farin cikin iyayyen da naga komawan nawa suke bukata kawai gidan yaya jafar a yanzu.
Sai kuma uwa uba don mami da yan matanta da inna da umma suka nusar dani yadda komawan nawa gidan ya jafar din zai zafafa masu rai idan na koma don su burin sune suga nabar shi ga baki daya .
Sai kuma irin su Lantana yan bayan fage a garin mu dake da yawa wurin saka ido suga nabar gidan jafar din a samu abinfada a karshe.
Ire iren tunanen da nakeyi ke nan a raina har na amince da zuciyana zan koma gidan na rugumi hakkuri a zuciyana.
Ana gobe zan koma bayan magariba mukaji sallaman malam mijin maizube a kofa innan mu zan iya cewa a iya wayau na wanan ne karo na farko da malam din ya tako har gidan mu.
Bayan gausuwa da dan barkwancin da akayine ya bukaci kowa ya barmu a falon dani dashi a lokacin a haka suka fice suka barmu dani dashi sai dan shiru ya biyo baya bayan fitan kowa falon kafin ya kira sunana a lokacin.
Na dago kai na amsa a dan kunyace ya fara fadin duk da nasan sherin shedan ne daya rudeki har kika kai ga aikata hakan don kina ganin mu bamu damu da damuwan ki ba ko wani abu haka ?
Sai dai zainab ina son ki sani shi hakkuri bai taba faduwa kasa banza a rayuwan bawa duk mai hakkuri mawadaci ne watarana.
Don haka zainab ki koma dakin ki ki kara hakkuri na dan lokaci muga abinda Allah zai maki sakaiya dashi ga hakan.
Don yanzu insha Allahu kina kiris ne da ki cinye jerabawan ki fa Allah ya dora maki a gidan shi na kirashi yazo munyi magana dashi ta fahinta.
Jin hakan yasa na dago kai da sauri na kalleshi kafin in mayar da kan ina mamakin hakan .
Malam yace kwarai na kirashi ba tare da kowa ya san da hakan ba kuma yazo mun zauna munyi magana dashi ta fahinta ya fada min komai yadda ya daxe na kuma fahinci inda matsalan yake yanzu.
Basa wani a nan gidan yasan da zuwan shi ba garin nan ko a gidan nan naku bani tsamanin wani yasan da zuwan shi din.
Don haka yanzu sai kin kara jajircewa kan wanda kikeyi a baya zainab nasan kina kokari sosai amma ki kara a kan wanda kikeyi a baya.
Insha Allahu muna sa ran abunuwan zasu zo da sauki don mawuyacin abune mutum ya shiga wani kungiya su barshi ya fita a ckkin shi salin alin ba tare da wani tangarda ba.
Balle shi din da suke ganin kamar samun shi a cikin su wani babban kamu sukayi a hakan yanzu kuma yace zai fice cikin su ba tare da ansha wahala ba.
Jin hakan na dan dago kai a tsorace na kalli malam yace kwarai nasan ke baki san da wanan zancen ba ai burin ki kawai shine kiga ya bar aikata abubuwan da yakeyi ko ?
Kamar yadda mahaifiyar shi da yan uwan shi duk basu san da wanan zancen ba suma a wuri su.
Ba abin mamaki bane a wanan zamanin idan kaga mutum yana wandakan shi ka dauka ya samu damane kawai a banza kabar mutum kawai a yadda ka ganshi don bakasan zuciyar shi ba.
Tsorone ya kara kamani lokaci guda amma sai malam din ya kara wayar min da kai yadda zan fahinta.
A karshen maganan nasa ne na gane wa yan nan abokan nasa na chaina shi dasu kamar wani gungiya suke cikin sa da yasa ya jafar din kara fadawa a cikin halaka.
Ga kuma nan gida mai binshi da sheri da son ganin komawa bayan shi a kullun sun masa aiki tun yana karami da iyayyen shi basu farga da hakan ba.
Malam din yaci gaba da fadin don haka yanzu aikine ja a wurun ki ko kun koma din ba zaki zauna hakan ba ki kara komawa wuri wanan matar koda abinda zata kara baki a hakan .
Duk da nasan insha Allahu har in kinyi aiki da wa yan nan abubuwan da muka hada mai abubuwan zasu zo da sauki sosai kema kanki sai kinsha na tsarin jikin ki din zasu iya waiwayan ki a ko wani lokacin kan hakan.
Ya miko min wani dan ruwa daga cikin aljihun babban rigan jikin shi yace karbi wanan ki shanye duk yanzu.
Da yardab ubangiji saidai ta Allah ba nasu ba don wanan makaru ne sosai majarabi ne kwarai na sani.
Ina hawaye na karba da hannu biyu na bude dan goran nayi bissimillah na kafa kai na shanye kamar yadda yace inyi din.
Ya kara miko min wasu kulli da zanyi wanka da hayaki tare da wasu addu ,a da aka rubuta min zan dinga yu safe da yamma don tsari.
Da wanan tunane na zancen mu da malam na kwana a raina ina faman tunane a raina watau a zamanin nan ko wani gida da kalan nasu matsalan ke nan na rayuwa.
Zama haka kai sakw bayayi ke nan sai mutum ya hada da neman tsari a wurin Allah da yawaita sadaka da kyautatawa gun mabukata shine zaman lafiya ga bawa.
Washe gari karfe goma na safe muka bar garin mu cike da bacin ran rabuwa da gida da zamu sakeyi na tsawon wani lokaci kuma don ban sa rau yaya zai kara bari nazo gida kuma ba nan maza.
Wasa wasa har abu yakai ga karawa yaya jafar ruwa don rshin karfin jikin shi da bayayi a wanan lokacin dole mami ta tsareshi saida aka kara mai ruwa don ya dan samu karfi.
Duk suna falo gaba dayan su sun sakashi a tsakiya sai ya dan ci abincin da mami tazo dashi don ta fahinci rashin cin abincin sa a yanzu.
Mami na fadin kawai zaka halaka kan ka kan wata yarinya can da bata damu dakai ba kana kokarin jefa kanka a cikin halaka haka.
Kai haba mami na fada maki bafa wani wuri ta tafi ba tana gidan yar uwan maman suce ashe a kaduna .
Nayi mamakin ma rashin dawowan su jiya da basuyi ba don kwanakin dana bata ya cika jiya ya fada yana bata fuskan shi.
Kaiya yanzu kuma hakan suka tsarama cewa zata dawo din bayan ka gama fadin ta bata har kana batun yiwa mutane hauka.
Mami ai dole ya damu rashin jin ta a waya da baiyi ba na kwanaki kin san yadda kasan nan ya koma fa a yanzu ya mamud ya fada daga gefen shi.
Tama bata din mana Aisha ta fada waya damu da ita idan ta bata tunda ita bata san ciwon kanta ba ta tashi taje wuri ba tare da fadawa mutane ba.
A cikin wani murya yake fadin AISHA ya kalleta kawai ya kawar da kanshi tare da gyara kwanciyan shi saman kujera.
Kai haba Aisha wanan wani irin maganane haka kuma ku kullun baku son gaskiya wallahi Na,ima ta fada tana kawar da kanta gefe.
Kaji kuma Na,ima da wani zance ai gaskiya aka fada rufaida tace kawai ta tayawa mutane da hankalin a banza.
Do kawai taga kamar yanzu din daya take da kowa har zata tafi wuri haka ta share mutane don kawai ta dagawa mutane hankali ta karasa kasa kasa don tasan kwanan wasan.
Nifa ku bar wani kame kame a gaban shi mami ta fada idan ma zata tafi ne ta tafi din aini har na fara murna tafiyan ta sai ga mamud na fada min wai rudun jafar ne taje wurin yar uwar maman sune ashe.
A daidai wanan lokacin suka ganmu kwatsam a bazata daga ni sai sadiya da hjy umma muka shigo don a dakatar da zuwan mu da maizube don kada su dauka wani abinne hakan.
Ashe ko hakan yai muna daidai do yadda muka samesu gaba dayan su a gidan zaune a falo lokacin.
Da wani irin mamaki suke kallon sadiya dake shigowa gidan jaye da dan troler kayan ta kai tsaye.
Da sauri ya dan dago daga kwancen yana fadin sadiya kune tafe ashe ina yayar taki take duk wanda suke zaune a falon suka kalli juna lokaci daya.
Sadiya tana fadin gasu shigowa suna baya tare da gwaggo data rako su da zamu dawo a daidai lokacin muka shigo ni da umma da Nafisa.
Basu ba duk mun dan kadu muma da ganin su sai dai mun dake mun shigo kamar babu komai a rayukan mu lokacin.
Nayi wani haske fayau dani don dan raman danayi a lokacin saidai hakan kuma bai hana kyauna ya kara fitowa fili ba sosai a lokacin.
Gaba dayan su idanuwan su ya koma a kanmu sai Na,imace da su ya jalal ke muna sannu da zuwa don mami ta ma kasa magana a lokacin .
Saboda bata yarda da abinda suka fada ba ta dauka shirine kawai don su batar mata da hankali suka shirya hakan.
Muna amsawa ya dago shima don ganin mu tare da umma yana mata sannu da zuwa dole yana kallon gefen shi su Aisha da sauran sukai saurin mikewa suka bamu wuri muka zauna.
Gaisuwa aka fara a tsakani su da umma bayan mun zauna din kafin umma tace ashe kuma bayan tafiyan yar nan jikin maigidan nata ya kiya haka ?
Ya mamud ya saurin fadin eh wallahi da zazzabi ya dawo kasan da yai tafiya kuma sai gashi ya kira layin ita zainab baya shiga gida kuma sunce basu sameta ba a lokacin ya dada tayar mai da hankali.
Kai ai zainab bata bata a kasan nan in ba wani ikon Allah ba hikiman ta dai na yarinyane zakaje wuri ba ka fadawa mijin ka ba ya sani don hakane ma da akace ya bugo bata nan .
Yasa nace ai sai muzo tare nida taje wurina in bashi hakkuri kan hakan da tayi kasan yaran yanzu basu daukan irin wanan da muhinmanci su.
Kai haha mama aida baki taso ba ko ita dayan ma ta dawo ai yasan gida taje gashi an dade ba ahadu ba dole ta dan zaga ta gaida ku ai.
Hakane amma zuwan zai sakashi jin dadin hakan don yasan an mutuntashi kaga gaba sai ya bata bakin zuwa ko ina ta duba mu ko ?
Shi dai yana gefe sai dan murmushi yakewa umma din ba tare da yayi magana ba a lokacin .
Kallon tsab mami takewa umma tunda ta fara magana sam batayi kama da irin yan uwana da take daukan sune gareni ba kawai.
Don umma dai in ba don da duniya ya basu baya ba a yanzu tana cikin matan da a zamanin baya suke fada a kaduna aji.
Ya jafar ya dan kalleni cikin kulawa yana fadin ki shiga dasu ciki su huta ko kuna da gajiyan tafiya a yanzu zaka dauka wani zancen soyayya mukeyi dashi a lokacin duk suka zubo muna ido duk da basu jin me yake fadi.
Ganin hakan na mike tsam daga inda nake zaune ina fadin Nafisa mu shiga daga ciki ina daukan jakkar umma dake gefen ta aje inda ta zauna.
Duk suka bimu da kallo bayan mun mike din don basu so hakan ba a rayukan su gaskiya jin karin bayanin da umma din tayi masu don kwana uku na kara ga kwanakin daya bamu din muyi a gida ke nan.
Wanan ita din wacece mami ta tambaya bayan mun shige ciki yan aikin gidan kuma suna shigo da kayan mu a cikin gidan har lokacin zuwa dakunanan mu .
Ai ba lalai bane ya san yan uwanta duka duba ga yadda aikai auren su din kinga ba wai ansan yan uwan zainab din bane duka.
Bata daiyi kama da yan kauyen nan ba ita kila a wani birni take zaune Aisha ta fada.
Amma kema dai kina da yan uwa a kauye ko don ba kowane zaune a birni ba ina su hjy dasu mama Ramatu duk a kauye suke zaune.
Jamal ke fadin hakan ba tare daya dago kanshi ba daga latsan wayan da yake yi tun zaman shi a falon bai furta komai ba tunzuwan su sai yanzu.
Mami tace cikin tsawa zaka fara ko tun dazu nake kule daku kuna kokarin hana yarinyar nan shan ruwa ya fada mata.
Bata da kunyane mami ana magana sai ta dinga saka baki a maganan wataga ya saka baki a cikin zancen cikin mu ?
A daki kan muna shiga umma tana zama take fadin ikon Allah gaskiya dai tayi halinta don wanan matar bata iya boye bakin cikin ta ba sam.
Haka muke umma na fada ina kokarin cire lafayan dake jikina daga sama ina juyawa Nafisa ke fadin aini umma ban ko tsaya kallon su ba ni mamakin gidan nan nakeyi kamar ba a cikin kasan nan ba.
Ita da tasan kanta ai kinga wanan bai rudeta ba ko umma ta fada ai idan ranka ya baci ko ka hango abinda ba daidai ba har kana da zuciyar kwarai abin duniya baya rufe ma ido sam.
Hakane umma don mai daki shiyasan inda ruwa ke masa yoyo akace ita da ke zaune cikon su tasan irin rayuwan da take yi a nan.
Sallaman Fadilace ya katse muna zancen mu ta shigo da dan fara,a a fuskanta kadan tana fadin ina baya tun zuwan mutanen gidan su oga sai yanzu ake fada min kin dawo ashe.
Nan dai ta juya tana gaisawa dasu umma tare da tambayan lafiyan su inna tana tambayan sadiya sai gata ta shigo dakin tana fadin.
Anty wai yaya yace ga bakon mu ya shigo shima a kawo masa abinci da abin sha a falo.
Sai dai ganin anty fadila yasa ta dakatar da maganan da takeyi ta makaleta don murna a lokacin nake fadin bakin falin sun tafine ko suna nan.
Tace babu kowa yanzu a falon ina ga sun tafine don basu falo sai fadila ke fadin ai sun tafi yanzu ina shigowa dakin nan.
Nikan wanka na shiga don hakan ya zama min kamar dabi,a na yanzu ance zama da madaukin kanwa don haka shima yaya din yake da tsabta dole nima na iya hakan.
Abinci lafiyayye Fadila da a yanzu nake ganin sauyi a wurin ta suka gabatar muna tare da sauran yan aikin dake shigowa muna gaisawa dasu a lokacin.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM WAHAMATULLAH YAN UWA MUSULMAI BARKAN MU DA WANAN LOKACIN ALLAH YA SADAMU DA ALHERUN SA AMIN, , , , ,
YAR UWA BA DAMUWA BANE TUNINE HAKAN KADA KI MANTA KI SHIGA HAKKIN WANI IDAN BAKI BIYA BA DON ALLAH KI BIYA KI KARANTA, , , , ,
Mutunci da daraja bako ranan sun ganshi a gidan wurin mu don har sai da suka gaji daci don kansu daki na daban aka kai ko wani su.
Amma karshe a dakin umma da aka sauke ta a nan muka taru gaba dayan mu dakin wurin ta ana hira inda a karshe hiran ya koma na daulan duniya da sauran su.
Muna cikin hira misalin hudu da rabi ne yaya ya shigo dakin don gaida umma da gajiyan hanya gaba daya dakin kowa ya shiga kama kanshi a lokacin.
Nayi mamakin ganin wai ya jafar ya iya ladabi gun sarakan shi irin na malam ba haushe ashe don har kasa yakai yana gaida ita abinda ban taba gani ba a wurin shi ko dan bamu taba hadewa a gaban iyayyena bane dashi oho ?
Umma ta amsa itama a cikin dan kunya take kara yi mashi nasiha kan zama da iyali sai hakkuri don mu mata haka muke kaman yara wurin tunane.
Ya daga yana godiya ya fita daga dakin kafin umma ta juyo tana fadin ke ko yan nan kije gunshi tunda muka iso gaein nan kuwa ?
Kasa nayi da kaina lokacin data fadi hakan don ban tafi ba kuma ba zanyi karyan hakan ba gaskiya.
Assha zainab baki kyauta ba gaskiya kema kina da naki matsalan ke nan a nan don ba aiwa maza hakan ai kome ko ke tsakanin ki dashi.
Ya kamata ace kinje kun gaisa ba wanan da kukayi ba a bainan jamma,a dashi kinga a hakane zaku samu fahintar juna a tsakanin ku har ku warware matsalan dake akwai ba tare da kun shirya hakan ba.
Ya zama dole ki dinga bashi hakkin shi a naki bangaren bawai ki biye masa ki dinga share shi ba haka ban san lokacin dana bude baki ina fadin ummz bawai ban zuwa bane.
Shi din ne yayi warning dina tun farkon auren mu kan hakan ya kance shi mace bata gaban shi asalima shida mace sai dai mutunci da zaman yan uwantaka a tsakanin su.
Badake matarsa ba kan ko ya fadi hakan don kece mace mafi kusanci yanzu a duniyan nan gareshi kinfi
Showing 330001 words to 333000 words out of 390011 words
Sai kuma uwa uba don mami da yan matanta da inna da umma suka nusar dani yadda komawan nawa gidan ya jafar din zai zafafa masu rai idan na koma don su burin sune suga nabar shi ga baki daya .
Sai kuma irin su Lantana yan bayan fage a garin mu dake da yawa wurin saka ido suga nabar gidan jafar din a samu abinfada a karshe.
Ire iren tunanen da nakeyi ke nan a raina har na amince da zuciyana zan koma gidan na rugumi hakkuri a zuciyana.
Ana gobe zan koma bayan magariba mukaji sallaman malam mijin maizube a kofa innan mu zan iya cewa a iya wayau na wanan ne karo na farko da malam din ya tako har gidan mu.
Bayan gausuwa da dan barkwancin da akayine ya bukaci kowa ya barmu a falon dani dashi a lokacin a haka suka fice suka barmu dani dashi sai dan shiru ya biyo baya bayan fitan kowa falon kafin ya kira sunana a lokacin.
Na dago kai na amsa a dan kunyace ya fara fadin duk da nasan sherin shedan ne daya rudeki har kika kai ga aikata hakan don kina ganin mu bamu damu da damuwan ki ba ko wani abu haka ?
Sai dai zainab ina son ki sani shi hakkuri bai taba faduwa kasa banza a rayuwan bawa duk mai hakkuri mawadaci ne watarana.
Don haka zainab ki koma dakin ki ki kara hakkuri na dan lokaci muga abinda Allah zai maki sakaiya dashi ga hakan.
Don yanzu insha Allahu kina kiris ne da ki cinye jerabawan ki fa Allah ya dora maki a gidan shi na kirashi yazo munyi magana dashi ta fahinta.
Jin hakan yasa na dago kai da sauri na kalleshi kafin in mayar da kan ina mamakin hakan .
Malam yace kwarai na kirashi ba tare da kowa ya san da hakan ba kuma yazo mun zauna munyi magana dashi ta fahinta ya fada min komai yadda ya daxe na kuma fahinci inda matsalan yake yanzu.
Basa wani a nan gidan yasan da zuwan shi ba garin nan ko a gidan nan naku bani tsamanin wani yasan da zuwan shi din.
Don haka yanzu sai kin kara jajircewa kan wanda kikeyi a baya zainab nasan kina kokari sosai amma ki kara a kan wanda kikeyi a baya.
Insha Allahu muna sa ran abunuwan zasu zo da sauki don mawuyacin abune mutum ya shiga wani kungiya su barshi ya fita a ckkin shi salin alin ba tare da wani tangarda ba.
Balle shi din da suke ganin kamar samun shi a cikin su wani babban kamu sukayi a hakan yanzu kuma yace zai fice cikin su ba tare da ansha wahala ba.
Jin hakan na dan dago kai a tsorace na kalli malam yace kwarai nasan ke baki san da wanan zancen ba ai burin ki kawai shine kiga ya bar aikata abubuwan da yakeyi ko ?
Kamar yadda mahaifiyar shi da yan uwan shi duk basu san da wanan zancen ba suma a wuri su.
Ba abin mamaki bane a wanan zamanin idan kaga mutum yana wandakan shi ka dauka ya samu damane kawai a banza kabar mutum kawai a yadda ka ganshi don bakasan zuciyar shi ba.
Tsorone ya kara kamani lokaci guda amma sai malam din ya kara wayar min da kai yadda zan fahinta.
A karshen maganan nasa ne na gane wa yan nan abokan nasa na chaina shi dasu kamar wani gungiya suke cikin sa da yasa ya jafar din kara fadawa a cikin halaka.
Ga kuma nan gida mai binshi da sheri da son ganin komawa bayan shi a kullun sun masa aiki tun yana karami da iyayyen shi basu farga da hakan ba.
Malam din yaci gaba da fadin don haka yanzu aikine ja a wurun ki ko kun koma din ba zaki zauna hakan ba ki kara komawa wuri wanan matar koda abinda zata kara baki a hakan .
Duk da nasan insha Allahu har in kinyi aiki da wa yan nan abubuwan da muka hada mai abubuwan zasu zo da sauki sosai kema kanki sai kinsha na tsarin jikin ki din zasu iya waiwayan ki a ko wani lokacin kan hakan.
Ya miko min wani dan ruwa daga cikin aljihun babban rigan jikin shi yace karbi wanan ki shanye duk yanzu.
Da yardab ubangiji saidai ta Allah ba nasu ba don wanan makaru ne sosai majarabi ne kwarai na sani.
Ina hawaye na karba da hannu biyu na bude dan goran nayi bissimillah na kafa kai na shanye kamar yadda yace inyi din.
Ya kara miko min wasu kulli da zanyi wanka da hayaki tare da wasu addu ,a da aka rubuta min zan dinga yu safe da yamma don tsari.
Da wanan tunane na zancen mu da malam na kwana a raina ina faman tunane a raina watau a zamanin nan ko wani gida da kalan nasu matsalan ke nan na rayuwa.
Zama haka kai sakw bayayi ke nan sai mutum ya hada da neman tsari a wurin Allah da yawaita sadaka da kyautatawa gun mabukata shine zaman lafiya ga bawa.
Washe gari karfe goma na safe muka bar garin mu cike da bacin ran rabuwa da gida da zamu sakeyi na tsawon wani lokaci kuma don ban sa rau yaya zai kara bari nazo gida kuma ba nan maza.
Wasa wasa har abu yakai ga karawa yaya jafar ruwa don rshin karfin jikin shi da bayayi a wanan lokacin dole mami ta tsareshi saida aka kara mai ruwa don ya dan samu karfi.
Duk suna falo gaba dayan su sun sakashi a tsakiya sai ya dan ci abincin da mami tazo dashi don ta fahinci rashin cin abincin sa a yanzu.
Mami na fadin kawai zaka halaka kan ka kan wata yarinya can da bata damu dakai ba kana kokarin jefa kanka a cikin halaka haka.
Kai haba mami na fada maki bafa wani wuri ta tafi ba tana gidan yar uwan maman suce ashe a kaduna .
Nayi mamakin ma rashin dawowan su jiya da basuyi ba don kwanakin dana bata ya cika jiya ya fada yana bata fuskan shi.
Kaiya yanzu kuma hakan suka tsarama cewa zata dawo din bayan ka gama fadin ta bata har kana batun yiwa mutane hauka.
Mami ai dole ya damu rashin jin ta a waya da baiyi ba na kwanaki kin san yadda kasan nan ya koma fa a yanzu ya mamud ya fada daga gefen shi.
Tama bata din mana Aisha ta fada waya damu da ita idan ta bata tunda ita bata san ciwon kanta ba ta tashi taje wuri ba tare da fadawa mutane ba.
A cikin wani murya yake fadin AISHA ya kalleta kawai ya kawar da kanshi tare da gyara kwanciyan shi saman kujera.
Kai haba Aisha wanan wani irin maganane haka kuma ku kullun baku son gaskiya wallahi Na,ima ta fada tana kawar da kanta gefe.
Kaji kuma Na,ima da wani zance ai gaskiya aka fada rufaida tace kawai ta tayawa mutane da hankalin a banza.
Do kawai taga kamar yanzu din daya take da kowa har zata tafi wuri haka ta share mutane don kawai ta dagawa mutane hankali ta karasa kasa kasa don tasan kwanan wasan.
Nifa ku bar wani kame kame a gaban shi mami ta fada idan ma zata tafi ne ta tafi din aini har na fara murna tafiyan ta sai ga mamud na fada min wai rudun jafar ne taje wurin yar uwar maman sune ashe.
A daidai wanan lokacin suka ganmu kwatsam a bazata daga ni sai sadiya da hjy umma muka shigo don a dakatar da zuwan mu da maizube don kada su dauka wani abinne hakan.
Ashe ko hakan yai muna daidai do yadda muka samesu gaba dayan su a gidan zaune a falo lokacin.
Da wani irin mamaki suke kallon sadiya dake shigowa gidan jaye da dan troler kayan ta kai tsaye.
Da sauri ya dan dago daga kwancen yana fadin sadiya kune tafe ashe ina yayar taki take duk wanda suke zaune a falon suka kalli juna lokaci daya.
Sadiya tana fadin gasu shigowa suna baya tare da gwaggo data rako su da zamu dawo a daidai lokacin muka shigo ni da umma da Nafisa.
Basu ba duk mun dan kadu muma da ganin su sai dai mun dake mun shigo kamar babu komai a rayukan mu lokacin.
Nayi wani haske fayau dani don dan raman danayi a lokacin saidai hakan kuma bai hana kyauna ya kara fitowa fili ba sosai a lokacin.
Gaba dayan su idanuwan su ya koma a kanmu sai Na,imace da su ya jalal ke muna sannu da zuwa don mami ta ma kasa magana a lokacin .
Saboda bata yarda da abinda suka fada ba ta dauka shirine kawai don su batar mata da hankali suka shirya hakan.
Muna amsawa ya dago shima don ganin mu tare da umma yana mata sannu da zuwa dole yana kallon gefen shi su Aisha da sauran sukai saurin mikewa suka bamu wuri muka zauna.
Gaisuwa aka fara a tsakani su da umma bayan mun zauna din kafin umma tace ashe kuma bayan tafiyan yar nan jikin maigidan nata ya kiya haka ?
Ya mamud ya saurin fadin eh wallahi da zazzabi ya dawo kasan da yai tafiya kuma sai gashi ya kira layin ita zainab baya shiga gida kuma sunce basu sameta ba a lokacin ya dada tayar mai da hankali.
Kai ai zainab bata bata a kasan nan in ba wani ikon Allah ba hikiman ta dai na yarinyane zakaje wuri ba ka fadawa mijin ka ba ya sani don hakane ma da akace ya bugo bata nan .
Yasa nace ai sai muzo tare nida taje wurina in bashi hakkuri kan hakan da tayi kasan yaran yanzu basu daukan irin wanan da muhinmanci su.
Kai haha mama aida baki taso ba ko ita dayan ma ta dawo ai yasan gida taje gashi an dade ba ahadu ba dole ta dan zaga ta gaida ku ai.
Hakane amma zuwan zai sakashi jin dadin hakan don yasan an mutuntashi kaga gaba sai ya bata bakin zuwa ko ina ta duba mu ko ?
Shi dai yana gefe sai dan murmushi yakewa umma din ba tare da yayi magana ba a lokacin .
Kallon tsab mami takewa umma tunda ta fara magana sam batayi kama da irin yan uwana da take daukan sune gareni ba kawai.
Don umma dai in ba don da duniya ya basu baya ba a yanzu tana cikin matan da a zamanin baya suke fada a kaduna aji.
Ya jafar ya dan kalleni cikin kulawa yana fadin ki shiga dasu ciki su huta ko kuna da gajiyan tafiya a yanzu zaka dauka wani zancen soyayya mukeyi dashi a lokacin duk suka zubo muna ido duk da basu jin me yake fadi.
Ganin hakan na mike tsam daga inda nake zaune ina fadin Nafisa mu shiga daga ciki ina daukan jakkar umma dake gefen ta aje inda ta zauna.
Duk suka bimu da kallo bayan mun mike din don basu so hakan ba a rayukan su gaskiya jin karin bayanin da umma din tayi masu don kwana uku na kara ga kwanakin daya bamu din muyi a gida ke nan.
Wanan ita din wacece mami ta tambaya bayan mun shige ciki yan aikin gidan kuma suna shigo da kayan mu a cikin gidan har lokacin zuwa dakunanan mu .
Ai ba lalai bane ya san yan uwanta duka duba ga yadda aikai auren su din kinga ba wai ansan yan uwan zainab din bane duka.
Bata daiyi kama da yan kauyen nan ba ita kila a wani birni take zaune Aisha ta fada.
Amma kema dai kina da yan uwa a kauye ko don ba kowane zaune a birni ba ina su hjy dasu mama Ramatu duk a kauye suke zaune.
Jamal ke fadin hakan ba tare daya dago kanshi ba daga latsan wayan da yake yi tun zaman shi a falon bai furta komai ba tunzuwan su sai yanzu.
Mami tace cikin tsawa zaka fara ko tun dazu nake kule daku kuna kokarin hana yarinyar nan shan ruwa ya fada mata.
Bata da kunyane mami ana magana sai ta dinga saka baki a maganan wataga ya saka baki a cikin zancen cikin mu ?
A daki kan muna shiga umma tana zama take fadin ikon Allah gaskiya dai tayi halinta don wanan matar bata iya boye bakin cikin ta ba sam.
Haka muke umma na fada ina kokarin cire lafayan dake jikina daga sama ina juyawa Nafisa ke fadin aini umma ban ko tsaya kallon su ba ni mamakin gidan nan nakeyi kamar ba a cikin kasan nan ba.
Ita da tasan kanta ai kinga wanan bai rudeta ba ko umma ta fada ai idan ranka ya baci ko ka hango abinda ba daidai ba har kana da zuciyar kwarai abin duniya baya rufe ma ido sam.
Hakane umma don mai daki shiyasan inda ruwa ke masa yoyo akace ita da ke zaune cikon su tasan irin rayuwan da take yi a nan.
Sallaman Fadilace ya katse muna zancen mu ta shigo da dan fara,a a fuskanta kadan tana fadin ina baya tun zuwan mutanen gidan su oga sai yanzu ake fada min kin dawo ashe.
Nan dai ta juya tana gaisawa dasu umma tare da tambayan lafiyan su inna tana tambayan sadiya sai gata ta shigo dakin tana fadin.
Anty wai yaya yace ga bakon mu ya shigo shima a kawo masa abinci da abin sha a falo.
Sai dai ganin anty fadila yasa ta dakatar da maganan da takeyi ta makaleta don murna a lokacin nake fadin bakin falin sun tafine ko suna nan.
Tace babu kowa yanzu a falon ina ga sun tafine don basu falo sai fadila ke fadin ai sun tafi yanzu ina shigowa dakin nan.
Nikan wanka na shiga don hakan ya zama min kamar dabi,a na yanzu ance zama da madaukin kanwa don haka shima yaya din yake da tsabta dole nima na iya hakan.
Abinci lafiyayye Fadila da a yanzu nake ganin sauyi a wurin ta suka gabatar muna tare da sauran yan aikin dake shigowa muna gaisawa dasu a lokacin.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM WAHAMATULLAH YAN UWA MUSULMAI BARKAN MU DA WANAN LOKACIN ALLAH YA SADAMU DA ALHERUN SA AMIN, , , , ,
YAR UWA BA DAMUWA BANE TUNINE HAKAN KADA KI MANTA KI SHIGA HAKKIN WANI IDAN BAKI BIYA BA DON ALLAH KI BIYA KI KARANTA, , , , ,
Mutunci da daraja bako ranan sun ganshi a gidan wurin mu don har sai da suka gaji daci don kansu daki na daban aka kai ko wani su.
Amma karshe a dakin umma da aka sauke ta a nan muka taru gaba dayan mu dakin wurin ta ana hira inda a karshe hiran ya koma na daulan duniya da sauran su.
Muna cikin hira misalin hudu da rabi ne yaya ya shigo dakin don gaida umma da gajiyan hanya gaba daya dakin kowa ya shiga kama kanshi a lokacin.
Nayi mamakin ganin wai ya jafar ya iya ladabi gun sarakan shi irin na malam ba haushe ashe don har kasa yakai yana gaida ita abinda ban taba gani ba a wurin shi ko dan bamu taba hadewa a gaban iyayyena bane dashi oho ?
Umma ta amsa itama a cikin dan kunya take kara yi mashi nasiha kan zama da iyali sai hakkuri don mu mata haka muke kaman yara wurin tunane.
Ya daga yana godiya ya fita daga dakin kafin umma ta juyo tana fadin ke ko yan nan kije gunshi tunda muka iso gaein nan kuwa ?
Kasa nayi da kaina lokacin data fadi hakan don ban tafi ba kuma ba zanyi karyan hakan ba gaskiya.
Assha zainab baki kyauta ba gaskiya kema kina da naki matsalan ke nan a nan don ba aiwa maza hakan ai kome ko ke tsakanin ki dashi.
Ya kamata ace kinje kun gaisa ba wanan da kukayi ba a bainan jamma,a dashi kinga a hakane zaku samu fahintar juna a tsakanin ku har ku warware matsalan dake akwai ba tare da kun shirya hakan ba.
Ya zama dole ki dinga bashi hakkin shi a naki bangaren bawai ki biye masa ki dinga share shi ba haka ban san lokacin dana bude baki ina fadin ummz bawai ban zuwa bane.
Shi din ne yayi warning dina tun farkon auren mu kan hakan ya kance shi mace bata gaban shi asalima shida mace sai dai mutunci da zaman yan uwantaka a tsakanin su.
Badake matarsa ba kan ko ya fadi hakan don kece mace mafi kusanci yanzu a duniyan nan gareshi kinfi
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111 Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131