ya mamud ya tambaya da sauri ya fada min kada in sa mashi ido ga duk abinda nagani yanayi idan ina son in tsira da mutunci na .
Kinsan yana mu,amula da maza yan uwan shi dan jim nayi nadan lokaci na kasa furta amsa ga wanan tambayan.
Muryan jamal ne yake fadin kinsan hakan ko baki sani ba na gyada kai alaman na sani kin dauki mataki a hakan ?
Nace yace shi mace bata ta burgeshi ba asalima asalima idan munga yayi hurda da mace eather yar uwar shi ko abokiyar aikin shi ko wani abin amma bada sunan so ba.
Wani irin kuka mai gumji mami tasa tana fadin na shiga uku jafar ya halakani jama,a ina zan saka kaina a duniyan nan ?
Tsakanina da jafar sai Allah , , , , a, a mami don Allah kada ki masa baki kuma ya kara lalacewa fiye da hakan Jamal ya fada a cikin damuwa.
Yana kuma sha har yanzu ko yaya mamud ya tambaya na gyada kai shiru ya biyo baya na dauka suna nazari ne kan zancen.
Ashe duk kuka suke a dakin sai da naji sheshekan kukan yaya mamud yasa na dan dago kai hakan yasa nima na kara sake sautin kukana sosai a lokacin.
Karshe dai ya mamud ne yace zainab koma dakin ki ko hakan ya wadatar damu kuma ba zamu nuna mashi munyi wanan zancen dake ba don gudun jefa ki a wani fitina kuma na daban .
Kaina gyada na mike jiki ba karfi cikin sanyin gwiwa na fice zuwa dakina a can na dasa wani sabon kuka saida lokacin sallah yayi na mike zuwa hin sallah.
Idarwa na yayi daidai da shigowan sadiya dakin tana fada min dawowan su nan ta zauna tana ban labari wanda ni a cikin zancen ta dain banhinci komai ba a lokacin.
Tare da sadiya muka kwana a dakina don yanzu Aisha tun ranan da muka samu matsala ta daina shiga dakin karshema daukan jskkar kayan ta tayi ta mayar dakin mami.
Zuwa safe ne jikin mami ya motsa aka kaita asibiti saidai ba a kwantar da ita ba magani kawai aka bata suka dawo gida.
Ashe a cikin daren suka zauna dashi tare da zayano mai laifin shi kaf yaso mussa masu saidai hakan bai samu ba.
Mami tace jafar ka cuce ni ka cuci rayuwana na na baya saidai ka sani ba zan bar zainab a gidan nan ba gaskiya tashi na tashin wanan yarinya.
Daga yau kuma jafar na sallame ka a cikin yayana tunda ka dauki turban shedan da ka yafa wa kanka ka zama abin kyama cikin mu.
Kai bamu kadai ba duk wani wanda ya sami wanan labarin dole ya kyamace ka a rayuwan shi.
Don haka bazan yarda ka cutawa yar mutane ba ka sallami yarinyar nan tunda ba aure a tsakanin ku tun kafin iyayyen ta suji su dauki mataki.
Sai lokacin da yaji mami ta kara maimaita zancenta kan tare dani zasu tafi ya dago kai ga idanuwan shi sunyi ja jajir don tashin hankali yace.
Mami akan me zan saki matana laifi daine nine na aikata ba ita kuma baiyi aune ba yaji saukan hannun mami a jikin shi.
Ya dago ta kara wanka mashi wani marin sai kuma ta kara fashewa da kuka tana fadin ka tashi ka bace min da gani .
Kuma dakata kaji daga yau sai yau idan ka kara nuna ka sanni ko wani nawa jafar muddin bakabar wanan halin ba sai na tsine ma.
Zaiyi magana mamud ya tare shi yace ka fice muna banza mara tunane da lissafi wawa kabi fudin duniya ka batawa zurian mu suna.
Ba mami dake duniya ba har daddy yana Allah wadai da samuwan ka a cikin zurian shi kayi gagawan tuba ga Allah tun kan ka wullakanta a duniya don karshen mai wanan dabi,an bai taba kyau tun a duniya.
Idan kana ganin kayiwa mutane wayau ne ai ba zakaiwa Allahn daya halice ka ba don yana nan madakata yana jiran kowa.
Dama manufar da kake fadin kana dashi ga auran yarinyar nan ke nan da muka kasa ganewa ashe abinda kake aikatawa ke nan a rayuwan ka.
Kana dan musulmai har ka iya mantawa da Allah zai iya daukan ranka akowani lokaci wata kila ma kana kan aikata wanan sabon ko kana shirin aikatawa Allah ya daukeka da wanan niyar.
In ma baka sani ba ka sani in ka mutu babu musulmin kwarai da zai halarci jana,izan ka wallahi.
Maganganun su kamar saukan garwashi yake jin shi a zuciyar shi saidai yadda yaga sun hau yau babu sauki a tare dasu .
Do bai taba zaton zata kwabe mashi da wuri haka ba shima sai gashi abu ya kwabe mai a lkkacin da bai shiryawa hakan ba.
Kalman mami gareshi da take ta nanata ta tsane shi ta tsaneshi ga baki daya tana kuma data sanin haihuwan shi datayi a yanzu.
Karshema tace datasan shi zata haifa da cikin shi ya bare bata haifeshi ba tun lokacin da wanan abin kunyan daya ja masu a duniya yanzu.
Lalai zainab yar albarkace don da watace da tuni an dade da jin wanan halin nasa gashi ta rufe ko su iyayyen shi bata fadawa wanan zancen ba tana zaune dakai a hakan.
Dole nema ka sallami yar mutane taje can tayi auren ta a cikin sallama idan ranshi yayi dubu ya baci a ranan don tashin hankalin da yake ciki.
Karshe ya mike ya fita daga dakin mami din ranshi bacd ya barsu ba don sun gama fada mai maganganh masu zafi ba.
Falo ya samu sisters din shi haka ya wuce su suna gaida shi bai karba masu ba ya fice daga gidan badon yasan inda ya dosa ba a lokacin.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN KUDINE DON ALLAH KI BIYA KAFIN KI KARANTA DA GUJEWA DAUKAN HAKKIN WANI, , , ,
Duk wanda ke gidan yasan akwai rikici a tsakanin sai dai ba wanda zaice ga dalilin daya faru a tsakanin su ba.
Sai hakan ya jefa kowa a cikin duhu akabar su da wasi wasin a zuciyar su don suna son sanin meke faruwa haka a gidan.
Sai dai sunfi karkata zuciyar su akan rashin kaunar da mami batayiwa auren mune ta tayar da wanan fitinan a tsakanin mu .
Har hakan ya jawo wani fitina da akeyi a lokacin wanda ya dagawa kowa hankali a cikin mu.
Nuriya har zancen ta tsare ya mamud dashi a dakin su ya hauta da fada yana fadin shi sam bai sam ma wani abu yana faruwa a gidan ba in ba data fadi hakan ba yanzu a gaban shi.
Bata gane komai ba dole ta bar zancen ga gulma kuma yana cinta akan sanin ko rikicin me akeyi a tsakanin su.
Gashi mami ta fada masu su shirya zasu koma gida tun lokacin tafiyan da suka debo baiyi ba na komawan su gida.
Da safene ina daki zaune wayana yai kara na dauka layin ya jafar ne ke kirana a take mamakin hakan ya kamani.
Saida naja aji na daga wayan da sallama a bakina naji muryan shi kasa kasa yana fadin kizo dakina ki sameni yanzu.
Ya kashe wayan nabi wayan da kallon mamaki a raina don mawuyacin abune zaisa ya nemeni a part din shi haka kai tsaye don ni har na saba da hakan.
Saida na dan dauki lokaci na mike na fito tare da rufo kofana na nufi part din nasa don ba nisa ke garemu sosai ba.
Dama kuma zamu bar wanan gidan mu koma wani unguwa dake can nisa da inda muke a yanzu .
Sanin hakan ranan yake waya a gaban mu muke jin yace wurin sabon gidan shi da zai koma da family din shi za a kai wanan dalilin yasa muka san zamu tashi a gidan.
Na dauka yana falon shi saidai ban sameshi a falon ba haka yasa na nufi dakin kwanan shi kai tsaye.
Saida na danyi nocking din kofan kafin in tura in shiga bawai zanji amsawan shi bane in har ya amsa din ma.
Can na hango tsaye a gaban widow dakin yana kallon haraban gidan na tako a hankali har zuwa inda yake tare da fadin gani yaya.
Ya juyo lokaci guda tare da dan kura min ido na dan lokaci kafin yace dani rufo kofa magana zamuyi dake.
Na juya zuwa kofan na rufo koda na juyo a lokacin ya dawo saman gado ya zauna wuri ya nuna min na samu a kusa dashi na dan zauna a cikin tsarguwa.
Zainab me kika fadawa mahaifiyata da yan uwana game dani ya fada ba tare da ya dago kai ba har lokacin kanshi na a duke ya harde hannayen shi biyu saman gwiwan kafan shi.
Da sauri na dan kallo shi don nima fuskana yana kallon kasan dakin dama a cikin mamaki karara a fuskana nake kallon shi.
Ya dago kai ya dan kalleni sai lokacin naga yadda idanuwan shi suka sauya sun rikede kamar ba nasa ba lokaci guda.
Nace mena fada masu ko sun fada ma na fada masu wani abu a game da kai zuwan su ?
Duk da nake yarinya ai nasan mutuncin kai na da kuma darajan aurena don haka bana cikin irin matan dake fallasa sirin gidan su.
Ido ya kura min kamar yana nazarina kafin ya sauke ajiyan zuciya yace idan bake kika fada masu ga yadda nake ba banyi zaton akwai wani wanda zai fadi hakan ba garesu.
Amma ai abinka ba a boye yake ba kowa ya sani idan ka boyewa wa mutane ai ba zaka boyewa Allah ba dole wata rana asan ko kai waye .
Saidai ranan ai mami ta shigo dakin kuma ta ganka tare da wanan abokin fasadin naka koka manta da hakan ne ?
Don ni ban san a yanayin data riskeka a ciki ba nadai ganta tayi baya acikin tashin hankali wanda hakan yai dadai da zuwana wurin na tareta zuwa dakina.
Bayan haka kuma ta wayi gari a cikin ciwon da har ta kwanta asibiti don haka ba ni zance da kawai na sani ke nan a gidan nan.
Humm kada ki mayar dani karamin yaro zainab idan baki fada masu ba abinda ke shiga tsakanina dake ba a matsayin mu na miji da mata yaya za ayi su san hakan su ?
Wanan ni ba matsala bane tunda zaman hakan bai dameni idan kana son jin komai ai zaka iya zuwa ka tuntubesu su fada ma wanda ya fada masu hakan.
Don ni ba a wurin mutum zan kai kukana ba sai wurin mahalicina don shine mai maganin kowa ba wani ba don haka meye amfanin fada masu komai.
Rashin kunyar nawa ai baikai in fada masu ga yadda muke zama dakai ba don na matsu ko me zaisa har in fadi hakan.
Na fahince ki zainab kina kokarin nuna min yanzu kinsan komai na dade da kula da hakan gareki don hakane kike son a rabaki dani yanzu ko ?
Idan anyi hakan an taimakeni ne yaya don ko ba a rabamu yanzu ba nan gaba dole a rabani dakai ai.
Kamar yadda nasan ka a dan musulmai a asali haka nima nake diyar musulmai a zahiri don haka ba zan zauna na yarda mu kone tare da kai ba tunda ka sani kake take sanin ka .
Tunda nakan fada mai magana ban taba gasa mai mai zafi irin wanan ba don haka hakkurin shi a ranan ya kai karshe dani.
A harzuke sai dana razana daya daka min wani tsawa ke enough kada ki daukeni mara hankali ko rashin wayau.
Naji mami na fadin zata wuce dake Nigeria bari kiji idan ma ke kika hada wanan zancen ki koma ki fada mata kin fasa tafiya don hakan zaifi maki sauki.
Don kafi ki tafi sai na halaki a kasan nan idan kin kafe akan zaki bisu ba tsoro duk da na tsorata da maganan nace.
Nasan zaka iya don imanin ka nada rauni ba Allah ka sani ba ai da baka kwana da dan uwanka namiji ba kabar , , ,
Marin daya daukeni dashi yasa naga wani irin duhu ya gitta min har na manta da abida zan fada lokacin.
Dafe wurin nayi na dan lokaci kafin na mike cikin karfin hali ina fadin ka mareni yaya ?
An mareki kada ki manta tun farko saidana fada maki auren mu na taimakon junane nida ke.
Don me yanzu zaki bijiro da wani zancen saki a baya ko kin dauka kinfi karfinane da kike min abinda kikaga dama ina kyaleki.
Akwai abinda nake duba nake raga maki sosai kada ki dauka hakan ba yana damuna bane don kawai banda abinda zanyi dake.
Wani kallo nayi mai wanda ban taba mai itin sa ba na raini na juya na fara tafiya don barin dakin.
Zaka san ka mareni don wanda bai sani ba yanzu zai sani bazan zauna da fasiki mai aikata fasadin mafi muni ba a duniya na fada dana kai kofan dakin.
Ya bini da kallo yana jin kansa kamar ya hade ranshi don wani irin takaicin da yake ji a zuciyar shi yana fadin.
Shi yarinyar nan zatayiwa tonon asiri irin haka duk ingata mata rayuwan danayi kada takai zuciyar ta ga hakan ?
Kafin wani lokaci wurin ya nuna alaman yatsun hannun shi don ya fito radau a fuskana abu ga farin mutum sai idanuwa na duk suka rikede sukai ja.
Kin fita nayi ina daki a kwance don ban gaida kowa na gidan ba da kwana a ranan haka yasa hjy aiko sadiya ta dubani ta same a wanan halin.
Komawa tayi ta fada mata ta samu kamar banda lafiyane ina kwance.
Sai ga hjy ta taso da kyar zuwa dakin take tambayan meya sameni ina kokarin boye mata take tambayana.
Wanan kamar shedan mari a fuskan ki nayi kasa da kaina ina hawaye jafiri ne ko shi yai maki wanan haka ?
A garin yaya haka ya faru ko uwar tasa tasa ya dokeki haka har tsanan yakai tasa dan ta gaba yai maki haka ?
Na samu na bude baki da kyar ina fadin hjy ki taimakeni ki rabani da ya jafar don ba cikkaken musulmi bane shi.
Innalillahi take fada tana taba hannayen ta a cikin mamaki kafin tace sallah ne baya cikawa ko azumine bayayi ?
Kaina girgiza mata a hankali ina maijin yadda zan bude bakina nayi maganan da ita a lokacin.
Saiga fadila ta turo kofan ta shigo dauke da abinci a hannun ta don tana da wanan dabi,an na kula dani idan ta fahinci bana cikin dadin rai.
Yanzu sadiya ke fada min bakya jin dadin jikin ki ta fada tana aje abincin tana kallona idon ta yi arba da shartin yatsun shi a fuskana .
Da sauri ta dago tana fadin subbahanallahi meya faru kuma haka madam wa yai maki wanan aikin haka ?
Wa zai mata banda mijinta mara tunane koma me tayima ai sai kayi hakkuri tunda baku kadai bane yanzu a gidan nan.
Wanan ai sai kabar mata abin fade idan yana dukanta bama kusa yanzu ma da muke nan akace ya duketa don bai san ciwon kansa ba.
Ina jafari ina dukan wanan yarinyar haka tunda ba karfin su daya ba wanan me zubin samudawa ina wanan yar zata dauki dukan shi haka ?
Hjy tunda nake zaune dasu a nan ko fada basa yi gaskiya a tsakanin su don zainab yarinya ce mai biyayya .
Yau daine hakan ya faru tsakanin su har abin yai muni to idan uwarshi tasa ya dukeki ai ya daki auren shi ke nan a gidan nan.
Jin haka na kara marairaicewa ina fadin don Allah hjy ki ceci rayuwana ban iya zama da yaya jafar a maysayin miji don ba dukiya nake aure ba.
Shiru sukayi suna kallo na kafin fadila tayi karfin halin fadin haba zainab ai addu,a bai bar komai ba ki dinga masa adduan nan dai da kika saba har Allah yasa ya daina wanan abubuwan da yakeyi din.
Amma zancen a rabaku wanan wani sabin tonon asirine a tsakanin ku zai taso maku har duniya ta jiku.
Bayan ana ganin ke din mai sa,a ce da kika samu miji da gidan hutu irin wanan kinga mutane basu gane halinda kike ciki ai.
Dakata yar nan kuna makana kun nuke ni ta baibai kun barni a duhu kai zancen ku yana nuna akwai mumunan zama a tsakanin auren nan da bamu sani ba.
Wallahi hjy a kwaishi kan sai dai tayi hakkuri data saba
Showing 255001 words to 258000 words out of 390011 words
Kinsan yana mu,amula da maza yan uwan shi dan jim nayi nadan lokaci na kasa furta amsa ga wanan tambayan.
Muryan jamal ne yake fadin kinsan hakan ko baki sani ba na gyada kai alaman na sani kin dauki mataki a hakan ?
Nace yace shi mace bata ta burgeshi ba asalima asalima idan munga yayi hurda da mace eather yar uwar shi ko abokiyar aikin shi ko wani abin amma bada sunan so ba.
Wani irin kuka mai gumji mami tasa tana fadin na shiga uku jafar ya halakani jama,a ina zan saka kaina a duniyan nan ?
Tsakanina da jafar sai Allah , , , , a, a mami don Allah kada ki masa baki kuma ya kara lalacewa fiye da hakan Jamal ya fada a cikin damuwa.
Yana kuma sha har yanzu ko yaya mamud ya tambaya na gyada kai shiru ya biyo baya na dauka suna nazari ne kan zancen.
Ashe duk kuka suke a dakin sai da naji sheshekan kukan yaya mamud yasa na dan dago kai hakan yasa nima na kara sake sautin kukana sosai a lokacin.
Karshe dai ya mamud ne yace zainab koma dakin ki ko hakan ya wadatar damu kuma ba zamu nuna mashi munyi wanan zancen dake ba don gudun jefa ki a wani fitina kuma na daban .
Kaina gyada na mike jiki ba karfi cikin sanyin gwiwa na fice zuwa dakina a can na dasa wani sabon kuka saida lokacin sallah yayi na mike zuwa hin sallah.
Idarwa na yayi daidai da shigowan sadiya dakin tana fada min dawowan su nan ta zauna tana ban labari wanda ni a cikin zancen ta dain banhinci komai ba a lokacin.
Tare da sadiya muka kwana a dakina don yanzu Aisha tun ranan da muka samu matsala ta daina shiga dakin karshema daukan jskkar kayan ta tayi ta mayar dakin mami.
Zuwa safe ne jikin mami ya motsa aka kaita asibiti saidai ba a kwantar da ita ba magani kawai aka bata suka dawo gida.
Ashe a cikin daren suka zauna dashi tare da zayano mai laifin shi kaf yaso mussa masu saidai hakan bai samu ba.
Mami tace jafar ka cuce ni ka cuci rayuwana na na baya saidai ka sani ba zan bar zainab a gidan nan ba gaskiya tashi na tashin wanan yarinya.
Daga yau kuma jafar na sallame ka a cikin yayana tunda ka dauki turban shedan da ka yafa wa kanka ka zama abin kyama cikin mu.
Kai bamu kadai ba duk wani wanda ya sami wanan labarin dole ya kyamace ka a rayuwan shi.
Don haka bazan yarda ka cutawa yar mutane ba ka sallami yarinyar nan tunda ba aure a tsakanin ku tun kafin iyayyen ta suji su dauki mataki.
Sai lokacin da yaji mami ta kara maimaita zancenta kan tare dani zasu tafi ya dago kai ga idanuwan shi sunyi ja jajir don tashin hankali yace.
Mami akan me zan saki matana laifi daine nine na aikata ba ita kuma baiyi aune ba yaji saukan hannun mami a jikin shi.
Ya dago ta kara wanka mashi wani marin sai kuma ta kara fashewa da kuka tana fadin ka tashi ka bace min da gani .
Kuma dakata kaji daga yau sai yau idan ka kara nuna ka sanni ko wani nawa jafar muddin bakabar wanan halin ba sai na tsine ma.
Zaiyi magana mamud ya tare shi yace ka fice muna banza mara tunane da lissafi wawa kabi fudin duniya ka batawa zurian mu suna.
Ba mami dake duniya ba har daddy yana Allah wadai da samuwan ka a cikin zurian shi kayi gagawan tuba ga Allah tun kan ka wullakanta a duniya don karshen mai wanan dabi,an bai taba kyau tun a duniya.
Idan kana ganin kayiwa mutane wayau ne ai ba zakaiwa Allahn daya halice ka ba don yana nan madakata yana jiran kowa.
Dama manufar da kake fadin kana dashi ga auran yarinyar nan ke nan da muka kasa ganewa ashe abinda kake aikatawa ke nan a rayuwan ka.
Kana dan musulmai har ka iya mantawa da Allah zai iya daukan ranka akowani lokaci wata kila ma kana kan aikata wanan sabon ko kana shirin aikatawa Allah ya daukeka da wanan niyar.
In ma baka sani ba ka sani in ka mutu babu musulmin kwarai da zai halarci jana,izan ka wallahi.
Maganganun su kamar saukan garwashi yake jin shi a zuciyar shi saidai yadda yaga sun hau yau babu sauki a tare dasu .
Do bai taba zaton zata kwabe mashi da wuri haka ba shima sai gashi abu ya kwabe mai a lkkacin da bai shiryawa hakan ba.
Kalman mami gareshi da take ta nanata ta tsane shi ta tsaneshi ga baki daya tana kuma data sanin haihuwan shi datayi a yanzu.
Karshema tace datasan shi zata haifa da cikin shi ya bare bata haifeshi ba tun lokacin da wanan abin kunyan daya ja masu a duniya yanzu.
Lalai zainab yar albarkace don da watace da tuni an dade da jin wanan halin nasa gashi ta rufe ko su iyayyen shi bata fadawa wanan zancen ba tana zaune dakai a hakan.
Dole nema ka sallami yar mutane taje can tayi auren ta a cikin sallama idan ranshi yayi dubu ya baci a ranan don tashin hankalin da yake ciki.
Karshe ya mike ya fita daga dakin mami din ranshi bacd ya barsu ba don sun gama fada mai maganganh masu zafi ba.
Falo ya samu sisters din shi haka ya wuce su suna gaida shi bai karba masu ba ya fice daga gidan badon yasan inda ya dosa ba a lokacin.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN KUDINE DON ALLAH KI BIYA KAFIN KI KARANTA DA GUJEWA DAUKAN HAKKIN WANI, , , ,
Duk wanda ke gidan yasan akwai rikici a tsakanin sai dai ba wanda zaice ga dalilin daya faru a tsakanin su ba.
Sai hakan ya jefa kowa a cikin duhu akabar su da wasi wasin a zuciyar su don suna son sanin meke faruwa haka a gidan.
Sai dai sunfi karkata zuciyar su akan rashin kaunar da mami batayiwa auren mune ta tayar da wanan fitinan a tsakanin mu .
Har hakan ya jawo wani fitina da akeyi a lokacin wanda ya dagawa kowa hankali a cikin mu.
Nuriya har zancen ta tsare ya mamud dashi a dakin su ya hauta da fada yana fadin shi sam bai sam ma wani abu yana faruwa a gidan ba in ba data fadi hakan ba yanzu a gaban shi.
Bata gane komai ba dole ta bar zancen ga gulma kuma yana cinta akan sanin ko rikicin me akeyi a tsakanin su.
Gashi mami ta fada masu su shirya zasu koma gida tun lokacin tafiyan da suka debo baiyi ba na komawan su gida.
Da safene ina daki zaune wayana yai kara na dauka layin ya jafar ne ke kirana a take mamakin hakan ya kamani.
Saida naja aji na daga wayan da sallama a bakina naji muryan shi kasa kasa yana fadin kizo dakina ki sameni yanzu.
Ya kashe wayan nabi wayan da kallon mamaki a raina don mawuyacin abune zaisa ya nemeni a part din shi haka kai tsaye don ni har na saba da hakan.
Saida na dan dauki lokaci na mike na fito tare da rufo kofana na nufi part din nasa don ba nisa ke garemu sosai ba.
Dama kuma zamu bar wanan gidan mu koma wani unguwa dake can nisa da inda muke a yanzu .
Sanin hakan ranan yake waya a gaban mu muke jin yace wurin sabon gidan shi da zai koma da family din shi za a kai wanan dalilin yasa muka san zamu tashi a gidan.
Na dauka yana falon shi saidai ban sameshi a falon ba haka yasa na nufi dakin kwanan shi kai tsaye.
Saida na danyi nocking din kofan kafin in tura in shiga bawai zanji amsawan shi bane in har ya amsa din ma.
Can na hango tsaye a gaban widow dakin yana kallon haraban gidan na tako a hankali har zuwa inda yake tare da fadin gani yaya.
Ya juyo lokaci guda tare da dan kura min ido na dan lokaci kafin yace dani rufo kofa magana zamuyi dake.
Na juya zuwa kofan na rufo koda na juyo a lokacin ya dawo saman gado ya zauna wuri ya nuna min na samu a kusa dashi na dan zauna a cikin tsarguwa.
Zainab me kika fadawa mahaifiyata da yan uwana game dani ya fada ba tare da ya dago kai ba har lokacin kanshi na a duke ya harde hannayen shi biyu saman gwiwan kafan shi.
Da sauri na dan kallo shi don nima fuskana yana kallon kasan dakin dama a cikin mamaki karara a fuskana nake kallon shi.
Ya dago kai ya dan kalleni sai lokacin naga yadda idanuwan shi suka sauya sun rikede kamar ba nasa ba lokaci guda.
Nace mena fada masu ko sun fada ma na fada masu wani abu a game da kai zuwan su ?
Duk da nake yarinya ai nasan mutuncin kai na da kuma darajan aurena don haka bana cikin irin matan dake fallasa sirin gidan su.
Ido ya kura min kamar yana nazarina kafin ya sauke ajiyan zuciya yace idan bake kika fada masu ga yadda nake ba banyi zaton akwai wani wanda zai fadi hakan ba garesu.
Amma ai abinka ba a boye yake ba kowa ya sani idan ka boyewa wa mutane ai ba zaka boyewa Allah ba dole wata rana asan ko kai waye .
Saidai ranan ai mami ta shigo dakin kuma ta ganka tare da wanan abokin fasadin naka koka manta da hakan ne ?
Don ni ban san a yanayin data riskeka a ciki ba nadai ganta tayi baya acikin tashin hankali wanda hakan yai dadai da zuwana wurin na tareta zuwa dakina.
Bayan haka kuma ta wayi gari a cikin ciwon da har ta kwanta asibiti don haka ba ni zance da kawai na sani ke nan a gidan nan.
Humm kada ki mayar dani karamin yaro zainab idan baki fada masu ba abinda ke shiga tsakanina dake ba a matsayin mu na miji da mata yaya za ayi su san hakan su ?
Wanan ni ba matsala bane tunda zaman hakan bai dameni idan kana son jin komai ai zaka iya zuwa ka tuntubesu su fada ma wanda ya fada masu hakan.
Don ni ba a wurin mutum zan kai kukana ba sai wurin mahalicina don shine mai maganin kowa ba wani ba don haka meye amfanin fada masu komai.
Rashin kunyar nawa ai baikai in fada masu ga yadda muke zama dakai ba don na matsu ko me zaisa har in fadi hakan.
Na fahince ki zainab kina kokarin nuna min yanzu kinsan komai na dade da kula da hakan gareki don hakane kike son a rabaki dani yanzu ko ?
Idan anyi hakan an taimakeni ne yaya don ko ba a rabamu yanzu ba nan gaba dole a rabani dakai ai.
Kamar yadda nasan ka a dan musulmai a asali haka nima nake diyar musulmai a zahiri don haka ba zan zauna na yarda mu kone tare da kai ba tunda ka sani kake take sanin ka .
Tunda nakan fada mai magana ban taba gasa mai mai zafi irin wanan ba don haka hakkurin shi a ranan ya kai karshe dani.
A harzuke sai dana razana daya daka min wani tsawa ke enough kada ki daukeni mara hankali ko rashin wayau.
Naji mami na fadin zata wuce dake Nigeria bari kiji idan ma ke kika hada wanan zancen ki koma ki fada mata kin fasa tafiya don hakan zaifi maki sauki.
Don kafi ki tafi sai na halaki a kasan nan idan kin kafe akan zaki bisu ba tsoro duk da na tsorata da maganan nace.
Nasan zaka iya don imanin ka nada rauni ba Allah ka sani ba ai da baka kwana da dan uwanka namiji ba kabar , , ,
Marin daya daukeni dashi yasa naga wani irin duhu ya gitta min har na manta da abida zan fada lokacin.
Dafe wurin nayi na dan lokaci kafin na mike cikin karfin hali ina fadin ka mareni yaya ?
An mareki kada ki manta tun farko saidana fada maki auren mu na taimakon junane nida ke.
Don me yanzu zaki bijiro da wani zancen saki a baya ko kin dauka kinfi karfinane da kike min abinda kikaga dama ina kyaleki.
Akwai abinda nake duba nake raga maki sosai kada ki dauka hakan ba yana damuna bane don kawai banda abinda zanyi dake.
Wani kallo nayi mai wanda ban taba mai itin sa ba na raini na juya na fara tafiya don barin dakin.
Zaka san ka mareni don wanda bai sani ba yanzu zai sani bazan zauna da fasiki mai aikata fasadin mafi muni ba a duniya na fada dana kai kofan dakin.
Ya bini da kallo yana jin kansa kamar ya hade ranshi don wani irin takaicin da yake ji a zuciyar shi yana fadin.
Shi yarinyar nan zatayiwa tonon asiri irin haka duk ingata mata rayuwan danayi kada takai zuciyar ta ga hakan ?
Kafin wani lokaci wurin ya nuna alaman yatsun hannun shi don ya fito radau a fuskana abu ga farin mutum sai idanuwa na duk suka rikede sukai ja.
Kin fita nayi ina daki a kwance don ban gaida kowa na gidan ba da kwana a ranan haka yasa hjy aiko sadiya ta dubani ta same a wanan halin.
Komawa tayi ta fada mata ta samu kamar banda lafiyane ina kwance.
Sai ga hjy ta taso da kyar zuwa dakin take tambayan meya sameni ina kokarin boye mata take tambayana.
Wanan kamar shedan mari a fuskan ki nayi kasa da kaina ina hawaye jafiri ne ko shi yai maki wanan haka ?
A garin yaya haka ya faru ko uwar tasa tasa ya dokeki haka har tsanan yakai tasa dan ta gaba yai maki haka ?
Na samu na bude baki da kyar ina fadin hjy ki taimakeni ki rabani da ya jafar don ba cikkaken musulmi bane shi.
Innalillahi take fada tana taba hannayen ta a cikin mamaki kafin tace sallah ne baya cikawa ko azumine bayayi ?
Kaina girgiza mata a hankali ina maijin yadda zan bude bakina nayi maganan da ita a lokacin.
Saiga fadila ta turo kofan ta shigo dauke da abinci a hannun ta don tana da wanan dabi,an na kula dani idan ta fahinci bana cikin dadin rai.
Yanzu sadiya ke fada min bakya jin dadin jikin ki ta fada tana aje abincin tana kallona idon ta yi arba da shartin yatsun shi a fuskana .
Da sauri ta dago tana fadin subbahanallahi meya faru kuma haka madam wa yai maki wanan aikin haka ?
Wa zai mata banda mijinta mara tunane koma me tayima ai sai kayi hakkuri tunda baku kadai bane yanzu a gidan nan.
Wanan ai sai kabar mata abin fade idan yana dukanta bama kusa yanzu ma da muke nan akace ya duketa don bai san ciwon kansa ba.
Ina jafari ina dukan wanan yarinyar haka tunda ba karfin su daya ba wanan me zubin samudawa ina wanan yar zata dauki dukan shi haka ?
Hjy tunda nake zaune dasu a nan ko fada basa yi gaskiya a tsakanin su don zainab yarinya ce mai biyayya .
Yau daine hakan ya faru tsakanin su har abin yai muni to idan uwarshi tasa ya dukeki ai ya daki auren shi ke nan a gidan nan.
Jin haka na kara marairaicewa ina fadin don Allah hjy ki ceci rayuwana ban iya zama da yaya jafar a maysayin miji don ba dukiya nake aure ba.
Shiru sukayi suna kallo na kafin fadila tayi karfin halin fadin haba zainab ai addu,a bai bar komai ba ki dinga masa adduan nan dai da kika saba har Allah yasa ya daina wanan abubuwan da yakeyi din.
Amma zancen a rabaku wanan wani sabin tonon asirine a tsakanin ku zai taso maku har duniya ta jiku.
Bayan ana ganin ke din mai sa,a ce da kika samu miji da gidan hutu irin wanan kinga mutane basu gane halinda kike ciki ai.
Dakata yar nan kuna makana kun nuke ni ta baibai kun barni a duhu kai zancen ku yana nuna akwai mumunan zama a tsakanin auren nan da bamu sani ba.
Wallahi hjy a kwaishi kan sai dai tayi hakkuri data saba
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86 Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131