kuma aikin suna samun a karkashin shi ko yaushe yasa suke ganin kamar zan tare masu wani abin.
Wani irin kallon takaici da tsuki tayi daga inda take zaune ta mike tsaye tana fadin a sannu zaki fahinci abinda yasa suke tsanarki din.
Harta fara takawa take fadin wanan video na wayan ki shedane a gareki zan turashi a wayana don wanan ba abin wasa bane idan ya gane kinyi recording din komai a wayan ki.
Ko anty na tambaya da dan tsoro a idona ina kallon ta nake fadin kina ganin zai iya min abinda ya fada din anty ?.
Tunda ya fada ai zai iya kishiyar kine fa shi don kamar a karkashin shi kuke dukan ku kinga ko komai zai iya maki ai kan yayan naki.
Har kwana biyu ina da tsoro da fargaba kan maganan na samu anty fadila ranan da zancen take fadin abinne da wuyan sha,ani zainab.
Idan baka iya kama barawo ba ance sai ya kama ka kinga wanan maganan sai nake ganin kawai ki barshi har wani lokaci .
Don akwai ranan magana sai dai kiyi hankali dashi kada kibada wani kafan da zai samu ya cutawa rayuwan ki ko kadan.
Nayi shiru ina nazari don na kasa fahintar laifin da nayi suke tsanana haka kawai sai na share zancen a raina.
Ban yarda wani dalili mai karfi ya hadamu hanya daya dashi ko wani abu kuma yana gidan zaune tare damu yana kuma abinda yaga dama a gidan fiyema da kowa.
Don haka zai ta dakawa masu aiki tsawa yana basu umurni har jikin su yana rawa idan ya buga masu tsawa da karfi kan dan kuskure kadan.
Ranan yaya ya fita waje a nan ya samu halimatu a zaune waje tana shan iska zama yayi da ita suna hira saiga Nabil din ya fito yana zuwa ya dan dafa kafadan jafar kamar yana sum batar sa.
A cikin kalaman hausa halimatu ke fadin wallahi yaya na tsani wanan mutumin tunda yace sai ya halaka yayan mu.
Ke sadiya akan me zai halakata kuma meye rusan sa da ita da zai halakata kodai kawai tsanarsa ne yasa kikai masa sheri ?
Wallahi yayan ba karya nakeyi ba shi ya fadi hakan idan baka yarda ba ka duba wayan yayan video din nan a ciki idan bata goge shi ba.
Hankalin shi ya tashi sosai lokaci guda yaji wani irin tsoro ya kamashi dajin hakan a bakin halimatu ga kuma shedan data fada na hakan.
Zubur ya mike ya barta a wurin zaune tabishi da kallo kafin ta mayar da kanta ga abinda takeyi kafin yazo wurinta ya zauna.
Ina kwance dakina na kunna kira,a a wayana ina karatu hankalina ya dauku sosai ga karatun naji an turo kofan dakin lokaci guda.
Ban damu nasan kowaye ba don a zatona ko halimatu ne ta shigo dakin don haka take min duk lokacin da taga dama a dakin.
Saidai hancina ne ya sheda min wanda ya shigo din a lokacin nayi saurin dago kai don in gaskanta shidin ne ya shigo min dakin nake jin kamshin sa.
Lokacin har ya kawo bakin sofan da nake kwance ya mika hannu ya dauki wayana dake gefena ya shiga duban abinda yake nema din cikin wayan.
Shiru nayi ina sauraren abinda zai fada game da wayan dake hannun shi can naji ya kunna video muryan warning din da Nabil yai min min ne ranan yake tashi.
Da wayan a hannun shi ba tare dayai min maganan komai ba ya juya ya fita daga dakin mikewa nayi nabi bayan shi.
Na zata part din shi zai nufa sai naga ya nufi hanyar fita daga gidan kai tsaye ban tsaya ba ina biye a bayan shi naja na tsaya da naga ya nufi guiden.
Halimatu na zaune ya wuceta ina mamakin hakan kai tsaye sai can inda Nabil yake saman kujera ya zaune ga cup din giyan daga gefen shi.
Wellcome dear ya fada yana wani shu,umin murmushi a fuskan shi yana zuwa ya dauke shi da wani irin wawan mari a fuskan shi sai da jini ya fito mai a hanci lokaci guda.
Yayi kasa tangal tangal zai fadi ya kara kai mai wani naushi tare da fadin dan iska sister nawa kakewa barazanan kashewa ashe ?.
Jackson me nayi maka kake dukana haka akan abinda ban sani ba, make faruwa laifin me nayi ma kuma, wani marin da shaka ya kara mai lokaci guda.
Take baki da hancinsa suka fara fitar da jini lokaci guda saida ya dan dade a duke kafin ya dago har lokacin da mamaki a fuskan shi.
Shikuma yana tsaye a cikin matsanacin fushi yana kokarin kara mai naushi a fuskan shi.
Karan da halimatu ta sake yasa ya shi dan jin wani iri yayi saurin juyawa da sauri ya bar wurin a cikin bacin rai.
Part din shi ya nufa yana huci yana cicika ya bugo kofan da karfi ya shige ciki baiko san dani a wurin kofan falon ba.
Da sauri na nufi waje don jin karan halimatu danayi daga gefen garden din muka hade da ita zata shigo ciki a tsorace.
Hannunta na rike muka shiga ciki direct sai part din su anty fadila na gyaran dakin muka shiga yadda muka shigo a firgice yasa ta gane akwai wani abinda ke faruwa lokacin.
Take tambayan mu ya na ganku haka a tsorace wani abune ya faru saidai na zauna na kalli kofa nake fadin .
Wallahi anty ina daki kwance ya jafar ya shigo ya dauki wayana baimun magana ba ya duba abinda zai duba ya fita nabi bayan shi sai na hangoshi yana dukan wanan mutumin dakw zaune a gidan nan.
Meya hadasu haka ta fada hankali a tashe kafin tace yanzu mijin naki yana ina zainab ?
Yana part din shi na bata amsa a takaice babban magana ta fada akwai rikici sosai a gidan nan ashe ?
Waima ya hakan ya faru ne wai har yakai su ga hakan don nidai tunane shine wanan video din abinda ya faru tsakanin ku ne ya kawo wanan rikicin haka.
Yaya zai san da wanan video tunda ban fada mai komai a kai har yanzu wata kila dai wani abin na daban ne ya faru.
Zainab duk yadda akayi ya samu labarin wanan video din a wani wuri sai kuma ta juya inda halimatu take tana fadin sadiya kin fada mai wanan maganan ko ?
A yadda yanayin ta ya nuna kawai zai tabbatarwa mutum amsan abinda ake tambayanta da din.
Kafin tace a sanyayye ban fada mai ba na dai
Showing 231001 words to 234000 words out of 390011 words
Kana faman kashe masu kudi idan sunyi karatu a can uban wa zasu yi da karatun turai a kauyen su.
Wani kallo jamal yaiwa uwan ya kara kawar da kai daga kallon ta karshe ma yayi kwanciyan balance kanshi na kallo sama yana tunane.
Waikai jamal meye tsakanin ka da dan uwan ka ne ina lura tun dawowan ku kasan nan baka son zancen daya shifi jafaru sam.
Wani irin dago kai yayi daga yadda yake kwancen yace wa mami waini ina ruwana da zancen kuni.
Kaga jamal Ramatu ta fada min komai daya faru a can don haka yau ka fada min dalilin fadan ku da dan uwan ka kafin shima in kirashi inji meya hadashi da kai.
Mami ni babu abinda ya hadani dashi fa ita maman bata fada maki bane ita data kawo maki wanan labarin.
Ba wani zance na tambayeka ba illa ka fada min meya kawo wanan a tsakanin ku don na fara fahinyar abin naku gaba gaba yakeyi a yanzu.
Mami ba zakije ba kikace idan kinje zakiga abinda ya hadani dashi ai da idon ki don ni ba zan iya furta komai ba a yanzu.
Me kake nufi wai ko har yanzu bai daina shan giyan dana haneshi din bane wai dako hakane sai ya hadu da bacin raina.
Mami da ace ya tsaya ga giyaje kawai aida abinda sauki don yaya jafar gaskiya a yanzu yana cikin wani hali da abin bai faduwa.
Jamal me kake son ka fada min ne wai akan dan uwan ka a yanzu wani hali mai muni ya fada ko me ko matar daya daukarwa ransa ne matsalan shi ko ?
Ta tambaya cikin son ji idan nice matsalan dan nata har suke wanan rikicin a tsakani su haka aiko da ta raba wanan kazamin auren kowa ya tsaya masa akanshi.
Haba mami zainab fa matar rufin asirine a wurin mu da badon ita bace ya aura da ace wata ce da yanzu duniya tasan abinda yake ciki ai.
Don babu macen da zatayi hakkuri da hakan ta zauna lafiya ba tare da anjisu ba .
Ko ita din ai kwadaine daba haka ba ai ba zata yarda ba don kawai yana sha tace zata zauna ko tayi masa tonon asiri.
Wai jamal me hakan ke nufine kana mun magana haka a dunkule kafito fili mana ka fada min abinda ke faruwa na sani.
No mami ya mike tsaye tare da fadin nifa ba zakiji komai a bakina ba gara dai kije ki zauna kwana biyu ki fahinci komai da kanki zaifi.
Yana fadin haka ya juya ya fice daga falo mami ta bishi da kallon da bata san tanayi ba a lokacin don zuciyan ta daya lula a cikin tunane kafin ta sauke wani irin ajiyan zuciya na dan lokaci .
Tana jin kanta na wani irin sarawa lokaci guda da sauri ta jawo wayan data aje gefe tana neman layin mama Ramatun ta a lokacin.
Kira daya biyu gana uku ta daga tare da sallama da gaida ita lokaci guda ta katse ta da fadin Ramatu tambayan ki zanyi don girman Allah kada ki rufe min idan ma hjy ce ta haneki da sanar dani wani abu daga cikin halaiyan da jafar yakryi a can.
Ramatun tace jafar kuma anty me akace maki yayi muna van na assha kuma don daini gaskiya harga Allah banga wani abinda yakeyi ba daidai ba muna gidan sa.
Zan binkita in san ko meye yakeyi har yai sanadin hadasu fada da jamal haka yanzu jamal ke min wani bayani a dunkule wanda ban gane hakan ba har idon shi na kklarin kawo hawaye lokaci guda.
Gaskiya iya abinda na sani na fada maki ran nan don dukkan su sunki su fada muna kome ke faruwa a tsakanin su.
Bata bari ta gama bayanin ta ba ta kashe wayan din wani iri da take jin kanta a lokacin ba zata iya tsayawa ta saurari zancen yar uwan nata ba sam.
Ranan kan haka mami ta kwana tana tunanen duniya a karshe dai zuciyan ta yake fada mata kodai wanan tsintaciyat magen yarinyar ne ta kawo rigima a tsakan yaran nata
Da wanan tunanen ta kwana a ranta haka ta tashi washe gari cike da damuwa a ranta sallah kawai ta idar ta dauki waya ta kira ya mamud.
Yayi mamakin jin kiran mami da sassafe haka sai abin ya daga mai hankali sosai bai tsaya ba ya nufo part din mami din yanayin muryan ta ya nuna tana cikin tashin hankali.
Direct dakin ta ya nufa yayi nocking aka amsa mai ya shigo tana zaune a saman dogon kujeran dake dakin ta jikin ta saye da hijjab dark blue wanda ya kara haska farin ta a fili.
Mami lafiya ya tambaya a rude yana turo kofan dakin idon shi a kanta cikin nuna kulawa a gareta.
Bakin gado ta nuna mai da hannu kafin ya karaso inda take yakai ya zauna a wurin yana kallon ta ido da ido tare da kara maimaita tambayan shi a gareta.
Sai can ta dago kai a hankali ta kalleshi tana fadin jiya muke magana da jamal kan dan uwaka yai min hausa a dunkule dana kasa gane abinda yake nufi da hakan.
Don amsan daya ban shine inje kasan da kaina zan fahinci may ya hadasu fada da idona don shi yaki fada min kasan kuma halinsa tunda bai fada ba ba zaya fadi din ba ke nan.
Hakan yasani a rudani daren jiya banyi barci ba sai karshe nake hasashen idan ba a kan wanan yarinyar zainab bane haka ya faru a tsakanin su ?
Ya mamud ya dago kai yana kallon mami din cikin rashin fahinta abinda hakan ke nufi yace mami akan me zasuyi fada don zainab ?
Shine abinda na kasa fahinta nima idan bashi ba har me zai hadasu fada haka kafasan tsakanin shi da jamal sai Allah.
Kai ya mamud din ya girgiza yana fadin sai dai idan wani abin na daban ya hadasu amma banyi tsamanin wanan zai iya hadasu ba gaskiya.
Amma koma meye mami ki kwantar da hankalin ki zan binciki shi jamal din a tsanake ya fada min komai.
Amma baka ganin kamar yadda shi jamal yace dani da farko wai ya kamata naje na saka ido akan abinda ke faruwa da rayuwan dan uwan naku wani abune daya danganci hakan a tunanen ka ?
Mami duk da hakan dai ki kwantar da hankalin ki zanga shi jamal din muyi magana zai fada min komai insha Allahu.
Na jima a zaune falon kafin in mikewa zuwa daki don lokacin sallah da yayi nan na samu halimatu a kwance tana kallo nake fadin ba zaki tashi kije kiyi sallah ba.
Ina shiga ban daki nake wanan maganan na tura ban dakin na shiga koda na fito halimatu bata dakin a lokacin.
Sallah na idar ina zaune a wurin ina jera addu,oi ji dawowan ta dakin don yanzu tun lokacin da sa,adatu ta samu waya take turo muna yan wakokin hausa da comedy a wayana.
Nayi fadan hakan bata daina ba shi yasa ko yaushe halimatu take lake da waya tana kallo cikin irin haka ne yau ma tana dube dube a wayan taci karo da video da wayana ya dauka na convesetion din mu da Nabil a dining.
Taso wuce shi sai kuma ta kunna tagani wani video ne kada ta wuce shi yake yadda mukayi da Nabil ne tiryan tiryan ke zuwa a cikin wayan har wucewan shi da zuwan ita halimatu din.
Ido ta fitar waje tare da mikewa kafin in shafa addu,ana in juyo gareta lokaci guda naga ta fice dakin da sauri ina mamakin hakan a raina.
Na idar na koma saman gado na kwanta da niyar inyi searching din wani abu a system dina naji an turo kofa da karfi na dago kai.
Na dago da niyar fada don nasan halimatu ce zatayi min haka sai na gansu tare da anty fadila sun shigo lokaci guda na dago da niyar yiwa halimatu din fada.
Sai dai yanayin fuskokin su ya hana inyi magana a lokacin ido kawai na tsura masu har suka karaso inda nake suka zauna.
Na dan dago ina fadin anty kin tashi ashe na shiga dazun na sameku kuna barci na barku kada in tayar daku.
Na tashi tun dazun ai zainab ta kalli halimatu tana fadin danje falo ki jiramu ko dakin mu sadiya.
Ba musu tace tau anty fadin haka yasa na san da magana a bakin ta lokacin na gyara zama ina saurarenta wayana ta miko min tana fadin zainab yaushe wanan abin ya faru haka ?
Wani abu anty na karbi wayan ina tunanen abinda ya faru din tace min hakan ki kunna ki ga abinda nake nufi a wayan ki.
Da sauri na kunna wayan don ganin abinda take magana a kai har gabana yana faduwa don bansan abinda take magana kanshi ba.
Tun zuwan shi ta bayana da harara da sanda kada inji motsin shi har irin abinda ya wakana a tsakanin mu dashi gaba daya wayata tayi recording.
Dago kaina nayi a sanyayye tare da fadin na rasa mai nayi wa wa yan nan mutanen suka tseni ganina tare da yaya nina me yasa wanan mutumin ya tsaneni kamar yadda wanan bakin fatan taju shima ya tsaneni hakan yake nuna min yanzu.
Wani kallo fadila tayi min tare da fadin kishi sukeyi dake mana ai sune yanzu kamar kishiyoyin ki gareshi ke har ma sunfi kishiya macev illa ai.
Saboda me anty nida banda power a gurin yaya da zansa a wani abu ya faru da aikin su don me zasu tsaneni hakan nan don Allah.
Ke nan ke har yanzu baki fahinci me sukeyi da mijin ki yake zama dasu ba haka ai dole su tsaneki tunda sun fiki sanin dadin shi ai.
Nace sun fini kan anty tunda suna tare dashi kowani lokaci suna kuma aikin suna samun a karkashin shi ko yaushe yasa suke ganin kamar zan tare masu wani abin.
Wani irin kallon takaici da tsuki tayi daga inda take zaune ta mike tsaye tana fadin a sannu zaki fahinci abinda yasa suke tsanarki din.
Harta fara takawa take fadin wanan video na wayan ki shedane a gareki zan turashi a wayana don wanan ba abin wasa bane idan ya gane kinyi recording din komai a wayan ki.
Ko anty na tambaya da dan tsoro a idona ina kallon ta nake fadin kina ganin zai iya min abinda ya fada din anty ?.
Tunda ya fada ai zai iya kishiyar kine fa shi don kamar a karkashin shi kuke dukan ku kinga ko komai zai iya maki ai kan yayan naki.
Har kwana biyu ina da tsoro da fargaba kan maganan na samu anty fadila ranan da zancen take fadin abinne da wuyan sha,ani zainab.
Idan baka iya kama barawo ba ance sai ya kama ka kinga wanan maganan sai nake ganin kawai ki barshi har wani lokaci .
Don akwai ranan magana sai dai kiyi hankali dashi kada kibada wani kafan da zai samu ya cutawa rayuwan ki ko kadan.
Nayi shiru ina nazari don na kasa fahintar laifin da nayi suke tsanana haka kawai sai na share zancen a raina.
Ban yarda wani dalili mai karfi ya hadamu hanya daya dashi ko wani abu kuma yana gidan zaune tare damu yana kuma abinda yaga dama a gidan fiyema da kowa.
Don haka zai ta dakawa masu aiki tsawa yana basu umurni har jikin su yana rawa idan ya buga masu tsawa da karfi kan dan kuskure kadan.
Ranan yaya ya fita waje a nan ya samu halimatu a zaune waje tana shan iska zama yayi da ita suna hira saiga Nabil din ya fito yana zuwa ya dan dafa kafadan jafar kamar yana sum batar sa.
A cikin kalaman hausa halimatu ke fadin wallahi yaya na tsani wanan mutumin tunda yace sai ya halaka yayan mu.
Ke sadiya akan me zai halakata kuma meye rusan sa da ita da zai halakata kodai kawai tsanarsa ne yasa kikai masa sheri ?
Wallahi yayan ba karya nakeyi ba shi ya fadi hakan idan baka yarda ba ka duba wayan yayan video din nan a ciki idan bata goge shi ba.
Hankalin shi ya tashi sosai lokaci guda yaji wani irin tsoro ya kamashi dajin hakan a bakin halimatu ga kuma shedan data fada na hakan.
Zubur ya mike ya barta a wurin zaune tabishi da kallo kafin ta mayar da kanta ga abinda takeyi kafin yazo wurinta ya zauna.
Ina kwance dakina na kunna kira,a a wayana ina karatu hankalina ya dauku sosai ga karatun naji an turo kofan dakin lokaci guda.
Ban damu nasan kowaye ba don a zatona ko halimatu ne ta shigo dakin don haka take min duk lokacin da taga dama a dakin.
Saidai hancina ne ya sheda min wanda ya shigo din a lokacin nayi saurin dago kai don in gaskanta shidin ne ya shigo min dakin nake jin kamshin sa.
Lokacin har ya kawo bakin sofan da nake kwance ya mika hannu ya dauki wayana dake gefena ya shiga duban abinda yake nema din cikin wayan.
Shiru nayi ina sauraren abinda zai fada game da wayan dake hannun shi can naji ya kunna video muryan warning din da Nabil yai min min ne ranan yake tashi.
Da wayan a hannun shi ba tare dayai min maganan komai ba ya juya ya fita daga dakin mikewa nayi nabi bayan shi.
Na zata part din shi zai nufa sai naga ya nufi hanyar fita daga gidan kai tsaye ban tsaya ba ina biye a bayan shi naja na tsaya da naga ya nufi guiden.
Halimatu na zaune ya wuceta ina mamakin hakan kai tsaye sai can inda Nabil yake saman kujera ya zaune ga cup din giyan daga gefen shi.
Wellcome dear ya fada yana wani shu,umin murmushi a fuskan shi yana zuwa ya dauke shi da wani irin wawan mari a fuskan shi sai da jini ya fito mai a hanci lokaci guda.
Yayi kasa tangal tangal zai fadi ya kara kai mai wani naushi tare da fadin dan iska sister nawa kakewa barazanan kashewa ashe ?.
Jackson me nayi maka kake dukana haka akan abinda ban sani ba, make faruwa laifin me nayi ma kuma, wani marin da shaka ya kara mai lokaci guda.
Take baki da hancinsa suka fara fitar da jini lokaci guda saida ya dan dade a duke kafin ya dago har lokacin da mamaki a fuskan shi.
Shikuma yana tsaye a cikin matsanacin fushi yana kokarin kara mai naushi a fuskan shi.
Karan da halimatu ta sake yasa ya shi dan jin wani iri yayi saurin juyawa da sauri ya bar wurin a cikin bacin rai.
Part din shi ya nufa yana huci yana cicika ya bugo kofan da karfi ya shige ciki baiko san dani a wurin kofan falon ba.
Da sauri na nufi waje don jin karan halimatu danayi daga gefen garden din muka hade da ita zata shigo ciki a tsorace.
Hannunta na rike muka shiga ciki direct sai part din su anty fadila na gyaran dakin muka shiga yadda muka shigo a firgice yasa ta gane akwai wani abinda ke faruwa lokacin.
Take tambayan mu ya na ganku haka a tsorace wani abune ya faru saidai na zauna na kalli kofa nake fadin .
Wallahi anty ina daki kwance ya jafar ya shigo ya dauki wayana baimun magana ba ya duba abinda zai duba ya fita nabi bayan shi sai na hangoshi yana dukan wanan mutumin dakw zaune a gidan nan.
Meya hadasu haka ta fada hankali a tashe kafin tace yanzu mijin naki yana ina zainab ?
Yana part din shi na bata amsa a takaice babban magana ta fada akwai rikici sosai a gidan nan ashe ?
Waima ya hakan ya faru ne wai har yakai su ga hakan don nidai tunane shine wanan video din abinda ya faru tsakanin ku ne ya kawo wanan rikicin haka.
Yaya zai san da wanan video tunda ban fada mai komai a kai har yanzu wata kila dai wani abin na daban ne ya faru.
Zainab duk yadda akayi ya samu labarin wanan video din a wani wuri sai kuma ta juya inda halimatu take tana fadin sadiya kin fada mai wanan maganan ko ?
A yadda yanayin ta ya nuna kawai zai tabbatarwa mutum amsan abinda ake tambayanta da din.
Kafin tace a sanyayye ban fada mai ba na dai
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78 Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131