da yarda ubangiji ya fada yana daukan tasbahan dake aje a gefen shi.
Maizube ta sa kai ta fita tana fadin Allah yasa haka malam muma ai hakan muke fata wallahi.
Ki daure kinji malam ya fada bayan fitan maizube dakin yana fadin koma meye matsalan da yarda Allah saukin shi na zuwa.
Kinyi kaifin basiran zama hakan ansani an takura da yawa idan hakan gaskiyane sai na tare shi da fadin.
Malam ba zan mashi kazafi ba ko kadan kalar rayuwan shi shi daban ne dana sauran mutane don da bakin shi yasha fada min shida mace sai zaman mutunci da yan uwan taka a tsakanin su.
Malam ya kada kai nace kuma ko acan da muke ya sha ya fada a gabana da cewa nidin kanwarshi ce ta jini.
Jam malam ya fada da sauri a cikin mamaki kafin yaci gaba da fadin dole akwai abinda ke damun shi a rayuwa daya kawo hakan.
Malam ba wani abu bane illa masifan daya fada rayuwan shi a ciki na bashi amsa daga inda nake zaune a gefen shi.
Ya dago kai tare da tambayana ko kin san duk wani halaiya nasa zuwa yanzu bana son ki boye min komai da kika sani game dashi .
Ki dauka nan kamar yadda zaki sake da iyayyen ki ki bani amsan komai a bayane ta yadda zamu san mafita akan lamarin.
Dan dukar dakai nayi na dan wani lokaci kafin na dago na fara fadawa malam din komai dana sani a game dashi.
Har maganin dana amso mashi a wurin kakan maya da yadda mukayi dashi a lokacin har abinda ya fada min zuwan mu nan ban boyewa malam din komai ba na fada mai.
Sai dai kafin in gama fada mai idanuna sun cika da hawaye a lokacin haka na karasa a cikin kuka da bacin rai.
Shiko malam babu abinda yake fadi sai wa,iyazu billahi har na kai karshe yana girgiza kai cikin mamakin abinda nake fada mai.
Dan shirune ya biyo a dakin kafin inji muryan shi yana fadin Allah kai muna tsari da sherin zamanin nan.
Sai dai ko akwai wanda kika fadawa a cikin yan uwan ki ko iyayyen ki wanan zancen da kika zo ?
Kaina girgiza mai kafin na iya budan bakina da kyat nace dashi a, a malam ko kanwata da muke tare a can bata san da zancen nan ba.
Kin kyauta kwarai da kina karaman na har kika iya rikewa mijin ki siri irin wanan nace to amma malam.
Sai dai yan uwan haihuwan shi da mahaifiyar shi sun sani suma din banice na fada masu ba halin yau da gobe ne yasa suka gane hakan.
Amma mahaifiyar suce nake ganin bata yarda da zancen ba duk da taga makamancin hakan tare dashi amma laifina take gani na ma danta sheri.
Malam ya tare da fadin mata ke nan ga gaskiya sai su baude soboda son zuciya da diya da Allah ya dora masu.
Babu uwar da zata yarda da sherin danta idan bata gani da idon ta ba saidai dan wani haka kuke mata wurin son kai.
Ita yanzu ba abin ta gode maki bane a irin kokarin da kikayiwa rayuwan su da badon Allah ya taimaka kin hadu da wanan kawar data taimaka maki ba wa yasan inda abin zai tsaya mai tunda masiface wanan Allah ya jerabi rayuwan shi dashi.
Nayi shiru shima din dai shirun yayi har na dan wani lokaci kafin na dago kai ina fadin ni yanzu malam so nake kawai a rabani dashi ba zan iya wanan zaman dashi ba.
Da sauri ya dago kai ya tsura min ido kafin ya sake murmushi yana fadin kayya yaro dai yarone ashe ?
Ke abu baki tashi rabuwa dashi ba sai yanzu da tafiya ta kawo ga gangara a tsakanin ku kada ki zoje ladan ki wurin gajin hakkuri irin na dan adam.
Ai tunda kika ji ya fada da bakin shi ya daina haka din ne ya daina sai dai yanzu mu nemo mafita ga zancen kawai.
Yanzu abinda nake so dake ki ban kwana biyu nayi ustihara naga inda bakin zaren yake don mu san daga inda zamu fara aiki a kai.
Ina fatan dai kina da sauran kwanaki kafin ki koma ko ya tambaya yana kallona don jin abinda zan fada.
Sai dana gyara nace dashi malam akwai don kwana goma ya ban nayi a nan yau muna da kwana shidda da zuwa garin nan.
Yace masha Allah kafin sauran kwanakin su cika mun san dan abinda za a gwada a gani ko Allah zaisa mu dace da hakan .
Amma ba zan ce dake komai ba a yanzu sai idan mun duba mun gani duk abinda ya dace sai ayi sai ki matsa da addu,a a naki bangaren don addu,an ki yana da tasiri a gareshi sosai.
Mun dan dade yana min yan nasihohi su na manya kafin in fito in masu sallama na dawo gida.
A gidan kuma bayan barina gida inna da sa,adatu sun tasa sadiya a gaba suna mata tambaya.
Sai fasin take bamu da matsalan komai da yaya din nan take kara basu labarin irin rayuwan da mukeyi a can har zuwa lokacin dana dawo gida .
Gaida inna nayi na shige dakina kai tsaye ban tsaya a falon da suke zaune ba don ban jin dadin yanayina a lokacin.
Sa,adatuce ta dauko abincin ta shigo dashi dakin ta samu na ina rage kayan jikina don zafin daya dameni tunda na faita.
Ga abincin ki anty ta fada na dan kallo ta ina fadin nagode zan kewaya nayi alwala kafin naci don naga lokacin azahar ya gabato.
Kodana idar da sallah ban tsaya bin ta abinci ba na koma saman gado na lafe ina faman tunanen zancen mu da malam da muka fara.
Har inna ta shigo ta sameni a hakan take fadin au abincin ma da aka kawo maki bakici ke nan ko ?
Na dan dago a yadda nake kwance nace zanci anjima inna ta juya tana neman abinda zata dauka a dakin daya shigo da ita.
Zata fita take fadin ya zancen ku na zuwa fambeguwa da kuyi wurin yar inna dake aure a can .
Sai lokacin nadan dago da kyau ina fadin zamu tafi inna akwai abinda nake jira na karba ne zuwa jibi sai mu tafi.
Daga hakan tasa kai ta fice a dakin bata kara magana ba wanan zancen da mukayi da inna ne zuciyar ta ya bata taje wurin malam din koshi yasan irin matsalan da nake fuskanta tunda na kasa fada mata ita.
Da yamma naji tana sallaman mu cewa ta unguwa wanda tun zuwa mu banga ta fita ba sai wanan ranan.
Sai dai duk da hakan ban kawo komai a rai
na ba kan hakan sai ta dawo da mukai mata nan kanne suka sameni a dakin muna hira duk da ba dadin hiran nake ji ba a lokacin.
Taje wurin malam din sun gaisa take fada masa damuwan ta a kaina tare da yadda mukayi da ita din.
Malam din yace koda baki zo ba a yau ni zan aika kizo ai don yarki na cikin gagarumin matsalan rayuwa da ko ke din nan mahaifiyar ta ba lalai bane ki iya daukan hakan.
Sai dai ki godewa Allah da ya baki ya irin wanan a rayuwan ki don ita di abin alfaharine ga kowa idan ya samu yaro irin hakan.
A matsayin ki na uwa a gareta ke ya dace ta fadawa wanan damuwan nata ki san irin matsalan da yarki ke ciki na rayuwa.
Amma sai kika kasa yin hakan gareta kikai aikin jahilci baki tsaya kin san damuwar yar ki a gidan auren ta ba.
Yau da ace ba yarki bane dakeda zurfin ciki da tunane wanan zancen ya fita a garin nan ke kanki da fita waje ya gagareki koda rdarene kuwa.
Gaban inna dake faduwa ya kara bugawa sosai don jin abinda kanin mahaifin nata ya fada a kaina.
Ta dago kai a cikin tsoro tana fadin malam ban san abin yakai girman haka ba na dauka irin shirmen yaran yanzu ne kawai take son ta aikata.
Koma shirmene Asiya ai sai ki saurareta kafin ki balbale ta da fada ki kara tayar mata da hankali haka.
Idan ma baki sani a yanzu yarinyar nan Abu tana bukatan taimakon mu akan rayuwan da takeyi a gidan mijin ta din matsalan ba karami matsala bane a yadda kike tunane.
Na shiga ukku inna ta fada tana kyarma tare da fadin meye matsalan da yai girma haka malam ?
Kin ga ki kwantar da hankalin ki insha Allahu Allah zai muna mafita ga wanan zancen nan inna ta fara kyarma tana magiya ga malam din ya dan fada mata wani abu do hankalin ta ya tashi sosai.
Na fada maki ki kwantar da hankalin ki ya zama dole ai ki san wani abin don ki taya ta da addu,a don ba zamu kyale yarinya ba ta zauna haka har tsawon shekarun nan babu abinda ya taba shiga tsakanin ta da miji na aure.
Innalillahi wa inna alaihim raji,un malan matsalan da yar nan ke ciki ke nan ban sani ba kadan dai kikaji Asiya daga abubuwan dake gudana.
Saidai abinda nike so dake wanan maganan yanzu ya tsaya iyamu don ko mahaifin ta ban son yaji wanan zancen yanzu sai in har abin ya gagare mu.
To ya zama dole ya sani a lokacin don ba zamu yarda yarinya ta koma tana zama haka ba shekaru kurewa shigewa suke ga bawa.
Malam nagode Allah ya bar zumunci inna ta fada dolene muyi maki Asiya don kema baki yarda mu ba ai, ko banza ai dole muyi maki tunda muna raye daku.
Haka inna tayi sallama da malam din cikin tashin hankali ta dawo gida yanayin ta kawai zaka kalla ka san cewa tana cikin tashin hankali.
Kallon juna mukayi nida sa,adatu sai sa,adatu din ta tashi ta bita zuwa cikin dakin sukai kus kus naga itama ta fito a cikin damuwa a fuskanta sai dai ta zauna ta dan wayen ce kawai.
Tun wanan ranan inna ta koma rarashi na tana jana a jiki dama akwai akidar yar farko da takan nuna min wani lokaci don sunfi shakuwa da sa,adatu gaskiya sama da ni.
A cikin hikima da dabara takan sameni a daki mu danyi hira tana dan jefo min zancen zaman mu wani nakan bata amsa wani ko na yi shiru kawai don amsan bai faduwa.
Da haka har inna ta fahinci wani abu take dan ban hakkuri na daure in kara hakkuri don haka zama ya gada wani lokaci mata da hakkuri aka san su dama.
A raina nakance wani hakkuri ba inna nawa kan yafi gaban yin hakkurin da kike nufi nayi.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM YAN UWA DA FATAN MUN WUNI LAFIYA ALLAH YA SADA MU DA AHERIN SA AMIN YA ALLAHU, , , ,
YAR UWA KADA KI MANTA NOVEL DIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA, , , ,
Sannu a hankali har inna ta fahinci irin zaman da nakeyi da ya jafar tun bayan auren mu dashi ba abinda ya taba shiga tsakanin mu har zuwa wanan lokacin.
Kalman hakkuri kawai da ban baki yake fita daga bakin ta na kara hakkuri na dan lokaci kamar yadda malam ya fada.
Na kancewa inna naji kawai amma amma a zuciyana ba haka abin yake ba din ni ba zancen gyara nake so a tsakani mu ba illa iyaka dai naga na barshi har abada.
Kwana biyu ya cika a haka na shirya zuwa gidan malam din kamar yadda mukai alkawari dashi zanzo bayan gama binciken shi.
Inda na samu ni yake jira na iso daman zai tafi wani unguwa shi bayan mun gaisa da iyalin malam din mun dan taba raha kamar yadda muka saba da iyalinshi idan mun shigo a matsayin su na matan kakan mu din.
Na nufi wurin malam din ni kadai nabar kanne dana zo dasu tare dasu maizube suna hira a tsakar gida.
Muka gaisa dashi yake tambayana lafiyan inna nace suna can lafiya ya dan dade yaja dan dube dube yana jawo ledoji a cikin kayan shi.
Kafin ya dago kai yana fadin kamar yadda na fada maki zanyi istihara kafin nace wani abu sai idan na bincika naga abinda ke nan.
To a gaskiya nayi din kuma naga akwai matsalan da duk kika fada ba karya a cikin sa ko kadan.
Ya dago kai ya kalleni na dukar da kaina a cikin damu a lokacin da yake fadin sai dai abinda nake so dake yanzu na farko ki kwantar da hankalin ki .
Komai yana bukatan natsu a cikin sa dolene mu bishi a sannu kafin mu kai ga nasara ga abinda muke nema.
Bai fada maki karya ba kamar yadda yace maki ya daina ya daina wanan harkan din saidai kawai matsalan da karfin maganin nan da tsohuwar nan tabaki da yaso yai mai yawa a jikin shi saboda abin ya bugeshi sosai.
Ki godewa Allah yar nan da Allah ya taimakeki ya hau dake kan masu bibiyan ki da sheri akan mijin naki.
Mafarkin ki da kikeyi a baya ya baiyana a gareni yanzu na fahinci dalilin mafarkin naki akan wanda kike yawan gani ya shiga tsakanin ki da mijin ki a cikin mafalkin ki.
Ba wani bane illa wanan harkan da sukeyi ne Allah ke son ya baina muna tun baya ba a gane hakan ba sai yanzu da lokacin da baiyanan yazo muna.
Don haka ya zama dole ki daure ki kara jajircewa akan wanda kikeyi tun farko kada su ga kasawan ki ga hakan.
Babban kokarin da zamuyi shine muga mun shawo kan matsalolin nasa a baki daya har in son samune ya rabu da abokan harkan nasa har abada.
Saidai gaskiya wanan tsohuwar data baki magani tasan kanta a wirin aiki don tasan magani sosai.
Don mawuyacin abune mutum ya iya daina wanan dabi,an haka kai tsaye ba tare da ansha wani wahala sosai ba dashi.
Don abin nasa ya hade masa da yawa akwai sa hannun makiya dana muggan abokai a cikin lamarin shi .
Shi yasa abubuwan suka taru sukai mai yawa a lokaci guda don Allah yayi yaron nada karfin arziki mai yawa a rayuwan shi dan ba haka akaso ya kasance ba.
So akayi ga baki daya ya lalace a rayuwan shi tun farko an haska anga cigaban shi dana sauran yan uwan shi akwai rinjaye mai tazara a tsakanin shin da duk wani na family din su baki daya tun wanan lokacin aka jefa masa wani rayuwa na daban a cikin lamarin shi don ba haka mai sakon yaso ya kasance ba.
Kuma an basa abin yacine tunda kurciyan shi na yarinta akaso ya soma lalacewa don mahaifinsa yana tsaye da lamarin yanyan sane abin bai samu tasiri sosai a jikin saba wanan lokacin sai bayan mutuwan mahaifin nasa ne abubuwan suka fara aiki a jikinsa yanzu.
Gareku iyayyen zamani kalubali ne wanan zancen a gareku mu kula da wa yanda muke mu,amula dasu a rayuwan mu don wasu a fuskane kawai soyayyan su garemu.
Baikai ciki ba yadda kike zaton kekaki bazaki iya cutawa dan wani ba wani nacan ya kyashewa naki yana kai masu hari a fakaice sai mu yawaita addua gun yayayen mu don nema masu kariya daga shedanun mutane kamar yadda malam ya fada mahaifin su jafar yana tsaye ga addua a gun yayan shi.
Shine dalilin dayasa abubuwan jafar din sukai sanyi basu samu aiki a gareshi yadda maishi yaso ya gani ba.
Ga kuma abokai dake canza rayuwan yaro lokaci guda ya zama dole garemu wanan zamanin musan dawa diyan mu suke mu,amula a kullun don kawaicewa fadawa halakan zamanin Allah ya tsare ya kare muna zuri,a amin.
Har malam ya gama bayanin sa jikina ya mutu a lokacin ina tunanen waye zai jefosa haka da mugun abu don ya koma hakan.
Don masu kishiya nake jin iri wanan kalamin na faruwa a tsakanin su idan a hadu da mai raunin imani.
To amma gashi ita mami bata da kishiyan kuma hakan ya sameta ga zurian ta yanzu.
Muryan malam ne ya dawo dani ga tunanen da nakeyi da yake fadin kinga akwai aiki babba a nan don sai mun wareware kulin zamu san aikin mu na kyau akansa.
Na gyada kai kawai alaman eh malam don jikina ni lokacin ya gama mutuwa da zancen daya fada min din.
Zaki iya turarara wanan hayakin ta yadda zai kai ga hancin sa ya shaka na kwana uku malam ya tambayeni.
Na dago da kai da
Showing 318001 words to 321000 words out of 390011 words
Maizube ta sa kai ta fita tana fadin Allah yasa haka malam muma ai hakan muke fata wallahi.
Ki daure kinji malam ya fada bayan fitan maizube dakin yana fadin koma meye matsalan da yarda Allah saukin shi na zuwa.
Kinyi kaifin basiran zama hakan ansani an takura da yawa idan hakan gaskiyane sai na tare shi da fadin.
Malam ba zan mashi kazafi ba ko kadan kalar rayuwan shi shi daban ne dana sauran mutane don da bakin shi yasha fada min shida mace sai zaman mutunci da yan uwan taka a tsakanin su.
Malam ya kada kai nace kuma ko acan da muke ya sha ya fada a gabana da cewa nidin kanwarshi ce ta jini.
Jam malam ya fada da sauri a cikin mamaki kafin yaci gaba da fadin dole akwai abinda ke damun shi a rayuwa daya kawo hakan.
Malam ba wani abu bane illa masifan daya fada rayuwan shi a ciki na bashi amsa daga inda nake zaune a gefen shi.
Ya dago kai tare da tambayana ko kin san duk wani halaiya nasa zuwa yanzu bana son ki boye min komai da kika sani game dashi .
Ki dauka nan kamar yadda zaki sake da iyayyen ki ki bani amsan komai a bayane ta yadda zamu san mafita akan lamarin.
Dan dukar dakai nayi na dan wani lokaci kafin na dago na fara fadawa malam din komai dana sani a game dashi.
Har maganin dana amso mashi a wurin kakan maya da yadda mukayi dashi a lokacin har abinda ya fada min zuwan mu nan ban boyewa malam din komai ba na fada mai.
Sai dai kafin in gama fada mai idanuna sun cika da hawaye a lokacin haka na karasa a cikin kuka da bacin rai.
Shiko malam babu abinda yake fadi sai wa,iyazu billahi har na kai karshe yana girgiza kai cikin mamakin abinda nake fada mai.
Dan shirune ya biyo a dakin kafin inji muryan shi yana fadin Allah kai muna tsari da sherin zamanin nan.
Sai dai ko akwai wanda kika fadawa a cikin yan uwan ki ko iyayyen ki wanan zancen da kika zo ?
Kaina girgiza mai kafin na iya budan bakina da kyat nace dashi a, a malam ko kanwata da muke tare a can bata san da zancen nan ba.
Kin kyauta kwarai da kina karaman na har kika iya rikewa mijin ki siri irin wanan nace to amma malam.
Sai dai yan uwan haihuwan shi da mahaifiyar shi sun sani suma din banice na fada masu ba halin yau da gobe ne yasa suka gane hakan.
Amma mahaifiyar suce nake ganin bata yarda da zancen ba duk da taga makamancin hakan tare dashi amma laifina take gani na ma danta sheri.
Malam ya tare da fadin mata ke nan ga gaskiya sai su baude soboda son zuciya da diya da Allah ya dora masu.
Babu uwar da zata yarda da sherin danta idan bata gani da idon ta ba saidai dan wani haka kuke mata wurin son kai.
Ita yanzu ba abin ta gode maki bane a irin kokarin da kikayiwa rayuwan su da badon Allah ya taimaka kin hadu da wanan kawar data taimaka maki ba wa yasan inda abin zai tsaya mai tunda masiface wanan Allah ya jerabi rayuwan shi dashi.
Nayi shiru shima din dai shirun yayi har na dan wani lokaci kafin na dago kai ina fadin ni yanzu malam so nake kawai a rabani dashi ba zan iya wanan zaman dashi ba.
Da sauri ya dago kai ya tsura min ido kafin ya sake murmushi yana fadin kayya yaro dai yarone ashe ?
Ke abu baki tashi rabuwa dashi ba sai yanzu da tafiya ta kawo ga gangara a tsakanin ku kada ki zoje ladan ki wurin gajin hakkuri irin na dan adam.
Ai tunda kika ji ya fada da bakin shi ya daina haka din ne ya daina sai dai yanzu mu nemo mafita ga zancen kawai.
Yanzu abinda nake so dake ki ban kwana biyu nayi ustihara naga inda bakin zaren yake don mu san daga inda zamu fara aiki a kai.
Ina fatan dai kina da sauran kwanaki kafin ki koma ko ya tambaya yana kallona don jin abinda zan fada.
Sai dana gyara nace dashi malam akwai don kwana goma ya ban nayi a nan yau muna da kwana shidda da zuwa garin nan.
Yace masha Allah kafin sauran kwanakin su cika mun san dan abinda za a gwada a gani ko Allah zaisa mu dace da hakan .
Amma ba zan ce dake komai ba a yanzu sai idan mun duba mun gani duk abinda ya dace sai ayi sai ki matsa da addu,a a naki bangaren don addu,an ki yana da tasiri a gareshi sosai.
Mun dan dade yana min yan nasihohi su na manya kafin in fito in masu sallama na dawo gida.
A gidan kuma bayan barina gida inna da sa,adatu sun tasa sadiya a gaba suna mata tambaya.
Sai fasin take bamu da matsalan komai da yaya din nan take kara basu labarin irin rayuwan da mukeyi a can har zuwa lokacin dana dawo gida .
Gaida inna nayi na shige dakina kai tsaye ban tsaya a falon da suke zaune ba don ban jin dadin yanayina a lokacin.
Sa,adatuce ta dauko abincin ta shigo dashi dakin ta samu na ina rage kayan jikina don zafin daya dameni tunda na faita.
Ga abincin ki anty ta fada na dan kallo ta ina fadin nagode zan kewaya nayi alwala kafin naci don naga lokacin azahar ya gabato.
Kodana idar da sallah ban tsaya bin ta abinci ba na koma saman gado na lafe ina faman tunanen zancen mu da malam da muka fara.
Har inna ta shigo ta sameni a hakan take fadin au abincin ma da aka kawo maki bakici ke nan ko ?
Na dan dago a yadda nake kwance nace zanci anjima inna ta juya tana neman abinda zata dauka a dakin daya shigo da ita.
Zata fita take fadin ya zancen ku na zuwa fambeguwa da kuyi wurin yar inna dake aure a can .
Sai lokacin nadan dago da kyau ina fadin zamu tafi inna akwai abinda nake jira na karba ne zuwa jibi sai mu tafi.
Daga hakan tasa kai ta fice a dakin bata kara magana ba wanan zancen da mukayi da inna ne zuciyar ta ya bata taje wurin malam din koshi yasan irin matsalan da nake fuskanta tunda na kasa fada mata ita.
Da yamma naji tana sallaman mu cewa ta unguwa wanda tun zuwa mu banga ta fita ba sai wanan ranan.
Sai dai duk da hakan ban kawo komai a rai
na ba kan hakan sai ta dawo da mukai mata nan kanne suka sameni a dakin muna hira duk da ba dadin hiran nake ji ba a lokacin.
Taje wurin malam din sun gaisa take fada masa damuwan ta a kaina tare da yadda mukayi da ita din.
Malam din yace koda baki zo ba a yau ni zan aika kizo ai don yarki na cikin gagarumin matsalan rayuwa da ko ke din nan mahaifiyar ta ba lalai bane ki iya daukan hakan.
Sai dai ki godewa Allah da ya baki ya irin wanan a rayuwan ki don ita di abin alfaharine ga kowa idan ya samu yaro irin hakan.
A matsayin ki na uwa a gareta ke ya dace ta fadawa wanan damuwan nata ki san irin matsalan da yarki ke ciki na rayuwa.
Amma sai kika kasa yin hakan gareta kikai aikin jahilci baki tsaya kin san damuwar yar ki a gidan auren ta ba.
Yau da ace ba yarki bane dakeda zurfin ciki da tunane wanan zancen ya fita a garin nan ke kanki da fita waje ya gagareki koda rdarene kuwa.
Gaban inna dake faduwa ya kara bugawa sosai don jin abinda kanin mahaifin nata ya fada a kaina.
Ta dago kai a cikin tsoro tana fadin malam ban san abin yakai girman haka ba na dauka irin shirmen yaran yanzu ne kawai take son ta aikata.
Koma shirmene Asiya ai sai ki saurareta kafin ki balbale ta da fada ki kara tayar mata da hankali haka.
Idan ma baki sani a yanzu yarinyar nan Abu tana bukatan taimakon mu akan rayuwan da takeyi a gidan mijin ta din matsalan ba karami matsala bane a yadda kike tunane.
Na shiga ukku inna ta fada tana kyarma tare da fadin meye matsalan da yai girma haka malam ?
Kin ga ki kwantar da hankalin ki insha Allahu Allah zai muna mafita ga wanan zancen nan inna ta fara kyarma tana magiya ga malam din ya dan fada mata wani abu do hankalin ta ya tashi sosai.
Na fada maki ki kwantar da hankalin ki ya zama dole ai ki san wani abin don ki taya ta da addu,a don ba zamu kyale yarinya ba ta zauna haka har tsawon shekarun nan babu abinda ya taba shiga tsakanin ta da miji na aure.
Innalillahi wa inna alaihim raji,un malan matsalan da yar nan ke ciki ke nan ban sani ba kadan dai kikaji Asiya daga abubuwan dake gudana.
Saidai abinda nike so dake wanan maganan yanzu ya tsaya iyamu don ko mahaifin ta ban son yaji wanan zancen yanzu sai in har abin ya gagare mu.
To ya zama dole ya sani a lokacin don ba zamu yarda yarinya ta koma tana zama haka ba shekaru kurewa shigewa suke ga bawa.
Malam nagode Allah ya bar zumunci inna ta fada dolene muyi maki Asiya don kema baki yarda mu ba ai, ko banza ai dole muyi maki tunda muna raye daku.
Haka inna tayi sallama da malam din cikin tashin hankali ta dawo gida yanayin ta kawai zaka kalla ka san cewa tana cikin tashin hankali.
Kallon juna mukayi nida sa,adatu sai sa,adatu din ta tashi ta bita zuwa cikin dakin sukai kus kus naga itama ta fito a cikin damuwa a fuskanta sai dai ta zauna ta dan wayen ce kawai.
Tun wanan ranan inna ta koma rarashi na tana jana a jiki dama akwai akidar yar farko da takan nuna min wani lokaci don sunfi shakuwa da sa,adatu gaskiya sama da ni.
A cikin hikima da dabara takan sameni a daki mu danyi hira tana dan jefo min zancen zaman mu wani nakan bata amsa wani ko na yi shiru kawai don amsan bai faduwa.
Da haka har inna ta fahinci wani abu take dan ban hakkuri na daure in kara hakkuri don haka zama ya gada wani lokaci mata da hakkuri aka san su dama.
A raina nakance wani hakkuri ba inna nawa kan yafi gaban yin hakkurin da kike nufi nayi.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM YAN UWA DA FATAN MUN WUNI LAFIYA ALLAH YA SADA MU DA AHERIN SA AMIN YA ALLAHU, , , ,
YAR UWA KADA KI MANTA NOVEL DIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA, , , ,
Sannu a hankali har inna ta fahinci irin zaman da nakeyi da ya jafar tun bayan auren mu dashi ba abinda ya taba shiga tsakanin mu har zuwa wanan lokacin.
Kalman hakkuri kawai da ban baki yake fita daga bakin ta na kara hakkuri na dan lokaci kamar yadda malam ya fada.
Na kancewa inna naji kawai amma amma a zuciyana ba haka abin yake ba din ni ba zancen gyara nake so a tsakani mu ba illa iyaka dai naga na barshi har abada.
Kwana biyu ya cika a haka na shirya zuwa gidan malam din kamar yadda mukai alkawari dashi zanzo bayan gama binciken shi.
Inda na samu ni yake jira na iso daman zai tafi wani unguwa shi bayan mun gaisa da iyalin malam din mun dan taba raha kamar yadda muka saba da iyalinshi idan mun shigo a matsayin su na matan kakan mu din.
Na nufi wurin malam din ni kadai nabar kanne dana zo dasu tare dasu maizube suna hira a tsakar gida.
Muka gaisa dashi yake tambayana lafiyan inna nace suna can lafiya ya dan dade yaja dan dube dube yana jawo ledoji a cikin kayan shi.
Kafin ya dago kai yana fadin kamar yadda na fada maki zanyi istihara kafin nace wani abu sai idan na bincika naga abinda ke nan.
To a gaskiya nayi din kuma naga akwai matsalan da duk kika fada ba karya a cikin sa ko kadan.
Ya dago kai ya kalleni na dukar da kaina a cikin damu a lokacin da yake fadin sai dai abinda nake so dake yanzu na farko ki kwantar da hankalin ki .
Komai yana bukatan natsu a cikin sa dolene mu bishi a sannu kafin mu kai ga nasara ga abinda muke nema.
Bai fada maki karya ba kamar yadda yace maki ya daina ya daina wanan harkan din saidai kawai matsalan da karfin maganin nan da tsohuwar nan tabaki da yaso yai mai yawa a jikin shi saboda abin ya bugeshi sosai.
Ki godewa Allah yar nan da Allah ya taimakeki ya hau dake kan masu bibiyan ki da sheri akan mijin naki.
Mafarkin ki da kikeyi a baya ya baiyana a gareni yanzu na fahinci dalilin mafarkin naki akan wanda kike yawan gani ya shiga tsakanin ki da mijin ki a cikin mafalkin ki.
Ba wani bane illa wanan harkan da sukeyi ne Allah ke son ya baina muna tun baya ba a gane hakan ba sai yanzu da lokacin da baiyanan yazo muna.
Don haka ya zama dole ki daure ki kara jajircewa akan wanda kikeyi tun farko kada su ga kasawan ki ga hakan.
Babban kokarin da zamuyi shine muga mun shawo kan matsalolin nasa a baki daya har in son samune ya rabu da abokan harkan nasa har abada.
Saidai gaskiya wanan tsohuwar data baki magani tasan kanta a wirin aiki don tasan magani sosai.
Don mawuyacin abune mutum ya iya daina wanan dabi,an haka kai tsaye ba tare da ansha wani wahala sosai ba dashi.
Don abin nasa ya hade masa da yawa akwai sa hannun makiya dana muggan abokai a cikin lamarin shi .
Shi yasa abubuwan suka taru sukai mai yawa a lokaci guda don Allah yayi yaron nada karfin arziki mai yawa a rayuwan shi dan ba haka akaso ya kasance ba.
So akayi ga baki daya ya lalace a rayuwan shi tun farko an haska anga cigaban shi dana sauran yan uwan shi akwai rinjaye mai tazara a tsakanin shin da duk wani na family din su baki daya tun wanan lokacin aka jefa masa wani rayuwa na daban a cikin lamarin shi don ba haka mai sakon yaso ya kasance ba.
Kuma an basa abin yacine tunda kurciyan shi na yarinta akaso ya soma lalacewa don mahaifinsa yana tsaye da lamarin yanyan sane abin bai samu tasiri sosai a jikin saba wanan lokacin sai bayan mutuwan mahaifin nasa ne abubuwan suka fara aiki a jikinsa yanzu.
Gareku iyayyen zamani kalubali ne wanan zancen a gareku mu kula da wa yanda muke mu,amula dasu a rayuwan mu don wasu a fuskane kawai soyayyan su garemu.
Baikai ciki ba yadda kike zaton kekaki bazaki iya cutawa dan wani ba wani nacan ya kyashewa naki yana kai masu hari a fakaice sai mu yawaita addua gun yayayen mu don nema masu kariya daga shedanun mutane kamar yadda malam ya fada mahaifin su jafar yana tsaye ga addua a gun yayan shi.
Shine dalilin dayasa abubuwan jafar din sukai sanyi basu samu aiki a gareshi yadda maishi yaso ya gani ba.
Ga kuma abokai dake canza rayuwan yaro lokaci guda ya zama dole garemu wanan zamanin musan dawa diyan mu suke mu,amula a kullun don kawaicewa fadawa halakan zamanin Allah ya tsare ya kare muna zuri,a amin.
Har malam ya gama bayanin sa jikina ya mutu a lokacin ina tunanen waye zai jefosa haka da mugun abu don ya koma hakan.
Don masu kishiya nake jin iri wanan kalamin na faruwa a tsakanin su idan a hadu da mai raunin imani.
To amma gashi ita mami bata da kishiyan kuma hakan ya sameta ga zurian ta yanzu.
Muryan malam ne ya dawo dani ga tunanen da nakeyi da yake fadin kinga akwai aiki babba a nan don sai mun wareware kulin zamu san aikin mu na kyau akansa.
Na gyada kai kawai alaman eh malam don jikina ni lokacin ya gama mutuwa da zancen daya fada min din.
Zaki iya turarara wanan hayakin ta yadda zai kai ga hancin sa ya shaka na kwana uku malam ya tambayeni.
Na dago da kai da
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107 Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131