wakana duk da bata ji sosai a lokacin daga inda take labe.
Tadai labe din tana kallo don tasan wani abu ke faruwa a lokacin a yadda taganmu zazaune yasa data hango mami na kuka kuma kaman ana fada ta fito da sauri tana fadin kuzo akwai abindake faruwa a waje da su mami don Allah.
Hakan yasa suka fito a cikin tashin hankali zuwa waje sai dai suna tunkaro wurin suka tsaya duk abinda ake fada a kunnuwan su ne lokaci.
Sai suka fara dan kalon juna a tsakanin su kafin hjy ta karaso tana fadin wai meke faruwa a wurin nan ne haka tun dazun ?
Sai kuma dan yanayin mami ya dauke mata hankali ta kurawa yar nata ido tana binta da kallon a cikin mamaki.
Iyami kin bata wayau ki yau har abin naki yakai ki zaunar da yarinyar nan haka a waje kina ci mata mutunci haka.
Ki duba nan duk yayan kine a nan aure kuma zasuyi suje gidan wasu shin kinsan irin *abifaru
sakamakon hakan zai zo masu ?
Shifa komai ka aikata a duniyan nan kai da kanka zaka girbi abinka da hannun ka shin iyami baki gudun yaran nan su tarar da uwar mijin data dara irin gasawa yar nan da kikeyi ?
Kowa yai shiru a wurin ana sauraron abinda hjy din take fadi sai rufaida ce ta bude baki tace wa tsohuwar kinyi kuskure hjy don mu kan ba zamuyi aure irin wanan na cusa kai haka ba gaskiya.
Ki min shiru Rufaida mami ta fada wa yar nata cikin tsawa a hasale taci gaba da fadin ana nuna maku hanya har kina ci gaba da magana haka.
Fada min yanzu meye laifin yarinyar nan zainab a nan don kawai ta auri yayan ku ko dan ta zauna a cikin mu har abada.
Yanzu na gaji da wanan halin da kukewa yarinyar nan zainab ku barta ta zauna lafiya da mijin ta don ko ta muna komai a rayuwa don ta zauna da dan uwan ku tsakani da Allah ba don wani abuba.
Yau na gaskanta hakan abinda kuke yawan fada min tayi ko kun gani sam abin ba haka yake ba ashe .
Don yanzu a wirin nan na gaskanta hakan na gane gaskiya abin ba hakana bane bawai ta asirce shi bane ko wani abu.
Tayi ne don ta farauta min rai wanda nasan da wuya a nan a samu wace zata iya yin abinda zainab din tayi min.
Kowa wurin sai kallon mami yakeyi don jin furcin ta a kaina taci gaba da fadin ina son ku sani daga yau ba raini ko wullakanci ga yar uwanku kuma matar yayan ku gata a zaune gaban ku zainab.
Ikon Allah hjy da takai zaune ta fada har lokacin tanawa mami din kallon mamaki kafin mami din tace hjy don Allah ki tafi gida dasu in an jima zanzo gidan da mamud da jamal mu sameku a can.
Mamakine ko al,ajabi ya cika min zuciya a lokacin don saukowan mami haka da sauri sai abin ya fara daure min kai na.
Wanda nasan ba ni kadai nashi yin wanan tunanen ba a wanan lokacin kusan duk wanda ke wurin yana mamakin hakan.
Hjy ta kalli jafar tana fadin mu tafi tashi zainab mu koma gida tun lokacin sallah bai shige muna a hanya ba.
Ba yadda na iya haka na dago kafata da kyat na fara ja don barin wurin ba tare dana iya yiwa kowa magana ba na fara tafiya.
Sai Anty Na,imace kewa dani zainab Allah bamu alheri sai munzo maku yawon weekend tunda naji ance kun kusa tafiya.
Dan murmushin yake na gefen fuska na sake ba tare dana bata amsa ba na wuce wirin motan mu kai tsaye.
Driver na ganin hakan ya mike ya taso da sauri ya nufo inda nake ina kokarin bude motar ya bude min na shiga na zauna ina jiran isowan su dan shi ya tsaya yana magana da su ya mamud.
Ita kuma hjy da mami suke tafe a hankali zuwa wurin motan da alaman dai duk maga sukeyi daya shafemu.
Yayin da yan matan suke tsaye suna kallon mamaki na sauyawan mami lokaci guda haka bayan zuwan mu gidan ne koma meye ya faru.
Bayan sun karaso bakin motan mami ta dan leko tana fadin zainab kada ki nuna masa komai don Allah sai nazo anjima din insha Allah.
Da kyat na iya budan bakina ina fadin to mami nagode cikin yanayin damuwa don shi kawai zan iya fada a lokacin.
Yana shigowa ya buga kofan motan da karfi saida na kadu mami take fadin kabi sannu fa kada ka tayarwa kan ka da wani ciwo kuma.
Ok ok don't mind ya fada tare da girgiza kanshi yana amsawa ba tare daya kallo inda take tsaye ba.
Hjy na fadin yama ja din aishi zai wahala shi daya sai kuma matar shi da zai wahalal a banza daga dan maganan fatan baki zai bata rai haka kamar soja a filin daga.
Mami ta daga, daga bakin motan tana fadin Allah ya tsare hjy ta amsa da amin sai kinzo.
Shiru cikin motar ba wanda ke magana sai driver ke faman sharara gudu don umurnin da ya bashi na yai sauri.
Allah ya gyara mun isa lafiya ba wanda yai magana haka muka fita wanan karon bai tsaya jiran hjy ba su jera kamar yadda mukafita a gidan.
Sai nice ba tsaya muka jera tana fadin tana tafiya ikon Allah yar nan nace ko wanan uztazun daya zo ya sauko da uwar taku da sauki haka a kan ku ?
Ai bai isa ya canza ta ba hjy sai Allah din dai da kika fada yanzu tace ai kuwa yar nan .
Tana dafa step din da zai hau da ita shiga cikin gidan take fadin a, to ai tace zata shigo anjima ai Allah ya kaimu, muji dame kuma zata zo din.
Har muka shiga gidan tana magana akan mami din muka shiga ciki ana muna sannu da dawowa sai ita ke amsawa a lokacin..
Har dakin ta na kaita kafi na juya na nufi nawa part din a gajiya ga kasala ga tunane dake cina da yunwa a lokacin.
Wanka ba shiga a gurguje don na makara da ga sallah a lokacin na fito na tayar da sallah din bayan na idar ne na zauna na dan gyara jikina na saka wani simple riga a jikina da zan dan sha isaka a lokacin.
Na koma na haye gado don ina bukatan hutu da kadaicewa ni kadai a dakin lokacin don yin nazarin abun da nake son ganowa kan nadaman da mami ta nuna tayi din a yanzu.
Kofa aka turo a lokacin ban dade da kwanciya ba na dan juyo a hankali ina kallon mai shigowa dakin anty Fadila ce ta shigo tana fadin .
Kun dawo a gajiye abinci na dinning tun dazun an gama sai dai nakaiwa hjy nata yanzun kafin in zo nan.
Nakine dana oga a dinning din yanzu sannuku da aiki nace a hankali sai dai anjima zan fito in danci tace shi oga fa ko za a kai masa nasa ne part din shi ?
No ki barshi idan yana so zaiyi maga ai na fada ina gyara mike kafana tare da bayana dana jingina da gado.
Tace da a debo maki ko ferfesun ki sha zaifi zama ciki ba komai na girgiza kai kafin ta karasa fadan abinda zata fadi din.
Sai kuma ta kara fadin ina ganin fa zuwa friday aikina zai kare daku zan bar gidan nan ke nan a ranan ta fada a cikkn murmushi tana kallona.
Da sauri na juyo gareta ina fadin wanan satin ke nan tace eh insha Allah ranan ne zan kamala komai in tafi a yadda aka tsara min.
Haba dai gaskiya da son samu ne zaifi kyau ki hakkuri har mu tafi idan mun tafi ai kinga shike nan saiki tafi a binki ko ?
Gaskiya hakan da wuya don iya month din da aka ban ke nan kuma na gama hada duk wani bayani da suke so a yanzu .
Gashi ban taba zywa aiki wani gida har wani yasan abinda ya kawoni a gidab sai wanab gidan naku abin kamar sihiri wallahi yadda har kuka gane me ya kawoni gidanku da sauri haka ?
Dan murmushi na sake ina kawar da kai tare da tunanen maganan data fada sai na dauka tana sk jin wani abune daga bakina duk da tasan ba zata taba samun amsanta a wurina ba amma ta gwada sa,an ta ta gani ko zataji din.
Kwanciya na gyara ina fadin tare da hamma kin san shi din mutum ne mai natsuwa da lura da komai.
Tace wanan kan na sani ai shiya ja min wanan dadewan tare daku don na kasa fahintar komai a kanshi duk zama tare daku din .
Ganin da tayi alaman ina son hutawa ta mike tana fadin barin baki wuri ki huta naga kamar a gajiye dai kike yanzu baki jin hira nacs wallahi na gaji gaskiya ta mike ta fita daga dakin tare da rufo min kofana.
Fitan ta daga dakin tun ina tunane har barci ya daukeni ban sani ba ban falka ba sai kusan karfe biyar na tashi ina salati.
Ban samu fitowa falon ba sai dana kamala komai a lokacin na samu fito har shidda ya wuce koda na fito.
Jin hayaniyan tunda na fito dakin hakan ya sanar dani muna da baki a gidan ga yadda naji ana dararaku na dauka wasu bakina sai ina karasowa naga ba wasu baki bane su mami ne da hjy a falon ake wanan dariyan haka.
Kunyan kaina naji a yadda na fito falon tun kan ya watso min irin kallon da yake min na warning na riga na tsargu da hakan.
Hakana na daure na karaso ina gaida su da zuwa ba kunya ko wani dar a idon mami take fadin diyata mun zo mun samu kina barci ai nace kada su tasheki a barki ki huta.
Lah mami ai da an tasheni din nayi sallah na fada ina dan dariyan da bakai ciki ba na kai kasa ina gaida ita kamar yadda na saba take fadi cikkn dakewa ke zo nan bana son in kara ganin kina jin kunya na haka kikaga yan uwan ki suna min.
Na gaisa dasu yaya duk ina zaune suke dan hira kafin mami din ta juyo gareni tana fadin tun dazun fada mukewa mijin ki .
Kina daki don Allah zainab ina son ku kawar da komai daya faru a baya a zukatan ku a zauna lafiya .
Wani zance a yanzu duk a bar tuno da abinda ya riga ya wuce duk da nasan hakan yana da wuya amma dai a daure.
Hjy da bata san zancen ba ta dora da fadin sabani dai suka samu har ya kaisu gareki yau din ai amma kuma zuwan nasu gaban ki kuma yayi rana sosai.
Tunda hakan yasa har tsakanin ke dasu a yanzu kun fahinci juna don ni abunda yafi damuna shine irin yadda kika sake wa yan nan kattan yan matan naki sukewa yarinyar nan iya shege ko a gaban kowa.
Don kawai suna takaman ta taba zama a karkashi su a baya wanan abin yana cimun rai sosao wallahi
Amma yau yadda kikai masu din nan yasa na fara fita kwakwanton da nakeyi na uwayen yaran nan .
Don sai nake zargin idan kuna wani abu dasu kamar ba kai sake suka barki ba Allah.
Budan bakin mami sai cewa tayi nima hjy watarana nakan yi zargin hakan a kan su wallahi don kinga Rufaida halin uwarta sak ta dauko ga hali.
Bata kaunan taga wani yazo ya rabeni a gidanan ko kadan sai naci mata mutunci wani lokaci takan shiga hankalin ta.
Laifi kine iyami yaushe za a zauna da uwayen mata nan dasu wai kuma budurwai duk ki sa su fito da miji ki aurar da yan banza.
Mami tace ai mazan sunki fitowane har yanzu ba mashinshini suna nan min zube cikin gida sai karyan banza wallahi.
Basu rasa mazajen aure ba kawai dai basa son masu son su dinne suna ganin sun fi karfi su auri kalan mazan ne ya mamud din ya fada.
Su koma gida mana idan hakane karatune dai sun samu yanzu ba sai ko wacen su ta koma gidan su ba inji jamal.
Kai a bar cen nan please ayi wanda ya kawo ku don Allah 3ni wa yan nan yan iskan yara ina ga nine zan koresu ranan da wata ta karawa zainab iskanci a gidan nan..
Bama zasu ba a yazu indai ba yaran banza suke ba yadda uwar nan nasu tayi masu dazun da haka har mami ta gaiyaceni zuwa dakina da sunan zatayi sallah .
A can ne muka samu kebewa da ita bayan mun sallame ta kira sunana na dago kai a hankali na kalleta
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM JUMMA,AT MUBARAK YAN UWA MUSULMAI ALHERIN DAKE CIKIN RANAN NAN ALLAH YA SADAMU DASHI.
INAWA YAN UWA TUNI GA YAWAITA ADDU,A A WANAN RANAN ALLAH UBANGIJI YASA MU DACE AMIN, , , , ,
Mun idar da sallah kowa na saman sallaya a zaune yana addu,a kafin mami ta shafa ta juyo tana bin dakin da kallo ta ko ina kafin muryan ta ya biyo baya tana fadin.
Zainab nasan zakiyi mamakin ganin saukowa na haka da sauri cikin dan lokacin da bakiyi tsamanin hakan ba ko ?
Kallon ta kawai nayi duk da gabana yana faduwa daga yanayin da take kallona din hakan baisa na katse addu,an da nakeyi ba a lokacin .
Saidai kawai kan dana kadawa mami din a lokacin alaman naji taci gaba da fadin kada ki dauki hakan wani dama a gareki yanzu da zaki ga kin kai wani ko kinfi wani ne a yanzu a gida na zainab.
Kada wanan dama ya saki dauka na manta me kukai min a baya duk ina fada maki wanan zancen ne ki san matsayin ki a cikin mu.
Don ban shirya dana ya ma zauna zaman aure dake ba balle a kaiga haifan jikokin da basu da usulin da nake so.
A raina nace ashe shiyasa kika aurowa ya mamud Nuriya take garaku yadda take so itin hakan kike so ke ko ?
Ganin na fara shiga dogon nazarin kan zancen dake fita a bakinta din ko ina mamakin abinda take fada min din yasa taci gaba da fadin kwarai zainab.
Na sani kin yi kokari kan jafar din fine dama ai duk mace da take hasashen wani abu dolene ta dage ga abinda take so har ta cinma burin ta.
Bance bakiyi kokari ba kamar yadda ya fada kinyi kokari kowa ya sani amma wanan bashine dama a gareki ba.
Allah ya gani ba irin ki nake so da dana ba zainab nafida son diyana su auro min wa yanda ke da asali don hakane ma bani kaunan ki hada shimfida da jafar a yanzu.
Wani kallon mamaki nayiwa mami din har lokacin ban samu bakin magana a gare ta ba don mamaki tace kwarai kuwa zainab don.
Kin fi kowa sanin son da nakewa jafar cikin diyan dana haifa kuma nake dasu a yanzu a duniya.
So da kaunan da nakewa danane yasa na nuna a gaban kowa komai ya wuce a wurina har na gane kurena don gudun halin da zai sake fadawa nan gaba kan hakan, shiyasa na daure nayi hakan don fitar shi cikin halaka.
Wanda nasan bani kadaine wanan abin zai shafa ba a yanzu har ke da kike kirarin matarsa ce ke, don Allah kadai yasan abinda kikawa jafar a yanzu yake mutuwar a gareki haka.
Murmushi na sake a nan, don na kasa hade maganan da take fada min a lokacin nace mami ke nan nasan da wanan nasan kuma hakan kafin ki furta a yanzu din don tun a gidan ki na hango hakan a idon ki.
Sai dai saukin abin ni Allah bai dora min son daki ba tun farko a zuciyana don har yanzu kallon kyama nake masa ga irin abubuwan sabon daya aikata a baya.
Ba wata mace ko uwa da zata so a danganta da mai itin wanan bakin fasadin a duniyan nan yanzu.
Kuma kada ki manta cewa ko lalacewan tashi ta farko banice sanadin shi ba a haka na sameshi da abinshi kuna tare dashi hakan na zauna a kyamace dashi ?
Don me kuma a yanzu zan jefashi cikin wani rayuwa bayan nina san irin wahalan da nasha a baya don naga ya dawo mutum kamar kowa abin alfahari a yanzu ga wasu.
Sai dai kuma mami a yanzun wanan maganan naki
Showing 372001 words to 375000 words out of 390011 words
Tadai labe din tana kallo don tasan wani abu ke faruwa a lokacin a yadda taganmu zazaune yasa data hango mami na kuka kuma kaman ana fada ta fito da sauri tana fadin kuzo akwai abindake faruwa a waje da su mami don Allah.
Hakan yasa suka fito a cikin tashin hankali zuwa waje sai dai suna tunkaro wurin suka tsaya duk abinda ake fada a kunnuwan su ne lokaci.
Sai suka fara dan kalon juna a tsakanin su kafin hjy ta karaso tana fadin wai meke faruwa a wurin nan ne haka tun dazun ?
Sai kuma dan yanayin mami ya dauke mata hankali ta kurawa yar nata ido tana binta da kallon a cikin mamaki.
Iyami kin bata wayau ki yau har abin naki yakai ki zaunar da yarinyar nan haka a waje kina ci mata mutunci haka.
Ki duba nan duk yayan kine a nan aure kuma zasuyi suje gidan wasu shin kinsan irin *abifaru
sakamakon hakan zai zo masu ?
Shifa komai ka aikata a duniyan nan kai da kanka zaka girbi abinka da hannun ka shin iyami baki gudun yaran nan su tarar da uwar mijin data dara irin gasawa yar nan da kikeyi ?
Kowa yai shiru a wurin ana sauraron abinda hjy din take fadi sai rufaida ce ta bude baki tace wa tsohuwar kinyi kuskure hjy don mu kan ba zamuyi aure irin wanan na cusa kai haka ba gaskiya.
Ki min shiru Rufaida mami ta fada wa yar nata cikin tsawa a hasale taci gaba da fadin ana nuna maku hanya har kina ci gaba da magana haka.
Fada min yanzu meye laifin yarinyar nan zainab a nan don kawai ta auri yayan ku ko dan ta zauna a cikin mu har abada.
Yanzu na gaji da wanan halin da kukewa yarinyar nan zainab ku barta ta zauna lafiya da mijin ta don ko ta muna komai a rayuwa don ta zauna da dan uwan ku tsakani da Allah ba don wani abuba.
Yau na gaskanta hakan abinda kuke yawan fada min tayi ko kun gani sam abin ba haka yake ba ashe .
Don yanzu a wirin nan na gaskanta hakan na gane gaskiya abin ba hakana bane bawai ta asirce shi bane ko wani abu.
Tayi ne don ta farauta min rai wanda nasan da wuya a nan a samu wace zata iya yin abinda zainab din tayi min.
Kowa wurin sai kallon mami yakeyi don jin furcin ta a kaina taci gaba da fadin ina son ku sani daga yau ba raini ko wullakanci ga yar uwanku kuma matar yayan ku gata a zaune gaban ku zainab.
Ikon Allah hjy da takai zaune ta fada har lokacin tanawa mami din kallon mamaki kafin mami din tace hjy don Allah ki tafi gida dasu in an jima zanzo gidan da mamud da jamal mu sameku a can.
Mamakine ko al,ajabi ya cika min zuciya a lokacin don saukowan mami haka da sauri sai abin ya fara daure min kai na.
Wanda nasan ba ni kadai nashi yin wanan tunanen ba a wanan lokacin kusan duk wanda ke wurin yana mamakin hakan.
Hjy ta kalli jafar tana fadin mu tafi tashi zainab mu koma gida tun lokacin sallah bai shige muna a hanya ba.
Ba yadda na iya haka na dago kafata da kyat na fara ja don barin wurin ba tare dana iya yiwa kowa magana ba na fara tafiya.
Sai Anty Na,imace kewa dani zainab Allah bamu alheri sai munzo maku yawon weekend tunda naji ance kun kusa tafiya.
Dan murmushin yake na gefen fuska na sake ba tare dana bata amsa ba na wuce wirin motan mu kai tsaye.
Driver na ganin hakan ya mike ya taso da sauri ya nufo inda nake ina kokarin bude motar ya bude min na shiga na zauna ina jiran isowan su dan shi ya tsaya yana magana da su ya mamud.
Ita kuma hjy da mami suke tafe a hankali zuwa wurin motan da alaman dai duk maga sukeyi daya shafemu.
Yayin da yan matan suke tsaye suna kallon mamaki na sauyawan mami lokaci guda haka bayan zuwan mu gidan ne koma meye ya faru.
Bayan sun karaso bakin motan mami ta dan leko tana fadin zainab kada ki nuna masa komai don Allah sai nazo anjima din insha Allah.
Da kyat na iya budan bakina ina fadin to mami nagode cikin yanayin damuwa don shi kawai zan iya fada a lokacin.
Yana shigowa ya buga kofan motan da karfi saida na kadu mami take fadin kabi sannu fa kada ka tayarwa kan ka da wani ciwo kuma.
Ok ok don't mind ya fada tare da girgiza kanshi yana amsawa ba tare daya kallo inda take tsaye ba.
Hjy na fadin yama ja din aishi zai wahala shi daya sai kuma matar shi da zai wahalal a banza daga dan maganan fatan baki zai bata rai haka kamar soja a filin daga.
Mami ta daga, daga bakin motan tana fadin Allah ya tsare hjy ta amsa da amin sai kinzo.
Shiru cikin motar ba wanda ke magana sai driver ke faman sharara gudu don umurnin da ya bashi na yai sauri.
Allah ya gyara mun isa lafiya ba wanda yai magana haka muka fita wanan karon bai tsaya jiran hjy ba su jera kamar yadda mukafita a gidan.
Sai nice ba tsaya muka jera tana fadin tana tafiya ikon Allah yar nan nace ko wanan uztazun daya zo ya sauko da uwar taku da sauki haka a kan ku ?
Ai bai isa ya canza ta ba hjy sai Allah din dai da kika fada yanzu tace ai kuwa yar nan .
Tana dafa step din da zai hau da ita shiga cikin gidan take fadin a, to ai tace zata shigo anjima ai Allah ya kaimu, muji dame kuma zata zo din.
Har muka shiga gidan tana magana akan mami din muka shiga ciki ana muna sannu da dawowa sai ita ke amsawa a lokacin..
Har dakin ta na kaita kafi na juya na nufi nawa part din a gajiya ga kasala ga tunane dake cina da yunwa a lokacin.
Wanka ba shiga a gurguje don na makara da ga sallah a lokacin na fito na tayar da sallah din bayan na idar ne na zauna na dan gyara jikina na saka wani simple riga a jikina da zan dan sha isaka a lokacin.
Na koma na haye gado don ina bukatan hutu da kadaicewa ni kadai a dakin lokacin don yin nazarin abun da nake son ganowa kan nadaman da mami ta nuna tayi din a yanzu.
Kofa aka turo a lokacin ban dade da kwanciya ba na dan juyo a hankali ina kallon mai shigowa dakin anty Fadila ce ta shigo tana fadin .
Kun dawo a gajiye abinci na dinning tun dazun an gama sai dai nakaiwa hjy nata yanzun kafin in zo nan.
Nakine dana oga a dinning din yanzu sannuku da aiki nace a hankali sai dai anjima zan fito in danci tace shi oga fa ko za a kai masa nasa ne part din shi ?
No ki barshi idan yana so zaiyi maga ai na fada ina gyara mike kafana tare da bayana dana jingina da gado.
Tace da a debo maki ko ferfesun ki sha zaifi zama ciki ba komai na girgiza kai kafin ta karasa fadan abinda zata fadi din.
Sai kuma ta kara fadin ina ganin fa zuwa friday aikina zai kare daku zan bar gidan nan ke nan a ranan ta fada a cikkn murmushi tana kallona.
Da sauri na juyo gareta ina fadin wanan satin ke nan tace eh insha Allah ranan ne zan kamala komai in tafi a yadda aka tsara min.
Haba dai gaskiya da son samu ne zaifi kyau ki hakkuri har mu tafi idan mun tafi ai kinga shike nan saiki tafi a binki ko ?
Gaskiya hakan da wuya don iya month din da aka ban ke nan kuma na gama hada duk wani bayani da suke so a yanzu .
Gashi ban taba zywa aiki wani gida har wani yasan abinda ya kawoni a gidab sai wanab gidan naku abin kamar sihiri wallahi yadda har kuka gane me ya kawoni gidanku da sauri haka ?
Dan murmushi na sake ina kawar da kai tare da tunanen maganan data fada sai na dauka tana sk jin wani abune daga bakina duk da tasan ba zata taba samun amsanta a wurina ba amma ta gwada sa,an ta ta gani ko zataji din.
Kwanciya na gyara ina fadin tare da hamma kin san shi din mutum ne mai natsuwa da lura da komai.
Tace wanan kan na sani ai shiya ja min wanan dadewan tare daku don na kasa fahintar komai a kanshi duk zama tare daku din .
Ganin da tayi alaman ina son hutawa ta mike tana fadin barin baki wuri ki huta naga kamar a gajiye dai kike yanzu baki jin hira nacs wallahi na gaji gaskiya ta mike ta fita daga dakin tare da rufo min kofana.
Fitan ta daga dakin tun ina tunane har barci ya daukeni ban sani ba ban falka ba sai kusan karfe biyar na tashi ina salati.
Ban samu fitowa falon ba sai dana kamala komai a lokacin na samu fito har shidda ya wuce koda na fito.
Jin hayaniyan tunda na fito dakin hakan ya sanar dani muna da baki a gidan ga yadda naji ana dararaku na dauka wasu bakina sai ina karasowa naga ba wasu baki bane su mami ne da hjy a falon ake wanan dariyan haka.
Kunyan kaina naji a yadda na fito falon tun kan ya watso min irin kallon da yake min na warning na riga na tsargu da hakan.
Hakana na daure na karaso ina gaida su da zuwa ba kunya ko wani dar a idon mami take fadin diyata mun zo mun samu kina barci ai nace kada su tasheki a barki ki huta.
Lah mami ai da an tasheni din nayi sallah na fada ina dan dariyan da bakai ciki ba na kai kasa ina gaida ita kamar yadda na saba take fadi cikkn dakewa ke zo nan bana son in kara ganin kina jin kunya na haka kikaga yan uwan ki suna min.
Na gaisa dasu yaya duk ina zaune suke dan hira kafin mami din ta juyo gareni tana fadin tun dazun fada mukewa mijin ki .
Kina daki don Allah zainab ina son ku kawar da komai daya faru a baya a zukatan ku a zauna lafiya .
Wani zance a yanzu duk a bar tuno da abinda ya riga ya wuce duk da nasan hakan yana da wuya amma dai a daure.
Hjy da bata san zancen ba ta dora da fadin sabani dai suka samu har ya kaisu gareki yau din ai amma kuma zuwan nasu gaban ki kuma yayi rana sosai.
Tunda hakan yasa har tsakanin ke dasu a yanzu kun fahinci juna don ni abunda yafi damuna shine irin yadda kika sake wa yan nan kattan yan matan naki sukewa yarinyar nan iya shege ko a gaban kowa.
Don kawai suna takaman ta taba zama a karkashi su a baya wanan abin yana cimun rai sosao wallahi
Amma yau yadda kikai masu din nan yasa na fara fita kwakwanton da nakeyi na uwayen yaran nan .
Don sai nake zargin idan kuna wani abu dasu kamar ba kai sake suka barki ba Allah.
Budan bakin mami sai cewa tayi nima hjy watarana nakan yi zargin hakan a kan su wallahi don kinga Rufaida halin uwarta sak ta dauko ga hali.
Bata kaunan taga wani yazo ya rabeni a gidanan ko kadan sai naci mata mutunci wani lokaci takan shiga hankalin ta.
Laifi kine iyami yaushe za a zauna da uwayen mata nan dasu wai kuma budurwai duk ki sa su fito da miji ki aurar da yan banza.
Mami tace ai mazan sunki fitowane har yanzu ba mashinshini suna nan min zube cikin gida sai karyan banza wallahi.
Basu rasa mazajen aure ba kawai dai basa son masu son su dinne suna ganin sun fi karfi su auri kalan mazan ne ya mamud din ya fada.
Su koma gida mana idan hakane karatune dai sun samu yanzu ba sai ko wacen su ta koma gidan su ba inji jamal.
Kai a bar cen nan please ayi wanda ya kawo ku don Allah 3ni wa yan nan yan iskan yara ina ga nine zan koresu ranan da wata ta karawa zainab iskanci a gidan nan..
Bama zasu ba a yazu indai ba yaran banza suke ba yadda uwar nan nasu tayi masu dazun da haka har mami ta gaiyaceni zuwa dakina da sunan zatayi sallah .
A can ne muka samu kebewa da ita bayan mun sallame ta kira sunana na dago kai a hankali na kalleta
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM JUMMA,AT MUBARAK YAN UWA MUSULMAI ALHERIN DAKE CIKIN RANAN NAN ALLAH YA SADAMU DASHI.
INAWA YAN UWA TUNI GA YAWAITA ADDU,A A WANAN RANAN ALLAH UBANGIJI YASA MU DACE AMIN, , , , ,
Mun idar da sallah kowa na saman sallaya a zaune yana addu,a kafin mami ta shafa ta juyo tana bin dakin da kallo ta ko ina kafin muryan ta ya biyo baya tana fadin.
Zainab nasan zakiyi mamakin ganin saukowa na haka da sauri cikin dan lokacin da bakiyi tsamanin hakan ba ko ?
Kallon ta kawai nayi duk da gabana yana faduwa daga yanayin da take kallona din hakan baisa na katse addu,an da nakeyi ba a lokacin .
Saidai kawai kan dana kadawa mami din a lokacin alaman naji taci gaba da fadin kada ki dauki hakan wani dama a gareki yanzu da zaki ga kin kai wani ko kinfi wani ne a yanzu a gida na zainab.
Kada wanan dama ya saki dauka na manta me kukai min a baya duk ina fada maki wanan zancen ne ki san matsayin ki a cikin mu.
Don ban shirya dana ya ma zauna zaman aure dake ba balle a kaiga haifan jikokin da basu da usulin da nake so.
A raina nace ashe shiyasa kika aurowa ya mamud Nuriya take garaku yadda take so itin hakan kike so ke ko ?
Ganin na fara shiga dogon nazarin kan zancen dake fita a bakinta din ko ina mamakin abinda take fada min din yasa taci gaba da fadin kwarai zainab.
Na sani kin yi kokari kan jafar din fine dama ai duk mace da take hasashen wani abu dolene ta dage ga abinda take so har ta cinma burin ta.
Bance bakiyi kokari ba kamar yadda ya fada kinyi kokari kowa ya sani amma wanan bashine dama a gareki ba.
Allah ya gani ba irin ki nake so da dana ba zainab nafida son diyana su auro min wa yanda ke da asali don hakane ma bani kaunan ki hada shimfida da jafar a yanzu.
Wani kallon mamaki nayiwa mami din har lokacin ban samu bakin magana a gare ta ba don mamaki tace kwarai kuwa zainab don.
Kin fi kowa sanin son da nakewa jafar cikin diyan dana haifa kuma nake dasu a yanzu a duniya.
So da kaunan da nakewa danane yasa na nuna a gaban kowa komai ya wuce a wurina har na gane kurena don gudun halin da zai sake fadawa nan gaba kan hakan, shiyasa na daure nayi hakan don fitar shi cikin halaka.
Wanda nasan bani kadaine wanan abin zai shafa ba a yanzu har ke da kike kirarin matarsa ce ke, don Allah kadai yasan abinda kikawa jafar a yanzu yake mutuwar a gareki haka.
Murmushi na sake a nan, don na kasa hade maganan da take fada min a lokacin nace mami ke nan nasan da wanan nasan kuma hakan kafin ki furta a yanzu din don tun a gidan ki na hango hakan a idon ki.
Sai dai saukin abin ni Allah bai dora min son daki ba tun farko a zuciyana don har yanzu kallon kyama nake masa ga irin abubuwan sabon daya aikata a baya.
Ba wata mace ko uwa da zata so a danganta da mai itin wanan bakin fasadin a duniyan nan yanzu.
Kuma kada ki manta cewa ko lalacewan tashi ta farko banice sanadin shi ba a haka na sameshi da abinshi kuna tare dashi hakan na zauna a kyamace dashi ?
Don me kuma a yanzu zan jefashi cikin wani rayuwa bayan nina san irin wahalan da nasha a baya don naga ya dawo mutum kamar kowa abin alfahari a yanzu ga wasu.
Sai dai kuma mami a yanzun wanan maganan naki
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125 Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131