din muna gaida mami.
Sai ji nayi ya jafar shima ya zube a kusa dani yana fadin kamar yadda na fada mami ina wuni mun samuku lafiya.
Duk suka kwashe da dariya banda mami data daure fuska tana fadin kai yanzu bakaji kunya ba ace kuna kasan nan tun shekaran jiya amma sai yanzu matar ka zata shigo gidan gaishe mu ?
Haba mami kin san suna tare da gajiya nine nace ta bari su huta sai na kawo su na kuma fada maki ai a waya.
Kaina yana sade a kasa koda take wanan maganan can na dago na dan kalli inda yan matan gidan da ya mamud da matar shi suke zaune nace yaya mun same ku lafiya anty ya gida ya yara ?
Kafin nace kuma anty mun sameku lafiya ya gida ya aiki da karatu duk a lokaci guda na jera masu gaisuwan a tare.
Sai ya mamud ne da anty Na,ima suka amsa mun da fara,a suna fadin munzo lafiya ya can ni sai lokacin ma nasan ashe Nuriya matar ya mamud ta kara haihuwa ashe .
Don na ganta da yarinya karama dauke a jikin ta da alaman har an yayye yarinyar ma a lokacin .
Muryan mami naji tana fadin sarauta dai da jin kai irin na samun wuri har zainab ce yau za a ce wai tana hutun gajiya irin haka a rayuwan ta.
Da sauri na juyo na dan kalli mami din kafin naji ya jalal yace haba mami sai kace ita din ba mutum bane naga ke idan mun dawo har karin ruwa ake maki fa.
Gasu dai gwanin ban sha,awa kamar ace da yara suke tafe shine abin zaifi burge mutane ai ba a tafi uwar duniya a dawo haka babu ko kwai ba.
Nuriya ta fada tana wani irin dariyan shu,umanci a fuskanta wanan kuma sai idan da Allah kike jayayya don shine mai bada haihuwa lokacin da yaso kuma a inda yaga dama.
Zainab tashi muje ya J ya fada yana mikewa fuskan shi a daure da sauri ya mamud yace ku tafi ina yanzu kuna shigowa zaku tafi kuma.
Dole mu tafi don ba zan lamunci cin fuska irin haka ga iyalina ba ga kowa duk wanda yace zai taba min mata kamar ni ya taba don haka ba zan dauki wanan ba.
Kayiwa matan ka iyaka kan sake zancen daya shafeni idan ma haihuwan takewa zainab gori dashi ai ba zainab bane mai laifi don nine raggon namijin dana kasa bata cikin ta haifa.
Falon yayi tsit a lokacin kamar babu kowa a cikin sa sai Nuriyan ne tayi karfin halin fadin yo ni ai da wasa kuma naga dacewan hakan na fada don yaci ace yanzu kun fara aje iyali ai.
Kai wanan halin baiyi ba wallahi kamar kuna jirace da yarinyar nan tazo ku gasa mata magana haka.
Duk da dai mami ke kika fara bada hanyar yin hakan sai dai ku sani a yanzu kuna falon kaf banda mami babu wace ta kama kafar zainanb ko mijin da komai da har zaku tare ta da wanan zancen haka.
Kema mai haihuwan aiba rawa ko kida kikayi gaban Allah ba ya baki su da kika tareta da wanan zancen mara dadin ji jamal ya fada yana jan tsuki ya bar falon a fusace.
Nuriya ke nan yanzu dai kinji idan ma dama kina jiran inxo ki gasa min wanan maganan ne haka daga shigowa na kamar kina jirace dani.
Na fada a daidai lokacin dana mike tsaye sadiya ma ta mike tana manne dani kamar taga abin tsoro a falon.
Gaskiya haka baiyi ba Nuriya at,list ai kya bari ta huta kafin ma ki fadi abinda ke ranki ai Aisha ta fada.
Ballwma ko an raina dan tsuntsu ba acin shi da gashi don anyi sake dan zaki ya girma ko gaskiyar jamal ne Nuriya zainab dai ba abin yarwa bane yanzu don muje ta muna goma na arziki gaba dayan mu nan Na,ima ta fada tana mikewa.
Saida safe mami na fada ina bin bayan ya j din daya fara tafiya a lokacin kafin na juyo ina fadin ga tsaraba nan mami da muka zo dashi ayi hakkuri dashi ba yawa.
Na sa kai nabi bayan shi ins jin ya mamud na fadin kin gani mami saida nace kada kiyi wanan zancen a gaban su tunda ya fadi uzurin shi kika yi a gaban wanan mara hankali da tunane.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAN UWA DA FATAN MUN WUNI LAFIYA YA IBADA ALLAH YA BAMU KARFI DA LAFIYAN BAUTA MASHI BAUTA TSAKAKAKE A RAYUWAN MU ALLAHUMA AMIN
LITTAFIN KUDINE YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DA SAUKIN FAHINTA BA TARE DA DAUKAN HAKKIN KOWA BA A KANKI, , , ,
DON KIRA 08036959257 KO 09026931792 ACCOUNT 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK, , ,
Babu wanda yai magana da dan uwa tun fitowan mu cikin gidan mami din sai tafiya yake damu a guje a haka har muka karasa bakinn wani plaza ya juyo inda sadiya take yana fadin ya sadiya mu tsaya a sai wani abune a nan ?
Da sauri ta girgiza kai tare da yaya muje gida kwai hakan ya nuna itama din a tsorace take a lokacin da abinda ya faru.
Ya mike zuwa hanyar gidan namu horn ya danna saiga masu get sun bude da sauri don sheda horn din motan da sukayi.
Motan na tsaya nayi saurin fita daga motan na dauka shima fita zaiyi a lokacin saidai muna fita sai naga ya juya ya fita daga gidan.
Muna shiga falon fadilace ta tare tana muna sannu da dawowa na amsa take fadin ai ta dauka zamu dade ashe yanzu zamu dawo.
Eh na bata amsa dashi don ina ganinta zancen ta da mukayi ya fado min a rai lokaci guda ina ganin ta na tuna wai ashe ita din yar sandan ciki ce take zaman leken asiri a gidan mu to akan me na tambayi kaina ?
Maimakon na zauna a falo kamar yadda muka saba nake fadin bari kawai na rage kayan jikina sai na nufi hayar dakin inda sadiya ma take biye dani bata zauna ba a falon itama.
Mun wuce munbar fadila da mamakin mu a fili kafin ta sauya tunanen ta da cewa wata kila gidan mami muka je aka bata muna rai a can.
Tsoranta nake ji yanzu sadiya ta fada a bayana yasa na juyo ina fadin tsoron wa ke nan anty mana naji yaya yace ita din yar sandace wai .
To kinga kada ki soma yin wani abinda zata gane kin san komai a wurin ta tunda har mun gane ta sai mu bita da hakan shike nan.
Wa zata kama a gidan nan anty da take zaune a nan nima tunanen da nakeyi ke nan sadiya saidai nasan don yaya take wanan aikin a nan mukan meye ruwan mu a ciki tunda bamuyiwa kowa laifi ba .
In ma har mamice ta turota nasan ba zata taba kamani da laifin komai ba tunda banyi ba insha Allahu.
A dakin muka kwana tare da kanwata da barci ya daukemu bamu ma sanda hakan ba tun muna hiran abinda ya faru a gidan mami har mukai shiru muka fara barci.
A cikin dare na falka a dan tsorace na tuna ban rufe kofa ba lokacin bayan na rufene na shiga bandaki na dauro alwala ba abinda nake tunane sai kalamin Nuriya wanda nasan dani take wanan maganan .
Ba komai yasa haka ba sai hangen nesa da take min tana ganin kanar duk dadin duniya da daula ya kare a gareni yanzu.
Wanda ita bata san ABU CIKIN DUHU SIRINE BA ba ko wani dadi yakan daure a dadin da take zato ba ba tare da kalubalin rayuwa a bawa ba.
Hawayen takaici da bakin ciki suka fara zubo min masu zafi daga idanuwana a daidai lokacin da wani tunane ya ziyarci zuciyana na mike lokaci guda na fara ibada sai bayan na dauki lokaci na shafa tare da waigawa inda naji motsin sadiya ina kallon ta sai barcinta take a tsanake hankali kwance nace kin huta baki da damuwa sadiya.
Washe gari tun bayan idar da sallah mu da asubah sadiya ta koma dakinta ta kwanta nasan tayi gudune don kada ince ta tsaya muyi tulawan safe da mukanyi wani lokaci idan ta kwana dakina da safe.
Nima din ranan ban iya tabuka komai ba gado na koma na kwanta tare da dunkulewa wuri daya a haka barci ya daukeni kuma.
Tun daren jiyan ya kasa tsayar da tunanen shi wuri daya har zuwa wayewan garin da bai samu sukuni a tare dashi ba.
A gaskiya ya jefa yarinyar nan a cikin wani hali yasan shikan da badon Allah yai mai zabin mata irin zainab ba a rayuwan shi da yanzu kila ya auri mata sun fi a kirga yana sakin su don halin shi.
Shidai yasan bai iya tsinanawa mace komai na abinda ya shafi jin dadin aurataiya har ya kai ga an samu ciki don tara zuria.
Sam irim wanan tunanen baizo mashi a raiba da farko sam ya manta babu wani babban buri ga dan Afirca kamar ya ga ya tara iyali a karshen rayuwan shi.
Yau sai gashi tun ba,aje ko ina a gaban shi an fara suka na da zance mafi tayar da hankalin wanda ake fadawa hakan.
Nuriya why zaki shigo cikin lamarina haka da gagawa ki bata min tsarin komai da nake shiryawa a kan mu.
Yasan wanan zancen ba waiba zai iya jawo masu matsala a tsakanin shi shida zainab din komai hakkurin ta kuwa.
Don komai hakkurin ka akai ma gori akan haihuwa kuma laifin ba naka bane dole ranka ya baci ga hakan.
Balle shidin da zainab da ba wani irin wanan mu,amulan a tsakanin su da har zai kai ga tunanen haihuwa nan gaba.
Idon shi ya lumshe a hankali yana sauke ajiyan zuciya don numfashin shi da yake ji yana harde mai lokaci guda daga inda yake kwance saman gadon dakin nasa.
A hankali ya fara tunu abubuwan da suka faru dashi tun farko har ya tsunci kanshi cikin wanan harkan duk da ba zai iya cewa ga dalilin fara hakan ba gareshi.
Da idan akwai wanda ya tsani wanan halaiyar a bayan shi yake sai gashi dumu dumu yau a cikin wanan harkan daya tsana din yana yi.
Wani irin nauyi yaji zuciyar shi na mashi lokaci guda da har bai iya sauke numfashi ya sauka mai yadda ya dace.
Da kyat ya dago daga kwancen yana dafe da zuciyar shi ya kai zaune har lokacin hannun shi na saman chest din shi kafin ya samu ya sauke numfashi da karfi yana runtse idanun shi .
Ya dade zaune a hakan kafin ya mike cikin rashin jin dadin komai a lokacin ya nufi hanyar fita daga dakin nasa.
Direct part dina ya nufa kai tsaye ya tura kofan dakin ya jishi a bude duk da safiyane sosai a lokacin yayi mamakin ganin kofana a bude.
Kai tsaye yasa kai ya shiga babu kowa a falon ya nufi uwar dakin da yake tunanen ina ciki a lokacin.
Can ya hangoni kwance tsakiyan gado na dunkule a wuri daya ina barci kamar a wahalce nake yadda na kwanta din.
Ya dan dade tsaye yana kallona yasan dalilin maganan jiyane daya faru a gidan mami din ne ya kawo min rashin barci a daren jiyan.
Kamar zai fita sai kuma kawai ya nufi gadon ya hawo a hankali har zuwa inda nake kwance din ya kwanta ya rungumeni a jikin shi.
Ga mamakin shi sai yaga na gyara kwanciya ina kara shigewa cikin jikin nasa duk a ciki barcin da nakeyi nayi hakan .
Shima ajiyan zuciya ya sauke a nasa bangaren yana jin tausayin kanmu a karo na farko da nadama a rayuwan shi.
Ga kamshin bodyspray din da nake amfani dashi yana shiga mai hancin tare da saukar mai da wani irin yanayi a zuciyar shi da ba zaice ga irin abinda yake ji ba lokacin sai kara rungumeni a jikin shi dayayi a hakan.
Mun kai wani lokaci yana shakan kamashin man gashin da nake amfani dashi wanda har yakai ga daukan hannun shi a hankali ya cusa a tsakiyan gashin kaina dake kwance lub yasha gyara yadda na kamashi wuri daya da zan kwanta tunda ba kitso muke samun yi ba.
Can a cikin barcina nake ji nauyin mutum a jikina sai nake gani kamar mafalkin haka nakeyi kafi hakan ya fara hanani barci don wasan da yakeyi a kaina din.
A tsorace na bude idona tare da dan zabura a firgice a cikin razana ina kokarin yin ihu don tsoro .
Sai nake gani abin kamar a mafalki don bude idanun da sukai min nauyi don barci da nake ji a lokacin ga kuma mutum a tare dani da ban kawo cewa shine ba sam a raina.
Common relax zainab its me jafar kin faye tsoro da yawa now jin hakan bai hanani yunkurin kwance kaina daga gareshi ba a cikin tsoro.
Sai kara rikoni da yayi a jikin nasa babu yadda zanyi in kwace kaina a lokacin don irin rikon da yai min din.
Meye haka yaya zaka shigo min daki ina barci har ka hau min gado ka rike ni kuma ?
Baiyi magana ba sai dan murmushin da naji ya sake da baikai ciki ba dayayi a lokacin.
Kafin can inji yace zainab zuciyana kamar zai fashe nakejin sa na kasa rike kaina da kaina ina neman inda zan raba naji sanyi ne a rayuwana.
Ba tare da na juyo ba don babu daman hakan saboda irin rikon da yai min ba daman na kaucewa hakan.
Amma a cikin karfin hali irin namu na mata nace mai babu sanyi ko sauki a tare dani yaya don babu abinda zan ma a hakan ka sani.
Nima din da ka sani da baka nufoni ba don a hakan yadda kake ka sameni a yanzu don ba kai kadai ke cikin bacin rai ba yau.
Na sani zainab ya fada kamar wani karami yaro dashi yana kara cusa kanshi a kaina yadda muke kwancen.
A cikin wanan yanayin fadila ta fado dakin ta samemu ta koma baya da sauri tana dafe kirjin ta do abinda idon ta ya gane mata a lokacin.
Wanan wani irin mutum ne da ba,a gane gaban sa sai da ina gab da hada komai dana samu gareshi yanzu kuma zai canza min lissafi ?
Idab na bada shedan shi din guy ne bai aikata wani abu da matar shi fa yanzun ga idona kai haba ashe malam biri yai kama da mutum na kasa gane gaskiyar yarinyar nan tun farko.
Ashe akwai abinda ke wakana a tsakanin sune wani lokaci yasa take kin fada mi komai idan na tuntube ta da zancen nasa.
A dakin kuma shiru ne ya biyo baya kamar ba zai yi magana ba sai can yace a naki ganin ke nan zainab ?
Amma at list ko wanan rikon da nayi maki naji sanyi a raina ba kamar yadda na shigo dakin da kumci ba a zuciyana da farko ba.
Da karfin gaske na kwace kaina a jikin shi jin abunda ya fada din ina fadin duk wani jin dadi ko walwala ka haramtashi a zukatan mu yaya.
Yau sanadin ka har ake daukan laifin da banawa ba ana dora mi duk da bansan yadda ubangiji ya halicceni ba tun farko ko ni din mai haihuwace ko akasin hakan .
Amma a yanzu kam laifin hakan yana wurin ka yaya don dama na dade ina tsoron wanan ranan duba ga yadda mutanen mu suke nan akan aure.
Tareni yayi da fadin na fiki sanin duk wanan matsalan yana tafe muna komai dadin dadewa watarana za a samu wanda zai muna wanan korafin na haihuwa a tsakanin duba ga yadda muka dauki shekaru a tare dake.
Amma sam banyi tsamani hakan zai fito daga bangarena ba sai dai daga gun yan uwan ki nafi zaton hakan.
Zainab nasan kinyi hakkuri ga komai game da zama dani a hakan don banda abinda zan iya saka maki dashi a rayuwana da zan maki na ga na saka maki ga hakkurin ki.
Nima din a yanzu nakan yi nadaman hakan saidai ba kowa bane zai yadda da hakan sanin ni ko waye ke tare dake kuma kikai hakkuri kika zauna dani hakana.
Duk da nasan Nuriya ta yi wanan zancen tana daukan kece mai laifin rashin haihuwan a tsakanin mu duba ga irin rayuwan da kike ciki a gidana.
Wanda nasan zafi da kishi irin naku na mata yasa ta fada muna wanan maganan haka a gaban kowa don dai kawai taga ta bata maki rayuwan ki.
Saidai da tasan abinda kalamin nata zai jawo a gareta da bata
Showing 303001 words to 306000 words out of 390011 words
Sai ji nayi ya jafar shima ya zube a kusa dani yana fadin kamar yadda na fada mami ina wuni mun samuku lafiya.
Duk suka kwashe da dariya banda mami data daure fuska tana fadin kai yanzu bakaji kunya ba ace kuna kasan nan tun shekaran jiya amma sai yanzu matar ka zata shigo gidan gaishe mu ?
Haba mami kin san suna tare da gajiya nine nace ta bari su huta sai na kawo su na kuma fada maki ai a waya.
Kaina yana sade a kasa koda take wanan maganan can na dago na dan kalli inda yan matan gidan da ya mamud da matar shi suke zaune nace yaya mun same ku lafiya anty ya gida ya yara ?
Kafin nace kuma anty mun sameku lafiya ya gida ya aiki da karatu duk a lokaci guda na jera masu gaisuwan a tare.
Sai ya mamud ne da anty Na,ima suka amsa mun da fara,a suna fadin munzo lafiya ya can ni sai lokacin ma nasan ashe Nuriya matar ya mamud ta kara haihuwa ashe .
Don na ganta da yarinya karama dauke a jikin ta da alaman har an yayye yarinyar ma a lokacin .
Muryan mami naji tana fadin sarauta dai da jin kai irin na samun wuri har zainab ce yau za a ce wai tana hutun gajiya irin haka a rayuwan ta.
Da sauri na juyo na dan kalli mami din kafin naji ya jalal yace haba mami sai kace ita din ba mutum bane naga ke idan mun dawo har karin ruwa ake maki fa.
Gasu dai gwanin ban sha,awa kamar ace da yara suke tafe shine abin zaifi burge mutane ai ba a tafi uwar duniya a dawo haka babu ko kwai ba.
Nuriya ta fada tana wani irin dariyan shu,umanci a fuskanta wanan kuma sai idan da Allah kike jayayya don shine mai bada haihuwa lokacin da yaso kuma a inda yaga dama.
Zainab tashi muje ya J ya fada yana mikewa fuskan shi a daure da sauri ya mamud yace ku tafi ina yanzu kuna shigowa zaku tafi kuma.
Dole mu tafi don ba zan lamunci cin fuska irin haka ga iyalina ba ga kowa duk wanda yace zai taba min mata kamar ni ya taba don haka ba zan dauki wanan ba.
Kayiwa matan ka iyaka kan sake zancen daya shafeni idan ma haihuwan takewa zainab gori dashi ai ba zainab bane mai laifi don nine raggon namijin dana kasa bata cikin ta haifa.
Falon yayi tsit a lokacin kamar babu kowa a cikin sa sai Nuriyan ne tayi karfin halin fadin yo ni ai da wasa kuma naga dacewan hakan na fada don yaci ace yanzu kun fara aje iyali ai.
Kai wanan halin baiyi ba wallahi kamar kuna jirace da yarinyar nan tazo ku gasa mata magana haka.
Duk da dai mami ke kika fara bada hanyar yin hakan sai dai ku sani a yanzu kuna falon kaf banda mami babu wace ta kama kafar zainanb ko mijin da komai da har zaku tare ta da wanan zancen haka.
Kema mai haihuwan aiba rawa ko kida kikayi gaban Allah ba ya baki su da kika tareta da wanan zancen mara dadin ji jamal ya fada yana jan tsuki ya bar falon a fusace.
Nuriya ke nan yanzu dai kinji idan ma dama kina jiran inxo ki gasa min wanan maganan ne haka daga shigowa na kamar kina jirace dani.
Na fada a daidai lokacin dana mike tsaye sadiya ma ta mike tana manne dani kamar taga abin tsoro a falon.
Gaskiya haka baiyi ba Nuriya at,list ai kya bari ta huta kafin ma ki fadi abinda ke ranki ai Aisha ta fada.
Ballwma ko an raina dan tsuntsu ba acin shi da gashi don anyi sake dan zaki ya girma ko gaskiyar jamal ne Nuriya zainab dai ba abin yarwa bane yanzu don muje ta muna goma na arziki gaba dayan mu nan Na,ima ta fada tana mikewa.
Saida safe mami na fada ina bin bayan ya j din daya fara tafiya a lokacin kafin na juyo ina fadin ga tsaraba nan mami da muka zo dashi ayi hakkuri dashi ba yawa.
Na sa kai nabi bayan shi ins jin ya mamud na fadin kin gani mami saida nace kada kiyi wanan zancen a gaban su tunda ya fadi uzurin shi kika yi a gaban wanan mara hankali da tunane.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
YAN UWA DA FATAN MUN WUNI LAFIYA YA IBADA ALLAH YA BAMU KARFI DA LAFIYAN BAUTA MASHI BAUTA TSAKAKAKE A RAYUWAN MU ALLAHUMA AMIN
LITTAFIN KUDINE YAR UWA KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DA SAUKIN FAHINTA BA TARE DA DAUKAN HAKKIN KOWA BA A KANKI, , , ,
DON KIRA 08036959257 KO 09026931792 ACCOUNT 2254380105 ZAINAB IDRIS MAKAWA ZINETH BANK, , ,
Babu wanda yai magana da dan uwa tun fitowan mu cikin gidan mami din sai tafiya yake damu a guje a haka har muka karasa bakinn wani plaza ya juyo inda sadiya take yana fadin ya sadiya mu tsaya a sai wani abune a nan ?
Da sauri ta girgiza kai tare da yaya muje gida kwai hakan ya nuna itama din a tsorace take a lokacin da abinda ya faru.
Ya mike zuwa hanyar gidan namu horn ya danna saiga masu get sun bude da sauri don sheda horn din motan da sukayi.
Motan na tsaya nayi saurin fita daga motan na dauka shima fita zaiyi a lokacin saidai muna fita sai naga ya juya ya fita daga gidan.
Muna shiga falon fadilace ta tare tana muna sannu da dawowa na amsa take fadin ai ta dauka zamu dade ashe yanzu zamu dawo.
Eh na bata amsa dashi don ina ganinta zancen ta da mukayi ya fado min a rai lokaci guda ina ganin ta na tuna wai ashe ita din yar sandan ciki ce take zaman leken asiri a gidan mu to akan me na tambayi kaina ?
Maimakon na zauna a falo kamar yadda muka saba nake fadin bari kawai na rage kayan jikina sai na nufi hayar dakin inda sadiya ma take biye dani bata zauna ba a falon itama.
Mun wuce munbar fadila da mamakin mu a fili kafin ta sauya tunanen ta da cewa wata kila gidan mami muka je aka bata muna rai a can.
Tsoranta nake ji yanzu sadiya ta fada a bayana yasa na juyo ina fadin tsoron wa ke nan anty mana naji yaya yace ita din yar sandace wai .
To kinga kada ki soma yin wani abinda zata gane kin san komai a wurin ta tunda har mun gane ta sai mu bita da hakan shike nan.
Wa zata kama a gidan nan anty da take zaune a nan nima tunanen da nakeyi ke nan sadiya saidai nasan don yaya take wanan aikin a nan mukan meye ruwan mu a ciki tunda bamuyiwa kowa laifi ba .
In ma har mamice ta turota nasan ba zata taba kamani da laifin komai ba tunda banyi ba insha Allahu.
A dakin muka kwana tare da kanwata da barci ya daukemu bamu ma sanda hakan ba tun muna hiran abinda ya faru a gidan mami har mukai shiru muka fara barci.
A cikin dare na falka a dan tsorace na tuna ban rufe kofa ba lokacin bayan na rufene na shiga bandaki na dauro alwala ba abinda nake tunane sai kalamin Nuriya wanda nasan dani take wanan maganan .
Ba komai yasa haka ba sai hangen nesa da take min tana ganin kanar duk dadin duniya da daula ya kare a gareni yanzu.
Wanda ita bata san ABU CIKIN DUHU SIRINE BA ba ko wani dadi yakan daure a dadin da take zato ba ba tare da kalubalin rayuwa a bawa ba.
Hawayen takaici da bakin ciki suka fara zubo min masu zafi daga idanuwana a daidai lokacin da wani tunane ya ziyarci zuciyana na mike lokaci guda na fara ibada sai bayan na dauki lokaci na shafa tare da waigawa inda naji motsin sadiya ina kallon ta sai barcinta take a tsanake hankali kwance nace kin huta baki da damuwa sadiya.
Washe gari tun bayan idar da sallah mu da asubah sadiya ta koma dakinta ta kwanta nasan tayi gudune don kada ince ta tsaya muyi tulawan safe da mukanyi wani lokaci idan ta kwana dakina da safe.
Nima din ranan ban iya tabuka komai ba gado na koma na kwanta tare da dunkulewa wuri daya a haka barci ya daukeni kuma.
Tun daren jiyan ya kasa tsayar da tunanen shi wuri daya har zuwa wayewan garin da bai samu sukuni a tare dashi ba.
A gaskiya ya jefa yarinyar nan a cikin wani hali yasan shikan da badon Allah yai mai zabin mata irin zainab ba a rayuwan shi da yanzu kila ya auri mata sun fi a kirga yana sakin su don halin shi.
Shidai yasan bai iya tsinanawa mace komai na abinda ya shafi jin dadin aurataiya har ya kai ga an samu ciki don tara zuria.
Sam irim wanan tunanen baizo mashi a raiba da farko sam ya manta babu wani babban buri ga dan Afirca kamar ya ga ya tara iyali a karshen rayuwan shi.
Yau sai gashi tun ba,aje ko ina a gaban shi an fara suka na da zance mafi tayar da hankalin wanda ake fadawa hakan.
Nuriya why zaki shigo cikin lamarina haka da gagawa ki bata min tsarin komai da nake shiryawa a kan mu.
Yasan wanan zancen ba waiba zai iya jawo masu matsala a tsakanin shi shida zainab din komai hakkurin ta kuwa.
Don komai hakkurin ka akai ma gori akan haihuwa kuma laifin ba naka bane dole ranka ya baci ga hakan.
Balle shidin da zainab da ba wani irin wanan mu,amulan a tsakanin su da har zai kai ga tunanen haihuwa nan gaba.
Idon shi ya lumshe a hankali yana sauke ajiyan zuciya don numfashin shi da yake ji yana harde mai lokaci guda daga inda yake kwance saman gadon dakin nasa.
A hankali ya fara tunu abubuwan da suka faru dashi tun farko har ya tsunci kanshi cikin wanan harkan duk da ba zai iya cewa ga dalilin fara hakan ba gareshi.
Da idan akwai wanda ya tsani wanan halaiyar a bayan shi yake sai gashi dumu dumu yau a cikin wanan harkan daya tsana din yana yi.
Wani irin nauyi yaji zuciyar shi na mashi lokaci guda da har bai iya sauke numfashi ya sauka mai yadda ya dace.
Da kyat ya dago daga kwancen yana dafe da zuciyar shi ya kai zaune har lokacin hannun shi na saman chest din shi kafin ya samu ya sauke numfashi da karfi yana runtse idanun shi .
Ya dade zaune a hakan kafin ya mike cikin rashin jin dadin komai a lokacin ya nufi hanyar fita daga dakin nasa.
Direct part dina ya nufa kai tsaye ya tura kofan dakin ya jishi a bude duk da safiyane sosai a lokacin yayi mamakin ganin kofana a bude.
Kai tsaye yasa kai ya shiga babu kowa a falon ya nufi uwar dakin da yake tunanen ina ciki a lokacin.
Can ya hangoni kwance tsakiyan gado na dunkule a wuri daya ina barci kamar a wahalce nake yadda na kwanta din.
Ya dan dade tsaye yana kallona yasan dalilin maganan jiyane daya faru a gidan mami din ne ya kawo min rashin barci a daren jiyan.
Kamar zai fita sai kuma kawai ya nufi gadon ya hawo a hankali har zuwa inda nake kwance din ya kwanta ya rungumeni a jikin shi.
Ga mamakin shi sai yaga na gyara kwanciya ina kara shigewa cikin jikin nasa duk a ciki barcin da nakeyi nayi hakan .
Shima ajiyan zuciya ya sauke a nasa bangaren yana jin tausayin kanmu a karo na farko da nadama a rayuwan shi.
Ga kamshin bodyspray din da nake amfani dashi yana shiga mai hancin tare da saukar mai da wani irin yanayi a zuciyar shi da ba zaice ga irin abinda yake ji ba lokacin sai kara rungumeni a jikin shi dayayi a hakan.
Mun kai wani lokaci yana shakan kamashin man gashin da nake amfani dashi wanda har yakai ga daukan hannun shi a hankali ya cusa a tsakiyan gashin kaina dake kwance lub yasha gyara yadda na kamashi wuri daya da zan kwanta tunda ba kitso muke samun yi ba.
Can a cikin barcina nake ji nauyin mutum a jikina sai nake gani kamar mafalkin haka nakeyi kafi hakan ya fara hanani barci don wasan da yakeyi a kaina din.
A tsorace na bude idona tare da dan zabura a firgice a cikin razana ina kokarin yin ihu don tsoro .
Sai nake gani abin kamar a mafalki don bude idanun da sukai min nauyi don barci da nake ji a lokacin ga kuma mutum a tare dani da ban kawo cewa shine ba sam a raina.
Common relax zainab its me jafar kin faye tsoro da yawa now jin hakan bai hanani yunkurin kwance kaina daga gareshi ba a cikin tsoro.
Sai kara rikoni da yayi a jikin nasa babu yadda zanyi in kwace kaina a lokacin don irin rikon da yai min din.
Meye haka yaya zaka shigo min daki ina barci har ka hau min gado ka rike ni kuma ?
Baiyi magana ba sai dan murmushin da naji ya sake da baikai ciki ba dayayi a lokacin.
Kafin can inji yace zainab zuciyana kamar zai fashe nakejin sa na kasa rike kaina da kaina ina neman inda zan raba naji sanyi ne a rayuwana.
Ba tare da na juyo ba don babu daman hakan saboda irin rikon da yai min ba daman na kaucewa hakan.
Amma a cikin karfin hali irin namu na mata nace mai babu sanyi ko sauki a tare dani yaya don babu abinda zan ma a hakan ka sani.
Nima din da ka sani da baka nufoni ba don a hakan yadda kake ka sameni a yanzu don ba kai kadai ke cikin bacin rai ba yau.
Na sani zainab ya fada kamar wani karami yaro dashi yana kara cusa kanshi a kaina yadda muke kwancen.
A cikin wanan yanayin fadila ta fado dakin ta samemu ta koma baya da sauri tana dafe kirjin ta do abinda idon ta ya gane mata a lokacin.
Wanan wani irin mutum ne da ba,a gane gaban sa sai da ina gab da hada komai dana samu gareshi yanzu kuma zai canza min lissafi ?
Idab na bada shedan shi din guy ne bai aikata wani abu da matar shi fa yanzun ga idona kai haba ashe malam biri yai kama da mutum na kasa gane gaskiyar yarinyar nan tun farko.
Ashe akwai abinda ke wakana a tsakanin sune wani lokaci yasa take kin fada mi komai idan na tuntube ta da zancen nasa.
A dakin kuma shiru ne ya biyo baya kamar ba zai yi magana ba sai can yace a naki ganin ke nan zainab ?
Amma at list ko wanan rikon da nayi maki naji sanyi a raina ba kamar yadda na shigo dakin da kumci ba a zuciyana da farko ba.
Da karfin gaske na kwace kaina a jikin shi jin abunda ya fada din ina fadin duk wani jin dadi ko walwala ka haramtashi a zukatan mu yaya.
Yau sanadin ka har ake daukan laifin da banawa ba ana dora mi duk da bansan yadda ubangiji ya halicceni ba tun farko ko ni din mai haihuwace ko akasin hakan .
Amma a yanzu kam laifin hakan yana wurin ka yaya don dama na dade ina tsoron wanan ranan duba ga yadda mutanen mu suke nan akan aure.
Tareni yayi da fadin na fiki sanin duk wanan matsalan yana tafe muna komai dadin dadewa watarana za a samu wanda zai muna wanan korafin na haihuwa a tsakanin duba ga yadda muka dauki shekaru a tare dake.
Amma sam banyi tsamani hakan zai fito daga bangarena ba sai dai daga gun yan uwan ki nafi zaton hakan.
Zainab nasan kinyi hakkuri ga komai game da zama dani a hakan don banda abinda zan iya saka maki dashi a rayuwana da zan maki na ga na saka maki ga hakkurin ki.
Nima din a yanzu nakan yi nadaman hakan saidai ba kowa bane zai yadda da hakan sanin ni ko waye ke tare dake kuma kikai hakkuri kika zauna dani hakana.
Duk da nasan Nuriya ta yi wanan zancen tana daukan kece mai laifin rashin haihuwan a tsakanin mu duba ga irin rayuwan da kike ciki a gidana.
Wanda nasan zafi da kishi irin naku na mata yasa ta fada muna wanan maganan haka a gaban kowa don dai kawai taga ta bata maki rayuwan ki.
Saidai da tasan abinda kalamin nata zai jawo a gareta da bata
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102 Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131