a cikin tausayin ta.
Shima idon shi ya mayar kan tsohuwar data dago tana amsa mashi sallaman shi tare da fadin a,a maigidan ka samu isowa ke nan ?
Ina nan tare da wanan sabon mijin dake son kwace maka ni a yanzu don naji na fara son shi a yanzu fiye da kowa.
Dan murmushi jin abinda take fada ya karaso bakin gadon dashi yana fadin kinji sauki ke nan tunda har kin fara zancen miji yanzu.
Yo za a fasa zancen mazane tunda gaku har ku biyu a gabana ai duk inda kaga mata sun kai uku a zaune zancen ke nan balleni da har biyu ke bori a kaina koma ince uku don mamud ma kullun muna gaisawa dashi a waya.
Kice ke kasuwane dake haka ashe ban sani ba zan jaye don ba zan iya takara da kowa ba akanki don haka daga yau a fitar dani a cikin lissafin mazan.
Mikewa ya jamal yayi zubur ba tare da magana da kowa ba ya nufi hanyar fita daga dakin hjy ce tasa murya tana fasin kai kuma jamilu ina zaka a zaune kalau.
Fuskanshi ya dan bata kafin yace zanje nan wajene in dawo ba dadewa zanyi ba ai ya fada yana kokarin tafiya.
Yaka zo nan nawa ta fada a cikin damuwa don tana lura a yan kwanakin nan kusan haka suke da dan uwan da zaran ya shigo sai jamal din ya fice daga dakin.
Daga inda yake tsaye yana kokarin zaunawa yace barshi kawai ya tafi ba gani ba a a jafari ba yau ba ina kule da abinda ke wakana a tsakanin ka da dan uwan ka yanzu ?
Zama yayi yana murmushi ba tare daya kalli idon tsohuwar ba jamal din dake kofa a tsaye bai juyo ba bai kuma wuce ba.
Ta yaya kuke zaton zumunci zai dore a haka kai karami har kayi karfin halin yin fushi da yayan ka meyayi zafi haka tsakanin ku har ya kawo wannan ?
Kaine babba jafari a sanadin ka kuma muke zaune a kasan nan yanzu don me ba zakayi hakkuri da kanin ka ba koma me yayi ma matukar abin bai sabawa addinin ku ba .
Wani irin malolon bakin ciki jamal din ya hade kafin ya juyo yana fadin a cikin daurewa nifa hjy babu komai a tsakanin mu .
Don haka zan tafi ya fada yana kokarin juyawa ta mika mashi dakuwa da hannun ta tana fadin karbi nan dan nema ka maidani tsohuwa ban san komai dake wakana a gabana ba ko yanzu ?
Bajin dadin uwarku bane ta sameku a wanan halin don babu uwarda keson ganin rashin jittuwa a tsakan yayayen ta ba a duniyan ko wacecw kuwa.
Basai naji abinda ya hada ku fada kaida dan uwan ka ba kuyi kokari dai ku dinga tausa zuciyar ku don Allah .
Koma meya faru a tsakanin ku don Allah babu komai hjy shi yarone ai yasa yake wanan fushin dani haka ya jafar ya fada.
Wani irin kallon tsana ya watsawa dan uwan nasa kafin yace in ni yarone ai Allah ba sa,an kowa bane yana kallon duk abinda bawan sa keyi a ko ina yake daga haka ya juya ya bar dakin tare da barin hjy da mamakin shi.
Don bata taba ganin yayi fushi irin haka ba a gabanta ta juya tana kallon jikan nata dake zaune a gefen ta tana fadin.
Akwai wani abinda kake aikatawa ne mara kyau jafari don wanan kalamin nasa ya sakani a cikin duhu sosai.
Ki tambayeshi mana hjy shida ya fada ni dai nasan ban aikata komai ba da har zai fadi hakan ya fada cikin daure fuskan shi.
Dan hira mai kama da nasiha hjy ta dinga jansa dashi har suka kai wani lokaci kafin ya mike yana fadin shi zai tafi don zai biya wani wuri kafin ya karasa gida.
Sai bayan fitan shi ba a dade ba jamal ya shigo mata da leda a hannun shi yana sallama ta kalleshi ta kawar da kanta gefe .
Au fushi kike dani don kawai na batawa masoyin ki rai hjy to tunda bakya son gani na bari in koma inda na fito ashe.
Ka koma Nigeria idan ka tashi tafiya dan nema marasa ta ido har zaka tsaya kana daukan wanan zafin haka da dan uwan ka dake gaba dakai.
Hjy ke nan ya fada yana girgiza kanshi tare da fadin bai fada maki abinda ya hadamu ba ke nan ya tafi ?
Saida ta dan harare shi take fadin kai ka tsaya ayi maganan ne daka fita ku dai daina hakan baida kyau wallahi irin haka ke kawo matsala a cikin zuria kaga na baya yana raina na gaba dashi idan an saka ido sai abin yai girma.
Hjy badai gaisuwa bane ya jawo hakan to zan gaidashi zancen ya kare hakan yai maki ko ya fada yana kallon fuskanta.
Dan mere baki tayi tana kallon shi daga saman har kasa tana fadin zauna naga kamar abinci ka sayo zakaci yanzu ko ?
Naci a waje ya bata amsa wanan kena sayowa shi yana kokatin bude ledan daya aje a gefen shi kamshi ya bure dakin.
Muna zaune a falon don mama tafi son taga mun hadu wuri daya tana jan mu da hira har hakan yakai mun dan saki jiki da ita tunda ma halimatu da yanzu suke daki daya da ita.
Ya shigo da sallama shi duka muka waigo muna amsa sallaman tare da gaidashi da dawowa .
Zama yayi akan daya daga cikkn kujerun falon suna dan hira da mama wanda gaisawane tare da tambayan ta idan ba matsalan komai ?
Naso na share shi amma sai naga rashin dacewan hakan a gaban mama don ko a lahira wani nacin albarkacin wani.
Na mike zuwa kitchen din gidan wanda baifi shigana daya ba tun zuwan mu gidan sai kuma yau din dana shiga.
Na fito daga kitchen din ina saye da dogon rigar atampa a jikina wanda akai mai dinkin free haka tunda na sanyo kai a falon gaba daya ya maida hankalinsa gare ni.
Ya zuba min ido yana mamakin irin girman dana kara lokaci guda har na iso gareshi bai kawar da idon saba a kaina.
Cup din da goran ruwa dana dora a tire na aje agabasa ina fadin ga ruwa yaya bai iya amsa min ba na dago na wuce ta gaban shi.
Ga ruwa nan matar ka ta ajema a gaban ka mama ta fada tana kallon shi duk da ya nuna bani yake kallo ba a lokacin .
Saidai hakan bai hanata fahintar abinda zuciyar shi ke raya masa ba a lokacin sai ji yayi mama na fadin ai haka ya mace take dama.
Gata kamar ba zainab ba dai a yanzu gaba daya ta sauya wa wanda ya santa a baya a hankali ya dauki kofin tare da wani irin yar sanyayyar ajiyan yana bude ruwan.
Falon na bari gaba daya don nasan kons zauna karshe mama zata ce inbisa ne yasa na bar falon ga baki daya na shige ciki.
Wani tunane yayi a zuciyar shi yana kai ruwan a bakin shi da sauri ya aje cup din kamar wanda ya tuna da wani abu a lokacin a ransh ya nufi hanyar part din shi da sauri ido mama ta bishi dashi tana tausaya mashi .
Mutum baida hutu a rayuwa kullun yana cikin aiki haka kamar injin ko lokacin kansa baida shi.
Wanka ya shiga ya fito ya shirya falon shi ya zauna waya yakeyi da mami sun gama ya kira ya mamud sun dan dade a wayan kafin suyi sallama.
Ya dan zauna ya mike dakina ya nufa baiyi zaton ina ciki dakin ba koda ya shiga sai gashi ya hangoni akwance saman gado nayi rub da ciki kamar ina barci.
Kamshin turaren shine ya sanar dani shine ya shigo min daki a lokaci ba halimatu ba dake yawan shigowa wurina idan ina dakin.
Sani hakan baisa na dago a yadda naken ba ina kwance naji yana fadin jiya ina maki magana don kin rainani kika wuce kika barni a tsaye ko waima me kika zauna jira a daki baki shigo da wuri ba ?
Ban iya bashi amsa ba don jin tambayan da yayi min saida ya kara fadin watau ke yanzu ki rainani ko ?
Don kawai kinga in tausayi ki ko har kike son ki wuce matsayin ki a wurina raini nason ya shiga tsakaka .
Sai lokacin na dago ina fadin ni kaina ban san kana da bako ba a part din don da ban shiga ba nayi kwanciyana a nan.
Bakon ki ko nawa ya fada a dan hasale nace kayi hakkuri haka ba zai sake faruwa ba insha Allah.
Don dukkan mu musulmai muke haramune wani bako ya shiga dakin da yake kebabbe a wurin mu koda yarone balle wanan din da yake baligin kansa ya zauna a tsakiyan mu.
Dabi,un shi ma sam basu hallata ba yadda ya zauna kusan tsirara a gidan daba na muharamin sa ba yana yawo a hakan a tsirara dashi.
Rasa abinda zaice dani yayi yana sauraren yadda nake fada masa magana haka akan abinda shi ya kasa ganewa nake nufi ko ?
Wanan maganan ya kona masa rai sosai a cikin dakewa yake fadin kinsan ni bansan abinda ya dace ba sai ke .
Kada ki kara gigin kai dare kuma idan baki manta ba na fada maki banda saka min ido a gidana ga duk abinda kika gani.
Ban saka ido ba yaya asalima da nasan da zuwan sa na zanyi gigin shiga maku daki ba don hakan ya sabawa addinina ai.
Wani kallo yai min ya juya don a yanzu babu abinda zai fada min da zai kare kanshi ga abindana fada bayan wanan don haka fita dakin shine alherin sa.
Don na fara wuce tunanen sa a yadda ya daukeni da farko ashe kallon mai saman ruwa yake min don na wuce nasa tunanen ke nan shi yana min daukan karamar yarinya sharr ashe abin ba haka yake ba.
Lalai iyayyen arewa na bawa yayansu tarbiyan sanin kai tun suna kana zasu fara fahintar addinin su.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Yau ya kasance jumma,a tun safe danayi wanka na saka wani dogon riga silk mai taushi bakin a jikina rigan baida kwaliya ko ina a jikin shi.
Falo na fito don ingaida mama da kwana anan din na samesu zaune wanan karon harda ya jamal suna zaune.
Mun gaisa na zauna da kur,ani a hannuna ina jiran karfe tara ya buga indanyi karatu don mun saba da hakan koda nake gidan mami ina karatu duk ranan jumma,a da alhamis a wanan lokaci.
A hankali na bude dama da alwala na nafito na fara karatu a hankali jin suratul kafi nake ja yasa halimatu dake gefena karbewa tana bina a cikin daga murya sosai ta yadda duk wanda ke gidan zai iya jiyo muryan mu.
A kasa nake zaune sai itama ta zamo ta dawo kasan a kusa dani ta zauna munayi a tare har yakai matan dake kitchen din gidan da mamakin mu suka fito suna leken mu daga kofan.
A daidai wanan lokacin ya fito part dinshi a hankali yake takowa jikin shi yana saye da farar suith kal sai yar jakar da yake fita da ita rike a hannun shi.
Da mamaki yake karasowa inda muke jin yadda muke karatun mu hankali kwance kuma cikin rashin damuwa da kowa muke karatun mu.
Take yaji jikin shi yai sanyi lokaci guda sai faman tunane yake a zuciyanshi tare da fadin yaran nan haka suke da ilimin addini ashe ?
Idan ko hakane akwai aiki a gabana don dole watarana zata fahinci wani abu daga gareni wanda iliminta zai iya haska mata hakan.
A hankali har ya sauko ya kai zaune saman kujera hankalin shi yana gurin mu yana jin karatun yana taba mashi zuciya kafin ya juyo yana fadin antashi lafiya mama ?
Kafito mama ta fada tana dan gyara gyalen jikinta data yafa a jikinta tare da gyara zaman ta sai halimatu ta dago tana gaidashi ya amsa tare da fadin yau karatu ake munane a gidan nan haka ?
Ta danyi dariya tana noke kai mama ke fadin ai gara suyi don karatu a gida yana saukar da rahaman ubangiji ga kowa dake gidan.
Sadiya ai akwai kokari ko karatun bokon nan haka takan dameni dashi a daki wani lokaci har ta isheni.
Ya kara kallon halimatu din yana dan murmushi sai a lokacin ya jamal da hankalin shi kega waya ya dan dago kai yana gaidashi.
Ya amsa kafin ya mike ya nufi wurin cin abinci don ya karya ba tare da kara furta wa dan uwan nasa wata kalma ba daga gaisuwa da sukayi kawai inda shima ya jamal din ya mayar da hankali ga abinda yakeyi.
Ina kai aya na mike a hankali na nufi dining din na sameshi zaune yana waya da wanda naji ya kira da philis.
Abincin na soma budewa har lokacin ban bude bakina munyi wani magana ba dashi sai kokari zuba mai abincin da nakeyi a plate.
Ina gamawa na juya don in koma in karasa abinda nakeyi na jiyo muryan shi yana fadin zanan zainab.
Cak naja na tsaya a wuri daya kafin in juyo inda yake ina fuskantar shi don jin abinda zai fada min a lokacin.
Kujera ya nuna min da hannu saida na kalli kujeran duk da na gane me yake nufi da yin hakan na dan gusa zuwa wurin kujeran na zauna.
Kin karyane ya tambayeni kai na girgiza mai alaman a, a da sauri yace sai zuwa yaushe zaki karya din ?
Sha biyu na bashi amsa a takaice ina kokarin tashi naji ya kara fadin ke baki gudun yunwa yaja maki ciwone, ki debi abinci gayanan gaban ki kici ya fada cikin daure fuskan shi gareni.
Ba musu na jawo plate zuwa gabana na fara diban abincin na zuba kadan duk yana kallona na mayar da warmer din na rufe naji yace wanan ne abincin da zakici din ?
Kai kawai na gyada don ban son maganan komai dashi a yadda nake jin kaina don na gama fahintar yana da rauni a bangaren addinin mu sosai
Tunda har zai iya nuna tashin damuwa kan abinda ya aikata min na kawo wani kato a dakin da nake a cikin sa nayi magana ya nuna hakan ba komai bane a gurin shi.
Ko yanzu ma shiyasa na koma ga Allah don yayi min mafita gareshi dama wa yanda yake mu,amula dasu baki daya ko ranan haka maza suka shigo muna gidan kai tsaye bai nuna wani damuwa akan hakan ba .
Gashi kuma shidin ashe mashayine na kwarai ban sani ba wanda nake zaton ko yan uwanshi da iyayyensa ma basu sanda hakan ba dan dama dama ya jamal da shima a lokacin yace ya fara sanin halinsa ke nan.
Wata kilama yana da wasu halin na boye da ban sani ba tunda ina jin yadda anty fadila take yawan fada a kanshi ko yaushe.
Inko hakane ni wace irin wawiyace da ban fahinci mai take kokarin nuna min ba a lokacin to ta yaya zan sanda hakan tunda bata fito fili ta fada min gaskiyan maganan ba kai tsaye.
Da babu abinda zai kaini biyo shi kai ko gidan shima ba zan zauna ba don abin kunyane a kauyen mu aji wai mashayi nake aure ni Abu.
Bansan sanda na girgiza kaina ba na furta bani ba zama da mashayi a rayuwana sai naji yace me kike fada ?
Sai lokacin na tuno a gaban shi nake na dago ido na kalleshi ya dago kai ya tsareni da idon shi sun kada sunyi ja a lokaci guda yana son tantance sanadin maganana na zuciya da har ya fito fili.
Why zainab kike son ki ja matsala a tsakanin mu har mutane sunyi muna dariya musanman mami idan taji wani abu yana wakana a tsakanin mu haka sai suyi muna dariya ita da abokanta damasu mara mata baya.
Nasan kinyi hakuri sosai da kika iya boye wanan zancen a zuciyar ki kin nuna min ke din mace ce jaruma a cikin mata duk da karancin shekarun ki kuwa .
Don haka ki daure ki min addua Allah ya rabani da wanan halin don kece mutun ta farko da nake bukatan adduan ta bayan mami, don ni kaina bansan lokacin da nayi zurfi ga wanan dabian ba a rayuwana.
Idan ka hangomu zaune wurin dining din zaka dauka wani hiran mata da miji mukeyi a tsakanin mu a lokacin.
Don har mama dake kallon mu daga inda take zaune don shi ya jamal tuni yabar falon ya fice daga gidan tun zaman mu a wurin.
Cikin mamaki na dago kai ina mashi kallon mamaki
Showing 213001 words to 216000 words out of 390011 words
Shima idon shi ya mayar kan tsohuwar data dago tana amsa mashi sallaman shi tare da fadin a,a maigidan ka samu isowa ke nan ?
Ina nan tare da wanan sabon mijin dake son kwace maka ni a yanzu don naji na fara son shi a yanzu fiye da kowa.
Dan murmushi jin abinda take fada ya karaso bakin gadon dashi yana fadin kinji sauki ke nan tunda har kin fara zancen miji yanzu.
Yo za a fasa zancen mazane tunda gaku har ku biyu a gabana ai duk inda kaga mata sun kai uku a zaune zancen ke nan balleni da har biyu ke bori a kaina koma ince uku don mamud ma kullun muna gaisawa dashi a waya.
Kice ke kasuwane dake haka ashe ban sani ba zan jaye don ba zan iya takara da kowa ba akanki don haka daga yau a fitar dani a cikin lissafin mazan.
Mikewa ya jamal yayi zubur ba tare da magana da kowa ba ya nufi hanyar fita daga dakin hjy ce tasa murya tana fasin kai kuma jamilu ina zaka a zaune kalau.
Fuskanshi ya dan bata kafin yace zanje nan wajene in dawo ba dadewa zanyi ba ai ya fada yana kokarin tafiya.
Yaka zo nan nawa ta fada a cikin damuwa don tana lura a yan kwanakin nan kusan haka suke da dan uwan da zaran ya shigo sai jamal din ya fice daga dakin.
Daga inda yake tsaye yana kokarin zaunawa yace barshi kawai ya tafi ba gani ba a a jafari ba yau ba ina kule da abinda ke wakana a tsakanin ka da dan uwan ka yanzu ?
Zama yayi yana murmushi ba tare daya kalli idon tsohuwar ba jamal din dake kofa a tsaye bai juyo ba bai kuma wuce ba.
Ta yaya kuke zaton zumunci zai dore a haka kai karami har kayi karfin halin yin fushi da yayan ka meyayi zafi haka tsakanin ku har ya kawo wannan ?
Kaine babba jafari a sanadin ka kuma muke zaune a kasan nan yanzu don me ba zakayi hakkuri da kanin ka ba koma me yayi ma matukar abin bai sabawa addinin ku ba .
Wani irin malolon bakin ciki jamal din ya hade kafin ya juyo yana fadin a cikin daurewa nifa hjy babu komai a tsakanin mu .
Don haka zan tafi ya fada yana kokarin juyawa ta mika mashi dakuwa da hannun ta tana fadin karbi nan dan nema ka maidani tsohuwa ban san komai dake wakana a gabana ba ko yanzu ?
Bajin dadin uwarku bane ta sameku a wanan halin don babu uwarda keson ganin rashin jittuwa a tsakan yayayen ta ba a duniyan ko wacecw kuwa.
Basai naji abinda ya hada ku fada kaida dan uwan ka ba kuyi kokari dai ku dinga tausa zuciyar ku don Allah .
Koma meya faru a tsakanin ku don Allah babu komai hjy shi yarone ai yasa yake wanan fushin dani haka ya jafar ya fada.
Wani irin kallon tsana ya watsawa dan uwan nasa kafin yace in ni yarone ai Allah ba sa,an kowa bane yana kallon duk abinda bawan sa keyi a ko ina yake daga haka ya juya ya bar dakin tare da barin hjy da mamakin shi.
Don bata taba ganin yayi fushi irin haka ba a gabanta ta juya tana kallon jikan nata dake zaune a gefen ta tana fadin.
Akwai wani abinda kake aikatawa ne mara kyau jafari don wanan kalamin nasa ya sakani a cikin duhu sosai.
Ki tambayeshi mana hjy shida ya fada ni dai nasan ban aikata komai ba da har zai fadi hakan ya fada cikin daure fuskan shi.
Dan hira mai kama da nasiha hjy ta dinga jansa dashi har suka kai wani lokaci kafin ya mike yana fadin shi zai tafi don zai biya wani wuri kafin ya karasa gida.
Sai bayan fitan shi ba a dade ba jamal ya shigo mata da leda a hannun shi yana sallama ta kalleshi ta kawar da kanta gefe .
Au fushi kike dani don kawai na batawa masoyin ki rai hjy to tunda bakya son gani na bari in koma inda na fito ashe.
Ka koma Nigeria idan ka tashi tafiya dan nema marasa ta ido har zaka tsaya kana daukan wanan zafin haka da dan uwan ka dake gaba dakai.
Hjy ke nan ya fada yana girgiza kanshi tare da fadin bai fada maki abinda ya hadamu ba ke nan ya tafi ?
Saida ta dan harare shi take fadin kai ka tsaya ayi maganan ne daka fita ku dai daina hakan baida kyau wallahi irin haka ke kawo matsala a cikin zuria kaga na baya yana raina na gaba dashi idan an saka ido sai abin yai girma.
Hjy badai gaisuwa bane ya jawo hakan to zan gaidashi zancen ya kare hakan yai maki ko ya fada yana kallon fuskanta.
Dan mere baki tayi tana kallon shi daga saman har kasa tana fadin zauna naga kamar abinci ka sayo zakaci yanzu ko ?
Naci a waje ya bata amsa wanan kena sayowa shi yana kokatin bude ledan daya aje a gefen shi kamshi ya bure dakin.
Muna zaune a falon don mama tafi son taga mun hadu wuri daya tana jan mu da hira har hakan yakai mun dan saki jiki da ita tunda ma halimatu da yanzu suke daki daya da ita.
Ya shigo da sallama shi duka muka waigo muna amsa sallaman tare da gaidashi da dawowa .
Zama yayi akan daya daga cikkn kujerun falon suna dan hira da mama wanda gaisawane tare da tambayan ta idan ba matsalan komai ?
Naso na share shi amma sai naga rashin dacewan hakan a gaban mama don ko a lahira wani nacin albarkacin wani.
Na mike zuwa kitchen din gidan wanda baifi shigana daya ba tun zuwan mu gidan sai kuma yau din dana shiga.
Na fito daga kitchen din ina saye da dogon rigar atampa a jikina wanda akai mai dinkin free haka tunda na sanyo kai a falon gaba daya ya maida hankalinsa gare ni.
Ya zuba min ido yana mamakin irin girman dana kara lokaci guda har na iso gareshi bai kawar da idon saba a kaina.
Cup din da goran ruwa dana dora a tire na aje agabasa ina fadin ga ruwa yaya bai iya amsa min ba na dago na wuce ta gaban shi.
Ga ruwa nan matar ka ta ajema a gaban ka mama ta fada tana kallon shi duk da ya nuna bani yake kallo ba a lokacin .
Saidai hakan bai hanata fahintar abinda zuciyar shi ke raya masa ba a lokacin sai ji yayi mama na fadin ai haka ya mace take dama.
Gata kamar ba zainab ba dai a yanzu gaba daya ta sauya wa wanda ya santa a baya a hankali ya dauki kofin tare da wani irin yar sanyayyar ajiyan yana bude ruwan.
Falon na bari gaba daya don nasan kons zauna karshe mama zata ce inbisa ne yasa na bar falon ga baki daya na shige ciki.
Wani tunane yayi a zuciyar shi yana kai ruwan a bakin shi da sauri ya aje cup din kamar wanda ya tuna da wani abu a lokacin a ransh ya nufi hanyar part din shi da sauri ido mama ta bishi dashi tana tausaya mashi .
Mutum baida hutu a rayuwa kullun yana cikin aiki haka kamar injin ko lokacin kansa baida shi.
Wanka ya shiga ya fito ya shirya falon shi ya zauna waya yakeyi da mami sun gama ya kira ya mamud sun dan dade a wayan kafin suyi sallama.
Ya dan zauna ya mike dakina ya nufa baiyi zaton ina ciki dakin ba koda ya shiga sai gashi ya hangoni akwance saman gado nayi rub da ciki kamar ina barci.
Kamshin turaren shine ya sanar dani shine ya shigo min daki a lokaci ba halimatu ba dake yawan shigowa wurina idan ina dakin.
Sani hakan baisa na dago a yadda naken ba ina kwance naji yana fadin jiya ina maki magana don kin rainani kika wuce kika barni a tsaye ko waima me kika zauna jira a daki baki shigo da wuri ba ?
Ban iya bashi amsa ba don jin tambayan da yayi min saida ya kara fadin watau ke yanzu ki rainani ko ?
Don kawai kinga in tausayi ki ko har kike son ki wuce matsayin ki a wurina raini nason ya shiga tsakaka .
Sai lokacin na dago ina fadin ni kaina ban san kana da bako ba a part din don da ban shiga ba nayi kwanciyana a nan.
Bakon ki ko nawa ya fada a dan hasale nace kayi hakkuri haka ba zai sake faruwa ba insha Allah.
Don dukkan mu musulmai muke haramune wani bako ya shiga dakin da yake kebabbe a wurin mu koda yarone balle wanan din da yake baligin kansa ya zauna a tsakiyan mu.
Dabi,un shi ma sam basu hallata ba yadda ya zauna kusan tsirara a gidan daba na muharamin sa ba yana yawo a hakan a tsirara dashi.
Rasa abinda zaice dani yayi yana sauraren yadda nake fada masa magana haka akan abinda shi ya kasa ganewa nake nufi ko ?
Wanan maganan ya kona masa rai sosai a cikin dakewa yake fadin kinsan ni bansan abinda ya dace ba sai ke .
Kada ki kara gigin kai dare kuma idan baki manta ba na fada maki banda saka min ido a gidana ga duk abinda kika gani.
Ban saka ido ba yaya asalima da nasan da zuwan sa na zanyi gigin shiga maku daki ba don hakan ya sabawa addinina ai.
Wani kallo yai min ya juya don a yanzu babu abinda zai fada min da zai kare kanshi ga abindana fada bayan wanan don haka fita dakin shine alherin sa.
Don na fara wuce tunanen sa a yadda ya daukeni da farko ashe kallon mai saman ruwa yake min don na wuce nasa tunanen ke nan shi yana min daukan karamar yarinya sharr ashe abin ba haka yake ba.
Lalai iyayyen arewa na bawa yayansu tarbiyan sanin kai tun suna kana zasu fara fahintar addinin su.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
Yau ya kasance jumma,a tun safe danayi wanka na saka wani dogon riga silk mai taushi bakin a jikina rigan baida kwaliya ko ina a jikin shi.
Falo na fito don ingaida mama da kwana anan din na samesu zaune wanan karon harda ya jamal suna zaune.
Mun gaisa na zauna da kur,ani a hannuna ina jiran karfe tara ya buga indanyi karatu don mun saba da hakan koda nake gidan mami ina karatu duk ranan jumma,a da alhamis a wanan lokaci.
A hankali na bude dama da alwala na nafito na fara karatu a hankali jin suratul kafi nake ja yasa halimatu dake gefena karbewa tana bina a cikin daga murya sosai ta yadda duk wanda ke gidan zai iya jiyo muryan mu.
A kasa nake zaune sai itama ta zamo ta dawo kasan a kusa dani ta zauna munayi a tare har yakai matan dake kitchen din gidan da mamakin mu suka fito suna leken mu daga kofan.
A daidai wanan lokacin ya fito part dinshi a hankali yake takowa jikin shi yana saye da farar suith kal sai yar jakar da yake fita da ita rike a hannun shi.
Da mamaki yake karasowa inda muke jin yadda muke karatun mu hankali kwance kuma cikin rashin damuwa da kowa muke karatun mu.
Take yaji jikin shi yai sanyi lokaci guda sai faman tunane yake a zuciyanshi tare da fadin yaran nan haka suke da ilimin addini ashe ?
Idan ko hakane akwai aiki a gabana don dole watarana zata fahinci wani abu daga gareni wanda iliminta zai iya haska mata hakan.
A hankali har ya sauko ya kai zaune saman kujera hankalin shi yana gurin mu yana jin karatun yana taba mashi zuciya kafin ya juyo yana fadin antashi lafiya mama ?
Kafito mama ta fada tana dan gyara gyalen jikinta data yafa a jikinta tare da gyara zaman ta sai halimatu ta dago tana gaidashi ya amsa tare da fadin yau karatu ake munane a gidan nan haka ?
Ta danyi dariya tana noke kai mama ke fadin ai gara suyi don karatu a gida yana saukar da rahaman ubangiji ga kowa dake gidan.
Sadiya ai akwai kokari ko karatun bokon nan haka takan dameni dashi a daki wani lokaci har ta isheni.
Ya kara kallon halimatu din yana dan murmushi sai a lokacin ya jamal da hankalin shi kega waya ya dan dago kai yana gaidashi.
Ya amsa kafin ya mike ya nufi wurin cin abinci don ya karya ba tare da kara furta wa dan uwan nasa wata kalma ba daga gaisuwa da sukayi kawai inda shima ya jamal din ya mayar da hankali ga abinda yakeyi.
Ina kai aya na mike a hankali na nufi dining din na sameshi zaune yana waya da wanda naji ya kira da philis.
Abincin na soma budewa har lokacin ban bude bakina munyi wani magana ba dashi sai kokari zuba mai abincin da nakeyi a plate.
Ina gamawa na juya don in koma in karasa abinda nakeyi na jiyo muryan shi yana fadin zanan zainab.
Cak naja na tsaya a wuri daya kafin in juyo inda yake ina fuskantar shi don jin abinda zai fada min a lokacin.
Kujera ya nuna min da hannu saida na kalli kujeran duk da na gane me yake nufi da yin hakan na dan gusa zuwa wurin kujeran na zauna.
Kin karyane ya tambayeni kai na girgiza mai alaman a, a da sauri yace sai zuwa yaushe zaki karya din ?
Sha biyu na bashi amsa a takaice ina kokarin tashi naji ya kara fadin ke baki gudun yunwa yaja maki ciwone, ki debi abinci gayanan gaban ki kici ya fada cikin daure fuskan shi gareni.
Ba musu na jawo plate zuwa gabana na fara diban abincin na zuba kadan duk yana kallona na mayar da warmer din na rufe naji yace wanan ne abincin da zakici din ?
Kai kawai na gyada don ban son maganan komai dashi a yadda nake jin kaina don na gama fahintar yana da rauni a bangaren addinin mu sosai
Tunda har zai iya nuna tashin damuwa kan abinda ya aikata min na kawo wani kato a dakin da nake a cikin sa nayi magana ya nuna hakan ba komai bane a gurin shi.
Ko yanzu ma shiyasa na koma ga Allah don yayi min mafita gareshi dama wa yanda yake mu,amula dasu baki daya ko ranan haka maza suka shigo muna gidan kai tsaye bai nuna wani damuwa akan hakan ba .
Gashi kuma shidin ashe mashayine na kwarai ban sani ba wanda nake zaton ko yan uwanshi da iyayyensa ma basu sanda hakan ba dan dama dama ya jamal da shima a lokacin yace ya fara sanin halinsa ke nan.
Wata kilama yana da wasu halin na boye da ban sani ba tunda ina jin yadda anty fadila take yawan fada a kanshi ko yaushe.
Inko hakane ni wace irin wawiyace da ban fahinci mai take kokarin nuna min ba a lokacin to ta yaya zan sanda hakan tunda bata fito fili ta fada min gaskiyan maganan ba kai tsaye.
Da babu abinda zai kaini biyo shi kai ko gidan shima ba zan zauna ba don abin kunyane a kauyen mu aji wai mashayi nake aure ni Abu.
Bansan sanda na girgiza kaina ba na furta bani ba zama da mashayi a rayuwana sai naji yace me kike fada ?
Sai lokacin na tuno a gaban shi nake na dago ido na kalleshi ya dago kai ya tsareni da idon shi sun kada sunyi ja a lokaci guda yana son tantance sanadin maganana na zuciya da har ya fito fili.
Why zainab kike son ki ja matsala a tsakanin mu har mutane sunyi muna dariya musanman mami idan taji wani abu yana wakana a tsakanin mu haka sai suyi muna dariya ita da abokanta damasu mara mata baya.
Nasan kinyi hakuri sosai da kika iya boye wanan zancen a zuciyar ki kin nuna min ke din mace ce jaruma a cikin mata duk da karancin shekarun ki kuwa .
Don haka ki daure ki min addua Allah ya rabani da wanan halin don kece mutun ta farko da nake bukatan adduan ta bayan mami, don ni kaina bansan lokacin da nayi zurfi ga wanan dabian ba a rayuwana.
Idan ka hangomu zaune wurin dining din zaka dauka wani hiran mata da miji mukeyi a tsakanin mu a lokacin.
Don har mama dake kallon mu daga inda take zaune don shi ya jamal tuni yabar falon ya fice daga gidan tun zaman mu a wurin.
Cikin mamaki na dago kai ina mashi kallon mamaki
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72 Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131