Ya sake dukar da kanshi kasa don kunya da nauyin malam din da yake ji har cikin ranshi a lokacin.
Nasan fashewan wanan zancen yanzu a gare ka babban nauyi ne da kunya ace dan musulmi ke aikata wanan sabon a doron kasa hakan .
Dan adam yakan manta da irin azaban da Allah ya tahadar mashi tun a nan duniya kafin aje ga lahira ya koma a makomar da Allah ya tanadar masa.
Duk wani jin dadi sabo da bawa zai aikata a cikin sabon shi na dan lokaci ne don yanzu duniyan rayuwan cikin sa kalilan ne.
Ka godewa Allah daya hadaka da wanan yarinyar mai zuciya irin na manya da sanin ya kamata da dogaro ga ubangiji.
Yau da ace watace ba zainab bace na tabbatar da wanan rikicin sai yafi hakan a gareku ya dan dago kai a lokacin tare da fadin gaskiyane malam.
Nasan zainab yarinyace mai karanci da kara agareni wanan yasa nake jin ba zan iya rabuwa da duk wani abinda zatai min ba na tozarci.
Baza a kai ga hakan ba da yardan Allah don yanzu haka zainab tasan abinda kai da iyayyen ka baku sani ba a zancen nan naku.
Ya dago kai da sauri ya kallo malam, malam din yace eh haka zancen yake don abinda bincike na ya nuna min mun tatauna shi da ita nan ranan .
A yadda nasan zainab da tausayi da karamci a rayuwan ta zata duba ma kan hakan sai dai da yake shi dan Adam ajizine ba a yanke mai hukunci ga abinda zuciyar shi ke nasa mai don haka ban san dalilin zainab na aikata hakan da tayi ba a yanzu.
A sanina nasan zainab tayi hakan ne bisa wani dalili nata da ba lalaine mu iyayyenta mu san hakan ba tunda har ta iya boye ma iyayyen ta sirin dake tsakanin ka da ita don har gobe basu san mai kake aikatawa yarsu ba na asha.
Ya dago kai ya kalli malam malam din yace kwarai ko wanan hujan da suka rike ninan na fada masu hakan don kawai a fitar da wani tuhuma ko zargi a tsakanin ku.
Kuma na tabbatar da zainab ba zata taba fada masu sirin nan ba don kawai kare mutuncin ka a idanun su.
Dukar da kanshi yayi yana hawaye don jin abinda malam din ya fada kafin malam din yace na kirakane nan kafin kazo da iyayyen ka a zauna ya kamata in ganka mu zauna a tsara komai a mutunce.
Malam dai bai boye mai ba duk yadda mukayi dashi ya fadawa jafar din komai har makarin daya ba zainab ta bashi sai daya fada mai.
Cikin mamaki jafar din ke tambaya malam kana ganin jifana wani yayi da wanan mumunan akidar yace kwarai kuwa.
Bakai akaso ya shafa ba mahaifinka akai wa da farko sai abin ya dawo gareka kai din anyima naka don duk inda zasu su duba kan iyalin shi farko sunan kane zai haska.
Wanan dalilin yasa suka juyo a kanka suka saki kowa da komai a cikin iyayyen ka don ganin taurarin ka sunfi na iyayyen naka haskawa nan gaba.
Allah ya kawo saukin abin ta sanadiyar zainab data dauki mataki akan ka da wuri wanda ba kowa ne zai iya tsayawa yai maka hakan ba kai tsaye.
Yanzu duk mu manta da wanan mafita shine abin nema a gareka ya zama dole gareka ka tsaya kasha magani sosai ka dawo mutum kamar kowa.
Tare da kuma neman tsari don kasan mai neman naka na gidan kune ba fasa jifan ka zasu yi ba tunda sun dauki niyar hakan a zuciyar su sai sunga bayan iyalin ku kaf.
Sun dauki lokaci suna tataunawa da malam din kan matsalan nasa da kuma irin matakin da zai dauka don zaman mu ya dore dashi nan gaba.
Nan dai yayiwa malam sallama tare da ajemai alheri amma malam din yaki amsa ko daya daga cikin abinda ya bashi din.
Karshe jafar din yace ai masa sadaka dashi a inda ya dace da niyar Allah ya rabashi da abinda ke damun sa a rayuwan shi.
Nan dai ya kama hanyar airport bai ko leka gidan mami din ba don gaba daya yaji gidan nasu da yan uwan shi sun fita ranshi a lokaci daya.
Sai tunane yake ko mai yaiwa wani da zai masa wanan karen aikin hakan na zancen abokan sa kuma zai yi kokari ya nisanta kanshi dasu in Allah ya yarda.
Ya iso Abuja a gajiye don gaba daya wani irin zazzabine ya rufe shi lokaci guda jan jin wanan maganan da yayi daga bakin malam din mai nauyi haka da kunya.
Dakin shi ya shige ya kwanta ya rufe kanshi kwanan shi biyu bai leko waje ba ya mamud yana zuwa neman shi ace yana ciki bai fito ba .
Ga kuma wayoyin shi duk a rufe lokacin hakan ya tayar da hankalin mamud din zuwa na karshe da yayine ya dawo gida hankali tashi ya samu mami data dau zafi dasu baki daya kan zancen dan uwan nasa don sun mara masa baya kan maganan yana fadawa mami din.
Itama hankalinta ne ya tashi sosai ta mike ba bata lokaci zuwa gidan jafar din da yaranta gaba daya suka tafi hankalinsu a tashi dukan su.
Sunyi dukan kofan da kyar ya taso ya iya budan kofan a lokacin har mami taba da shawaran a balla kofan aga halinda yake ciki a cikin dakin.
Sai gashi ya bude masu da kyar duk ya rame ya fita hayacin sa yayi wani irin baki lokaci guda mami na shiga tana gani yadda dan nata ya koma ta hau fada tana fadin.
Wanan yarinyar ta zama min masifa a rayuwa yanzu a kan wan yar kake kokarin halaka kanka jafar da sauri ya mamud din yace haba mami ba lokacin wanan zancen bane ai .
A samu a ceto rayuwan sa tukun kafin a fadi wani maganan da za, aimai yanzu don yadda ya koma din nan ya kamata yaga likita gaskiya.
No ku barshi ba sai naga likita ba ai na samu sauki sosai ya fada yana gyara zama saman kujeran da ya hau din.
Mami da sai binshi da wani irin kallo takeyi tana mamakin wai jafar ne ke son halaka kan shi akan mace haka ?
Tambayan da jafar din ya jefo matane yasa kowa ya kadu a falon don cewa yayi mami ko zaki tuna ina karami gidan da mukaje akan ban abinci naci har ya zama min matsala a lokacin ?
Abinci a kasan nan ko a can US din ta tambaye shi yace a nan dai mami don ance nayi ciwo sosai a lokacin kan cin wanan abincin da nayi ?
Wanan kuma wani zance ke nan yaushe mami zata iya tuna hakan abinda ya dade dayi ba yanzu ba .
No ni zan tuna jafar ya fada don har ni nayi ciwo a lokacin ai gidan uncle musane mana mahaifin Rufaida daddy yaje damu ranan anty ta bamu abincin daddy bai ci ba yace mu muci tun a gidan mukai ta amai.
Kwarai kuwa ta fada ainayi fada da daddy ku a lokacin kan hakan tunda ba sabawa da irin abincin nan kukayi ba da yasa kukuci.
Ido jafar din ya lumshe na dan lokaci kamar yana tunane kafin ya bude su ya sauke ga yan uwan nasa a daidai lokacin mami ta jefo masa wani tambaya da cewa .
Mai ya faru kake tambaya yanzu babu komai ya bata amsa yana kawar da kanshi gefe daya kowa falon yai shiru yana nasa tunanen a zuciyar shi.
Ita kanta mami abinda ya farune a wanan lokacin yake dawo mata a rai gaban tane ya fadi ta kura dan nata ido a lokacin ne likitan da suka kira don ya duba shi ya shigo dakin.
Bayan yan aune aune yake fadin ya kamata ka huta don jinin ka gab yake da ya hau a wanan lokacin ya kamata ka fitar komai a ranka yanzu don samawa kanka lafiya.
Dan murmushi ya sakewa likitan ba tare daya furta masa komai ba yans gyara kwanciyar da yayi a lokacin.
Kwance nake ringingine ina tunane umma ta shigo dakin ta sameni a hakan take fadin tun kan ta karaso yata kin fara kewan gida ko ?
Jin hakan da nayi yasa na dago kai da sauri ina dan murmushi tare da fadin kai umma ina dai tuna wani abune daya daure min kai umma.
Nan na bata labarin abinda malam ya fada min ranan na kare da fadin umma shi nake tunane wa zai masa wanan aikin haka a cikin yan uwan nasu ?
Kai duniya ai in fada maki yata haka duniyan nan ta koma yanzu wallahi sam mutane basu da imani a zukatan su yanzu ko kadan.
Wanda bakai tsamanin ko tunanen zai iya cuta maka ba shine zai cutama din don haka ne akeso a kullun mutum ya mayar da hankalinsa sosai kan iyalin shi.
Zakiga mutum ya nuna maki so da kauna kamar ya hadeki a ransa don kauna amma shine zai koma baya yai maka sheri bari ma in maki na mahaukaci yan ciki daya ma a zamani nan sai su cutawa junan su fa.
In har hakan da kakan ki ya fada maki gaskiyane bai kamata yanzu a ce kin bar mijin ki a cikin wanan halin da yake ba a yanzu kinzo nan kin zauna haka zainab .
Saura kiris ki cin ma nasaran ki sai dai kuma shedan ya rudeki yayi maki huduban tsiya da kika bi kina kokarin goge ladan ki kan hakan.
Zainab ba zan cuta dake ba ko kadan yadda na dauki nafisa a gareni yanzu haka nake jin ki a zuciyana.
Don ke din yarinyace mai hankaki da sanin ya kamata don haka hakkuri zakiyi na mayar dake gun iyayyen ki ayita ya kare a tsakanin ku dasu da mijin naki.
Don zama da boyon ki a nan yanzu baida wani fa,ida a gareki zainab hakkuri ya kamata kiyi da mijin ki koda kin koma gida kici gaba da daurewan da kikeyi da farko a kansa kina masa addu,a .
In Allah ya yarda ubangiji ba zai bar wahalan ki ya tafi a banza ba zainab Allah yaga zuciyar ki da niyar ki a kanshi.
Shima kuma din nasan ya sani abu daine idan ka riga daka saba shi a rayuwan ka yana da wuyan bari ko kuma ki masa uzuri wata kila wani lalurane yake damun rayuwan shi har ya kasa kaiwa gareki zainab Allah masani.
Hawaye nake yi duk da nasan gaskiya umma take fada min duk a cikin zancem nata ya zama dole di inyi biyayya gun umma in koma gidan mu gaban iyayyena ayita ta kare din kamar yadda umman tace din.
Bakina na bude da kyar nace umma ba wai wanan zaman da mukeyi dashi bane matsala a gareni sai yadda mahaifiyar shi har yanzu ta kasa gane hakan a nata bangaren .
Take tsanana ni da iyayyena kan zamana da dan nata wanan shi ya saka bana kaunar komawa gidan shi a yanzu.
Ina ruwan ki da ita zainab ina tana gidan ta kina naki sai kun hadu ko kunje zata ganki kuma duk abinda zata fada shi ba zai taba daukan hakan ba tunda yasan hakkurin da kikeyi dashi ai.
Shike nan umma zan koma koda baizo din ba zan nuna masu nidin diyace idan Allah ya yarda da sauri umma ta riko min hannu tana saka min albarka ina amsawa a kasan zuciyana .
Haka nafisa data fita zuwa kasuwa ta dawo ta samemu da umman tana ban baki itama ta zauna sunayi tare a gaskiya nafisa da mahaifiyar ta mutanen arziki ne matuka.
Don yayan tane yayi kokarin neman mota don nasi yana ajiyene a gidan kamar photo kawai baya aikin komai suna kallon shi.
Motar abokin shi ya dauko mukai tafiyan dashi samako mukayi muka bar kaduna dan lokaci kadan muna anchau.
Sai ganin mu akayi kamar daga sama don ba wanda yasan da zuwan mu a wanan ranan.
Wanan dawowan yayiwa innan mu dadi sosai don nan take ta nuna cewa ai dama ba wani wuri na tafi ba gidan yan uwan ta naje ganin su .
Wanda hakan baiwa Lantana da tabi makwabta tana fada masu ai yaji nayi na gudu ba,a san inda na tafi ba .
Sai gashi na dawo gida a cikin salama sai hakan kuma yai mata zafi a ranta har ta kasa boye bacin ranta.
Taro na sosai su umma suka samu daga innan mu da yan uwana inda suke nuna su din yan uwan innane ga mutanen gidan mu din.
A nan suka wuni don umma basu tafi ba sai data gana da Abban mu suka dan tatauna kan matsalan mu Abba yace zasu zauna dashi ai suji dalili hakan daga bakin shi.
Malam kuma godiya yayiwa umma sosai bisa irin kokarin da tayi na dawo dani gida a cikin salama ba tare da rayuka sunkai ga baci ba.
Don Abbana shi kan bai boye yana goyon bayan jafar ba har lokacin don nunawa yayi na koma naci gaba da hakurin da nakeyi da mijina.
Tunda hakan sirin mune baki daya dani dashi yanzu ai tunda bai rageni da komai ba bayan wanan matsalan kuma yace yana neman maganin hakan don kawo karshen matsalan dake damun shi din.
Kafin su umma su tafine kuma sai ga Abban ya canza shawara ya samu su umma a falon inna yana fadin ni hjy naga tunda yarinyar nan ganin mu dai tazo yi dama .
Ya kamata ta shirya ta koma dakinta kawai tunda dama lafiya suka rabu da mijin ta ai yin hakan kamar zai kara muna girmane a idon sa.
Da sauri inna tace a, a, a dai tsaya har yazo din aji ta bakin sa zaifi da sauri umma da ta fahinci hakan zai iya kawo masu matsala a tsakanin su tace hakan zaifi gaskiya.
Don haka basu bar garin ba aka saka ranan komawa na muna daki muna jinsu lokacin mutuwace kawai banyi ba don ta kaicin abinda abba din yayi min.
Shike nan ni nasan yanzu banda baki a wurin mami don wanan zai jawo min abin fada sosai a wurin su .
An aje umma zata dawo su rakani har abujan idan ranan yayi ita da maizube zamu tafi haka aka aje zancen komawan nawa.
ASSALAMU ALAIKUM YAN UWA MUSULMAI FATAN ALHERI A GAREKU KO YAUSHE ALLAH YA BAMU IKON BAUTA MASA AMIN, , ,
LITTAFIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA YAR UWA ALLAH YA BADA IKON SAUKE NAUYI AMIN, , , , ,
Duk wani motsi da yunkuri da naso yi don daukarwa kaina fansa kan wanan halin na ya jafar iyayyena sun hanani motsawa .
Daga mai fadin yin hakan kamar tozarcine ai a gareshi sai mai fadin may ya ragani dashi da zan gujeshi ko don yadda ya dauki dawainiyar karatuna dana kanwata ai zan hakkura na zauna in rufa mai asiri ba tare da wani ya jimu ba.
Magana dayace ya karya min gwiwana shine maganan innan mu da tayi min tana fadin ki kara basa dama kiyi hakkuri ki koma ko Allah zaisa ya gyara nan gaba.
Idan kinga bai gyara halinsa ba kinga kina iya daukan mataki a lokacin ke nan don gaskiya ba zanso ace ki rabu da wanan bawan Allah ba ko dan kiyi sanadin kubutoshi daga halakan da yake ciki a yanzu ma.
Haka kuma mahaifiyar shi data sa ido taga karshen zaman ku dashi ko dan haka ba zan so ace kinbar shi a yanzu ba a daidai lokacin da yafi bukatan ki a kusa dashi ke nan yanzu .
Sai gashi kina kokarin goge ladan da ya kusa zama rabon ki a wurin Allah don ba karamin jahadi kike kokarin yi ba tunda har Allah ya fara kwatoshi daga halaka ta dalilin ki a yanzu.
Wanan kalaman na inba ne suka kashe min jikina sosai har na dinga zubar da hawaye don tausayin kaina da sauran yan uwan da suka samu kansu a irin halin da nake ciki a lokacin nan .
Ba wanda yasan irin yadda zuciyar ka yake ji a irin wanan zaman da mutum keyi da mai iri halin nan sai ma mutane ko sun sani din suyi kokarin dora maka laifi don kawai kayi kara na dan lokaci guda.
Don wata ko na sati daya ba zata iya daukan hakkurin da kai kakeyi a gidan auren irin wanan ba .
Irin yadda inna ta nuna min yasa na tattara komai na barwa Allah zan koma nayi hakkuri don abubuwa biyu zuwa uku don kwadayin na zama silar shiruwan shi.
Na biyu kuma don
Showing 327001 words to 330000 words out of 390011 words
Nasan fashewan wanan zancen yanzu a gare ka babban nauyi ne da kunya ace dan musulmi ke aikata wanan sabon a doron kasa hakan .
Dan adam yakan manta da irin azaban da Allah ya tahadar mashi tun a nan duniya kafin aje ga lahira ya koma a makomar da Allah ya tanadar masa.
Duk wani jin dadi sabo da bawa zai aikata a cikin sabon shi na dan lokaci ne don yanzu duniyan rayuwan cikin sa kalilan ne.
Ka godewa Allah daya hadaka da wanan yarinyar mai zuciya irin na manya da sanin ya kamata da dogaro ga ubangiji.
Yau da ace watace ba zainab bace na tabbatar da wanan rikicin sai yafi hakan a gareku ya dan dago kai a lokacin tare da fadin gaskiyane malam.
Nasan zainab yarinyace mai karanci da kara agareni wanan yasa nake jin ba zan iya rabuwa da duk wani abinda zatai min ba na tozarci.
Baza a kai ga hakan ba da yardan Allah don yanzu haka zainab tasan abinda kai da iyayyen ka baku sani ba a zancen nan naku.
Ya dago kai da sauri ya kallo malam, malam din yace eh haka zancen yake don abinda bincike na ya nuna min mun tatauna shi da ita nan ranan .
A yadda nasan zainab da tausayi da karamci a rayuwan ta zata duba ma kan hakan sai dai da yake shi dan Adam ajizine ba a yanke mai hukunci ga abinda zuciyar shi ke nasa mai don haka ban san dalilin zainab na aikata hakan da tayi ba a yanzu.
A sanina nasan zainab tayi hakan ne bisa wani dalili nata da ba lalaine mu iyayyenta mu san hakan ba tunda har ta iya boye ma iyayyen ta sirin dake tsakanin ka da ita don har gobe basu san mai kake aikatawa yarsu ba na asha.
Ya dago kai ya kalli malam malam din yace kwarai ko wanan hujan da suka rike ninan na fada masu hakan don kawai a fitar da wani tuhuma ko zargi a tsakanin ku.
Kuma na tabbatar da zainab ba zata taba fada masu sirin nan ba don kawai kare mutuncin ka a idanun su.
Dukar da kanshi yayi yana hawaye don jin abinda malam din ya fada kafin malam din yace na kirakane nan kafin kazo da iyayyen ka a zauna ya kamata in ganka mu zauna a tsara komai a mutunce.
Malam dai bai boye mai ba duk yadda mukayi dashi ya fadawa jafar din komai har makarin daya ba zainab ta bashi sai daya fada mai.
Cikin mamaki jafar din ke tambaya malam kana ganin jifana wani yayi da wanan mumunan akidar yace kwarai kuwa.
Bakai akaso ya shafa ba mahaifinka akai wa da farko sai abin ya dawo gareka kai din anyima naka don duk inda zasu su duba kan iyalin shi farko sunan kane zai haska.
Wanan dalilin yasa suka juyo a kanka suka saki kowa da komai a cikin iyayyen ka don ganin taurarin ka sunfi na iyayyen naka haskawa nan gaba.
Allah ya kawo saukin abin ta sanadiyar zainab data dauki mataki akan ka da wuri wanda ba kowa ne zai iya tsayawa yai maka hakan ba kai tsaye.
Yanzu duk mu manta da wanan mafita shine abin nema a gareka ya zama dole gareka ka tsaya kasha magani sosai ka dawo mutum kamar kowa.
Tare da kuma neman tsari don kasan mai neman naka na gidan kune ba fasa jifan ka zasu yi ba tunda sun dauki niyar hakan a zuciyar su sai sunga bayan iyalin ku kaf.
Sun dauki lokaci suna tataunawa da malam din kan matsalan nasa da kuma irin matakin da zai dauka don zaman mu ya dore dashi nan gaba.
Nan dai yayiwa malam sallama tare da ajemai alheri amma malam din yaki amsa ko daya daga cikin abinda ya bashi din.
Karshe jafar din yace ai masa sadaka dashi a inda ya dace da niyar Allah ya rabashi da abinda ke damun sa a rayuwan shi.
Nan dai ya kama hanyar airport bai ko leka gidan mami din ba don gaba daya yaji gidan nasu da yan uwan shi sun fita ranshi a lokaci daya.
Sai tunane yake ko mai yaiwa wani da zai masa wanan karen aikin hakan na zancen abokan sa kuma zai yi kokari ya nisanta kanshi dasu in Allah ya yarda.
Ya iso Abuja a gajiye don gaba daya wani irin zazzabine ya rufe shi lokaci guda jan jin wanan maganan da yayi daga bakin malam din mai nauyi haka da kunya.
Dakin shi ya shige ya kwanta ya rufe kanshi kwanan shi biyu bai leko waje ba ya mamud yana zuwa neman shi ace yana ciki bai fito ba .
Ga kuma wayoyin shi duk a rufe lokacin hakan ya tayar da hankalin mamud din zuwa na karshe da yayine ya dawo gida hankali tashi ya samu mami data dau zafi dasu baki daya kan zancen dan uwan nasa don sun mara masa baya kan maganan yana fadawa mami din.
Itama hankalinta ne ya tashi sosai ta mike ba bata lokaci zuwa gidan jafar din da yaranta gaba daya suka tafi hankalinsu a tashi dukan su.
Sunyi dukan kofan da kyar ya taso ya iya budan kofan a lokacin har mami taba da shawaran a balla kofan aga halinda yake ciki a cikin dakin.
Sai gashi ya bude masu da kyar duk ya rame ya fita hayacin sa yayi wani irin baki lokaci guda mami na shiga tana gani yadda dan nata ya koma ta hau fada tana fadin.
Wanan yarinyar ta zama min masifa a rayuwa yanzu a kan wan yar kake kokarin halaka kanka jafar da sauri ya mamud din yace haba mami ba lokacin wanan zancen bane ai .
A samu a ceto rayuwan sa tukun kafin a fadi wani maganan da za, aimai yanzu don yadda ya koma din nan ya kamata yaga likita gaskiya.
No ku barshi ba sai naga likita ba ai na samu sauki sosai ya fada yana gyara zama saman kujeran da ya hau din.
Mami da sai binshi da wani irin kallo takeyi tana mamakin wai jafar ne ke son halaka kan shi akan mace haka ?
Tambayan da jafar din ya jefo matane yasa kowa ya kadu a falon don cewa yayi mami ko zaki tuna ina karami gidan da mukaje akan ban abinci naci har ya zama min matsala a lokacin ?
Abinci a kasan nan ko a can US din ta tambaye shi yace a nan dai mami don ance nayi ciwo sosai a lokacin kan cin wanan abincin da nayi ?
Wanan kuma wani zance ke nan yaushe mami zata iya tuna hakan abinda ya dade dayi ba yanzu ba .
No ni zan tuna jafar ya fada don har ni nayi ciwo a lokacin ai gidan uncle musane mana mahaifin Rufaida daddy yaje damu ranan anty ta bamu abincin daddy bai ci ba yace mu muci tun a gidan mukai ta amai.
Kwarai kuwa ta fada ainayi fada da daddy ku a lokacin kan hakan tunda ba sabawa da irin abincin nan kukayi ba da yasa kukuci.
Ido jafar din ya lumshe na dan lokaci kamar yana tunane kafin ya bude su ya sauke ga yan uwan nasa a daidai lokacin mami ta jefo masa wani tambaya da cewa .
Mai ya faru kake tambaya yanzu babu komai ya bata amsa yana kawar da kanshi gefe daya kowa falon yai shiru yana nasa tunanen a zuciyar shi.
Ita kanta mami abinda ya farune a wanan lokacin yake dawo mata a rai gaban tane ya fadi ta kura dan nata ido a lokacin ne likitan da suka kira don ya duba shi ya shigo dakin.
Bayan yan aune aune yake fadin ya kamata ka huta don jinin ka gab yake da ya hau a wanan lokacin ya kamata ka fitar komai a ranka yanzu don samawa kanka lafiya.
Dan murmushi ya sakewa likitan ba tare daya furta masa komai ba yans gyara kwanciyar da yayi a lokacin.
Kwance nake ringingine ina tunane umma ta shigo dakin ta sameni a hakan take fadin tun kan ta karaso yata kin fara kewan gida ko ?
Jin hakan da nayi yasa na dago kai da sauri ina dan murmushi tare da fadin kai umma ina dai tuna wani abune daya daure min kai umma.
Nan na bata labarin abinda malam ya fada min ranan na kare da fadin umma shi nake tunane wa zai masa wanan aikin haka a cikin yan uwan nasu ?
Kai duniya ai in fada maki yata haka duniyan nan ta koma yanzu wallahi sam mutane basu da imani a zukatan su yanzu ko kadan.
Wanda bakai tsamanin ko tunanen zai iya cuta maka ba shine zai cutama din don haka ne akeso a kullun mutum ya mayar da hankalinsa sosai kan iyalin shi.
Zakiga mutum ya nuna maki so da kauna kamar ya hadeki a ransa don kauna amma shine zai koma baya yai maka sheri bari ma in maki na mahaukaci yan ciki daya ma a zamani nan sai su cutawa junan su fa.
In har hakan da kakan ki ya fada maki gaskiyane bai kamata yanzu a ce kin bar mijin ki a cikin wanan halin da yake ba a yanzu kinzo nan kin zauna haka zainab .
Saura kiris ki cin ma nasaran ki sai dai kuma shedan ya rudeki yayi maki huduban tsiya da kika bi kina kokarin goge ladan ki kan hakan.
Zainab ba zan cuta dake ba ko kadan yadda na dauki nafisa a gareni yanzu haka nake jin ki a zuciyana.
Don ke din yarinyace mai hankaki da sanin ya kamata don haka hakkuri zakiyi na mayar dake gun iyayyen ki ayita ya kare a tsakanin ku dasu da mijin naki.
Don zama da boyon ki a nan yanzu baida wani fa,ida a gareki zainab hakkuri ya kamata kiyi da mijin ki koda kin koma gida kici gaba da daurewan da kikeyi da farko a kansa kina masa addu,a .
In Allah ya yarda ubangiji ba zai bar wahalan ki ya tafi a banza ba zainab Allah yaga zuciyar ki da niyar ki a kanshi.
Shima kuma din nasan ya sani abu daine idan ka riga daka saba shi a rayuwan ka yana da wuyan bari ko kuma ki masa uzuri wata kila wani lalurane yake damun rayuwan shi har ya kasa kaiwa gareki zainab Allah masani.
Hawaye nake yi duk da nasan gaskiya umma take fada min duk a cikin zancem nata ya zama dole di inyi biyayya gun umma in koma gidan mu gaban iyayyena ayita ta kare din kamar yadda umman tace din.
Bakina na bude da kyar nace umma ba wai wanan zaman da mukeyi dashi bane matsala a gareni sai yadda mahaifiyar shi har yanzu ta kasa gane hakan a nata bangaren .
Take tsanana ni da iyayyena kan zamana da dan nata wanan shi ya saka bana kaunar komawa gidan shi a yanzu.
Ina ruwan ki da ita zainab ina tana gidan ta kina naki sai kun hadu ko kunje zata ganki kuma duk abinda zata fada shi ba zai taba daukan hakan ba tunda yasan hakkurin da kikeyi dashi ai.
Shike nan umma zan koma koda baizo din ba zan nuna masu nidin diyace idan Allah ya yarda da sauri umma ta riko min hannu tana saka min albarka ina amsawa a kasan zuciyana .
Haka nafisa data fita zuwa kasuwa ta dawo ta samemu da umman tana ban baki itama ta zauna sunayi tare a gaskiya nafisa da mahaifiyar ta mutanen arziki ne matuka.
Don yayan tane yayi kokarin neman mota don nasi yana ajiyene a gidan kamar photo kawai baya aikin komai suna kallon shi.
Motar abokin shi ya dauko mukai tafiyan dashi samako mukayi muka bar kaduna dan lokaci kadan muna anchau.
Sai ganin mu akayi kamar daga sama don ba wanda yasan da zuwan mu a wanan ranan.
Wanan dawowan yayiwa innan mu dadi sosai don nan take ta nuna cewa ai dama ba wani wuri na tafi ba gidan yan uwan ta naje ganin su .
Wanda hakan baiwa Lantana da tabi makwabta tana fada masu ai yaji nayi na gudu ba,a san inda na tafi ba .
Sai gashi na dawo gida a cikin salama sai hakan kuma yai mata zafi a ranta har ta kasa boye bacin ranta.
Taro na sosai su umma suka samu daga innan mu da yan uwana inda suke nuna su din yan uwan innane ga mutanen gidan mu din.
A nan suka wuni don umma basu tafi ba sai data gana da Abban mu suka dan tatauna kan matsalan mu Abba yace zasu zauna dashi ai suji dalili hakan daga bakin shi.
Malam kuma godiya yayiwa umma sosai bisa irin kokarin da tayi na dawo dani gida a cikin salama ba tare da rayuka sunkai ga baci ba.
Don Abbana shi kan bai boye yana goyon bayan jafar ba har lokacin don nunawa yayi na koma naci gaba da hakurin da nakeyi da mijina.
Tunda hakan sirin mune baki daya dani dashi yanzu ai tunda bai rageni da komai ba bayan wanan matsalan kuma yace yana neman maganin hakan don kawo karshen matsalan dake damun shi din.
Kafin su umma su tafine kuma sai ga Abban ya canza shawara ya samu su umma a falon inna yana fadin ni hjy naga tunda yarinyar nan ganin mu dai tazo yi dama .
Ya kamata ta shirya ta koma dakinta kawai tunda dama lafiya suka rabu da mijin ta ai yin hakan kamar zai kara muna girmane a idon sa.
Da sauri inna tace a, a, a dai tsaya har yazo din aji ta bakin sa zaifi da sauri umma da ta fahinci hakan zai iya kawo masu matsala a tsakanin su tace hakan zaifi gaskiya.
Don haka basu bar garin ba aka saka ranan komawa na muna daki muna jinsu lokacin mutuwace kawai banyi ba don ta kaicin abinda abba din yayi min.
Shike nan ni nasan yanzu banda baki a wurin mami don wanan zai jawo min abin fada sosai a wurin su .
An aje umma zata dawo su rakani har abujan idan ranan yayi ita da maizube zamu tafi haka aka aje zancen komawan nawa.
ASSALAMU ALAIKUM YAN UWA MUSULMAI FATAN ALHERI A GAREKU KO YAUSHE ALLAH YA BAMU IKON BAUTA MASA AMIN, , ,
LITTAFIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA YAR UWA ALLAH YA BADA IKON SAUKE NAUYI AMIN, , , , ,
Duk wani motsi da yunkuri da naso yi don daukarwa kaina fansa kan wanan halin na ya jafar iyayyena sun hanani motsawa .
Daga mai fadin yin hakan kamar tozarcine ai a gareshi sai mai fadin may ya ragani dashi da zan gujeshi ko don yadda ya dauki dawainiyar karatuna dana kanwata ai zan hakkura na zauna in rufa mai asiri ba tare da wani ya jimu ba.
Magana dayace ya karya min gwiwana shine maganan innan mu da tayi min tana fadin ki kara basa dama kiyi hakkuri ki koma ko Allah zaisa ya gyara nan gaba.
Idan kinga bai gyara halinsa ba kinga kina iya daukan mataki a lokacin ke nan don gaskiya ba zanso ace ki rabu da wanan bawan Allah ba ko dan kiyi sanadin kubutoshi daga halakan da yake ciki a yanzu ma.
Haka kuma mahaifiyar shi data sa ido taga karshen zaman ku dashi ko dan haka ba zan so ace kinbar shi a yanzu ba a daidai lokacin da yafi bukatan ki a kusa dashi ke nan yanzu .
Sai gashi kina kokarin goge ladan da ya kusa zama rabon ki a wurin Allah don ba karamin jahadi kike kokarin yi ba tunda har Allah ya fara kwatoshi daga halaka ta dalilin ki a yanzu.
Wanan kalaman na inba ne suka kashe min jikina sosai har na dinga zubar da hawaye don tausayin kaina da sauran yan uwan da suka samu kansu a irin halin da nake ciki a lokacin nan .
Ba wanda yasan irin yadda zuciyar ka yake ji a irin wanan zaman da mutum keyi da mai iri halin nan sai ma mutane ko sun sani din suyi kokarin dora maka laifi don kawai kayi kara na dan lokaci guda.
Don wata ko na sati daya ba zata iya daukan hakkurin da kai kakeyi a gidan auren irin wanan ba .
Irin yadda inna ta nuna min yasa na tattara komai na barwa Allah zan koma nayi hakkuri don abubuwa biyu zuwa uku don kwadayin na zama silar shiruwan shi.
Na biyu kuma don
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110 Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131