girman ta na uwa a gareni haka shima a bangaren shi kamar yadda yaji muna kiranta da mama Ladi hakan yake kiran ta dashi.
Yayin da sadiya kan tuni ta koma school din su don tana da permition na barin wurin dan lokaci daya daukan mata.
Ban yarda na zauna ba tun da muka dawo duk da laluran dake gareni na ciki din bai hana mai da hankali wurin tsare ibada na ba don samun kariya a wurin Allah.
Haka itama mama ladi mace ce mai yawan ibada sosai bata da wasa wurin aiwatar da ibadun ta .
Tsorona kada yan wanan kungiyan su kawo muna hari ko su kara jan ra,ayin shi ya koma cikin su tunda yanzu sunga ya barsu kwata kwata bai tare dasu.
Don tunda zamu dawo mami tayi min magana akan na taimaka na mayar da hankali akan shi sosai don Allah don ita da son samune ma ba zamu koma wani kasa ba a nan gida zamu zauna tare dasu.
Wanan na rike a zuciyana ina kallon duk wani shige da ficen shi a yanzu din bana yarda in yi nisa dashi ko a dauki lokaci banji inda yake ba.
Sai hakan kuma ya kara jawo muna shakuwa sosai dashi don ko ban kirashi ba shi zai daga waya ya kirani yaji lafiyan mu.
Har mama Ladi na fadin don lura da tayi dashi idan ya dawo aiki sai yazo inda nake ya rungumeni a jikin shi ya dan zauna tare dani na dan lokaci.
Take fadin wai irin wanan zaman namu ba na malam bahaushe bane da iyakarshi da mace sai idan dare yayi yana da bukatan ta.
Nayi dariya ina fadin mama aiko a hauwan na da can baya ke irun wanan dabi,an na yanzu kan sun waye suna abinda ya kamata suyi na kulawa da iyalin su.
A kwana a tashi har cikina ya isa haihuwa a lokacin mami wayan ta ko yaushe kiran mu takeyi taji halin da nake ciki.
Har dai Allah ubangiji ya saukeni lafiya na haifi da na miji mai kama da ubanin shi sak don bai raga su da komai ba har tsayin su da irin yanayin yayan mami duk ya kwaso su sak.
Basu wani tsayar dani ba a asibitin don ina da lafiyana na dawo gida duk abinda kakan maya ta bani da an haihu na fadawa mama ladi komai tunda na karbo maganin.
Don haka batayi wasa wirun bashi maganin ba tun a asibiti tayi dubaran dura mashi ya fara sha yana bata fuska.
Sai dai abinda ya dan sa jikina sanyi shine yanayin yaya jafar din game da haihuwan nawa dana zata zai nuna farun cikin shi sosai ga hakan.
Sai banga hakan ba ga fuskan shi sam kamar yanayin shi yana a cikin damuwa a ranan ya dan dade tsaye a kan yaron yana kallon shi kafin ya juya ya fita ya bar dakin.
Na bishi da kallo haka har muka dawo gida sai ya zauna yayi shiru shi kadai kamar mai tunane ganin hakan da nayi ne yasa na fahinci akwai wani abu a kasa wanda ni din ban sani ba.
Wanka na fito mama da Sadiya suna zaune dashi ta gama shirya shi na dan kalleta nace mama zaki iyayiwa yaron nan hayakin nan da malam ya bamu da sauran maganin shi duk a dura mai koda kadan ne ki kuma shafa mai su.
Tace mai zai hana yanzu kuwa hakan tabi ko ina da hayakin bayan ta gama masa komai yadda ya dace naga kuma ta daga shi tana addua har muna iya jin abinda take karanto mashi a lokacin.
Mun kwanta lafiya Allah kuma ya tashemu lafiya tunda asuba naji ana buga muna kofa na fito daga wanka ke nan kamar yadda mama ta umurceni da yi.
Muka kalli juna da mama Ladi din kafin ta nufi kofan ta bude kai mama Ladi ta san kanta sosai a wurin addini gaskiya don zuwan ta ba karamin rana yayi min ba.
Shine tsaye a kofan idon shi a kan mu yake fadin lafiya dai kuka kwana ko yake tambaya ba tare da ya amsa mata gaisuwan da take mashi ba.
Lafiya kalau gashi har tayi wanka shi kuma dan yanzu nake batun in masa yana da rai ko ya fada .
Ban san lokacin dana dan sake man dana dauko zan shafawa jikina ba a lokacin na nufi wurin gadon da yaron ke barci shida sadiya hankalin su kwance a lokacin.
Hannuna nakai a daidai saitin kirjin yaron kafin na mayar zuwa hancin shi naji numfashin shi yana sauka lafiya.
Na dago ina kallon shi daga inda yake tsaye ya tsura min ido nace dashi me hakan ke nufi ban gane wanan tambayan da kai min ba yanzu ?
Nima ban sani ba ya fada yana barin dakin zaune nakai dabas na kalli mama Ladi da itama mamaki ya kashe ta a wurin ta kasa magana a lokacin.
Kada ki dauki wanan wani abu wata kila dai mafalki yayi daku ya razana ai kinga kamar a firgice yake koda ya shigo dakin .
Na bude baki da kyat ina fadin mama kashe yaron nan zasuyi don tun jiya a asibiti naga hankalin shi a tashe sosai daya tambaya akace namijine na haifa.
Wanan sai Allah ya isa ya kashe bawan sa zainab kada ki sa hakan a ranki har kikai ga yin sabo tunda zargi kike masa yanzu.
Har in ma akwai wani kulli tattare da yaron nan Allah yafi mai shi da sherin shi duka don mu da ayan Allah muka dogara bama tsafi bama tsubo.
Duk wanan zancen na mama hankali bai kwanta ba mikewa daga inda nake zaune a gurguje na shirya na fita daga dakin zuwa wuri shi.
Na sameshi yana sintiri a dakin yana rike da casbaha a hannun shi daga shi dogon jallabiya a jikin shi lokacin.
Jin motsina yasa ya dan juyo yana kallo na har na karaso inda yake tsaye din har yanzu yana numfashin normal ya kara tambayana.
Nace eh sai dai ban gane dalilun wanan tambayan dakake tayi kan yaron nan ba tun dazun na tambaye shi.
Bai ban amsa ba illa juyawan da yayi zuwa bakin gadon shi ya zauna na bishi da kallo kafin in iya daga kafa zuwa wirun shi din naja na tsaya.
Don gaba daya na fita hayacina tunda na fahinci akwai matsala kan yaron nan dan mala,ikin Allah dako nonon uwa bai fara iya jaba sai ma da darene kafin mu kwanta mama ta matsa a fara koya mashi jan nonon da taimakon ta ya dan fara kamawa bawai ya iya jan ba.
Ko ka bada jinin shi ne dama ka barmu a cikin duhu na tambaye shi a cikin wani irin kakausan murya dake nuna ba tsoro a zuciyana lokacin.
Sai lokaci ya dago kai ya kalleni idanuwan shine suka kada sukai wani irin ja dasu lokaci guda yace nasan ba zasu barshi ba zainab .
What na fada a razane kagin in koma fadin innalillahi wa,inna alaihi raju,un nakai zaune kafin in fashe da wani irin kuka lokaci guda .
Hannun shi naji a jikina yana kokarin rikeni zuwa jikin shi nayi maza na jaye ina fadin kada ka tabani mugu azzalumi kawai.
Nayi nadaman sanin ka a yau din nan yaya da wanan rayuwan bakin cikin zan dinga riska a tare dakai na kwamace Allah ya kasheni kafin in girma har in sanka.
Wani kallo yai min da jajayen idanun nasa yace cikin karfin hali zainab ni kike kira yau da azzalumi haka a gabana.
Nace idan ba azazlumi kake ba me kake jafar jin na kira sunan shi kai tsaye haka a karo na farko yasa ya danyi min wani irin kallo kafin yace dani.
Ban zata a yanzu zaki min wanan judgen din ba ke da kanki bayan kin fi kowa sanin tubana da nadamana na gaskiya shi har ga Allah.
Akan me zan shede ka bayan ga abinda ka fada a yanzu kuma tun jiya din naga alaman damuwa a tare dakai don bakayi farin ciki da haihuwan yaron nan ba.
Fine naji kin gani din kuma kin gane amma ya kamata ki saurareni tunda har kinga damuwa a gareni.
Ni nasan ka,idan sune har idan mutum ya kubuta daga garesu zukaga da gaskiya ya barsu din sai sun dauki fansan akan abinda ya haifa idan namiji ya fara haihuwa a duniya.
Cikinane yabada wani irin sauti kulululu, , , lokaci guda numfashina naji kamar zai tsaya a lokacin kafin naji yana fadin saidai nayi mamakin ganin basu taba yaron nan ba har ya kwana yana numfashi.
Akwai abu dayan biyu zuwa uku walau addu,an mune dana yan uwa Allah ya karba .
Walau kuma addau,an ya hade da tsarin da kikai muna amfani dashi don gaba daya basa son zuwa wurina don sun daina bibiyata sam a yanzu.
Kokuma yaron nan ya soma cin abinci ko kafin suzo gareshi yaci wani abu ko yasha nonon ki shine dalili zainab ba wani abuba don haka ki daina zargina da hakan.
Allah yafisu jini dana dana yafi karfin tsafi ko wani abu don ina tare da Allah da ayar Allah a tare dani.
Dana ya sha zamzam da dabino haka kuma yasha nonona tun daren jiya din ba zasu iya min komai da yarda ubangijin mu Allah.
Ba zasu iya ba har abada na sani don da zasu iya din da sunyi suma sun fada kuma sun barmu din sai dai tsoron wanan nakeyi dama akan su.
Nasan da diya mace ce basu ko kallon ta yarinyar ta tsira ke nan shi yasa ake son bawa idan zai tuba ga sabon da yaiwa Allah yayita har kasan zuciyar shi.
Kuma tsakani da Allah ya tsarkake zuciyar da mu,amulan shi ga kowa sai Allah ya tsaya mashi ga duk al,amuran shi .
Na gane hakan a yanzu da kuma wani samir da hakan ya faru dashi don a yanzu yaran shi biyar komai sun kasa yi dashi da iyalin shi.
Haka nima na tsira ke nan zainab tunda har yaron nan a yanzu shima ya gagaresu tabawa ke nan har abada dashi da duk wani dan da zan haifa a bayan wanan din.
Jin hakan yasa na dan tsagaita kukana ina fadin dama Allah ya fada duk wanda ya barshi yabar imanin shi da kariyan shi daga abin ki.
Sabon Allah baida wani fa,ida sai tarin nadama a karshe da wahala da mutun zai dinga gani a rayuwan shi.
Yace wanan haka yake zainab tashi muje na kara ganin yaron nan in masa addua don ya tsira ya kuma tseratar damu daga wanan bala,in nasu har abada insha Allahu.
Jikinane yayi sanyi lokaci guda na kasa motsawa daga inda nake zaune din hannu ya kai ya mikar dani daga aurin muka fice daga dakin.
Tun kan mu karasa dakin muke jiyo kukan yaron muka isa da sauri yana hannun mama Ladi tayi masa wanka tana masa gashi nayi mamakin hakan ashe da abin gashinta tazo irin namu na gargajiya na gida .
Ya dade tsaye yana kallon yadda mamadin kewa yaron kafin ya fice cikin walwala da annuri a fuskan shi.
Gado nabi na lafe ina sauke ajiyan zuciya a hankali tare dayiwa Allah godiya bisa kariyan da yake bamu a kullun nayi ta tasbihi har barci ya daukeni ban sani ba.
Sai can na tashi a dan firgice ina kallon inda yaron yake goye a bayan mama ganin na motsane mamake fadin ki tashi kici abinci ba a son cikin mai haihuwa da yunwa ko kadan .
Hamdala nayi namike na tashi na shiga ban daki sai da darene nake fadawa mama komai daya faru sai bayan ta gama mamakin hakane tace insha Allahu Allah ya fisu yafi karfin tsafin su kuma.
Yan gida sun kiramu gwargwado sun muna barka mami ta nace akan sai yan suna sunzo anyi suna a nan chaina.
Dole ya yarda din suzo ciki masu zuwa aka bawa bangarena mutum biyu mami kuma ta kafe dole da inna a cikin masu zuwa din .
Don tazo taga inda nake zaune da badon hakan ba inna ba zata taba sanin inda mu biyu diyan ta muke rayuwa ba.
Sai ta wanan dalilim suka zo tare da Nafisa kawata daga kaduna suka zo da ita sai bangaren su ya jafar din suma mutum uku sun zama su biyar sukazo muna sunan.
Satin su biyu a wurun mu suka juyo suka dawo yaro yaci sunan mahaifin su jafar din Isma,il suna kiran shi da Anur.
Farin cikin inna nan baya musaltuwa don bata iya boye hakan ba saida muka kebe ne nake fada mata komai daya faru dani a rayuwan aure tunga farko har karshe kodana kai karshe inna na hawaye .
Tace Lalai zainab ABU CIKIN DUHU SIRINE yanzu kabar mutum a yadda ka ganshi kada ka tona cikin sa zakaga abinda baka zata ba idan ka tona din.
Musanman wa yan nan masu kudin na zamani da zakaga mutum yayi arziki a cikin dan kankanin lokaci ba a san inda ya samu arzikin shi ba.
A haka kuma zaka ga mutane na shige masa don kawai su samu abin duniya a hannun shi Allah ne sheda ban yarda kin zauna da bawan Allahn nan don nasan yana da abin duniya haka ba.
A,a Allah ne shedan zuciyana ya kuma ga manufata a hakan na baki hakkuri don halarcin mahaifiyan shi a garemu.
Nafisa ta amsa da fadin haba mama ta yaya zaka san irin haka har ka dauki danka ka kai wanan wurin koda kana da yaya da yawa ai akwai tausayin rai ko ?
Don ma shi jafar yana da imani da tausayi da halin halarci a zuciyan shi yasa abubuwan suka zo mai da sauki haka.
Sun tafi sun barmu da kewan su ina shayar da dana da yayi wayau ya girma har lokacin ban daina bunshi da addua ba da neman taimako munayin shi gaba dayan mu gidan.
Ban mantawa mun fita da ANNUR da baban shi lokacin ina da karamin ciki a jikina ciki na biyu muka hadu da philis a wani mahada.
Yana ganin nin mu saida ya kadu na shedashi bayi saurin fadin A,uzubillahi mina shetanin rajin .
La,ilaha illa anta subuhanaka inni kuntu minal zalumin sai ji mukayi daram yayi hatsari nayi mamakin yadda ya jafar bai nuna yasan shi ba a wurin .
Muka tafi muka barshi a cikin wani hali mutane sun taru a kanshi har muka dawo ina mamakin hakan a zuciyana daga baya nake jin wai ashe daga hadarun nan bai kara tashi ba har ya mutu a hakana karfin ayan Allah ya hau kanshi na fada a zuciyana.
I zuwa yanzun da nake baki labarin nan haihuwana ukku duka maza muna kuma lafiya na kara karatu yaya yai min hanya an daukeni aiki a wani babban company a nan chaina ina aiki.
Bukin kanwata sa,adatu yazo lokaci daya dana Aisha da Na,ima shine zuwan mu Nigeria da yara na uku lokacin don koda hjy ta rasu kakar su jafar bamu samu zuwa ba a lokacin ina da cikin dana na biyu.
Tunda Nuriya ta kyala udo ta gammu ta kasa biye kishin ta ga hakan don duk yaran data haifa matane bayan dan ta na farko.
Har yakai ta kasa boye hakan a zuciyan ta sai da ya kai har mamu tayi mata kashedi kan hakan kada tarihi yazo ya maimaita kan shi .
Ayin buki lafiya nasu Aisha aka farayi kafin na kanwata sa,adatu mun shiga mun fita nida kawata Nafisa da baka gane kawance ne kawai a tsakanin mu don mun zama yan uwa itama tayi auren ta a jos har da yara biyu.
Nan nazama abin kallo ga mutane wanda baisan irin rayuwan dana sha a baya ba yana min kallon na more miji.
Ni kuma ina masu kallon basu san ABU A CIKIN DUHU SIRI BANE.
Alhamdullahi godiya ga Allah ma daukakakin sarki daya bamu rai da lafiyan kai karshen labarin mrs jafar lafiya nima mai rubutawan ina rokon duk wanda na sabawa a dalilin wanan labarin ya yafe min don Allah .
Tsokaci gareku iyayye don Allah a dunga kula da irin mutanen da ku kanku iyayye kuke zama dasu don wani ba da zuciya daya yake zaune dakai ba a wanan zamanin.
Haka a dage wurin yiwa zuria addua ko wani lokaci muna cikin wani zamani mai kama da rashin imani yanzu ya kaura a zukatan bayin Allah.
Haka yan mata a daina ruwan ido aga mai kudi ba bincike a fada mai sai anje gida aga abinda bashi bane a gidan .
Ubangiji Allah ya tsare ya kare dukkan musulmi daga fadawa ko wace irin fitin nan wanan zamanin Amin taku
ZAINAB
Showing 387001 words to 390000 words out of 390011 words
Yayin da sadiya kan tuni ta koma school din su don tana da permition na barin wurin dan lokaci daya daukan mata.
Ban yarda na zauna ba tun da muka dawo duk da laluran dake gareni na ciki din bai hana mai da hankali wurin tsare ibada na ba don samun kariya a wurin Allah.
Haka itama mama ladi mace ce mai yawan ibada sosai bata da wasa wurin aiwatar da ibadun ta .
Tsorona kada yan wanan kungiyan su kawo muna hari ko su kara jan ra,ayin shi ya koma cikin su tunda yanzu sunga ya barsu kwata kwata bai tare dasu.
Don tunda zamu dawo mami tayi min magana akan na taimaka na mayar da hankali akan shi sosai don Allah don ita da son samune ma ba zamu koma wani kasa ba a nan gida zamu zauna tare dasu.
Wanan na rike a zuciyana ina kallon duk wani shige da ficen shi a yanzu din bana yarda in yi nisa dashi ko a dauki lokaci banji inda yake ba.
Sai hakan kuma ya kara jawo muna shakuwa sosai dashi don ko ban kirashi ba shi zai daga waya ya kirani yaji lafiyan mu.
Har mama Ladi na fadin don lura da tayi dashi idan ya dawo aiki sai yazo inda nake ya rungumeni a jikin shi ya dan zauna tare dani na dan lokaci.
Take fadin wai irin wanan zaman namu ba na malam bahaushe bane da iyakarshi da mace sai idan dare yayi yana da bukatan ta.
Nayi dariya ina fadin mama aiko a hauwan na da can baya ke irun wanan dabi,an na yanzu kan sun waye suna abinda ya kamata suyi na kulawa da iyalin su.
A kwana a tashi har cikina ya isa haihuwa a lokacin mami wayan ta ko yaushe kiran mu takeyi taji halin da nake ciki.
Har dai Allah ubangiji ya saukeni lafiya na haifi da na miji mai kama da ubanin shi sak don bai raga su da komai ba har tsayin su da irin yanayin yayan mami duk ya kwaso su sak.
Basu wani tsayar dani ba a asibitin don ina da lafiyana na dawo gida duk abinda kakan maya ta bani da an haihu na fadawa mama ladi komai tunda na karbo maganin.
Don haka batayi wasa wirun bashi maganin ba tun a asibiti tayi dubaran dura mashi ya fara sha yana bata fuska.
Sai dai abinda ya dan sa jikina sanyi shine yanayin yaya jafar din game da haihuwan nawa dana zata zai nuna farun cikin shi sosai ga hakan.
Sai banga hakan ba ga fuskan shi sam kamar yanayin shi yana a cikin damuwa a ranan ya dan dade tsaye a kan yaron yana kallon shi kafin ya juya ya fita ya bar dakin.
Na bishi da kallo haka har muka dawo gida sai ya zauna yayi shiru shi kadai kamar mai tunane ganin hakan da nayi ne yasa na fahinci akwai wani abu a kasa wanda ni din ban sani ba.
Wanka na fito mama da Sadiya suna zaune dashi ta gama shirya shi na dan kalleta nace mama zaki iyayiwa yaron nan hayakin nan da malam ya bamu da sauran maganin shi duk a dura mai koda kadan ne ki kuma shafa mai su.
Tace mai zai hana yanzu kuwa hakan tabi ko ina da hayakin bayan ta gama masa komai yadda ya dace naga kuma ta daga shi tana addua har muna iya jin abinda take karanto mashi a lokacin.
Mun kwanta lafiya Allah kuma ya tashemu lafiya tunda asuba naji ana buga muna kofa na fito daga wanka ke nan kamar yadda mama ta umurceni da yi.
Muka kalli juna da mama Ladi din kafin ta nufi kofan ta bude kai mama Ladi ta san kanta sosai a wurin addini gaskiya don zuwan ta ba karamin rana yayi min ba.
Shine tsaye a kofan idon shi a kan mu yake fadin lafiya dai kuka kwana ko yake tambaya ba tare da ya amsa mata gaisuwan da take mashi ba.
Lafiya kalau gashi har tayi wanka shi kuma dan yanzu nake batun in masa yana da rai ko ya fada .
Ban san lokacin dana dan sake man dana dauko zan shafawa jikina ba a lokacin na nufi wurin gadon da yaron ke barci shida sadiya hankalin su kwance a lokacin.
Hannuna nakai a daidai saitin kirjin yaron kafin na mayar zuwa hancin shi naji numfashin shi yana sauka lafiya.
Na dago ina kallon shi daga inda yake tsaye ya tsura min ido nace dashi me hakan ke nufi ban gane wanan tambayan da kai min ba yanzu ?
Nima ban sani ba ya fada yana barin dakin zaune nakai dabas na kalli mama Ladi da itama mamaki ya kashe ta a wurin ta kasa magana a lokacin.
Kada ki dauki wanan wani abu wata kila dai mafalki yayi daku ya razana ai kinga kamar a firgice yake koda ya shigo dakin .
Na bude baki da kyat ina fadin mama kashe yaron nan zasuyi don tun jiya a asibiti naga hankalin shi a tashe sosai daya tambaya akace namijine na haifa.
Wanan sai Allah ya isa ya kashe bawan sa zainab kada ki sa hakan a ranki har kikai ga yin sabo tunda zargi kike masa yanzu.
Har in ma akwai wani kulli tattare da yaron nan Allah yafi mai shi da sherin shi duka don mu da ayan Allah muka dogara bama tsafi bama tsubo.
Duk wanan zancen na mama hankali bai kwanta ba mikewa daga inda nake zaune a gurguje na shirya na fita daga dakin zuwa wuri shi.
Na sameshi yana sintiri a dakin yana rike da casbaha a hannun shi daga shi dogon jallabiya a jikin shi lokacin.
Jin motsina yasa ya dan juyo yana kallo na har na karaso inda yake tsaye din har yanzu yana numfashin normal ya kara tambayana.
Nace eh sai dai ban gane dalilun wanan tambayan dakake tayi kan yaron nan ba tun dazun na tambaye shi.
Bai ban amsa ba illa juyawan da yayi zuwa bakin gadon shi ya zauna na bishi da kallo kafin in iya daga kafa zuwa wirun shi din naja na tsaya.
Don gaba daya na fita hayacina tunda na fahinci akwai matsala kan yaron nan dan mala,ikin Allah dako nonon uwa bai fara iya jaba sai ma da darene kafin mu kwanta mama ta matsa a fara koya mashi jan nonon da taimakon ta ya dan fara kamawa bawai ya iya jan ba.
Ko ka bada jinin shi ne dama ka barmu a cikin duhu na tambaye shi a cikin wani irin kakausan murya dake nuna ba tsoro a zuciyana lokacin.
Sai lokaci ya dago kai ya kalleni idanuwan shine suka kada sukai wani irin ja dasu lokaci guda yace nasan ba zasu barshi ba zainab .
What na fada a razane kagin in koma fadin innalillahi wa,inna alaihi raju,un nakai zaune kafin in fashe da wani irin kuka lokaci guda .
Hannun shi naji a jikina yana kokarin rikeni zuwa jikin shi nayi maza na jaye ina fadin kada ka tabani mugu azzalumi kawai.
Nayi nadaman sanin ka a yau din nan yaya da wanan rayuwan bakin cikin zan dinga riska a tare dakai na kwamace Allah ya kasheni kafin in girma har in sanka.
Wani kallo yai min da jajayen idanun nasa yace cikin karfin hali zainab ni kike kira yau da azzalumi haka a gabana.
Nace idan ba azazlumi kake ba me kake jafar jin na kira sunan shi kai tsaye haka a karo na farko yasa ya danyi min wani irin kallo kafin yace dani.
Ban zata a yanzu zaki min wanan judgen din ba ke da kanki bayan kin fi kowa sanin tubana da nadamana na gaskiya shi har ga Allah.
Akan me zan shede ka bayan ga abinda ka fada a yanzu kuma tun jiya din naga alaman damuwa a tare dakai don bakayi farin ciki da haihuwan yaron nan ba.
Fine naji kin gani din kuma kin gane amma ya kamata ki saurareni tunda har kinga damuwa a gareni.
Ni nasan ka,idan sune har idan mutum ya kubuta daga garesu zukaga da gaskiya ya barsu din sai sun dauki fansan akan abinda ya haifa idan namiji ya fara haihuwa a duniya.
Cikinane yabada wani irin sauti kulululu, , , lokaci guda numfashina naji kamar zai tsaya a lokacin kafin naji yana fadin saidai nayi mamakin ganin basu taba yaron nan ba har ya kwana yana numfashi.
Akwai abu dayan biyu zuwa uku walau addu,an mune dana yan uwa Allah ya karba .
Walau kuma addau,an ya hade da tsarin da kikai muna amfani dashi don gaba daya basa son zuwa wurina don sun daina bibiyata sam a yanzu.
Kokuma yaron nan ya soma cin abinci ko kafin suzo gareshi yaci wani abu ko yasha nonon ki shine dalili zainab ba wani abuba don haka ki daina zargina da hakan.
Allah yafisu jini dana dana yafi karfin tsafi ko wani abu don ina tare da Allah da ayar Allah a tare dani.
Dana ya sha zamzam da dabino haka kuma yasha nonona tun daren jiya din ba zasu iya min komai da yarda ubangijin mu Allah.
Ba zasu iya ba har abada na sani don da zasu iya din da sunyi suma sun fada kuma sun barmu din sai dai tsoron wanan nakeyi dama akan su.
Nasan da diya mace ce basu ko kallon ta yarinyar ta tsira ke nan shi yasa ake son bawa idan zai tuba ga sabon da yaiwa Allah yayita har kasan zuciyar shi.
Kuma tsakani da Allah ya tsarkake zuciyar da mu,amulan shi ga kowa sai Allah ya tsaya mashi ga duk al,amuran shi .
Na gane hakan a yanzu da kuma wani samir da hakan ya faru dashi don a yanzu yaran shi biyar komai sun kasa yi dashi da iyalin shi.
Haka nima na tsira ke nan zainab tunda har yaron nan a yanzu shima ya gagaresu tabawa ke nan har abada dashi da duk wani dan da zan haifa a bayan wanan din.
Jin hakan yasa na dan tsagaita kukana ina fadin dama Allah ya fada duk wanda ya barshi yabar imanin shi da kariyan shi daga abin ki.
Sabon Allah baida wani fa,ida sai tarin nadama a karshe da wahala da mutun zai dinga gani a rayuwan shi.
Yace wanan haka yake zainab tashi muje na kara ganin yaron nan in masa addua don ya tsira ya kuma tseratar damu daga wanan bala,in nasu har abada insha Allahu.
Jikinane yayi sanyi lokaci guda na kasa motsawa daga inda nake zaune din hannu ya kai ya mikar dani daga aurin muka fice daga dakin.
Tun kan mu karasa dakin muke jiyo kukan yaron muka isa da sauri yana hannun mama Ladi tayi masa wanka tana masa gashi nayi mamakin hakan ashe da abin gashinta tazo irin namu na gargajiya na gida .
Ya dade tsaye yana kallon yadda mamadin kewa yaron kafin ya fice cikin walwala da annuri a fuskan shi.
Gado nabi na lafe ina sauke ajiyan zuciya a hankali tare dayiwa Allah godiya bisa kariyan da yake bamu a kullun nayi ta tasbihi har barci ya daukeni ban sani ba.
Sai can na tashi a dan firgice ina kallon inda yaron yake goye a bayan mama ganin na motsane mamake fadin ki tashi kici abinci ba a son cikin mai haihuwa da yunwa ko kadan .
Hamdala nayi namike na tashi na shiga ban daki sai da darene nake fadawa mama komai daya faru sai bayan ta gama mamakin hakane tace insha Allahu Allah ya fisu yafi karfin tsafin su kuma.
Yan gida sun kiramu gwargwado sun muna barka mami ta nace akan sai yan suna sunzo anyi suna a nan chaina.
Dole ya yarda din suzo ciki masu zuwa aka bawa bangarena mutum biyu mami kuma ta kafe dole da inna a cikin masu zuwa din .
Don tazo taga inda nake zaune da badon hakan ba inna ba zata taba sanin inda mu biyu diyan ta muke rayuwa ba.
Sai ta wanan dalilim suka zo tare da Nafisa kawata daga kaduna suka zo da ita sai bangaren su ya jafar din suma mutum uku sun zama su biyar sukazo muna sunan.
Satin su biyu a wurun mu suka juyo suka dawo yaro yaci sunan mahaifin su jafar din Isma,il suna kiran shi da Anur.
Farin cikin inna nan baya musaltuwa don bata iya boye hakan ba saida muka kebe ne nake fada mata komai daya faru dani a rayuwan aure tunga farko har karshe kodana kai karshe inna na hawaye .
Tace Lalai zainab ABU CIKIN DUHU SIRINE yanzu kabar mutum a yadda ka ganshi kada ka tona cikin sa zakaga abinda baka zata ba idan ka tona din.
Musanman wa yan nan masu kudin na zamani da zakaga mutum yayi arziki a cikin dan kankanin lokaci ba a san inda ya samu arzikin shi ba.
A haka kuma zaka ga mutane na shige masa don kawai su samu abin duniya a hannun shi Allah ne sheda ban yarda kin zauna da bawan Allahn nan don nasan yana da abin duniya haka ba.
A,a Allah ne shedan zuciyana ya kuma ga manufata a hakan na baki hakkuri don halarcin mahaifiyan shi a garemu.
Nafisa ta amsa da fadin haba mama ta yaya zaka san irin haka har ka dauki danka ka kai wanan wurin koda kana da yaya da yawa ai akwai tausayin rai ko ?
Don ma shi jafar yana da imani da tausayi da halin halarci a zuciyan shi yasa abubuwan suka zo mai da sauki haka.
Sun tafi sun barmu da kewan su ina shayar da dana da yayi wayau ya girma har lokacin ban daina bunshi da addua ba da neman taimako munayin shi gaba dayan mu gidan.
Ban mantawa mun fita da ANNUR da baban shi lokacin ina da karamin ciki a jikina ciki na biyu muka hadu da philis a wani mahada.
Yana ganin nin mu saida ya kadu na shedashi bayi saurin fadin A,uzubillahi mina shetanin rajin .
La,ilaha illa anta subuhanaka inni kuntu minal zalumin sai ji mukayi daram yayi hatsari nayi mamakin yadda ya jafar bai nuna yasan shi ba a wurin .
Muka tafi muka barshi a cikin wani hali mutane sun taru a kanshi har muka dawo ina mamakin hakan a zuciyana daga baya nake jin wai ashe daga hadarun nan bai kara tashi ba har ya mutu a hakana karfin ayan Allah ya hau kanshi na fada a zuciyana.
I zuwa yanzun da nake baki labarin nan haihuwana ukku duka maza muna kuma lafiya na kara karatu yaya yai min hanya an daukeni aiki a wani babban company a nan chaina ina aiki.
Bukin kanwata sa,adatu yazo lokaci daya dana Aisha da Na,ima shine zuwan mu Nigeria da yara na uku lokacin don koda hjy ta rasu kakar su jafar bamu samu zuwa ba a lokacin ina da cikin dana na biyu.
Tunda Nuriya ta kyala udo ta gammu ta kasa biye kishin ta ga hakan don duk yaran data haifa matane bayan dan ta na farko.
Har yakai ta kasa boye hakan a zuciyan ta sai da ya kai har mamu tayi mata kashedi kan hakan kada tarihi yazo ya maimaita kan shi .
Ayin buki lafiya nasu Aisha aka farayi kafin na kanwata sa,adatu mun shiga mun fita nida kawata Nafisa da baka gane kawance ne kawai a tsakanin mu don mun zama yan uwa itama tayi auren ta a jos har da yara biyu.
Nan nazama abin kallo ga mutane wanda baisan irin rayuwan dana sha a baya ba yana min kallon na more miji.
Ni kuma ina masu kallon basu san ABU A CIKIN DUHU SIRI BANE.
Alhamdullahi godiya ga Allah ma daukakakin sarki daya bamu rai da lafiyan kai karshen labarin mrs jafar lafiya nima mai rubutawan ina rokon duk wanda na sabawa a dalilin wanan labarin ya yafe min don Allah .
Tsokaci gareku iyayye don Allah a dunga kula da irin mutanen da ku kanku iyayye kuke zama dasu don wani ba da zuciya daya yake zaune dakai ba a wanan zamanin.
Haka a dage wurin yiwa zuria addua ko wani lokaci muna cikin wani zamani mai kama da rashin imani yanzu ya kaura a zukatan bayin Allah.
Haka yan mata a daina ruwan ido aga mai kudi ba bincike a fada mai sai anje gida aga abinda bashi bane a gidan .
Ubangiji Allah ya tsare ya kare dukkan musulmi daga fadawa ko wace irin fitin nan wanan zamanin Amin taku
ZAINAB
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130 Chapter 131