gane irin rayuwan da nakeyi a gidan sa nayi haka don kawai ya gyara wasu halaye nasa da ban so.
Mijin naki dan gari nan ne ko wani kasa yake umma ta tambaya na gyada kai alaman eh tare da fadin gidan danayi aiki ne a baya can garin nan.
Nafisa ce ta dafe kirji tana fadin dan minister kike nufin kin aure ba dai last done din nan dake zaune a chaina ba ?
Ta fada tana kallona don son jin amsan da za bata a lokacin na gyada mata kai a hankali alaman eh shi nake nufi.
Sai naga ta wani rungumoni a jikinta tana fadin kawata kice kece mai sa,an da kikayi dace da wanan hadaden guy din da ake maganan sa dama .
Wai ya auri wata yar kauye da ba ajinsa ba shiyasa bukin sa ba wanda yasan anyi a kasan nan don ba kowa yasan da zancen auren sa ba.
Kinga diyata yanzu hankalina ya fara kwanciya da zancen ki bari naje a hada maku abin karyawa na dawo mu zauna mu san abinda ake ciki.
Don ba zai yuyu na barki haka gida ba a san inda kike ba hankalinsu yana a tashe yanzu duk inda suke na rashin sanin inda kike.
Umma daga wurin yayan maman mu na wuto nan amma baki kyauta ba yar nan a
zaton ki ba zasu san baki can gurin ta ba yanzu ?
Nayi shiru tare da dukar da kaina kasa na dan wani lokaci har umman ta gama min fada mai kama da nasiha ta fita daga dakin.
Nafisa tace dani kiyi hakkuri besty kowa hakkuri yake a gidan shi ba zaki gane bane nafisa na fada ina share hawayen dake zuba a idona.
Duk da haka ki godewa Allah daya baki irin mijin da ko wace mace take fatan samu a rayuwan ta nidai jinta nake kawai don na kula su mutane basu san abu cikin duhu sirine ba.
Ka bar mutum inda ka ganshi kawai kada kayi amfani da zahirin shi don baka san zuciyar shi ba can abinda ke cikin rayuwan shi da zai baiyana ba zaka kara kallon shi sau biyu ba.
Har mahaifiyarta ta kawo muna abin karywa tana kan bakin ta kafin ta juye zancen da ban labarin irin halin da suka shiga a baya.da yadda yan uwan su suka cuce su.
Wanka nayi na sauya kayan jikina na saka dogon riga wanan karon tare da yafa gyalen shi a kaina a lokacin Nafisa ta gama gyara dakin nata.
Kwana na biyu a gidan su Nafisa yayin da can gida aka tsanan ta nemana ta ko ina dole ya jafar ya sanda bana gida kuma ba a san inda na nufa ba.
Tambayan dayane kowa keyi duk da ba kowa yasan da zancen batan nawa ba shine dama akwai wani abu a tsakanin mune dashi na rashin zaman lafiya ?
Hjy ya fara nufa da zancen batan nawa daya shigo kasan kaduna ya nufo direct ya samu hjy da zancen take tambayan shi ko akwai wani abu a tsakanin mu na sabani daya hadamu ?
Yace shidai a nasa sani baisan da zancen ba don lafiya muka rabu kuma muna waya dashi lafiya babu komai daya hadamu dashi.
Anya jafari ka canza halin ka kuwa a kan yarinyar nan dana san ku dashi a baya hjy ta jefo mashi tambayan ?
Yace a lokacin da yake cire hular dake saye a kanshi hjy wani haline nawa zainab bata sani ba da zaisa ta bata haka wa mutane.
Duk wani kyautatawan daya dace nasan inawa zainab shi hjy a daidai lokacin ne hjy ta dakatar dashi da fadi kai tsaya kada ka mayar damu mutanen banza.
Nasan halin yarinyar nan haka kawai ba zata saka kafa tabar gida ba haka kai tsaye ba tare da wani abuna faruwa a tsakani ku ba.
Saida ya gogo zufa a goshin shi kafin yace hjy me take so bayan irin kulawan da nake bata a gidana ?
Wai kai kuwa kasan me ake nufi da kalman aure a addinance ko a rayuwan malam bahaushe dole akwai wani abinda kakewa yarinyar nan wanda ba daide ba .
Kasa fadan komai yayi ga hjyn don kalamin ta ya dawo dashi hanya lokaci guda yasa ya fara zargin kansa da kansa kan hakan.
Amma hjy duk da nasan na auri zainab ne don rufin asirina ina iya baki kokari na wurin ganin na kyautata mata ta hanyar inganta rayuwan ta don ci gaban ta kada ta zauna hakana.
Hjy tace bn fahince ka ba dan nan wani irin rufin asirine kake magana a kanshi kullun haka duk zancen auren ka da yarinyar nan ya taso ?
Wanan matsalana ne dani da ita ba lalaine kowa ya san da shi ba ya bata amsa kai tsaye a cikin ko in kula irin na akidan yan turai.
Ta fara tafa hannayen ta wuri daya tana salati kafin tace dole ni nasan da akwai abinda kake boyewa mutane kan auren ka da yarinyar nan tun farko.
Shike nan idan na auri mace don wani bukatana hjy sai jama, a sun gama jin dalilina shine matsalana da kasan nan wallahi ya fada a dan hasale.
Itama hjy a cikin hasala take fadin duk yadda akayi baka da gaskiya akan zancen nan tunda yarinyar nan har hakkurin ta ya kare a kanka,
Hakkurin me hjy illa iyaka tace bana kwana da ita nasan wanan shine damuwan ta a yanzu kawai.
Innalillahi hjy ta fada a cikin rawan jiki tana kallon shi shima din kallon ta yakeyi cikin halin ko in kula kafi cikin karfin hali hjy ta iya budan bakin ta tace dashi.
Ka dauka kawai ka rasa auren ka jafari har in wanan zancen daka fada ya tabbata hakan gaskiyane ?
Kafin ta juya tana fadin kai me ya sameka da har baka kwana da matar ka tana yarinya karama ka barta a hakan.
Kako san nauyin abinda ka aikata a addini gareka ko so kake yar mutane ta fada ga halaka idan hakkurin ta ya kare ?
Hakkurin me hjy zai kare ga zainab karamar yarinya da ita har yaushe wanan abin zai dameta a yanzu don namiji baya tabata ya fada with full comfidence babu wani damuwa a tare dashi.
Hjy bata san lokacin data fashe da kuka ba tana fadin ya tashi ya fita yaje can ya samu uwarshi su san yadda zasu gyara wanan zancen da kansu.
Ganin da gaske hjy keyi yasa ya koma lalashin ta yana fadib bana son mami ta san wanan zancen don kinsan tsakanin su da zainab din dama.
Shine dalilin dayasa na nufo nan wurin ki don ki ban shawaran da zau dace kafin a farga da hakan kowa yasan zancen batan nata don nasan da manufa tayi hakan gareni.
Hjy kan bata tsaya sauraran shi ba sai salatin da take sakewa tana fadin boyar Allah an hada kai dani an cuta maki a cikin rashin sani wallahi.
Don wanan kan ba musulunci a zuciyar shi sam don duk dabi,un kafirai ne a zuciyar ka karara wallahi.
Ya dade zaune a wurin shiru kafin ya mike ya bar falon tsohuwar ba tare da yi mata sallama ranshi a bace kai tsaye kauyen mu ya nufa.
A can ma bai sha da dadi ba a gurin Abba sai dai godiyan shi ga Allah shine iya abinda na fadawa iyayyena ke nan ga yadda ya fahinta.
Hakkuri ya basu akan zai gyara insha Allahu shidai burin shi shine ansan inda nake muyi ido biyu dashi kawai yasan zan amin in koma.
Don bai dauki wanan matsalan dana gabatar a gaban iyayyena wani babban matsala ba can don shi a ganin sa aini mutane zasu zaga kan hakan.
Abuja ya nufa da yamman nan kai tsaye gidan mami ya nufa bai boye mata komai ba game da rashin ganina da ba, a yi ba.
Sai cewa mami tayi idan ma na tafine in tafi mana ba sai a aura mashi wata ba a cikin gata dama ba yarda tayi da kasancewan mu tare ba ita.
Don dan tallaka bai iya samun wuri ba duk gatan da ake muna nida iyayyena bamu gani ba muna neman mu tonawa mutane asiri a gari.
Ya mamud yace asha mami bai kamata ki fadi haka ba wallahi duk hakkurin da yarinyar nan tayi ba a gane mata ba har ake fadin haka gareta.
Hakkuri hakkurin me wani riba ya samu ga auren ta dama banda barnab suna ni hakan yafi mun nono fari wallahi.
Sai ji tayi ya jafar na fadin mami bafa bana son zainab bane ina son matana don haka ki daina fadan wanan kalamin a gareta.
Ana neman hanyar da zata dawo gidana kina kokarin sako wani sabon matsala kuma yanzu ni sam bazan taba yarda da hakan da kike son yi mun ba.
Ka rufa min baki mara hankali kawai me kake tsunta gun wanan yarinyar ne wai a rayuwan ka ?
Mami ba zaki fadi hakan ga zainab ba yarinyar da tayi min tsaye kan duk wani al,amarin da wani ya kasa min har ta samu na daina wasu abubuwan a rayuwana.
Ka daina fadan wanan shirmen jafar a gaba har me zainab zata iya ma wanan bagidajiyar yarinyar mara hankali da wayau.
Mami ke kike ganin hakan ga yarinyar da tayi min tsaye da addua ga komai har na daina harkan da kowa yake tsana na dashi.
Idan baki sani ba ki sani mami zainab ce sillar daina shangiya da har kan guy da nakeyi a baya.
Wani irin zabura mami tayi tana kallon shi tarre da dafe kirjin ta tana fadin wai dama da gaskiya kana wanan harkan jafar.
Ya kalli mahaifiyar nasa ido da ido yace kwarai kuwa mami kuma a haka yarinyar nan ta zauna dani hakana.
Wa kike tunanen zan zauna da ita tsawon wanan shekarun ina kallon ta ba tare da duniya taji mu ba.
Don haka ni bani da kamar zainab a rayuwana banda wance tafi min ita mutunci a idona so ki daina bata yarinyar mutane haka idan ma laifine ni nayi ba ita ba kuma tayi hakkuri ta zauna dani hakana.
Shot up mami ta fada a hasale cikin wani irin tsawa da bata taba yiwa kowa ba a cikin su.
Don baka da kunya jafar kake fadan wanan maganan haka kai tsaye kasan girman laifin da kayi a wurin Allah ?
Hukuncin kissa ne fa ya hau a kan ka har zaka zauna kana fadawa mutane wanan maganan haka ?
Kai idan ka san ciwon kanka ashe har zaka tsaya kana wanan maganan a yanzu ita yarinyar da kake magana a kanta kana wani neman kareta a gaban mu ai kwadiyine ya zaunar da ita har tsawon wanan shekarun bata damu ba sai yanzu ?
Don kudi ya rufe mata ido ita da iyayyen nata yasa basu ga laifin ka a farko sai yanzu zata zo tana wani neman mafita a yanzu ?
Mami laifine don ta zauna dani a hakan ashe haka din laifine gareta a wurin ki na dauka ai babu kamar zainab a gurin ki yanzu.
Yarinyar data kwatoni a cikin halakan dake kanki kika kasa kwatoni a cikin sa sai ido da aka zuba min ina kara shiga cikin halaka.
Badon zainab ba da ban san iya inda rayuwa zai fada ga halaka ba da ke kanki ba zaki so a kirani da dan ki ba mami.
Saidai haduwana da zainab shiya kawo min sauyawan rayuwa har na koma kamar ko wani mutum a yau.
Daga tsaye yake wanan maganan sai da yayi tako kamar biyu ya tsaya yana fadin na fada maki a nemo man matana idan ba haka ba nima ku rasani kamar yadda zainab ta bata.
Daga hakan ya sa kai ya fita kowa ya bishi da ido kafin mami ta fashe da wani irin kukan bakin ciki daya tokare mata makoshi a lokacin.
Suma yan uwan nasa kukan sukeyi don gaba daya ya basu mamaki ya kuma zarewa sanin da sukai mai a baya.
Yau ya koma kamar ba jafar di da suka sani ba idanuwan shi ga maganganun daya fada masu tsauri da nauyin fada shiko baiji nauyi ko kunyan idanuwan su ba yada ya fita abin shi.
Gidan shi ya nufa kai tsaye duk da darene bai hana ya samu yan gidan wasu na aiyukan su ba a lokacin.
Gaidashi sukeyi yana amsawa da kyat har ya shige part din shi kowa ya ganshi a lokacin yasan yana cikin bacin rai sosai.
Wanka ya fada ya dade tsaye a bayin ruwa kawai ke sauka masa a jiki ya dafa hannun shi a bango ba abinda yakeyi sai aikin tunane.
A iya tunanen shi ya rasa me yayiwa zainab din ta dauki wanan matakin a garesu don bai taba zaton hakan ba a yanzu a wurin ta.
Tayi hakkuri ta zauna dashima a lokacin da yake cikin ganuwan shakiyancin shi balle yanzu da bata ganin komai a tare dashi.
Menene bukatan zainab a yanzune ya tambayi kansa can ya runtse idanun shi na dan lokaci kafin ya kai hannun shi ya shafo gaban shi yaji a yadda yake mai duk tsawon watanin nan.
Wani iska ya furzu a bakin shi kafin yayi wani tunane ya zabura da sauri ya kai hannun shi ya kashe ruwan dake zuba mai a jikin sa yana sauke ajiyan zuciya.
Ya fito ya shirya a gurguje ya nufo falon shi ya samu fadila na kwashe kayan abincin da suka jera mai don tasan tunda yakai wanan lokacin ba zai ci abincin ba.
Sam bata san da fitowan shi ba a lokacin sai muryan shi da taji a bayan ta yana fadin Fadila wani shiri kukayi da zainab akan tafiyan ta ?
A dan tsorace fadila ta juyo tana rawan jiki tare da fadin sir ban fahince ka ba yayi mata wani irin kallo mai kama da tsana kafin yace me kika fada mata ranan a kaina.
Jikin fadila ya fara rawa ta mayar da kayan data dauka a hannu ta tana fadin sir ban fada mata komai ba believe me ba muyi wani magana a kan ka ba tunda tazo.
Kin tabbatar baki fada mata zancen da kikaji ranan munayi da dan uwana ba a falon nan ya tambaya cikin tsare ta da idanun shi.
Da sauri fadilan tace believe me ban fada mata komai a kan wanan zancen ta yaya ma zan fada mata wanan maganan idan har ina kaunan ta da farin ciki ?
Idan har na binciko na gane da hannun ki a cikin tafiyan nan nata duk hukuncin dana yanke a kanki ke kika jawa kan ki kowa kike kuwa bai dameni ba don kina yar sandan ciki.
Wani irin faduwan gabane ya ziyarci zuciyar fadila lokaci guda hankalinta yai mungun tashi ya juya ya barta a wurin tsaye cikin farga ba da tsoron .
Na sanin ashe ita din yar sandace yasan aikin da takeyi a gidan sa ke nan amma kuma bai koreta ba ga hakan.
Haka yasa ta kai zaune saman kujeran dinning din tana tunane to idan shi ya sani ita zainab fa tasan da wanan zancen ke nan ko me ?
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM YAN UWA MUSULMAI DA FATAN MUN WUNI LAFIYA ALLAH YA SADA MU DA ALHERIN SA AMIN
LITTAFIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DA AMINCI YAFI.
Irin samakon da yayi ne ya ba malam mamaki matuka har ya kasa boye hakan a zuciyan shi yakewa ya jafar din ba, daya fito yana fadin.
Kai ka dauka zan sace ma matar takane kayo min wanan samakon hakan a gida ya fada yana dan dariya tare da mikawa jafar din hannu kafin ya juya wurin kanwata da ta rako ya jafar din gidan malam din yana fadin kece yar rakiya ko kika nuna mai gidana.
A cikin dan kunya ya jafar yake fadin malam an tashi lafiya ya kwanan iyali ya amsa da lafiya tare da fadin mu karasa ciki ko malam jafar ya fada yana nuna mai kofan shiga zauren nasa kai tsaye.
Bayan sun zauna suka kara gaisuwa da malam din kafin malam ya fara magana yana fadin ka kyauta da ka amsa kirana da gagawa don mu samu mukai karshen zancen ba tare da kowa yasan meke gudana ba a tsakanin ku.
Don ko yanzu an fara sake zancen a gari saidai wasu basu yarda da hakan ba gaskiya kaga ko a kai karshen abin zai fi.
Gaskiyane malam ya fada cikin dan kunya da dukar da kanshi kasa malam yaci gaba da fadin gaskiya sam baji dadin hakan daya kasance a tsakanin ku ba tun farko.
Showing 324001 words to 327000 words out of 390011 words
Mijin naki dan gari nan ne ko wani kasa yake umma ta tambaya na gyada kai alaman eh tare da fadin gidan danayi aiki ne a baya can garin nan.
Nafisa ce ta dafe kirji tana fadin dan minister kike nufin kin aure ba dai last done din nan dake zaune a chaina ba ?
Ta fada tana kallona don son jin amsan da za bata a lokacin na gyada mata kai a hankali alaman eh shi nake nufi.
Sai naga ta wani rungumoni a jikinta tana fadin kawata kice kece mai sa,an da kikayi dace da wanan hadaden guy din da ake maganan sa dama .
Wai ya auri wata yar kauye da ba ajinsa ba shiyasa bukin sa ba wanda yasan anyi a kasan nan don ba kowa yasan da zancen auren sa ba.
Kinga diyata yanzu hankalina ya fara kwanciya da zancen ki bari naje a hada maku abin karyawa na dawo mu zauna mu san abinda ake ciki.
Don ba zai yuyu na barki haka gida ba a san inda kike ba hankalinsu yana a tashe yanzu duk inda suke na rashin sanin inda kike.
Umma daga wurin yayan maman mu na wuto nan amma baki kyauta ba yar nan a
zaton ki ba zasu san baki can gurin ta ba yanzu ?
Nayi shiru tare da dukar da kaina kasa na dan wani lokaci har umman ta gama min fada mai kama da nasiha ta fita daga dakin.
Nafisa tace dani kiyi hakkuri besty kowa hakkuri yake a gidan shi ba zaki gane bane nafisa na fada ina share hawayen dake zuba a idona.
Duk da haka ki godewa Allah daya baki irin mijin da ko wace mace take fatan samu a rayuwan ta nidai jinta nake kawai don na kula su mutane basu san abu cikin duhu sirine ba.
Ka bar mutum inda ka ganshi kawai kada kayi amfani da zahirin shi don baka san zuciyar shi ba can abinda ke cikin rayuwan shi da zai baiyana ba zaka kara kallon shi sau biyu ba.
Har mahaifiyarta ta kawo muna abin karywa tana kan bakin ta kafin ta juye zancen da ban labarin irin halin da suka shiga a baya.da yadda yan uwan su suka cuce su.
Wanka nayi na sauya kayan jikina na saka dogon riga wanan karon tare da yafa gyalen shi a kaina a lokacin Nafisa ta gama gyara dakin nata.
Kwana na biyu a gidan su Nafisa yayin da can gida aka tsanan ta nemana ta ko ina dole ya jafar ya sanda bana gida kuma ba a san inda na nufa ba.
Tambayan dayane kowa keyi duk da ba kowa yasan da zancen batan nawa ba shine dama akwai wani abu a tsakanin mune dashi na rashin zaman lafiya ?
Hjy ya fara nufa da zancen batan nawa daya shigo kasan kaduna ya nufo direct ya samu hjy da zancen take tambayan shi ko akwai wani abu a tsakanin mu na sabani daya hadamu ?
Yace shidai a nasa sani baisan da zancen ba don lafiya muka rabu kuma muna waya dashi lafiya babu komai daya hadamu dashi.
Anya jafari ka canza halin ka kuwa a kan yarinyar nan dana san ku dashi a baya hjy ta jefo mashi tambayan ?
Yace a lokacin da yake cire hular dake saye a kanshi hjy wani haline nawa zainab bata sani ba da zaisa ta bata haka wa mutane.
Duk wani kyautatawan daya dace nasan inawa zainab shi hjy a daidai lokacin ne hjy ta dakatar dashi da fadi kai tsaya kada ka mayar damu mutanen banza.
Nasan halin yarinyar nan haka kawai ba zata saka kafa tabar gida ba haka kai tsaye ba tare da wani abuna faruwa a tsakani ku ba.
Saida ya gogo zufa a goshin shi kafin yace hjy me take so bayan irin kulawan da nake bata a gidana ?
Wai kai kuwa kasan me ake nufi da kalman aure a addinance ko a rayuwan malam bahaushe dole akwai wani abinda kakewa yarinyar nan wanda ba daide ba .
Kasa fadan komai yayi ga hjyn don kalamin ta ya dawo dashi hanya lokaci guda yasa ya fara zargin kansa da kansa kan hakan.
Amma hjy duk da nasan na auri zainab ne don rufin asirina ina iya baki kokari na wurin ganin na kyautata mata ta hanyar inganta rayuwan ta don ci gaban ta kada ta zauna hakana.
Hjy tace bn fahince ka ba dan nan wani irin rufin asirine kake magana a kanshi kullun haka duk zancen auren ka da yarinyar nan ya taso ?
Wanan matsalana ne dani da ita ba lalaine kowa ya san da shi ba ya bata amsa kai tsaye a cikin ko in kula irin na akidan yan turai.
Ta fara tafa hannayen ta wuri daya tana salati kafin tace dole ni nasan da akwai abinda kake boyewa mutane kan auren ka da yarinyar nan tun farko.
Shike nan idan na auri mace don wani bukatana hjy sai jama, a sun gama jin dalilina shine matsalana da kasan nan wallahi ya fada a dan hasale.
Itama hjy a cikin hasala take fadin duk yadda akayi baka da gaskiya akan zancen nan tunda yarinyar nan har hakkurin ta ya kare a kanka,
Hakkurin me hjy illa iyaka tace bana kwana da ita nasan wanan shine damuwan ta a yanzu kawai.
Innalillahi hjy ta fada a cikin rawan jiki tana kallon shi shima din kallon ta yakeyi cikin halin ko in kula kafi cikin karfin hali hjy ta iya budan bakin ta tace dashi.
Ka dauka kawai ka rasa auren ka jafari har in wanan zancen daka fada ya tabbata hakan gaskiyane ?
Kafin ta juya tana fadin kai me ya sameka da har baka kwana da matar ka tana yarinya karama ka barta a hakan.
Kako san nauyin abinda ka aikata a addini gareka ko so kake yar mutane ta fada ga halaka idan hakkurin ta ya kare ?
Hakkurin me hjy zai kare ga zainab karamar yarinya da ita har yaushe wanan abin zai dameta a yanzu don namiji baya tabata ya fada with full comfidence babu wani damuwa a tare dashi.
Hjy bata san lokacin data fashe da kuka ba tana fadin ya tashi ya fita yaje can ya samu uwarshi su san yadda zasu gyara wanan zancen da kansu.
Ganin da gaske hjy keyi yasa ya koma lalashin ta yana fadib bana son mami ta san wanan zancen don kinsan tsakanin su da zainab din dama.
Shine dalilin dayasa na nufo nan wurin ki don ki ban shawaran da zau dace kafin a farga da hakan kowa yasan zancen batan nata don nasan da manufa tayi hakan gareni.
Hjy kan bata tsaya sauraran shi ba sai salatin da take sakewa tana fadin boyar Allah an hada kai dani an cuta maki a cikin rashin sani wallahi.
Don wanan kan ba musulunci a zuciyar shi sam don duk dabi,un kafirai ne a zuciyar ka karara wallahi.
Ya dade zaune a wurin shiru kafin ya mike ya bar falon tsohuwar ba tare da yi mata sallama ranshi a bace kai tsaye kauyen mu ya nufa.
A can ma bai sha da dadi ba a gurin Abba sai dai godiyan shi ga Allah shine iya abinda na fadawa iyayyena ke nan ga yadda ya fahinta.
Hakkuri ya basu akan zai gyara insha Allahu shidai burin shi shine ansan inda nake muyi ido biyu dashi kawai yasan zan amin in koma.
Don bai dauki wanan matsalan dana gabatar a gaban iyayyena wani babban matsala ba can don shi a ganin sa aini mutane zasu zaga kan hakan.
Abuja ya nufa da yamman nan kai tsaye gidan mami ya nufa bai boye mata komai ba game da rashin ganina da ba, a yi ba.
Sai cewa mami tayi idan ma na tafine in tafi mana ba sai a aura mashi wata ba a cikin gata dama ba yarda tayi da kasancewan mu tare ba ita.
Don dan tallaka bai iya samun wuri ba duk gatan da ake muna nida iyayyena bamu gani ba muna neman mu tonawa mutane asiri a gari.
Ya mamud yace asha mami bai kamata ki fadi haka ba wallahi duk hakkurin da yarinyar nan tayi ba a gane mata ba har ake fadin haka gareta.
Hakkuri hakkurin me wani riba ya samu ga auren ta dama banda barnab suna ni hakan yafi mun nono fari wallahi.
Sai ji tayi ya jafar na fadin mami bafa bana son zainab bane ina son matana don haka ki daina fadan wanan kalamin a gareta.
Ana neman hanyar da zata dawo gidana kina kokarin sako wani sabon matsala kuma yanzu ni sam bazan taba yarda da hakan da kike son yi mun ba.
Ka rufa min baki mara hankali kawai me kake tsunta gun wanan yarinyar ne wai a rayuwan ka ?
Mami ba zaki fadi hakan ga zainab ba yarinyar da tayi min tsaye kan duk wani al,amarin da wani ya kasa min har ta samu na daina wasu abubuwan a rayuwana.
Ka daina fadan wanan shirmen jafar a gaba har me zainab zata iya ma wanan bagidajiyar yarinyar mara hankali da wayau.
Mami ke kike ganin hakan ga yarinyar da tayi min tsaye da addua ga komai har na daina harkan da kowa yake tsana na dashi.
Idan baki sani ba ki sani mami zainab ce sillar daina shangiya da har kan guy da nakeyi a baya.
Wani irin zabura mami tayi tana kallon shi tarre da dafe kirjin ta tana fadin wai dama da gaskiya kana wanan harkan jafar.
Ya kalli mahaifiyar nasa ido da ido yace kwarai kuwa mami kuma a haka yarinyar nan ta zauna dani hakana.
Wa kike tunanen zan zauna da ita tsawon wanan shekarun ina kallon ta ba tare da duniya taji mu ba.
Don haka ni bani da kamar zainab a rayuwana banda wance tafi min ita mutunci a idona so ki daina bata yarinyar mutane haka idan ma laifine ni nayi ba ita ba kuma tayi hakkuri ta zauna dani hakana.
Shot up mami ta fada a hasale cikin wani irin tsawa da bata taba yiwa kowa ba a cikin su.
Don baka da kunya jafar kake fadan wanan maganan haka kai tsaye kasan girman laifin da kayi a wurin Allah ?
Hukuncin kissa ne fa ya hau a kan ka har zaka zauna kana fadawa mutane wanan maganan haka ?
Kai idan ka san ciwon kanka ashe har zaka tsaya kana wanan maganan a yanzu ita yarinyar da kake magana a kanta kana wani neman kareta a gaban mu ai kwadiyine ya zaunar da ita har tsawon wanan shekarun bata damu ba sai yanzu ?
Don kudi ya rufe mata ido ita da iyayyen nata yasa basu ga laifin ka a farko sai yanzu zata zo tana wani neman mafita a yanzu ?
Mami laifine don ta zauna dani a hakan ashe haka din laifine gareta a wurin ki na dauka ai babu kamar zainab a gurin ki yanzu.
Yarinyar data kwatoni a cikin halakan dake kanki kika kasa kwatoni a cikin sa sai ido da aka zuba min ina kara shiga cikin halaka.
Badon zainab ba da ban san iya inda rayuwa zai fada ga halaka ba da ke kanki ba zaki so a kirani da dan ki ba mami.
Saidai haduwana da zainab shiya kawo min sauyawan rayuwa har na koma kamar ko wani mutum a yau.
Daga tsaye yake wanan maganan sai da yayi tako kamar biyu ya tsaya yana fadin na fada maki a nemo man matana idan ba haka ba nima ku rasani kamar yadda zainab ta bata.
Daga hakan ya sa kai ya fita kowa ya bishi da ido kafin mami ta fashe da wani irin kukan bakin ciki daya tokare mata makoshi a lokacin.
Suma yan uwan nasa kukan sukeyi don gaba daya ya basu mamaki ya kuma zarewa sanin da sukai mai a baya.
Yau ya koma kamar ba jafar di da suka sani ba idanuwan shi ga maganganun daya fada masu tsauri da nauyin fada shiko baiji nauyi ko kunyan idanuwan su ba yada ya fita abin shi.
Gidan shi ya nufa kai tsaye duk da darene bai hana ya samu yan gidan wasu na aiyukan su ba a lokacin.
Gaidashi sukeyi yana amsawa da kyat har ya shige part din shi kowa ya ganshi a lokacin yasan yana cikin bacin rai sosai.
Wanka ya fada ya dade tsaye a bayin ruwa kawai ke sauka masa a jiki ya dafa hannun shi a bango ba abinda yakeyi sai aikin tunane.
A iya tunanen shi ya rasa me yayiwa zainab din ta dauki wanan matakin a garesu don bai taba zaton hakan ba a yanzu a wurin ta.
Tayi hakkuri ta zauna dashima a lokacin da yake cikin ganuwan shakiyancin shi balle yanzu da bata ganin komai a tare dashi.
Menene bukatan zainab a yanzune ya tambayi kansa can ya runtse idanun shi na dan lokaci kafin ya kai hannun shi ya shafo gaban shi yaji a yadda yake mai duk tsawon watanin nan.
Wani iska ya furzu a bakin shi kafin yayi wani tunane ya zabura da sauri ya kai hannun shi ya kashe ruwan dake zuba mai a jikin sa yana sauke ajiyan zuciya.
Ya fito ya shirya a gurguje ya nufo falon shi ya samu fadila na kwashe kayan abincin da suka jera mai don tasan tunda yakai wanan lokacin ba zai ci abincin ba.
Sam bata san da fitowan shi ba a lokacin sai muryan shi da taji a bayan ta yana fadin Fadila wani shiri kukayi da zainab akan tafiyan ta ?
A dan tsorace fadila ta juyo tana rawan jiki tare da fadin sir ban fahince ka ba yayi mata wani irin kallo mai kama da tsana kafin yace me kika fada mata ranan a kaina.
Jikin fadila ya fara rawa ta mayar da kayan data dauka a hannu ta tana fadin sir ban fada mata komai ba believe me ba muyi wani magana a kan ka ba tunda tazo.
Kin tabbatar baki fada mata zancen da kikaji ranan munayi da dan uwana ba a falon nan ya tambaya cikin tsare ta da idanun shi.
Da sauri fadilan tace believe me ban fada mata komai a kan wanan zancen ta yaya ma zan fada mata wanan maganan idan har ina kaunan ta da farin ciki ?
Idan har na binciko na gane da hannun ki a cikin tafiyan nan nata duk hukuncin dana yanke a kanki ke kika jawa kan ki kowa kike kuwa bai dameni ba don kina yar sandan ciki.
Wani irin faduwan gabane ya ziyarci zuciyar fadila lokaci guda hankalinta yai mungun tashi ya juya ya barta a wurin tsaye cikin farga ba da tsoron .
Na sanin ashe ita din yar sandace yasan aikin da takeyi a gidan sa ke nan amma kuma bai koreta ba ga hakan.
Haka yasa ta kai zaune saman kujeran dinning din tana tunane to idan shi ya sani ita zainab fa tasan da wanan zancen ke nan ko me ?
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM YAN UWA MUSULMAI DA FATAN MUN WUNI LAFIYA ALLAH YA SADA MU DA ALHERIN SA AMIN
LITTAFIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DA AMINCI YAFI.
Irin samakon da yayi ne ya ba malam mamaki matuka har ya kasa boye hakan a zuciyan shi yakewa ya jafar din ba, daya fito yana fadin.
Kai ka dauka zan sace ma matar takane kayo min wanan samakon hakan a gida ya fada yana dan dariya tare da mikawa jafar din hannu kafin ya juya wurin kanwata da ta rako ya jafar din gidan malam din yana fadin kece yar rakiya ko kika nuna mai gidana.
A cikin dan kunya ya jafar yake fadin malam an tashi lafiya ya kwanan iyali ya amsa da lafiya tare da fadin mu karasa ciki ko malam jafar ya fada yana nuna mai kofan shiga zauren nasa kai tsaye.
Bayan sun zauna suka kara gaisuwa da malam din kafin malam ya fara magana yana fadin ka kyauta da ka amsa kirana da gagawa don mu samu mukai karshen zancen ba tare da kowa yasan meke gudana ba a tsakanin ku.
Don ko yanzu an fara sake zancen a gari saidai wasu basu yarda da hakan ba gaskiya kaga ko a kai karshen abin zai fi.
Gaskiyane malam ya fada cikin dan kunya da dukar da kanshi kasa malam yaci gaba da fadin gaskiya sam baji dadin hakan daya kasance a tsakanin ku ba tun farko.
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109 Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131