dai aiyi aiki mai kama da aike a gurin shi zan baki addu,oi da zaki dinga yima safe da marance .
Zaifi kyau ace yasha wani abu daga cikin abinda zamu hada mai ya shiga cikin sa don ya ratsa jikin sa.
Ya mamud ya karbe da fadin malam zaizo nan kasan saidai ba lokaci amma munyi dashi zaizo ba dada dadewa ba in Allah ya yarda.
To duk lokacin da yazo din zaku iya kawo shi nan don akwai maganan da nake son muyi dashi ido da ido dashi.
Nan dai ya basu abinda zai basu suka fito suna godiya har lokacin ran mami ba dadi don ita tafi son ayi aikin gagawa wanda zai dakatar mata da dan nata daga aikata duk wani abin alfasha.
Ga tsohon kamar yana da magana a bakin shi don yace ba zai fada mata dalilin shigan dan nata wanan halin ba yayi mata magana ta baibai data kasa fahinta sai juya zancen take a cikin ranta har suka shigo garin kaduna.
Ta samu gidan nata a cike da mutane kamar yadda ta barsu kan ta tafi yanzu ma haka ta samu gidan saidai yau yan zuwa wurin nata sam basu ganewa hjyn tasu ba don fuskanta babu walwala.
Haka take amsa masu gaisuwan su tana wucewa don jin kanta takeyi kamar ba ita bace saboda damuwa da yayi mata yawa sosai a lokacin.
Saidai ganin anty Safiya tare da yar uwanta yasa ta dan ja ta tsaya tana fadin Safiya ina kika shige kwana biyu bamu haduwa ?
Jin hakan da gani da anty safiya tayi mami tayi mata magana cikin sakin fuska da hahaba a cikin mutane wanda rabon data samu ganin sakin fuskan mami wurin ta tun faruwan rikicin auren mu da jafar ta daina sake masu fuska haka yasa mijin ta cewa ai ba dole bane ta rabu da ita mana idan ta sauya mata.
Basu daddara ba yanzu ma suka zo yi mata sannu da zuwa don kawai wai tana gaba dasu suke mata biyayya a cewan su.
Don mami ta kasace mace ce mai yawan aikata alheri shiyasa ake yawan zuwa wurinta da zaran anji tana gari har wanda bata sani ba suna zuwa da koken su.
Har ta wuce kowa sai kuma ta juyo don ganin anty safiya da hannu ta nunata tana fadin ke wai kina kasan nan dama.
Ba anty safiya ba kowa dake wurin yayi makmakin hanka a yadda ta shigo bata kula kowa ba sai ganin anty din ta dan ja ta tsaya.
Ita ko anty safiya mamakine ya kamata sosai ganin yau yadda ta tsaya ta kulata a bainan jama,a sabani tun lokacin auren mu da ya jafar data tsani kowa nawa harda anty din data kawoni wurin ta.
Tana ganin itace sanadin komai a lokacin yasa ta rufe da ita gaba daya wullakanci iri iri sun sha shi wirin mami har suka gaji suka dauke kafansu a wurinta.
Yanzu dai di sunzo ne don cewa da akayi bata da lafiya tunda ta dawo chaina gashi kuma tazo garin kaduna sukace bari suzo su gaida ita kunsan abu ga maishi.
Da hannu ta yafutu ta tana ci gaba da tafiya da sauri anty din ta mike tabi bayan mami din suka shiga part din ta tare.
Safiya kin dauke kafan ki ko nazo garin nan yanzu baki zuwa ko wani abin ne ya faru tana zama take fadan hakan tare da cire gyalen data yafa a jikinta lokacin.
Anty safiya tace bawai hakana bane aiko ina zuwa wani lokaci dai bama ganin kine ko munzo.
Ok ta fada tana daukan wayan ta tace Ramatu akawo min abinci mana su mamud ma na part din shi akai masu nasu ta dago bayan ta aje wayan tana fadin.
Diyarki ce ko kanwar ki tana can yanzu idan kinganta ai ba zaki ganeta ba ma don gaba daya ta canza wallahi .
Ikon Allah suna dai lafiya anty ta fada tana gudun ta fadi wani magana tayi baranbarama a gaban mami din.
Mami ta amsa a kasalance lafiya kalau halan baku waya da itane yanzu ta fada tana dago ido don kallon anty din .
Ina ganin bata da layina nima haka don tunda suka tafi bamuyi waya ba gaskiya don yadda na falfale ta akan auren kamar yadda kika umurceni in mata din.
Kai ai komai ya wuce yanzu suna can zaune kalau abinsu sai karatun da takeyi tana gab da gamawa yanzu haka da munzo tare ai taga gida don sun dade basu zo gida ba, har kanwarta da suke tare a can.
Au da yarinyar ta tafi ashe gaskiya jafar yayi kokari sosai Allah dai ya saka da alherin sa don ba karamin kokari yayi ba yin hakan.
Aka toro kofan mai abinci ta shigo da abincin mama Ramatu na biye da ita a baya suka sauke abincin saman dan table din dake karamin falon.
Tare aka zuba masu da anty sai wani kallo mama Ramatu ke bin anty Safiya dashi duk da tagani bata damu da hakan ba.
Kowa yayi mamakin jin a ranan zasu koma ashe karfe nakwai na dare saida ta gana da wasu daga cikin jama,an wasu kuma aka basu hakuri sai gaba.
ANCHAU
Gidan namu yana nan har yau da fitinan shi kamar kullun duk da an raba shiya yanzu amma haka bai hana Lantana takowa har wurin inna yin fada .
Abban mu yayi warning dinta kan hakan bata daina ba ya kawo ido ya saka mata, dan gara ma yanzu don Sa,adatu na taka mata burki sosai idan tana gida.
Saidai duk da raba shiyan bai hana lantana saka ido ga shige da fice a sashen inna din ba don takan dawo barandanta ta zauna tana kallon abindake wakana a gidan .
Don yanzu inna nada katon fridge har biyu da take sana,a dashi kankara a wurinta ko wani lokaci mutum yazo zai samu dayan kuma ruwane da zobo mai sanyi da sukeyi dan kobon kashi na shigo masu .
Duk wanan aikin nasa ne da yakeyo masu aike a kai akai ba tare da sanina ba saidai inna ta fada min ko sa,adatu a waya nake sanin yayi masu aike wani ma banji sai daga baya acikin hira da mukeyi dasu a waya wani lokaci.
Motan su hjy ne ya tsaya a kofan gidan da sauri lantana tacewa karamin danta kai dan baba jeka kofan gida ka duba ko Abban kune yayi baki don naji mota ya tsaya a kofan gidan nan.
Yaron ya ruga da gudu zuwa dubawa ya dawo yana hakki yana fadin motace mai kyau mama wata tsohuwa ce a ciki tafito.
Ta mike da sauri tana fadin ina kuma muka samu tsohuwa mai mota kodai wani gidan suke nema sukazo nan din don bata sai sallaman hjy sukaji ta shigo tana tafiya da kyar don kafanta.
Kicibis sukayi da Lantana a kofa dake sabe da diyarta datake goyo don yaranta mata biyu yanzu data haifa bayan wancan da namiji din na farko data haifa.
Tana da namiji daya innan mu nada maza biyu yanzu itama saidai inna ta fara kiran auta kan wanda ta yaye din.
Tsaye tayi sororo tana kallon tsohuwar dake kwada sallama tana fadin gidan ne kuwa don gaba daya wurin ya sake mun ?
Asbe dake can tana jin tun lokacin da lantana ta tura yaron ta ta fito tana fadin maraban ku ku karaso daga ciki.
Lantana sai fadi take kina ta karaso kinsan wanda tazo nema kilafa ba gidan nan sukazo ba ai ko ba nan bane mutum ya shigo ka taresa ko ?
Hjy ta taka har zuwa cikin part din Asabe din suka gaisa bayan tayi mata taro na arziki saida hjy ta dan sha ruwan da Asabe ta kawo mata ta aje kwanon take fadin daga wurin su zainabu nake takwara na dake kasan wajen.
Asabe batayi saurin gane wa hjy ke nufi ba saida ta kara mata bayani da cewa yar gidan nan dake aure a Abuja nake nufi yanzu suna zaune a kasan waje ita da kanwarta uwarsu nake nema ?
A, a daga wurin su Abu kike ashe tana gyara zama tana tambaya kafin tace madalla da wanan zuwan naki kuwa ga gari ya dauka mun sayar da. Abune da kanwarta wa mai kudi.
Yanzun hakama basa raye an kashesu su biyun, ba kowa ya yayata hakan a garin nan ba nan ne Lantana duk tabi garin nan ta bata muna suna da wanan zancen saboda bakin kishinta na banza.
Zainabu kan tana raye karatune ya tsayar da ita yasa baku ganta ba kwanan nan muka dawo daga wurin su duk tace a gaishe ku.
Ai haihuwan diya mace ke nan babban arzikine a yanzu don aure ba inda baikai mace a duniyan nan sai kinyi kwana biyu a jirgi kafin kikai garin su.
Tana kokarin mikewa don kukan da taga Asabe ta fara take fadin kaini naga uwarsu bana son tafiyan dare shiyasa muka dako safiyan nan haka.
Asabe ta mike suka fito har lokacin lantana tana labe sai bakar magana takeyi dun kawo tsakar gida take fadin indai da kwadai da wullakanci .
Da anga bakin yan birni sai hankali ya gushewa mutum wurin kwadai kai kawai hjy ta girgiza duk Labarin lantana da nake yawan bata ba karya a cikin sa ko kadan don ta sheda hakan yanzu.
Sun shiga wurin inna sin samesu a falon su zaune ga dakin na kamshin turaren wutan kajiji da karo data saka don sanyin damana da akeyi.
Wanda yana cikin sirin mata da can baya wanda mata a yanzu suka daina amfani dashi don rashin sanin muhinmancin hakan .
Akwai wani sirin boye da ke akwai a cikin kajiji da karo wanda ba kowa yasan da wanan sirin ba sai matan da suka amsa sunan su ko a baya suke yawan amfani da wanan sirin a dakunan su.
Akwai haske da kwar jini ga kariya ga both uwa da yaranta wurin amfani da kajiji da garin karo da mata keyi a da can baya.
Don mace mai amfani da wanan gaskiya idan kin tambaya ba wani farmakin kishiya ko dangin miji ko makwabta da zai iya farma ki ko danki don akwa kariya sosai a wanan sirin .
A wurin miji kikan zama mowar mata do zaki zama zara a duk inda kika dosa balle ga mijin ki na sunna.
Hjy na shiga dakin ta dan sake murmushi tana girgiza kai don ganin inda na koyo tsabta da hakuri da sanin wasu sirika da take gani a wurina.
Sun zauna an gaisa sa,adatu ce ta fara tambayana take fadin muna lafiya satin nan daya wuce suka dawo daga wurin mu ai.
Nan dai ta shiga basu labarin mu da karatun da mukeyi a can chaina din a karshe tace a fita waje a shigo da sako na nan dana bayar akawo masu.
Lantana na ganin ana shigo da manyan kumshin kaya zuwa wurin innan mu sai zama ya gagareta ta shiga sintiri tana leken kayan da ake shiga dasu din har kumshi uku gasu dirka dirkan kumshi dasu.
Duk da inna bata sanda zuwan hjy ba hakan bai hana ta dan bata abin motsa baki ba gashi dan wake tayi da mai da yaji hjy ta sake taci sosai aka kaiwa driver da jikanta daya daya rakota nasu.
Bayan tafiyan hjy ne sa,adatu ta matsu a bude kayan suga abinda ke ciki dole dai saida inna ta bude suka shiga ihun ganin kayan.
Sun kira waya basu sameni ba ina school lokacin don ina kashe wayana idan zan shiga lectures bana shiga dashi a kunne.
Nan dai Abban mu ya dawo ya sakesu suna murnan sakon dana aiko masu din wanda tufafi ne sai zannuwan gado da sauran tarkacen mata.
Shima Abba har lantana sun samu nasu rabon don na rubuta sunan kowa a cikin sakon sai gashi lantana baki ya mutu a lokacin.
CHAINA
Zancen mu da maya ya tsaya min a rai don ina tsoro ban san abinda zanje inji ba ko ya kasance sha,anin su na tsafine.
Gashi ina ji daga chaina sai indiya a wurin tsafi ni kuma ban son inyi abinda zan kaucewa ubangijina gaskiya.
Itama a nata bangaren maya bata kara yi min maganan ba daya shafi wani zancena dashi tun wanan lokacin.
Inda shi kuma gogan yanzu ya samu saukin fitina tun bayan dawowan mu wanan gida akwai kofa ta bayan ko wani part ta baya yake yawan bi da mutanen sa tunda ba fasawa zaiyi ba ga halinshi.
Wanan ya kara kawo ko in kula ga zaman mu sai dai yana kokarin duk rana zai dan shigo sama sama ya duba lafiyan mu iyakan mu dashi ke nan yanzu.
Sai hakan ya kara kawo min kwanciyan hankali duk da rashin Fadila da mukayi mafi yawan lokaci zaman kadaici yakan dame mu don dama da tana nan da ita muke debe kewa ayi ta hira har wani lokaci.
Yanzu ko matan da muke tare dasu ba launin mu ba don haka ba ruwan mu dasu iyakan mu dasu sai gaisuwa idan mun hadu saidai akwasu da girmamawa sosai gaskiya.
Ga arzikin shi kamar ana zuba mai taki gaskiya ni har abin watarana yana ban tsoro idan ina tunane ni kadai.
Ga sadiya baki babu halin in zauna da ita muyi wani magana kamar yadda mukeyi da fadila don sai ince ma tafi daukan shi dan uwa yanzu bisa gani.
Shima yana yawan kulata sosai komai ya gani daya dace da ita zai sayo ya kawo mata shi ta dinga murna har nakanyi tunanen wa sadiya ta biyone a cikin iyayyen mu wai ?
Abin mamaki ranan safiyan asabar duk muna gida bamu fita ba har shi saidai ba lalai bane ai ya shigo wurin mu don mun saba da hakan dama.
Muna zaune falo zaman daki ya isheni ya dawo falon gidan dake tsakiya inda ya samemu ya zauna.
Da dan takardan daya shafi karatuna a hannu na dake nazari ya zauna a kusa da sadiya yana fadin yau dai sai ku shiya zamu tafi wani shakatawa tare daku.
Hakan da ya fada bausa na dago kaina ba tun bayan gaisuwan danayi masa daya shigo naci gaba da karatuna daya samu inayi.
Murna sosai sadiya keyi lokacin ganin ban dago kaina ba yasa shi fadin ina fatan kinji abindana fada ai ?
Ina da test ba zan samu zuwa ba itama din tace tana da pratical da zasuyi ai ranan mondaya na bashi amsa ina kallon shi.
Fitan da zamuyi din na dan lokaci zai hanaku yin test ko pratical don haka ku shirya karfe uku zamu bar gidan nan ya fada a dake yana mikewa.
Kallon mamaki na bi bayan shi dashi har ya shige part din shi Allah yasa ya kaimu irin wurun da mukaje ranan nan mu hau doki.
Muryan sadiyace ke fadin haka a gefena na juyo a cikin fushi ina fadin yanzu in mare bakin nan naki sakaran yarinya kawai.
Da sauri ta make a wuri daya don in akwai abindata tsana shine duka ganin haka na mike zuwa dakina na barta a wurin zaune.
Ina shiga dakin wayana yana kara da sauri na karasa na dauki wayan innan muce ke kirana nasan safiyace a wanan lokacin Nigeria .
Dauka nayi da sallama muryan Sa,adatune tana fadin inna na sameta ta dauka naji innan mu na bani wayan nan.
Mun gaisa take fadin saiga sako tsohuwan nan ta kawo muna ta shiga saka min albarka wasu hawayene suka zo min lokaci guda har inna ta gane kuka nakeyi.
A rude take fadin subbahanallahi meku ya faru dake ko baki da lafiya ne da kyar na iya budan bakina nace inna kalau nake.
Gida nake sin dawowa yanzu kuma yaki bari hakan don naso na biyo yan uwanshi da sukazo bai yarda ba.
Kanki daya kuwa naji inna ta fada keda ke aure inake ina bin wasu kuma kull na kara jin wanan zancen haka ranki zai baci sosai.
Kuka na sakawa inna cikin wayan ina fadin inna na gajine ya jafar ba abokin zama bane wallahi dabi,un shi da halaiyan shi sam ba na mutumin , , ,
Innace ta kashe layin bata tsaya ta karasa sauraren abinda zan fada ba a lokacin takaicin hakan yasa na fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN NAN NA KUDINE YAR UWA KI BIYA DON ALLAH KAFIN KI KARANTA DON SAUKE HAKKIN WANI A KANKI ALLAH YA BADA IKON BIYA, , , ,
Ba don na soba haka na shirya sai dai ba wani make-up
Showing 264001 words to 267000 words out of 390011 words
Zaifi kyau ace yasha wani abu daga cikin abinda zamu hada mai ya shiga cikin sa don ya ratsa jikin sa.
Ya mamud ya karbe da fadin malam zaizo nan kasan saidai ba lokaci amma munyi dashi zaizo ba dada dadewa ba in Allah ya yarda.
To duk lokacin da yazo din zaku iya kawo shi nan don akwai maganan da nake son muyi dashi ido da ido dashi.
Nan dai ya basu abinda zai basu suka fito suna godiya har lokacin ran mami ba dadi don ita tafi son ayi aikin gagawa wanda zai dakatar mata da dan nata daga aikata duk wani abin alfasha.
Ga tsohon kamar yana da magana a bakin shi don yace ba zai fada mata dalilin shigan dan nata wanan halin ba yayi mata magana ta baibai data kasa fahinta sai juya zancen take a cikin ranta har suka shigo garin kaduna.
Ta samu gidan nata a cike da mutane kamar yadda ta barsu kan ta tafi yanzu ma haka ta samu gidan saidai yau yan zuwa wurin nata sam basu ganewa hjyn tasu ba don fuskanta babu walwala.
Haka take amsa masu gaisuwan su tana wucewa don jin kanta takeyi kamar ba ita bace saboda damuwa da yayi mata yawa sosai a lokacin.
Saidai ganin anty Safiya tare da yar uwanta yasa ta dan ja ta tsaya tana fadin Safiya ina kika shige kwana biyu bamu haduwa ?
Jin hakan da gani da anty safiya tayi mami tayi mata magana cikin sakin fuska da hahaba a cikin mutane wanda rabon data samu ganin sakin fuskan mami wurin ta tun faruwan rikicin auren mu da jafar ta daina sake masu fuska haka yasa mijin ta cewa ai ba dole bane ta rabu da ita mana idan ta sauya mata.
Basu daddara ba yanzu ma suka zo yi mata sannu da zuwa don kawai wai tana gaba dasu suke mata biyayya a cewan su.
Don mami ta kasace mace ce mai yawan aikata alheri shiyasa ake yawan zuwa wurinta da zaran anji tana gari har wanda bata sani ba suna zuwa da koken su.
Har ta wuce kowa sai kuma ta juyo don ganin anty safiya da hannu ta nunata tana fadin ke wai kina kasan nan dama.
Ba anty safiya ba kowa dake wurin yayi makmakin hanka a yadda ta shigo bata kula kowa ba sai ganin anty din ta dan ja ta tsaya.
Ita ko anty safiya mamakine ya kamata sosai ganin yau yadda ta tsaya ta kulata a bainan jama,a sabani tun lokacin auren mu da ya jafar data tsani kowa nawa harda anty din data kawoni wurin ta.
Tana ganin itace sanadin komai a lokacin yasa ta rufe da ita gaba daya wullakanci iri iri sun sha shi wirin mami har suka gaji suka dauke kafansu a wurinta.
Yanzu dai di sunzo ne don cewa da akayi bata da lafiya tunda ta dawo chaina gashi kuma tazo garin kaduna sukace bari suzo su gaida ita kunsan abu ga maishi.
Da hannu ta yafutu ta tana ci gaba da tafiya da sauri anty din ta mike tabi bayan mami din suka shiga part din ta tare.
Safiya kin dauke kafan ki ko nazo garin nan yanzu baki zuwa ko wani abin ne ya faru tana zama take fadan hakan tare da cire gyalen data yafa a jikinta lokacin.
Anty safiya tace bawai hakana bane aiko ina zuwa wani lokaci dai bama ganin kine ko munzo.
Ok ta fada tana daukan wayan ta tace Ramatu akawo min abinci mana su mamud ma na part din shi akai masu nasu ta dago bayan ta aje wayan tana fadin.
Diyarki ce ko kanwar ki tana can yanzu idan kinganta ai ba zaki ganeta ba ma don gaba daya ta canza wallahi .
Ikon Allah suna dai lafiya anty ta fada tana gudun ta fadi wani magana tayi baranbarama a gaban mami din.
Mami ta amsa a kasalance lafiya kalau halan baku waya da itane yanzu ta fada tana dago ido don kallon anty din .
Ina ganin bata da layina nima haka don tunda suka tafi bamuyi waya ba gaskiya don yadda na falfale ta akan auren kamar yadda kika umurceni in mata din.
Kai ai komai ya wuce yanzu suna can zaune kalau abinsu sai karatun da takeyi tana gab da gamawa yanzu haka da munzo tare ai taga gida don sun dade basu zo gida ba, har kanwarta da suke tare a can.
Au da yarinyar ta tafi ashe gaskiya jafar yayi kokari sosai Allah dai ya saka da alherin sa don ba karamin kokari yayi ba yin hakan.
Aka toro kofan mai abinci ta shigo da abincin mama Ramatu na biye da ita a baya suka sauke abincin saman dan table din dake karamin falon.
Tare aka zuba masu da anty sai wani kallo mama Ramatu ke bin anty Safiya dashi duk da tagani bata damu da hakan ba.
Kowa yayi mamakin jin a ranan zasu koma ashe karfe nakwai na dare saida ta gana da wasu daga cikin jama,an wasu kuma aka basu hakuri sai gaba.
ANCHAU
Gidan namu yana nan har yau da fitinan shi kamar kullun duk da an raba shiya yanzu amma haka bai hana Lantana takowa har wurin inna yin fada .
Abban mu yayi warning dinta kan hakan bata daina ba ya kawo ido ya saka mata, dan gara ma yanzu don Sa,adatu na taka mata burki sosai idan tana gida.
Saidai duk da raba shiyan bai hana lantana saka ido ga shige da fice a sashen inna din ba don takan dawo barandanta ta zauna tana kallon abindake wakana a gidan .
Don yanzu inna nada katon fridge har biyu da take sana,a dashi kankara a wurinta ko wani lokaci mutum yazo zai samu dayan kuma ruwane da zobo mai sanyi da sukeyi dan kobon kashi na shigo masu .
Duk wanan aikin nasa ne da yakeyo masu aike a kai akai ba tare da sanina ba saidai inna ta fada min ko sa,adatu a waya nake sanin yayi masu aike wani ma banji sai daga baya acikin hira da mukeyi dasu a waya wani lokaci.
Motan su hjy ne ya tsaya a kofan gidan da sauri lantana tacewa karamin danta kai dan baba jeka kofan gida ka duba ko Abban kune yayi baki don naji mota ya tsaya a kofan gidan nan.
Yaron ya ruga da gudu zuwa dubawa ya dawo yana hakki yana fadin motace mai kyau mama wata tsohuwa ce a ciki tafito.
Ta mike da sauri tana fadin ina kuma muka samu tsohuwa mai mota kodai wani gidan suke nema sukazo nan din don bata sai sallaman hjy sukaji ta shigo tana tafiya da kyar don kafanta.
Kicibis sukayi da Lantana a kofa dake sabe da diyarta datake goyo don yaranta mata biyu yanzu data haifa bayan wancan da namiji din na farko data haifa.
Tana da namiji daya innan mu nada maza biyu yanzu itama saidai inna ta fara kiran auta kan wanda ta yaye din.
Tsaye tayi sororo tana kallon tsohuwar dake kwada sallama tana fadin gidan ne kuwa don gaba daya wurin ya sake mun ?
Asbe dake can tana jin tun lokacin da lantana ta tura yaron ta ta fito tana fadin maraban ku ku karaso daga ciki.
Lantana sai fadi take kina ta karaso kinsan wanda tazo nema kilafa ba gidan nan sukazo ba ai ko ba nan bane mutum ya shigo ka taresa ko ?
Hjy ta taka har zuwa cikin part din Asabe din suka gaisa bayan tayi mata taro na arziki saida hjy ta dan sha ruwan da Asabe ta kawo mata ta aje kwanon take fadin daga wurin su zainabu nake takwara na dake kasan wajen.
Asabe batayi saurin gane wa hjy ke nufi ba saida ta kara mata bayani da cewa yar gidan nan dake aure a Abuja nake nufi yanzu suna zaune a kasan waje ita da kanwarta uwarsu nake nema ?
A, a daga wurin su Abu kike ashe tana gyara zama tana tambaya kafin tace madalla da wanan zuwan naki kuwa ga gari ya dauka mun sayar da. Abune da kanwarta wa mai kudi.
Yanzun hakama basa raye an kashesu su biyun, ba kowa ya yayata hakan a garin nan ba nan ne Lantana duk tabi garin nan ta bata muna suna da wanan zancen saboda bakin kishinta na banza.
Zainabu kan tana raye karatune ya tsayar da ita yasa baku ganta ba kwanan nan muka dawo daga wurin su duk tace a gaishe ku.
Ai haihuwan diya mace ke nan babban arzikine a yanzu don aure ba inda baikai mace a duniyan nan sai kinyi kwana biyu a jirgi kafin kikai garin su.
Tana kokarin mikewa don kukan da taga Asabe ta fara take fadin kaini naga uwarsu bana son tafiyan dare shiyasa muka dako safiyan nan haka.
Asabe ta mike suka fito har lokacin lantana tana labe sai bakar magana takeyi dun kawo tsakar gida take fadin indai da kwadai da wullakanci .
Da anga bakin yan birni sai hankali ya gushewa mutum wurin kwadai kai kawai hjy ta girgiza duk Labarin lantana da nake yawan bata ba karya a cikin sa ko kadan don ta sheda hakan yanzu.
Sun shiga wurin inna sin samesu a falon su zaune ga dakin na kamshin turaren wutan kajiji da karo data saka don sanyin damana da akeyi.
Wanda yana cikin sirin mata da can baya wanda mata a yanzu suka daina amfani dashi don rashin sanin muhinmancin hakan .
Akwai wani sirin boye da ke akwai a cikin kajiji da karo wanda ba kowa yasan da wanan sirin ba sai matan da suka amsa sunan su ko a baya suke yawan amfani da wanan sirin a dakunan su.
Akwai haske da kwar jini ga kariya ga both uwa da yaranta wurin amfani da kajiji da garin karo da mata keyi a da can baya.
Don mace mai amfani da wanan gaskiya idan kin tambaya ba wani farmakin kishiya ko dangin miji ko makwabta da zai iya farma ki ko danki don akwa kariya sosai a wanan sirin .
A wurin miji kikan zama mowar mata do zaki zama zara a duk inda kika dosa balle ga mijin ki na sunna.
Hjy na shiga dakin ta dan sake murmushi tana girgiza kai don ganin inda na koyo tsabta da hakuri da sanin wasu sirika da take gani a wurina.
Sun zauna an gaisa sa,adatu ce ta fara tambayana take fadin muna lafiya satin nan daya wuce suka dawo daga wurin mu ai.
Nan dai ta shiga basu labarin mu da karatun da mukeyi a can chaina din a karshe tace a fita waje a shigo da sako na nan dana bayar akawo masu.
Lantana na ganin ana shigo da manyan kumshin kaya zuwa wurin innan mu sai zama ya gagareta ta shiga sintiri tana leken kayan da ake shiga dasu din har kumshi uku gasu dirka dirkan kumshi dasu.
Duk da inna bata sanda zuwan hjy ba hakan bai hana ta dan bata abin motsa baki ba gashi dan wake tayi da mai da yaji hjy ta sake taci sosai aka kaiwa driver da jikanta daya daya rakota nasu.
Bayan tafiyan hjy ne sa,adatu ta matsu a bude kayan suga abinda ke ciki dole dai saida inna ta bude suka shiga ihun ganin kayan.
Sun kira waya basu sameni ba ina school lokacin don ina kashe wayana idan zan shiga lectures bana shiga dashi a kunne.
Nan dai Abban mu ya dawo ya sakesu suna murnan sakon dana aiko masu din wanda tufafi ne sai zannuwan gado da sauran tarkacen mata.
Shima Abba har lantana sun samu nasu rabon don na rubuta sunan kowa a cikin sakon sai gashi lantana baki ya mutu a lokacin.
CHAINA
Zancen mu da maya ya tsaya min a rai don ina tsoro ban san abinda zanje inji ba ko ya kasance sha,anin su na tsafine.
Gashi ina ji daga chaina sai indiya a wurin tsafi ni kuma ban son inyi abinda zan kaucewa ubangijina gaskiya.
Itama a nata bangaren maya bata kara yi min maganan ba daya shafi wani zancena dashi tun wanan lokacin.
Inda shi kuma gogan yanzu ya samu saukin fitina tun bayan dawowan mu wanan gida akwai kofa ta bayan ko wani part ta baya yake yawan bi da mutanen sa tunda ba fasawa zaiyi ba ga halinshi.
Wanan ya kara kawo ko in kula ga zaman mu sai dai yana kokarin duk rana zai dan shigo sama sama ya duba lafiyan mu iyakan mu dashi ke nan yanzu.
Sai hakan ya kara kawo min kwanciyan hankali duk da rashin Fadila da mukayi mafi yawan lokaci zaman kadaici yakan dame mu don dama da tana nan da ita muke debe kewa ayi ta hira har wani lokaci.
Yanzu ko matan da muke tare dasu ba launin mu ba don haka ba ruwan mu dasu iyakan mu dasu sai gaisuwa idan mun hadu saidai akwasu da girmamawa sosai gaskiya.
Ga arzikin shi kamar ana zuba mai taki gaskiya ni har abin watarana yana ban tsoro idan ina tunane ni kadai.
Ga sadiya baki babu halin in zauna da ita muyi wani magana kamar yadda mukeyi da fadila don sai ince ma tafi daukan shi dan uwa yanzu bisa gani.
Shima yana yawan kulata sosai komai ya gani daya dace da ita zai sayo ya kawo mata shi ta dinga murna har nakanyi tunanen wa sadiya ta biyone a cikin iyayyen mu wai ?
Abin mamaki ranan safiyan asabar duk muna gida bamu fita ba har shi saidai ba lalai bane ai ya shigo wurin mu don mun saba da hakan dama.
Muna zaune falo zaman daki ya isheni ya dawo falon gidan dake tsakiya inda ya samemu ya zauna.
Da dan takardan daya shafi karatuna a hannu na dake nazari ya zauna a kusa da sadiya yana fadin yau dai sai ku shiya zamu tafi wani shakatawa tare daku.
Hakan da ya fada bausa na dago kaina ba tun bayan gaisuwan danayi masa daya shigo naci gaba da karatuna daya samu inayi.
Murna sosai sadiya keyi lokacin ganin ban dago kaina ba yasa shi fadin ina fatan kinji abindana fada ai ?
Ina da test ba zan samu zuwa ba itama din tace tana da pratical da zasuyi ai ranan mondaya na bashi amsa ina kallon shi.
Fitan da zamuyi din na dan lokaci zai hanaku yin test ko pratical don haka ku shirya karfe uku zamu bar gidan nan ya fada a dake yana mikewa.
Kallon mamaki na bi bayan shi dashi har ya shige part din shi Allah yasa ya kaimu irin wurun da mukaje ranan nan mu hau doki.
Muryan sadiyace ke fadin haka a gefena na juyo a cikin fushi ina fadin yanzu in mare bakin nan naki sakaran yarinya kawai.
Da sauri ta make a wuri daya don in akwai abindata tsana shine duka ganin haka na mike zuwa dakina na barta a wurin zaune.
Ina shiga dakin wayana yana kara da sauri na karasa na dauki wayan innan muce ke kirana nasan safiyace a wanan lokacin Nigeria .
Dauka nayi da sallama muryan Sa,adatune tana fadin inna na sameta ta dauka naji innan mu na bani wayan nan.
Mun gaisa take fadin saiga sako tsohuwan nan ta kawo muna ta shiga saka min albarka wasu hawayene suka zo min lokaci guda har inna ta gane kuka nakeyi.
A rude take fadin subbahanallahi meku ya faru dake ko baki da lafiya ne da kyar na iya budan bakina nace inna kalau nake.
Gida nake sin dawowa yanzu kuma yaki bari hakan don naso na biyo yan uwanshi da sukazo bai yarda ba.
Kanki daya kuwa naji inna ta fada keda ke aure inake ina bin wasu kuma kull na kara jin wanan zancen haka ranki zai baci sosai.
Kuka na sakawa inna cikin wayan ina fadin inna na gajine ya jafar ba abokin zama bane wallahi dabi,un shi da halaiyan shi sam ba na mutumin , , ,
Innace ta kashe layin bata tsaya ta karasa sauraren abinda zan fada ba a lokacin takaicin hakan yasa na fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN NAN NA KUDINE YAR UWA KI BIYA DON ALLAH KAFIN KI KARANTA DON SAUKE HAKKIN WANI A KANKI ALLAH YA BADA IKON BIYA, , , ,
Ba don na soba haka na shirya sai dai ba wani make-up
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89 Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131