daga hannu na a hankali ina neman rigana daya cire a cikin dabara saman godon.
Daga gefena nake jin yadda yake ta faman sauke numfashi tare da ajiyan zuciya duk a lokaci daya yake wanan kamar wani wanda yai tseren gudu tsira daga abin cutarwa ya tsere mar.
Ko ya fahinci abinda nake nema ne a lokacin sai naga ya dan miko min kamar cikin fushifushi daga hakan ya koma ya mirgina yana gyara kwanciyan shi da kyau.
Hakan ya ban daman samun in mike da sauri na nufi banda ina tsugunawa sai fitsari shaaaa don tsoro ko bakon yanayine oho ?
Har wanka saida nayi ina hawaye ga nawa wautan har da wankan tsarki saida nayi kafin in fito ban dakin don naji ana fadin daka kasance da namiji wanka ya hau kan ka kenan.
Hakan yasa na hada da tsarkake kaina a bandakin a zato na yayi barci a lokacin ina hawa gadon naga shima ya mike ya nufi bayin a hankali na rufe ido na mayar dasu lumshe sai dai tunanen da nakeyi kawai a lokacin har barci ya dan saceni ban sani ba .
Jin ruguman da yayi min yasani dan bude idona a firgice ina kallon yadda ya matseni a cikin jikin jin da yayi na dan falka a tsorace yayi saurin fadin shiiii baiyi amfani da baki ba wurin fadin wani magana.
Gabana yana faduwa don haka kawai dan tsoron daya fara yi dani yasa na tsorace da al,amarin shi ga baki daya ganin yadda yai min din.
Can murya kasa kasa kamar maganan ya zama mai dole a lokacin ya fara fadin Fadila ta fada min asabar zata bar gidan nan kwata kwata .
Wani irin ajiyan zuciya na sauke tukun kafin ince haka ta fada min amma na roke ta da tabari har mu bar kasan ta tafi.
Ta yarda da hakan ya tambaye har lokacin ina rike a cikkn jikin shi bai sakeni ba nace batayi min wani bayani ba bayan hakan.
Ba zata yarda ba na sani don aikin tane ya kare a gidan nan zata koma masu da bayanin abinda ta samu a nan din jin hakan yasa na danyi yun kurin barin jikin shi.
Saidai bai sakeni din ba yana matse dani yake fadin kiyi tunanen abinda ya dace muyi mata kafin ta tafin jibi.
A haka mukai barci yana rugume dani a cikin jikin shi sai gashi gaba dayan mu, ranan mun makara ga sallah asuba, a gagauce muka samu yin sallah lokacin shidda da rabi na safe tayi a lokacin.
Ina idar da sallah na gaida shi a cikin kunya ban tsaya a dakin ba na koma dakina ina shirin kwanciya karan wayana dana bari ne ya tayar dani.
Na dauka kada ya katse Nafisace sai mamakin kiran da take min da safe haka ya kamani na daga da rawan jiki gaba yana dan faduwa don kiran safe ba dadi ke gareshi ba wani lokaci.
Ina dauka abinda naji tana fadi yasa hankalina ya fara kwanci tana fadin amarya amayra a cikin dariya naja wani tsuki ina fadin.
Ke yar iskace wallahi, ni har kinsa gabana faduwa wallahi wanan kira haka da sasafen nan haka ai saiki tsorata mutum dashi.
Ai dole gaban ki ya fadi tunda yau kinji maza a jikin ki da sauri na tareta da fadin ke dan Allah magulmaciya to abinda kike son ji bashi din ya faru ba.
Naga alama tunda naji muryan garau ai amma jafar bai kyauta min ba da bai samu banza ya lalatsa muna ke ba wanan bakin ya mutu a yau din nan da anyi magana kice kema daidai kike da kowa har yanzu.
Allah yafiki Nafisa don adduan ki bai karbu ba wallahi yayan naki da yake mace kamana shima matsoracine irina .
Har me zai iyayiwa mace a yanzun duk da kirarin da yakeyi wai ya warke a yanzu ta kwashe da dariya tana gadin.
Yarinya kidai bi sannu wallahi kada muji ana kara maki ruwa asibiti wata rana sai abin ya ban dariya na kashe wayan ina fadi a raina hakan ai ya kusa faruwa dani a jiyan Allah daine ya taimakeni.
Ban iya fitowa dakin ba sai wajajen sha biyo da rabi koshi don lokacin sallah ne da yayi a lokacin nasan na tashi a wanan lokacin.
Wanka nayi na fito yi sallah kafin na gyara jikina na fito waje na lura da baya gidan don motocin shi da bangani ba a lokacin.
Babu kowa a falin na nufi part din hjy in gaida ita na samu bata gidan wai sun fita tare dashi zuwa gidan mami .
Banyi mamakin jin hakan ba don nasa zancen bai wuce maganan jiya daya farune tsakanina da mami zai kaisu gidan a yau.
Dan tun barin hjy asibiti sai jiyan da muka fita tare da itane taje gidan saidai su mami din su zo gaida ita a nan gidan nasa.
Abu bai dameni ba tunda nasan ina da gaskiya akan zancen don haka na share maganan a raina don yanzu an kai bana jin shakkar mami din kuma ko kadan a zuciyana kamar baya can da nake jin tsoron ta.
Don ada can ko muryan ta naji sai gabana ya fadi don tsoron ta da gudun saba mata da nakeyi amma a yanzu sam na daina jin hakan.
Ko dan na kara shekarune ko kuma dan budewan da idona yayi a yanzu ne ban sani ba wanda nasan ita ma a yanzu dai tasan da hakan.
Abinci na zauna naci don har sun gama abincin rana a lokacin ina kanci sadiya ta fito ta ganni zaune take fadin.
Anty kin tashi dazun nayi ta lekawa kina barci har yaya yasa na dauko mashi wayan ki a daki ban san me yayi dashi ba kuma ya bani na mayar maki dashi.
Ina anty take na tambaye ta ba tare dana bata amsa ba na kawar da maganan tana dakin ta ta shiga tayi sallah ta bani amsa.
Mikewa nayi bayan na gama zuwa dakin sai da nayi sallama ta amsa na shiga tana zaune tana waya ganina baisa ta daina wayan ba.
Abinda naji tana fadi yasa na gane da yan gidan su take wayan a lokacin har ta kare a gurguje ta juyo tana fadin na barki zaune ko madam.
Mun tashi lafiya na fada tace lafiya kalau, zuwa na biyu gaida ke na samu kina barci wallahi sai yanzu na tashi nabata amsa.
Abinci yana falo ta sake fadi ai har naci yanzun dana tashi din ashe hjy ta fita ita da yaya na tambaye ta.
Eh naga sun fita duk ransu a bace bayan sun dade a daki suna magana dashi da ita kafin su fita din hjyn ma ke fadin gidan mami zasu tafi yasa na san inda zasu din.
Nasan kin san komai anty tun farko abindake akwai tsakanina da mami shine jiya din muka tafi akai muna sulhu ta nuna komai ya wuce a wurin ta ai.
Jiya kin gansu a gidan nan da yamma ai tace eh nace bayan sun zo nan din kuma ta sake nuna hakan a gaban kowa komai ya wuce a tsakanin mu din.
Bayan munje sallah da tace a dakina zatayi nan dai na kwashe komai na fadawa fadila din yadda mukayi da mami din ranan.
Na karasa da fadin to yanzu nasan a kan wanan zancen ne suka tafi gidan don wanan maganan yasa yaje mata harda evidence din shi da yake dashi kan hakan don na dauki komai a lokacin.
Tace kai subbahanallahi wanan matar kamar bata da imani wai bata tunanen ita din uwace haka na iya faruwa ga wani nata koda bata da diya macw ne ?
Irin uwanyen mijin nan suna da yawa saidai wasu basu taba yarda a gane hakan a garesu har duniya ta gane zasuyi tayin abin a boye ne sai sunga bayan mutum idan ba Allah ya hau da kai kansu ba.
Wasu kuma baro baro suke fitowa fili su nuna bakin cikin kan matan diyan su din tunda kinji cikin maganan ta ai ta fadi tafi son shi fiye duk diyan ta.
Kinga ke nan koba keba zata iya yin hakan da kowa a kanshi don haka zainab don darajan Allah ki zauna da mijin ki lafiya.
Nayi nazarin mijin ki na gane shi mutum ne mai kyautatawa iyali da son kulawa na tare dashi don haka yadda take sone bata samu ba a gareshi din ba kuma zata taba samun hakan ba tunda a yanzu ya gane ko waye mami din kan iyalin shi.
Ba zai taba yarda da hakan ba idan ba wani kaddara ya kaddaro hakan ba a gareku nayi saurin fadin idan ma zata yi din tayi ai wanan bai damuna a yanzu.
Umm,umm zainab kada kice hakan don yanzu ba zakice ga kan aure ba tukun don baku fara zama zamana aure ba dashi a tsakanin ku.
A lokacin zaki gane waye miji a wurin ki da barnan da mami din ke son tayi maki a lokacin.
Jin hakan yasa na danyi murmushi sai nake fadin motar ki tana ina yanzu na daina jin kina zancen ta fa ?
Kai wanan motar ai wahala ta fara bani daga baya kawai na sayar da ita nasa a cikin ginan da mukeyi don ina son mu samu gida na kan mu nida mahaifana.
Allah sarki na fada kawai muka dauki wani hiran rayuwa mun dan dade a dakin muna hira kafin mu fito dukkan mu waje.
Su hjy sai bayan la,asar suka dawo gidan kowan su ya nufi part di shi bayan na fitone nasan sun dawo gidan na shiga wurin hjy don mu gaisa.
A zaune take tana duban wani abu a cikin leda na zauna muka gaisa nayi masu an dawo lafiya.
Kafin ta amsa min saida ta tabe bakin ta tana fadin ke dai mun dawo da wanan abin kunyan da uwar ku tazo jiya tayi a gidan nan.
Nikan da ba don ba sai ince an sauya iyamine ta koma haka ko ince an min hurhuren ta a can turai data zauna a can.
Yarinya da kafiyan tsiya kamar mutanen farko yau ai dai taji dan nata dama haka duniya take ai ka yi aimaka.
Idan tace ba zataji magana ta ba ko shawarana ta daukeni da mutunci itama yau taji a jikin ta kamar yadda nake ji a kanta din.
Don yau danta ya fada mata data rabaki da shi ta rasashi har abada a duniyan nan don haka ta rabu masa da mata haka.
Shigowan shi hjy tace kinga sa nan yau a kanki yayi fadan da bai taba yi ba a gabana sai dana tsawata mashi ya daina haka.
Common kin faye surutu ya fada yana fadawa saman gadon dake dakin a rigingine ya kwanta yana kallon daking din dakin.
Shiru yayi muna ta hiran mu da hjy kafin yace zainab kinyi shawara kan magana fadilan din nace eh nayi .
A cikin turanci yake maganan na fada mai abinda na hango a kanta din yace is ok kawai zuwa can ya mike ya fita daga dakin.
Mikewa nayi nabi bayan shi abinci na hada na sameshi ya fito ya zauna bai wani ci ba ya mike ya koma saman kujeran dake falon ya zauna.
Na gama hada kayan na biyo bayan shi muka zauna a wurin sadiya na fitowa take gaidashi yace sadiya kin fara shiri ko.
Zamu koma ne yaya ta tambaye shi yace next week insha Allahu nake son mu koma .
Zamu je Anchau ke nan kwanan nan ta sake tambayan shi da hakan zaku koma kuma again ya tambayeta shima.
Zamuje mana mu yi masu sallama na fada don ba zamu wuce bamu sallamesy ba gaskiya ke nan ba next week zamu tafi ba ke nan idan hakane.
Kowan mu yai shiru shi yace ok sai kusa ranan da zaku din kafin mu tafi yana fadin haka ya mike ya shige part din shi.
Bai kara fitowa ba sai da dare na sameshi zaune ya maida hankalin shi gun laptop din shi yana aiki a ciki.
Jin motsina yasa shi dan dago kai yana fadin hado min ruwan zafi na aje wayata da zanin sallah na juya nabar dakin zuwa yi abinda yace nayo din.
Saida ya sha tea din shi ya gama ya hau gadon ya dan dade ko me yakeyi ban sani ba sai can najishi yana dan kiran sunana ban bude ido ba.
Ba kunya ba tsoro abinka da tashin turai ba kunya ko sanin ya kamata kegaresu wai nice yau ya jafar ke fadin yana son ya kasance dani .
Ki taimaka a yau nake son na kasance dake if posible ya fada min kai tsaye kai wa,iyazu billahi wani irin naji wanan maganan a kunnuwana.
Jin bai samu amsa a wurina ba yasa naji yakai hannu a jikina ya fara tabani na dan zabura don ban gama fargaban zancen shi sai jin hannun shi saman jikina nayi.
Sannu a hankali yake bin ko ina da sallo yana dan kara matse ni ina runtse ido tare da kiran sunan Allah a zuciyana.
A lokacin nake tunanen maganan shi ta farko dani zuwan mu chaina da yake fadin shi da mace sai friendship ko zumunci kawai ke tsakanin shi da mace babu wani sha,awan da yake jin gun diya mace a rayuwan shi.
Sai gashi yau shine kuma din yake yin abinda mai sha,awan wani abu a jikin mace yakeyi yana sake wani irin sauti dake fitowa daga ko ina din jikin shi.
Ban kara yarda shi din bane saida yake kara sautin gurnanin da yake sauka min a kunnuwa ina jin kamar a mafalki hakan ke gudana a tsakanin mu .
Sautin ya zo min a baza da kuma tsoro a lokaci guda dan wani irin ihun daya yanka lokaci guda tare kokarin shigana da yake kokarin yi a lokacin .
Duk ilahirin jiki shi na wani karkarwa nima hakan nawa ya shiga yi a lokacin gaba dayan mu muna a cikin wani irin yanayine mai ban tsoro s garemu .
Ina jin yadda jikin shi ke wani irin bada sauti mai kama da ana kara wani bangare na mutum a lokacin kas kas kas amma kuma hakan baisa ya dana yin abinda yakw da niyar yi din ba a lokacin.
Wa,izubillahi a cikin lokaci gudane komai ma da zai faru din ya faru damu don dai ya samu din yakai garemu yayin daya koma kamar mara hankali lokaci guda.
Zai shiga cikin wani yanayin da bai taba shiga ba ke kuma baki taba gani ko jin hakan ba ki daure ga duk wanan abinda zaki gani hakan shine karshen wani fitina ko shirin shi ke nan a duniya.
Hakan shine rushewan duk wani abinda bai sani ba dake boye a ruyuwan shi zancen kakar maya ne ya fado min a rai .
Tace zaki jirki kamar yadda zai jirkitan idan kinga hakan ki jika wanan kusha a tare ta daga hannayen ta ta ware su a lokaci guda alama komai ya wuce ke nan.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM YAN UWA DA FATAN MUN TASHI LAFIYA ALLAH YA BAMU WUNI LAFIYA DA ALBARKA DAKE A RANAN NAN AMIN, , , , ,
Dare mahutun bawa ne a lokacin kowa ya kwanta yana hutun gajiyan rana da samun sauki a cikin rayuwan yini.
A wani gida dake unguwar sarki a cikin garin kaduna kamar yadda kowa yake kwance yana barci haka kuma ahalin gidan nan suke kwance suna hutu suma kamar kowa.
Ihun da aka sakene a lokaci daya ya tayar da duk ilahirin wanda ke barci a gidan lokacin sai dai wanda ke wani abin baiyi barci ba.
Wani ihun ta sake sakawa wanda yasa kowa na gidan fitowa waje da sauri don ganewa idon su abinda ke faruwa.
Ihune yanzu ba kakautawa sai kiran sunan iyami da mijinta marigayi matar keyi a cikin tashin hankali.
Wanda hakan yaba duk wanda ke gidan a lokacin tsoro sai faman fadi takeyi Allah ya isa Rakiyan hayi.
Ko kuma tace kai ina karya dai sam wanan ba zai taba yuyuwa ba ace ka karye bayan nice kadai mai iya karya wanan kwalban haba dai sai kuma ta fashe da dariya da tabe tana son fita waje da gudu.
Ke ke ke haulatu wai meye wanan haka kikeyi kika tayarwa mutane da hankali ki duba har kananan yara sun fito don wanan ihun da kike sakewa mutane haka s cikin dare.
Wani irin mikewa tayi
Showing 378001 words to 381000 words out of 390011 words
Daga gefena nake jin yadda yake ta faman sauke numfashi tare da ajiyan zuciya duk a lokaci daya yake wanan kamar wani wanda yai tseren gudu tsira daga abin cutarwa ya tsere mar.
Ko ya fahinci abinda nake nema ne a lokacin sai naga ya dan miko min kamar cikin fushifushi daga hakan ya koma ya mirgina yana gyara kwanciyan shi da kyau.
Hakan ya ban daman samun in mike da sauri na nufi banda ina tsugunawa sai fitsari shaaaa don tsoro ko bakon yanayine oho ?
Har wanka saida nayi ina hawaye ga nawa wautan har da wankan tsarki saida nayi kafin in fito ban dakin don naji ana fadin daka kasance da namiji wanka ya hau kan ka kenan.
Hakan yasa na hada da tsarkake kaina a bandakin a zato na yayi barci a lokacin ina hawa gadon naga shima ya mike ya nufi bayin a hankali na rufe ido na mayar dasu lumshe sai dai tunanen da nakeyi kawai a lokacin har barci ya dan saceni ban sani ba .
Jin ruguman da yayi min yasani dan bude idona a firgice ina kallon yadda ya matseni a cikin jikin jin da yayi na dan falka a tsorace yayi saurin fadin shiiii baiyi amfani da baki ba wurin fadin wani magana.
Gabana yana faduwa don haka kawai dan tsoron daya fara yi dani yasa na tsorace da al,amarin shi ga baki daya ganin yadda yai min din.
Can murya kasa kasa kamar maganan ya zama mai dole a lokacin ya fara fadin Fadila ta fada min asabar zata bar gidan nan kwata kwata .
Wani irin ajiyan zuciya na sauke tukun kafin ince haka ta fada min amma na roke ta da tabari har mu bar kasan ta tafi.
Ta yarda da hakan ya tambaye har lokacin ina rike a cikkn jikin shi bai sakeni ba nace batayi min wani bayani ba bayan hakan.
Ba zata yarda ba na sani don aikin tane ya kare a gidan nan zata koma masu da bayanin abinda ta samu a nan din jin hakan yasa na danyi yun kurin barin jikin shi.
Saidai bai sakeni din ba yana matse dani yake fadin kiyi tunanen abinda ya dace muyi mata kafin ta tafin jibi.
A haka mukai barci yana rugume dani a cikin jikin shi sai gashi gaba dayan mu, ranan mun makara ga sallah asuba, a gagauce muka samu yin sallah lokacin shidda da rabi na safe tayi a lokacin.
Ina idar da sallah na gaida shi a cikin kunya ban tsaya a dakin ba na koma dakina ina shirin kwanciya karan wayana dana bari ne ya tayar dani.
Na dauka kada ya katse Nafisace sai mamakin kiran da take min da safe haka ya kamani na daga da rawan jiki gaba yana dan faduwa don kiran safe ba dadi ke gareshi ba wani lokaci.
Ina dauka abinda naji tana fadi yasa hankalina ya fara kwanci tana fadin amarya amayra a cikin dariya naja wani tsuki ina fadin.
Ke yar iskace wallahi, ni har kinsa gabana faduwa wallahi wanan kira haka da sasafen nan haka ai saiki tsorata mutum dashi.
Ai dole gaban ki ya fadi tunda yau kinji maza a jikin ki da sauri na tareta da fadin ke dan Allah magulmaciya to abinda kike son ji bashi din ya faru ba.
Naga alama tunda naji muryan garau ai amma jafar bai kyauta min ba da bai samu banza ya lalatsa muna ke ba wanan bakin ya mutu a yau din nan da anyi magana kice kema daidai kike da kowa har yanzu.
Allah yafiki Nafisa don adduan ki bai karbu ba wallahi yayan naki da yake mace kamana shima matsoracine irina .
Har me zai iyayiwa mace a yanzun duk da kirarin da yakeyi wai ya warke a yanzu ta kwashe da dariya tana gadin.
Yarinya kidai bi sannu wallahi kada muji ana kara maki ruwa asibiti wata rana sai abin ya ban dariya na kashe wayan ina fadi a raina hakan ai ya kusa faruwa dani a jiyan Allah daine ya taimakeni.
Ban iya fitowa dakin ba sai wajajen sha biyo da rabi koshi don lokacin sallah ne da yayi a lokacin nasan na tashi a wanan lokacin.
Wanka nayi na fito yi sallah kafin na gyara jikina na fito waje na lura da baya gidan don motocin shi da bangani ba a lokacin.
Babu kowa a falin na nufi part din hjy in gaida ita na samu bata gidan wai sun fita tare dashi zuwa gidan mami .
Banyi mamakin jin hakan ba don nasa zancen bai wuce maganan jiya daya farune tsakanina da mami zai kaisu gidan a yau.
Dan tun barin hjy asibiti sai jiyan da muka fita tare da itane taje gidan saidai su mami din su zo gaida ita a nan gidan nasa.
Abu bai dameni ba tunda nasan ina da gaskiya akan zancen don haka na share maganan a raina don yanzu an kai bana jin shakkar mami din kuma ko kadan a zuciyana kamar baya can da nake jin tsoron ta.
Don ada can ko muryan ta naji sai gabana ya fadi don tsoron ta da gudun saba mata da nakeyi amma a yanzu sam na daina jin hakan.
Ko dan na kara shekarune ko kuma dan budewan da idona yayi a yanzu ne ban sani ba wanda nasan ita ma a yanzu dai tasan da hakan.
Abinci na zauna naci don har sun gama abincin rana a lokacin ina kanci sadiya ta fito ta ganni zaune take fadin.
Anty kin tashi dazun nayi ta lekawa kina barci har yaya yasa na dauko mashi wayan ki a daki ban san me yayi dashi ba kuma ya bani na mayar maki dashi.
Ina anty take na tambaye ta ba tare dana bata amsa ba na kawar da maganan tana dakin ta ta shiga tayi sallah ta bani amsa.
Mikewa nayi bayan na gama zuwa dakin sai da nayi sallama ta amsa na shiga tana zaune tana waya ganina baisa ta daina wayan ba.
Abinda naji tana fadi yasa na gane da yan gidan su take wayan a lokacin har ta kare a gurguje ta juyo tana fadin na barki zaune ko madam.
Mun tashi lafiya na fada tace lafiya kalau, zuwa na biyu gaida ke na samu kina barci wallahi sai yanzu na tashi nabata amsa.
Abinci yana falo ta sake fadi ai har naci yanzun dana tashi din ashe hjy ta fita ita da yaya na tambaye ta.
Eh naga sun fita duk ransu a bace bayan sun dade a daki suna magana dashi da ita kafin su fita din hjyn ma ke fadin gidan mami zasu tafi yasa na san inda zasu din.
Nasan kin san komai anty tun farko abindake akwai tsakanina da mami shine jiya din muka tafi akai muna sulhu ta nuna komai ya wuce a wurin ta ai.
Jiya kin gansu a gidan nan da yamma ai tace eh nace bayan sun zo nan din kuma ta sake nuna hakan a gaban kowa komai ya wuce a tsakanin mu din.
Bayan munje sallah da tace a dakina zatayi nan dai na kwashe komai na fadawa fadila din yadda mukayi da mami din ranan.
Na karasa da fadin to yanzu nasan a kan wanan zancen ne suka tafi gidan don wanan maganan yasa yaje mata harda evidence din shi da yake dashi kan hakan don na dauki komai a lokacin.
Tace kai subbahanallahi wanan matar kamar bata da imani wai bata tunanen ita din uwace haka na iya faruwa ga wani nata koda bata da diya macw ne ?
Irin uwanyen mijin nan suna da yawa saidai wasu basu taba yarda a gane hakan a garesu har duniya ta gane zasuyi tayin abin a boye ne sai sunga bayan mutum idan ba Allah ya hau da kai kansu ba.
Wasu kuma baro baro suke fitowa fili su nuna bakin cikin kan matan diyan su din tunda kinji cikin maganan ta ai ta fadi tafi son shi fiye duk diyan ta.
Kinga ke nan koba keba zata iya yin hakan da kowa a kanshi don haka zainab don darajan Allah ki zauna da mijin ki lafiya.
Nayi nazarin mijin ki na gane shi mutum ne mai kyautatawa iyali da son kulawa na tare dashi don haka yadda take sone bata samu ba a gareshi din ba kuma zata taba samun hakan ba tunda a yanzu ya gane ko waye mami din kan iyalin shi.
Ba zai taba yarda da hakan ba idan ba wani kaddara ya kaddaro hakan ba a gareku nayi saurin fadin idan ma zata yi din tayi ai wanan bai damuna a yanzu.
Umm,umm zainab kada kice hakan don yanzu ba zakice ga kan aure ba tukun don baku fara zama zamana aure ba dashi a tsakanin ku.
A lokacin zaki gane waye miji a wurin ki da barnan da mami din ke son tayi maki a lokacin.
Jin hakan yasa na danyi murmushi sai nake fadin motar ki tana ina yanzu na daina jin kina zancen ta fa ?
Kai wanan motar ai wahala ta fara bani daga baya kawai na sayar da ita nasa a cikin ginan da mukeyi don ina son mu samu gida na kan mu nida mahaifana.
Allah sarki na fada kawai muka dauki wani hiran rayuwa mun dan dade a dakin muna hira kafin mu fito dukkan mu waje.
Su hjy sai bayan la,asar suka dawo gidan kowan su ya nufi part di shi bayan na fitone nasan sun dawo gidan na shiga wurin hjy don mu gaisa.
A zaune take tana duban wani abu a cikin leda na zauna muka gaisa nayi masu an dawo lafiya.
Kafin ta amsa min saida ta tabe bakin ta tana fadin ke dai mun dawo da wanan abin kunyan da uwar ku tazo jiya tayi a gidan nan.
Nikan da ba don ba sai ince an sauya iyamine ta koma haka ko ince an min hurhuren ta a can turai data zauna a can.
Yarinya da kafiyan tsiya kamar mutanen farko yau ai dai taji dan nata dama haka duniya take ai ka yi aimaka.
Idan tace ba zataji magana ta ba ko shawarana ta daukeni da mutunci itama yau taji a jikin ta kamar yadda nake ji a kanta din.
Don yau danta ya fada mata data rabaki da shi ta rasashi har abada a duniyan nan don haka ta rabu masa da mata haka.
Shigowan shi hjy tace kinga sa nan yau a kanki yayi fadan da bai taba yi ba a gabana sai dana tsawata mashi ya daina haka.
Common kin faye surutu ya fada yana fadawa saman gadon dake dakin a rigingine ya kwanta yana kallon daking din dakin.
Shiru yayi muna ta hiran mu da hjy kafin yace zainab kinyi shawara kan magana fadilan din nace eh nayi .
A cikin turanci yake maganan na fada mai abinda na hango a kanta din yace is ok kawai zuwa can ya mike ya fita daga dakin.
Mikewa nayi nabi bayan shi abinci na hada na sameshi ya fito ya zauna bai wani ci ba ya mike ya koma saman kujeran dake falon ya zauna.
Na gama hada kayan na biyo bayan shi muka zauna a wurin sadiya na fitowa take gaidashi yace sadiya kin fara shiri ko.
Zamu koma ne yaya ta tambaye shi yace next week insha Allahu nake son mu koma .
Zamu je Anchau ke nan kwanan nan ta sake tambayan shi da hakan zaku koma kuma again ya tambayeta shima.
Zamuje mana mu yi masu sallama na fada don ba zamu wuce bamu sallamesy ba gaskiya ke nan ba next week zamu tafi ba ke nan idan hakane.
Kowan mu yai shiru shi yace ok sai kusa ranan da zaku din kafin mu tafi yana fadin haka ya mike ya shige part din shi.
Bai kara fitowa ba sai da dare na sameshi zaune ya maida hankalin shi gun laptop din shi yana aiki a ciki.
Jin motsina yasa shi dan dago kai yana fadin hado min ruwan zafi na aje wayata da zanin sallah na juya nabar dakin zuwa yi abinda yace nayo din.
Saida ya sha tea din shi ya gama ya hau gadon ya dan dade ko me yakeyi ban sani ba sai can najishi yana dan kiran sunana ban bude ido ba.
Ba kunya ba tsoro abinka da tashin turai ba kunya ko sanin ya kamata kegaresu wai nice yau ya jafar ke fadin yana son ya kasance dani .
Ki taimaka a yau nake son na kasance dake if posible ya fada min kai tsaye kai wa,iyazu billahi wani irin naji wanan maganan a kunnuwana.
Jin bai samu amsa a wurina ba yasa naji yakai hannu a jikina ya fara tabani na dan zabura don ban gama fargaban zancen shi sai jin hannun shi saman jikina nayi.
Sannu a hankali yake bin ko ina da sallo yana dan kara matse ni ina runtse ido tare da kiran sunan Allah a zuciyana.
A lokacin nake tunanen maganan shi ta farko dani zuwan mu chaina da yake fadin shi da mace sai friendship ko zumunci kawai ke tsakanin shi da mace babu wani sha,awan da yake jin gun diya mace a rayuwan shi.
Sai gashi yau shine kuma din yake yin abinda mai sha,awan wani abu a jikin mace yakeyi yana sake wani irin sauti dake fitowa daga ko ina din jikin shi.
Ban kara yarda shi din bane saida yake kara sautin gurnanin da yake sauka min a kunnuwa ina jin kamar a mafalki hakan ke gudana a tsakanin mu .
Sautin ya zo min a baza da kuma tsoro a lokaci guda dan wani irin ihun daya yanka lokaci guda tare kokarin shigana da yake kokarin yi a lokacin .
Duk ilahirin jiki shi na wani karkarwa nima hakan nawa ya shiga yi a lokacin gaba dayan mu muna a cikin wani irin yanayine mai ban tsoro s garemu .
Ina jin yadda jikin shi ke wani irin bada sauti mai kama da ana kara wani bangare na mutum a lokacin kas kas kas amma kuma hakan baisa ya dana yin abinda yakw da niyar yi din ba a lokacin.
Wa,izubillahi a cikin lokaci gudane komai ma da zai faru din ya faru damu don dai ya samu din yakai garemu yayin daya koma kamar mara hankali lokaci guda.
Zai shiga cikin wani yanayin da bai taba shiga ba ke kuma baki taba gani ko jin hakan ba ki daure ga duk wanan abinda zaki gani hakan shine karshen wani fitina ko shirin shi ke nan a duniya.
Hakan shine rushewan duk wani abinda bai sani ba dake boye a ruyuwan shi zancen kakar maya ne ya fado min a rai .
Tace zaki jirki kamar yadda zai jirkitan idan kinga hakan ki jika wanan kusha a tare ta daga hannayen ta ta ware su a lokaci guda alama komai ya wuce ke nan.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM YAN UWA DA FATAN MUN TASHI LAFIYA ALLAH YA BAMU WUNI LAFIYA DA ALBARKA DAKE A RANAN NAN AMIN, , , , ,
Dare mahutun bawa ne a lokacin kowa ya kwanta yana hutun gajiyan rana da samun sauki a cikin rayuwan yini.
A wani gida dake unguwar sarki a cikin garin kaduna kamar yadda kowa yake kwance yana barci haka kuma ahalin gidan nan suke kwance suna hutu suma kamar kowa.
Ihun da aka sakene a lokaci daya ya tayar da duk ilahirin wanda ke barci a gidan lokacin sai dai wanda ke wani abin baiyi barci ba.
Wani ihun ta sake sakawa wanda yasa kowa na gidan fitowa waje da sauri don ganewa idon su abinda ke faruwa.
Ihune yanzu ba kakautawa sai kiran sunan iyami da mijinta marigayi matar keyi a cikin tashin hankali.
Wanda hakan yaba duk wanda ke gidan a lokacin tsoro sai faman fadi takeyi Allah ya isa Rakiyan hayi.
Ko kuma tace kai ina karya dai sam wanan ba zai taba yuyuwa ba ace ka karye bayan nice kadai mai iya karya wanan kwalban haba dai sai kuma ta fashe da dariya da tabe tana son fita waje da gudu.
Ke ke ke haulatu wai meye wanan haka kikeyi kika tayarwa mutane da hankali ki duba har kananan yara sun fito don wanan ihun da kike sakewa mutane haka s cikin dare.
Wani irin mikewa tayi
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127 Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131