akwai bambamci sosai dana su maya da muka baro a baya.
Tsohuwace sosai matar yadda maya ke ban labari sun dade kafin su samu mahaifiyar ta itama haka kafin a haifeta an dauki lokaci mai tsawo da auren mahaifan ta din.
Dalilin hakane wuri;yawon neman mahaifiyar maya din kakanin nata suka zama masu bada magani don shige shigen da sukeyi a dajin su don neman maganin haihuwa suka koyi wanan sana,an.
Tsohuwan nada kirki sosai bayan dan bayanin da maya tayi mata da yare game dani sai take min sannu da zuwa wurin hada hannayen ta biyu hakan yasa na gane me take nufi da hakan da takeyi din.
A duduke ta tashi ta dauko wani ganyen magani fresh ta fara dakawa a gabana kafin ta tace ta mikowa maya ta bani insha.
Saida nayi bissmillah na karbi ruwan ganyen na kurba baida bauri ko daci saidai kamshin itaciya da yakeyi na kurbe na mika mata cup din ina mata godiya da kai irin na kurame.
Dan murmushi ta sake a fuskan ta na tsufa kafin maya ta dauko wani zance sunayi sai ga fuskan tsohuwar ya sauya daga fara,an da takeyi lokaci guda.
Yaren su sukeyi kafin maya din ta juyo gareni tana fadin tshohuwar tace idan ina son zata taimaka min don ta yaba da hankalina sosai.
Na gyada kai alaman eh ba tare da wani tunane ba sai ga shi tsohuwan ta mike a duduke zuwa wani dan karamin kabat dake falon tsoho tana tono wani abu a cikin tarkacen ta cikin wani jakkar fata ta ciro abin.
Ta dawo ta zauna ta kalli maya ta fara mata bayani itama tana min da turanci ina fahintar ta dan abin bai kai wani abuba don dan garin maganine .
Sai wani abu kamar sayen ice yana wani kamshi tana bayani tare da nuna yadda zanyi yayin da niko gabana sai faduwa yakeyi don tsoro da fargaba.
Yadda tsohuwar ke bayani zaka gane wuth full confidence take akan abinda ta bani din nasa hannu bibiyu na karba da take miko mi gwiwa har kasa da alaman taji dadin hakan danayi sosai.
Dan kudin dana bata da zamu tafine yasa tsohuwar ta rungumeni a jikin ta tana dan taba bayana a hankali mukai mata sallama muka fito.
A hanyar komawa gidan su maya inda sadiya da driver suke jiran dawowana mu tafine take kara min bayanin akan maganin don bata fadi ainihin aikin da zaiyi ba a lokacin tadai ce nayi mai amfani dashi yasha ko sau dayane zanga amfanin shi.
Tare da fadin zan iya yiwa wani amfani dashi ma nan gaba idan naga yana cikin matsala irin na yaya din zan iya yi mai amfani dashi.
Maya ta matsa da nanata min kan inyi amfani dashi ko za a dace muka kara sallama da mahaufiyarta muka tafi.
Har muka zo gida ina faman tunane abu biyu na farko yanayin rayuwan su maya din a kauye sai kuma wanan maganin da tsohuwan ta bani yanzu yana a ciikin jakkar hannuna.
Mun dawo a gajiye na wurgar da jakkan saman gado ban daki na shiga don dauro alwala har wanka nayi don ban san a inda na zauna ba a gidan su maya din su basu sallah.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN NAN NA KUDINE DON ALLAH KI BIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA YAR UWA MU GUJI ABINDA ZAI KAIMU GA FADAWA HAKKIN WANI, , , , ,
Kwana biyu ina faman tunane a raina na yadda zan samu daman bashi wanan abin ya sha na rasa dabara yin hakan sai tunane nake a raina.
Kai karshe dai na barzancen har na fara mantawa da wani zancen magani can a kanshi don nazo nayi tunane uwarshi ma da ta haifeshi ta barshi a haka balle ni.
Iyaka dai na samu hanyar tsirewa daga gareshi da zaran na gama karatuna shike nan na fita wanan sarkekeniyar na auren shi ai.
Na sani sarai bai daina halin nan ba don babu abinda ya fasa daga cikin halaiyar nasa shiyasa na yiwa kaina alkawarin ko a gabana yake mugayen halinsa iyaka na ido sai kuma addua ga musulmi da zanyi tsakanina dashi.
Ashe abin ba haka bane idan ance miji abin yafi da nan duk da auren namu na wasan tamola ne ba kamar sauran auren da aka sani bane da farko.
Matsalan abin banda abokin shawara a rayuwana ga zurfin ciki dake damuna ko banza balle wanan din da ban yarda kowa yaji wanan zancen a gurina ba .
Ko abu yana damuna haka zai tsaya min a rai har lokacin da Allah zai gusar min da tunanena na manta da zancen ga baki daya .
Don ina da saurin mantuwa a rayuwana ban faye rike abu a raina na tsawon lokaci ba bai fita mun a raiba.
A bangaren mami kuma mu dai dan gaisawa yanzu a kai akai akala sau uku da ko sau biyu a sati zata kirani ta tambayeni muna lafiya dai ko ?
Idan na bata amsa zata sake tambayana yaya mijin naki zainab saidai nayi murmushi bazan bata amsa ba akan komai.
Zakaji tace kiyi hakkuri insha Allahu komai zai dawo daidai insha Allahu tare da kara kwantar min da hankalina.
Saidai duk yadda na iya daure da hakkuri saida yaya ya kaini kull har ya kawo muna matsala don yanzu kan kamar kara masa iskanci akeyi don dawowan taju gidan ya kara maidashi ruwa sosai.
Don yasan na sani yanzu ba zancen boyo a tsakanin mu a fili yake abinsa don ba mai kwaba masa yake gani.
Ranan na dawo school da wuri daga makaranta don haka kawai nake jin ba dadi a jikina muna fitowa darasin farko na shigo mutana na dawo gida don in dan kwanta.
Saboda ina jin kamar barcine ke damuna ko zazzabi ke son kamani a irin hakan kawai na yanke shawara in dawo gida.
Nayi mamakin ganin falon a bude don ban tsanmanin dawowan yaya gida a wanan lokacin daya dace ace yana wurin aikin sa.
Haka na bude falon cikin karfin hali na shiga har na rufo kofan na shigo kai tsaye tsakan falon na samesu kamar wasu karnuka suna romace a tsakanin su kamar wani miji da mata ko saurayi da budurwa.
Inna lillahi na fada da karfi ina sake yar hand bag dina dana sako tarkacena a cikkn sa.
Salatin danayi ne ya dawo dasu hankalinsu suka mike lokaci daya tare da sakin junan su ga maballan rigansu duk sun balle sun shagala da hakan.
Tashin hankali iya tashin hankali na shigeshi a ranan yadda gaba daya idona ya rufe na ke fadin stupid, idiot noses mazinata fasikai ku fice min a falo kafin na tona maku asiri a nan.
Ido rufe kamar gidana suke sheke ayan su din a ciki don yadda idona ya rufe da ganin su baro baro danayi a lokacin.
Wani kallon tsana taju din yai min don yadda yaga abokin fasadin nasa yayi laushi sosai yana fadin wai meye haka me ya dawo dake gida wanan lokacin ana karatu.
Ban iya magana ba don duhun da idona ya fara yi mun a lokacin na kara fadin ku fice min nan nace kada fushin ku ya shafeni a wurin Allah.
Ke ki natsu ki san abinda kike fadi mana da irin wanan kalaman naki ya mike da kyar yana mai gyara rigansa yake wanan maganan tare da nufo inda nake tsaye.
Na fara ja da dan baya kadan bai daina nufo inda nake ja da baya din ba naci karo da wani abu a bayana na fadi kafin in kai kasa na some don tsoro a wurin.
Da sauri ya karaso ya tareni na fada a jikin shi sai lokacin yaga ai a some nake ma ashe ya fara kiran sunana da karfi yana jijigani ban farfado ba.
Yasa ya juya inda taju din yake cikin daka tsawa dauko min ruwan sanyi a fridge mana da sauri baka ganin ta somane.
Haka taju din ya nufi kitchen da sauri ya dauko goran ruwan da har ya fara kankara ya kawo mashi bai tsaya kulawa ba kawai ya watsa min a jikina .
Na sauke wani ajiyan zuciya tare da dan bude idona kafin na mayar na rufe na kara sakewa lokaci guda kuma.
Ya subbanallah ya fada tare da dan jijigani yana kiran sunana a hankali kuma a rude ka barta zata farfado ai tunda ta falka taju ya fada.
Shout,up ya fada da karfi duk waya jawo hakan yanzu saida na fada ma ka bari zan dawo don jaraba ka manne min saida hakan ya faru.
Na fada ma yarinyar nan yar gargajiyace da rikon addini kayi duk wani taka tsatsan dasu don komai yanzu a cikin tako nakeyin shi don su.
Taju din yace I am sorry boss ban san zata dawo yanzu bane ni kuma ina son jinka a jikina wanan lokacin.
Yace yasa kayi min karyan baka da lafiya na bar aikina zuwa gida yanzu ga abinda ka jawo min yanzu wanan abu baka san iya inda zai tsaya ba .
Duk zancen da sukeyi ina jin su don na fara farfadowa lokacin zancen su yana shiga kunnena bandai bude idona kawai bane don ban son ganin su sam a rayuwa na.
Ji kawai nayi ya cicibene zuwa sama bai ajeni ba sai saman gadona ya shifideni ya juya wurin AC ya kunna tare da sake volume din AC din.
Ya dawo inda nakw yana dan murza min goshi tare da kiran sunana a hankali da zainab kina jina don Allah ki kwantar da hankalin ki mana ki natsu.
Don Allah ka fita yaya bana son ganin ka a rayuwana kai din shedan ya gama ma fitsari a zuciyar ka bama iya kanka ba.
Yaya a gidan ka ?
Gidan da iyalin ka suke zaune anan kake shimfida fasadi irin wanan kamar kai din ba musulmi ba haihuwan musulmai ?
Enough zainab ya isheki kin dai san koni waye don haka ki kyaleni yadda kika ganni a haka na fada maki.
Wayo ni Allah na na shiga ukku na lalace a rayuwana.
Ni zainab naga ta kaina ya Allah na tuba ka yafe min da wanan jerabawan dakake jarabbata na dashi idan laifi nayi ma ka jefoni a wanan rayuwan.
Tsuki yayi ya mike bai tsaya ba ya rufo kofan da karfi ya fice na kara kurma ihu kamar an tsikareni kuma na mike tsaye ina saukowa daga saman gadon.
Dan jakkana na dauko na nufi kofan fita nima da sauri sai dai ina zuwa bakin get din security din kofan ya rufo kofan da sauri yana min wani yare da ban sani ba.
Duk yadda naso fita daga gidan sun hana hakan dolw na koma cikin gidan rai bace ina hawaye.
Tashin hankali ranan na shige shi ga tunane kala kala da nakeyi a zuciyana sai can Sadiya ta fado min a rai don lokacin dawowan ta da yayi har ya wuce yasa na kara mikewa tsaye na nufi hanyar waje .
Ban kai ga fita daga falon ba sai ga sadiya din ta fito daga dakin tana fadin .
Yau yayan mu kin barni ina jiran ki saida ya jafar ya turo aka dauko ni a makaranta ya din yace driver ya fada min kina gida baki da lafiya wai .
Hannu na warewa sadiyan tare da fadin yar kanwata zo gareni don Allah ki rungumeni ko zanji dadi a rayuwana kada in mutu.
Da sauri ta karaso ta rugumeni din tare da fadin yayan mu meke damun ki baki da lafiyane ko wani abu ya sameki.
Saidana runtse idona ina jin dadin dumin ta a jikina kafin ince da ita ya jafar daine yake son kasheni Sadiya.
Kai ta dago tana zare jikinta daga nawa tana fadi a razane zai kasheki yayan mu me kikai masa nace nima ban sani ba Sadiya ya daice zai kasheni yau a garin nan.
Daga haka naja hannunta zuwa saman kujera wayan dake hannuna na fara neman lamban mami ina kiranta.
Kira biyu saiga mami ta daga wayan murya a raunane nake fadin mami na shiga uku yau a garin nan wallahi.
A rude mami ke fadin meya faru zainab ina jafar din yake ko wani abu ya sameshi take tambaya a rude.
Mami ba abinda ya sameshi kawai dai na kamshine yana abinda ba daidai shine yai min dukan tsiya ya ce zai kasheni ba zai barni da raiba tunda na saka mai ido da yawa.
Innalillahi shi jafar din baibar wanan dabi,an bane zainab ko kwayance ta fara tabashi yanzu har yake furta hakan ?
Sai kawai naji ta fashe da kuka nima kukan nakeyi na daukan hankali ina tausayawa kaina kan wanan rayuwan dana samu kaina a ciki.
Yayan mu mu gudu mana idan yaya a zama mugu kada ya dawo ya kashe ki din a gidan nan sadiya ta fada a tsorace don taji wayan mu da mami din.
Ni kuma na fadi hakan ne don labarin da Maya ta bani daya taba faruwa da wata inda take cewa zasu iya kashe mutum idan ya faye saka masu ido basu da yadda zasuyi dashi .
Sai kawai su kashe mutum su huta kuma ba ai masu komai idan an kwana biyu kigansu a gari suna yawon su.
Do suna da daurin gindi sosai a wurin manyan gwaunati da sauran jami,ai don haka ba ai masu komai ko an kamasu.
Jin hakan yasa nake tsoron hakan don nasan shima yaya din dole yana da wanan halin data fada min don bai rasa daurin gindi yadda naga yana shanawa a kasan son ransa.
Wanan dalilin yasa na fadawa mahaifiyar nasa haka don riga kafi a yadda na ganesa yau din kafin ya fita don zai iya aikata min komai tunda na gansa din yau ido da ido.
Sai gashi a rude ya dawo gidan tun kan ya hawo sama yake kwala min kira ina zaune sama ina jin yadda yake kwala min kiran a gigice muna tare da sadiya a dakina na tashi na rufe kofan da sauri a tsorace.
Don nasan sunyi waya da mami ke nan akan wayan da mukayi da ita dazun kan wanan zancen yasa ya dawo a hasale yake min wanan kiran na tashin hankali.
Muna jin lokacin da yakw dukan kofan a haukace muka rike junan mu a dakin a tsorace kamar zai shigo muna dakin ne, bayan a rufe dakin yake.
Har ya gaji da haukan sa ya tafi kilama dama a buge yake zo ya sauke haushi a kaina waya sanar mashi mudai muna ciki lokacin.
Haka muka kwana tsorace rai kuma bace damu don ko sadiya da take karama a tsorace ta kwana makake dani ranan.
Tunda safe na sake kiran manmi duk da nasan a lokacin sauran darene a can Nigeria ina kuka na tayar mata da hankali akan ta saka baki ya turo mu zuwa gida don na gama zama dashi ni.
Mami hankali tashe ta tayar da ya mamud tana fada mai abindake faruwa a waya duk da ban fito fili na fada masu gaskiyan maganan ba amma hankalinta yayi matukar tashi a lokacin.
Wanan wayan ne ya tayarwa kowa hankali tunda safe sai kiran shi akeyi aka daga mai hankali don mami ta fada mai har in ya yarda ya turoni nageria a haka asirin su ya gama tonuwa ke nan a kasan nan.
Tayi rantsuwa duk abinda ya sameni wallahi sai tayi sanadin da za a kashe shi shima kafin ya bata mata sunan zuria a duniya.
Yabi wayan da kallon mamaki bayan sun gama waya da mami yana mamakin yadda a shekaru na iya jefashi cikin wanan rikicin haka.
Don kalaman mami sunyi tsauri sosai a gareshi hankalin shi ya tashi sosai gashi ranan ya kori taju bai kwana dashi a dakin ba.
Don yana ganin duk shine ya jawo mashi wanan fitinan daya faru yana zaman shi a office din shi tajun ya daga mai hankali.
Yayin da shi kuma tajun ya kwana yana neman mafitan hanyan da zai ga ya raba tsakanina da jafar din gaba daya don tun haduwan mu da jafar din gaba daya komai ya jagule masa ba yadda abubuwa suke tafiya masu ba a baya.
Don yanzu jafar din ya canza kamar bashi bane mai yawan sha,awa a kansa a baya yanzu bai faye damuwa da hakan ba sai yaga dama tunda har yana iya koran sa a yanzu.
Shiyasa ya zama mai dole ya dauki mataki a kan zainab din da yakewa kallon karaman yarinya da farko sai fashi yarinya nason rabashi da farin cikin ga baki daya.
Matakin daya yanke a ransa shine yayi min silent kill ba tare da wani ya gane hakan ba har
Showing 273001 words to 276000 words out of 390011 words
Tsohuwace sosai matar yadda maya ke ban labari sun dade kafin su samu mahaifiyar ta itama haka kafin a haifeta an dauki lokaci mai tsawo da auren mahaifan ta din.
Dalilin hakane wuri;yawon neman mahaifiyar maya din kakanin nata suka zama masu bada magani don shige shigen da sukeyi a dajin su don neman maganin haihuwa suka koyi wanan sana,an.
Tsohuwan nada kirki sosai bayan dan bayanin da maya tayi mata da yare game dani sai take min sannu da zuwa wurin hada hannayen ta biyu hakan yasa na gane me take nufi da hakan da takeyi din.
A duduke ta tashi ta dauko wani ganyen magani fresh ta fara dakawa a gabana kafin ta tace ta mikowa maya ta bani insha.
Saida nayi bissmillah na karbi ruwan ganyen na kurba baida bauri ko daci saidai kamshin itaciya da yakeyi na kurbe na mika mata cup din ina mata godiya da kai irin na kurame.
Dan murmushi ta sake a fuskan ta na tsufa kafin maya ta dauko wani zance sunayi sai ga fuskan tsohuwar ya sauya daga fara,an da takeyi lokaci guda.
Yaren su sukeyi kafin maya din ta juyo gareni tana fadin tshohuwar tace idan ina son zata taimaka min don ta yaba da hankalina sosai.
Na gyada kai alaman eh ba tare da wani tunane ba sai ga shi tsohuwan ta mike a duduke zuwa wani dan karamin kabat dake falon tsoho tana tono wani abu a cikin tarkacen ta cikin wani jakkar fata ta ciro abin.
Ta dawo ta zauna ta kalli maya ta fara mata bayani itama tana min da turanci ina fahintar ta dan abin bai kai wani abuba don dan garin maganine .
Sai wani abu kamar sayen ice yana wani kamshi tana bayani tare da nuna yadda zanyi yayin da niko gabana sai faduwa yakeyi don tsoro da fargaba.
Yadda tsohuwar ke bayani zaka gane wuth full confidence take akan abinda ta bani din nasa hannu bibiyu na karba da take miko mi gwiwa har kasa da alaman taji dadin hakan danayi sosai.
Dan kudin dana bata da zamu tafine yasa tsohuwar ta rungumeni a jikin ta tana dan taba bayana a hankali mukai mata sallama muka fito.
A hanyar komawa gidan su maya inda sadiya da driver suke jiran dawowana mu tafine take kara min bayanin akan maganin don bata fadi ainihin aikin da zaiyi ba a lokacin tadai ce nayi mai amfani dashi yasha ko sau dayane zanga amfanin shi.
Tare da fadin zan iya yiwa wani amfani dashi ma nan gaba idan naga yana cikin matsala irin na yaya din zan iya yi mai amfani dashi.
Maya ta matsa da nanata min kan inyi amfani dashi ko za a dace muka kara sallama da mahaufiyarta muka tafi.
Har muka zo gida ina faman tunane abu biyu na farko yanayin rayuwan su maya din a kauye sai kuma wanan maganin da tsohuwan ta bani yanzu yana a ciikin jakkar hannuna.
Mun dawo a gajiye na wurgar da jakkan saman gado ban daki na shiga don dauro alwala har wanka nayi don ban san a inda na zauna ba a gidan su maya din su basu sallah.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN NAN NA KUDINE DON ALLAH KI BIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA YAR UWA MU GUJI ABINDA ZAI KAIMU GA FADAWA HAKKIN WANI, , , , ,
Kwana biyu ina faman tunane a raina na yadda zan samu daman bashi wanan abin ya sha na rasa dabara yin hakan sai tunane nake a raina.
Kai karshe dai na barzancen har na fara mantawa da wani zancen magani can a kanshi don nazo nayi tunane uwarshi ma da ta haifeshi ta barshi a haka balle ni.
Iyaka dai na samu hanyar tsirewa daga gareshi da zaran na gama karatuna shike nan na fita wanan sarkekeniyar na auren shi ai.
Na sani sarai bai daina halin nan ba don babu abinda ya fasa daga cikin halaiyar nasa shiyasa na yiwa kaina alkawarin ko a gabana yake mugayen halinsa iyaka na ido sai kuma addua ga musulmi da zanyi tsakanina dashi.
Ashe abin ba haka bane idan ance miji abin yafi da nan duk da auren namu na wasan tamola ne ba kamar sauran auren da aka sani bane da farko.
Matsalan abin banda abokin shawara a rayuwana ga zurfin ciki dake damuna ko banza balle wanan din da ban yarda kowa yaji wanan zancen a gurina ba .
Ko abu yana damuna haka zai tsaya min a rai har lokacin da Allah zai gusar min da tunanena na manta da zancen ga baki daya .
Don ina da saurin mantuwa a rayuwana ban faye rike abu a raina na tsawon lokaci ba bai fita mun a raiba.
A bangaren mami kuma mu dai dan gaisawa yanzu a kai akai akala sau uku da ko sau biyu a sati zata kirani ta tambayeni muna lafiya dai ko ?
Idan na bata amsa zata sake tambayana yaya mijin naki zainab saidai nayi murmushi bazan bata amsa ba akan komai.
Zakaji tace kiyi hakkuri insha Allahu komai zai dawo daidai insha Allahu tare da kara kwantar min da hankalina.
Saidai duk yadda na iya daure da hakkuri saida yaya ya kaini kull har ya kawo muna matsala don yanzu kan kamar kara masa iskanci akeyi don dawowan taju gidan ya kara maidashi ruwa sosai.
Don yasan na sani yanzu ba zancen boyo a tsakanin mu a fili yake abinsa don ba mai kwaba masa yake gani.
Ranan na dawo school da wuri daga makaranta don haka kawai nake jin ba dadi a jikina muna fitowa darasin farko na shigo mutana na dawo gida don in dan kwanta.
Saboda ina jin kamar barcine ke damuna ko zazzabi ke son kamani a irin hakan kawai na yanke shawara in dawo gida.
Nayi mamakin ganin falon a bude don ban tsanmanin dawowan yaya gida a wanan lokacin daya dace ace yana wurin aikin sa.
Haka na bude falon cikin karfin hali na shiga har na rufo kofan na shigo kai tsaye tsakan falon na samesu kamar wasu karnuka suna romace a tsakanin su kamar wani miji da mata ko saurayi da budurwa.
Inna lillahi na fada da karfi ina sake yar hand bag dina dana sako tarkacena a cikkn sa.
Salatin danayi ne ya dawo dasu hankalinsu suka mike lokaci daya tare da sakin junan su ga maballan rigansu duk sun balle sun shagala da hakan.
Tashin hankali iya tashin hankali na shigeshi a ranan yadda gaba daya idona ya rufe na ke fadin stupid, idiot noses mazinata fasikai ku fice min a falo kafin na tona maku asiri a nan.
Ido rufe kamar gidana suke sheke ayan su din a ciki don yadda idona ya rufe da ganin su baro baro danayi a lokacin.
Wani kallon tsana taju din yai min don yadda yaga abokin fasadin nasa yayi laushi sosai yana fadin wai meye haka me ya dawo dake gida wanan lokacin ana karatu.
Ban iya magana ba don duhun da idona ya fara yi mun a lokacin na kara fadin ku fice min nan nace kada fushin ku ya shafeni a wurin Allah.
Ke ki natsu ki san abinda kike fadi mana da irin wanan kalaman naki ya mike da kyar yana mai gyara rigansa yake wanan maganan tare da nufo inda nake tsaye.
Na fara ja da dan baya kadan bai daina nufo inda nake ja da baya din ba naci karo da wani abu a bayana na fadi kafin in kai kasa na some don tsoro a wurin.
Da sauri ya karaso ya tareni na fada a jikin shi sai lokacin yaga ai a some nake ma ashe ya fara kiran sunana da karfi yana jijigani ban farfado ba.
Yasa ya juya inda taju din yake cikin daka tsawa dauko min ruwan sanyi a fridge mana da sauri baka ganin ta somane.
Haka taju din ya nufi kitchen da sauri ya dauko goran ruwan da har ya fara kankara ya kawo mashi bai tsaya kulawa ba kawai ya watsa min a jikina .
Na sauke wani ajiyan zuciya tare da dan bude idona kafin na mayar na rufe na kara sakewa lokaci guda kuma.
Ya subbanallah ya fada tare da dan jijigani yana kiran sunana a hankali kuma a rude ka barta zata farfado ai tunda ta falka taju ya fada.
Shout,up ya fada da karfi duk waya jawo hakan yanzu saida na fada ma ka bari zan dawo don jaraba ka manne min saida hakan ya faru.
Na fada ma yarinyar nan yar gargajiyace da rikon addini kayi duk wani taka tsatsan dasu don komai yanzu a cikin tako nakeyin shi don su.
Taju din yace I am sorry boss ban san zata dawo yanzu bane ni kuma ina son jinka a jikina wanan lokacin.
Yace yasa kayi min karyan baka da lafiya na bar aikina zuwa gida yanzu ga abinda ka jawo min yanzu wanan abu baka san iya inda zai tsaya ba .
Duk zancen da sukeyi ina jin su don na fara farfadowa lokacin zancen su yana shiga kunnena bandai bude idona kawai bane don ban son ganin su sam a rayuwa na.
Ji kawai nayi ya cicibene zuwa sama bai ajeni ba sai saman gadona ya shifideni ya juya wurin AC ya kunna tare da sake volume din AC din.
Ya dawo inda nakw yana dan murza min goshi tare da kiran sunana a hankali da zainab kina jina don Allah ki kwantar da hankalin ki mana ki natsu.
Don Allah ka fita yaya bana son ganin ka a rayuwana kai din shedan ya gama ma fitsari a zuciyar ka bama iya kanka ba.
Yaya a gidan ka ?
Gidan da iyalin ka suke zaune anan kake shimfida fasadi irin wanan kamar kai din ba musulmi ba haihuwan musulmai ?
Enough zainab ya isheki kin dai san koni waye don haka ki kyaleni yadda kika ganni a haka na fada maki.
Wayo ni Allah na na shiga ukku na lalace a rayuwana.
Ni zainab naga ta kaina ya Allah na tuba ka yafe min da wanan jerabawan dakake jarabbata na dashi idan laifi nayi ma ka jefoni a wanan rayuwan.
Tsuki yayi ya mike bai tsaya ba ya rufo kofan da karfi ya fice na kara kurma ihu kamar an tsikareni kuma na mike tsaye ina saukowa daga saman gadon.
Dan jakkana na dauko na nufi kofan fita nima da sauri sai dai ina zuwa bakin get din security din kofan ya rufo kofan da sauri yana min wani yare da ban sani ba.
Duk yadda naso fita daga gidan sun hana hakan dolw na koma cikin gidan rai bace ina hawaye.
Tashin hankali ranan na shige shi ga tunane kala kala da nakeyi a zuciyana sai can Sadiya ta fado min a rai don lokacin dawowan ta da yayi har ya wuce yasa na kara mikewa tsaye na nufi hanyar waje .
Ban kai ga fita daga falon ba sai ga sadiya din ta fito daga dakin tana fadin .
Yau yayan mu kin barni ina jiran ki saida ya jafar ya turo aka dauko ni a makaranta ya din yace driver ya fada min kina gida baki da lafiya wai .
Hannu na warewa sadiyan tare da fadin yar kanwata zo gareni don Allah ki rungumeni ko zanji dadi a rayuwana kada in mutu.
Da sauri ta karaso ta rugumeni din tare da fadin yayan mu meke damun ki baki da lafiyane ko wani abu ya sameki.
Saidana runtse idona ina jin dadin dumin ta a jikina kafin ince da ita ya jafar daine yake son kasheni Sadiya.
Kai ta dago tana zare jikinta daga nawa tana fadi a razane zai kasheki yayan mu me kikai masa nace nima ban sani ba Sadiya ya daice zai kasheni yau a garin nan.
Daga haka naja hannunta zuwa saman kujera wayan dake hannuna na fara neman lamban mami ina kiranta.
Kira biyu saiga mami ta daga wayan murya a raunane nake fadin mami na shiga uku yau a garin nan wallahi.
A rude mami ke fadin meya faru zainab ina jafar din yake ko wani abu ya sameshi take tambaya a rude.
Mami ba abinda ya sameshi kawai dai na kamshine yana abinda ba daidai shine yai min dukan tsiya ya ce zai kasheni ba zai barni da raiba tunda na saka mai ido da yawa.
Innalillahi shi jafar din baibar wanan dabi,an bane zainab ko kwayance ta fara tabashi yanzu har yake furta hakan ?
Sai kawai naji ta fashe da kuka nima kukan nakeyi na daukan hankali ina tausayawa kaina kan wanan rayuwan dana samu kaina a ciki.
Yayan mu mu gudu mana idan yaya a zama mugu kada ya dawo ya kashe ki din a gidan nan sadiya ta fada a tsorace don taji wayan mu da mami din.
Ni kuma na fadi hakan ne don labarin da Maya ta bani daya taba faruwa da wata inda take cewa zasu iya kashe mutum idan ya faye saka masu ido basu da yadda zasuyi dashi .
Sai kawai su kashe mutum su huta kuma ba ai masu komai idan an kwana biyu kigansu a gari suna yawon su.
Do suna da daurin gindi sosai a wurin manyan gwaunati da sauran jami,ai don haka ba ai masu komai ko an kamasu.
Jin hakan yasa nake tsoron hakan don nasan shima yaya din dole yana da wanan halin data fada min don bai rasa daurin gindi yadda naga yana shanawa a kasan son ransa.
Wanan dalilin yasa na fadawa mahaifiyar nasa haka don riga kafi a yadda na ganesa yau din kafin ya fita don zai iya aikata min komai tunda na gansa din yau ido da ido.
Sai gashi a rude ya dawo gidan tun kan ya hawo sama yake kwala min kira ina zaune sama ina jin yadda yake kwala min kiran a gigice muna tare da sadiya a dakina na tashi na rufe kofan da sauri a tsorace.
Don nasan sunyi waya da mami ke nan akan wayan da mukayi da ita dazun kan wanan zancen yasa ya dawo a hasale yake min wanan kiran na tashin hankali.
Muna jin lokacin da yakw dukan kofan a haukace muka rike junan mu a dakin a tsorace kamar zai shigo muna dakin ne, bayan a rufe dakin yake.
Har ya gaji da haukan sa ya tafi kilama dama a buge yake zo ya sauke haushi a kaina waya sanar mashi mudai muna ciki lokacin.
Haka muka kwana tsorace rai kuma bace damu don ko sadiya da take karama a tsorace ta kwana makake dani ranan.
Tunda safe na sake kiran manmi duk da nasan a lokacin sauran darene a can Nigeria ina kuka na tayar mata da hankali akan ta saka baki ya turo mu zuwa gida don na gama zama dashi ni.
Mami hankali tashe ta tayar da ya mamud tana fada mai abindake faruwa a waya duk da ban fito fili na fada masu gaskiyan maganan ba amma hankalinta yayi matukar tashi a lokacin.
Wanan wayan ne ya tayarwa kowa hankali tunda safe sai kiran shi akeyi aka daga mai hankali don mami ta fada mai har in ya yarda ya turoni nageria a haka asirin su ya gama tonuwa ke nan a kasan nan.
Tayi rantsuwa duk abinda ya sameni wallahi sai tayi sanadin da za a kashe shi shima kafin ya bata mata sunan zuria a duniya.
Yabi wayan da kallon mamaki bayan sun gama waya da mami yana mamakin yadda a shekaru na iya jefashi cikin wanan rikicin haka.
Don kalaman mami sunyi tsauri sosai a gareshi hankalin shi ya tashi sosai gashi ranan ya kori taju bai kwana dashi a dakin ba.
Don yana ganin duk shine ya jawo mashi wanan fitinan daya faru yana zaman shi a office din shi tajun ya daga mai hankali.
Yayin da shi kuma tajun ya kwana yana neman mafitan hanyan da zai ga ya raba tsakanina da jafar din gaba daya don tun haduwan mu da jafar din gaba daya komai ya jagule masa ba yadda abubuwa suke tafiya masu ba a baya.
Don yanzu jafar din ya canza kamar bashi bane mai yawan sha,awa a kansa a baya yanzu bai faye damuwa da hakan ba sai yaga dama tunda har yana iya koran sa a yanzu.
Shiyasa ya zama mai dole ya dauki mataki a kan zainab din da yakewa kallon karaman yarinya da farko sai fashi yarinya nason rabashi da farin cikin ga baki daya.
Matakin daya yanke a ransa shine yayi min silent kill ba tare da wani ya gane hakan ba har
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92 Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131