ki ai don shi bai dauki abinda yakeyi yanzu a bakin komai ba tunda yana cikin masu irin wanan dabi,an.
Da ace a gida Nigeria yakw rayuwan shi don dole yabar wani abin daga ciki saidai kash yanzu kan taro shi sai Allah gaskiya don yayi nisa sosai a cikin bata.
Ba yaya yasani kuka ba mamice mukai waya da ita da safen nan da sauri tace ba dai laifi kikai mata ba kuma na girgiza kai kawai tare da fadin hakkuri tabani kawai kanshi.
Anzo wurin ke nan ashe yanzu ta daina ganin laifin ki kan danta tunda ta gane gaskiya dama ai tasan gaskiya tunda ita ta haifi abinta.
Na mike tsaye don barin wajen ban son zancen yayi nisa kafin na juyo ina fadin yace gobe zamu bar gidan nan fa don haka mu shirya kayan mu a yau.
Gobe goben nan dai ta fada da mamaki nace haka ya fada dazun da zai fita tace ikon Allah shidai haka rayuwan shi take daban dana kowa .
Bahagon rayuwa dai ko dan wani abin da sani yakeyin shi don bai dauki mutane da muhinmanci ba a rayuwan.
Sadiya da aka fada mata sai murna da farin cikin komawa sabon wuri takeyi a fili da murrnan ta tacin min daki na rasa meke min dadi a lokacin.
Don Allah ya gani nasan wanan komawa gidan da zamuyi da biyu da uku zai canza wurin don wanan din ma da muke cikinsa ba laifi don in a Nigeria muke cikin sa sai ya zama gidan kwatance a gari.
Yayan mu ashe mu bar gidan nan cikin washe baki take tambayana haka na kallota ina fadin kinji dadin hakan ke nan ke ?
To ai abin murna ne ya samemu baki daya tana kaiwa kwance take wanan maganan nace eh abin murna kan ya samemu sadiya dake da maigidan ko ?
Don zamu koma can yayi bushashan da yake so yanzu idan nan na saka mai ido haka na damun shi.
Sam na manta da sadiya nake wanan maganan sai naji tace dani ba gidan sa bane yaya komai zaiyi yaje yai tayi balle ni banga wani abinda yakeyi ba ma.
Sadiya ki fice min daki tun kan ranki yakai ga baci yanzu na fada a hasale ina shirin sauke haushin daba nata ba a kanta kamar yadda uwa wani lokaci takan sauke haushi kan diyan ta idan ranta ya baci.
Falo ta koma ta zauna tana fushi har ya dawo ya sameta a wurin yanayin ta ya kalla kawai ya gane akwau abinda ke damun ta.
Ciki ciki ta gaidashi tana kawar da kai ya amsa har ya wuce ya dawo yana fadin sadiya yau ya akayine na ganki zaune ke kadai ?
Ba komai ta fada ciki ciki ya tako har inda take ya zauna kusa da ita ya sake fadin fada min mana yar kanwata waya taba min ke a gidan nan kuma ?
Yayan muce ta fada a sanyayye tana son yin kuka mai kikai mata kuma kukai fada ta sake fadan ba komai don kawai naji anty na fadin wai gobe zamu bar gidan nan shine shine ta kasa fada.
Shine me ya riko hannun ta yana tambaya shine tace wai ina murna don kawai zamu bar nan don na taya ka yin bushasha da kake so a can ?
Meye bushasha kuma ya tambaya da mamaki ta dago kai tana fadin nima ban sani ba haka dai ta fada ta koroni wai zata bata min rai.
Mikewa yayi ba tare dayayi magana ba zuwa part dina ya turo kofan ina zaune bakin gado na tsurawa kasa ido ina tunane.
Na rasa meye damuwan ki zainab duk yadda nake son mu rabu lafiya dake naga baki fatan hakan ke ?
Kai na dago ina mamakin dalilin wanan maganan yaci gaba da fadin meye bushasha a canza gida da har zaki zauna kina fadawa yarinya kamar sadiya wanan maganan ?
Ita ta fadama nace hakan nacene don bansan uban da takewa farin cikin don za ka canza gida ba ?
Idan ke baki farin ciki da hakan ki bari ita tayi don naga sadiyan tafiki wayau ma tunda ita yadda aka ajeta haka take bin abu.
Bazan taba bin karya da halaka ba saidai idan kasheni zakayi don ka fada dama zan saka kaina ga halaka idan nace sai nabi su mami ai.
Kai ya girgiza tare da fadin ni ban taba kashe ko dabba ba balle mutum idan ma haka kike tunane gareni.
Rashin inmani ai yana saka bawa yayi komai a rayuwan shi matukar ya fara kaucewa maliccinshi komai ma zai iya yi ai.
Shirme ke gareki zainab ina daukan ki yarinya da tasan kanta ga hakkuri da juriya ashe ba hakan kike ba ke ?
Zan iya jurewa a kan komai amma ba akai laifin da Allah zai tambayeni ba ranan hisabi wanda bani na aikata hakan ba kawai laifin wani ya shafeni.
Wani kallo yayi min na dan kasheshi da idon rashin kunya na dan lokaci kafin in dukar da kaina kasa .
Nasan da ace ba ya jafar bane nakewa wanan rashin kunyar haka da andade da jin mu da mai shi ko.
Amma sai inyi mamaki zan masa abinda bai dace ba saidai ya kalleni ya kyaleni hakana ya fice don a kullun muka hadu sai munyi fitina kan abu daya kuma yaki dainawa shi.
Yanzu kan tunda na kara dab shekaru na fahinci waye jafar din na daina tsoron shi sam a raina duk da ina dan dari darin shi ga wani abu idan bai shafi irin halaiyan rayuwan shi ba wani lokaci.
Yana fita na kuta don sadiya ta kaini iyaka yanzu banda daman yi mata fada sai tayi dalilin daya sani yaji yayi magana a kansa don hakane na shirya mata tsiya kan hakan.
Yan tufafina kawai na hada a cikin jakkunan tafiyana sai takardun karatuna dana dauka baya gasu ban dauki ko cibi ba a gidan kuma ?
Don nasan ko gida zan koma iya abinda zan bukata ke nan a yanzu don haka banba kaina wahala ba .
Sai dai da safe da yace idan akwai wani abinda zamu so zamu iya dauka don duk fitar dasu za,ayi don wani ne zai zauna a gidan na kasa dashi a wurin aikin su.
Nan na fahinci wanan sauyin gidan daga ma,aikatansu ya taso ke nan don haka na yanke shawaran kiran Maya da take kawata don na fahinci itama irin mune masu karamin karfi a kasan.
Kwatance nayi mata tazo gidan ta dauki duk abinda ranta keso tana murna ita kan da farin cikin hakan mota guda ta hada na kayan zuwa kauyen su da baida nisa da cikin garin sosai.
Sai da yamma yazo muka dauki hanya tafiya mai dan nisa da unguwar da muka baro din ya kaimu wani hatsabibin gida na zamani wanda kamar ba hannune ya gina shi ba.
Tsayawa fadin tsarin gidan bata lokacine don kowa yasan yadda chaina suka kwarai a wurin ginan su komai na zamani akwaishi a wanan gidan don ni abin har tsoro ya bani sosai.
Kamar yadda na zarga haka dinne ya faru don part din mu daban nasa daban a wanan gidan don haka zaici kareshi ba babbaka a wanan gidan.
Don ko kattai goma ya kawo ba zamu taba ganin su ba sai idan wani abu yakai mutum ya gani ga filin parking babba ga motoci a je a wurin.
Ga swimming pol mai kyau dashi ga wurin kiwon dabbobi can daga gefen gidan ganin haka sai kawai shima kanshi jafar din ban yarda da rayuwan shi ba gaba daya yanzu.
Har wani aiki yake masu yake samun wanan mahaukatan kudin haka a kasan mutane don ni in an barni zance wanan arzikin gaskiya da biyu.
Ban kara tsorata ba sai da muka shiga part din da yace shine namu ana saka muna kayan mu tsoro ya kara kamani sosai.
Haka muka kwana sabon gidan namu mai cike da abin aljabi a cikin sa wai matashi mai shekarun jafar ne mamalakin wanan katafaren gina irin haka.
Komai na gidan kan sai masha Allah ba a maganan wani bincike don fadan daya fi karfin ka sai ido don haka na raya dare ina kai kukana ga mahakicina Allah don neman tsari ga wanan gidan dashi kanshi mamalakin gidan a yanzu.
Da part din mu da nasa akwai katon falone gidan ne dayaji kayan alatu a tsakiya namu da nasa shima mai hawa biyu ne ginan saidai akwai bambaci sosai a tsakanin mu da wancan da muka baro.
Sannu sannu har muka fara sabawa da wanan gidan mai girma da ban tsoro duk da akwai tsaro sosai ba wani abin daga hankali a gidan.
Mu kanmu in ma cigaba ya samu ko wani daukaka mun sani don daula kan muna cikin sa sosai saidai hakan duk ragage ne a wurina.
Na daya da ace a gida muke cikin yan uwa hakan zai fi muna dadi don ko banza zaka taimakawa wanda ma baka da alaka dashi a can sabanin nan da kowa ta kasa yakeyi ba ruwan wani da wani don makwabtaka duk da unguwar da alama ba mabukata sam.
Sai na biyu wanda duk wannan daulan bai tsone min ido har in manta da addinina ba da al,adana na malam bahaushe don kullun zaka ganni saye da dan abinda zai rufe min tsiraicina wanda hakan ke min kariya ga duk narazana da iya shegen yan kasan da suke fama dashi.
Zan iyacewa Maya ce kadai wace nake hurda mai zurfi da ita don akwai yadda sosai a tsakanin koshi don mun karewa juna hakkin addinin mune tun farko wani bai shiga harkan addinin wani idan dan uwa na ibandan shi.
Maya kan da ace musulmace gaskiya da akwaita da rikon addini sosai sai dai kash ta kasance mai addinin suce na gargajiya ita.
A haka har hutu ya kare muka koma makaranta don ci gaba da darasin mu ba wani sokuni ko walwala a tare dani wanda yasa mayan ta kula da hakan.
Har yakai tana tambayana nake ce mata babu komai don ita a zaton ta ni ba matar aure bace saboda zata girme min sosai ga shekaru.
Ranan dai nake fada mata cewa nidin ai matar aure ce ta tsaya tana mamakin hakan don bata taba kowo hakan ba a fanta.
Take fadin babu wani alaman daya nuna ina da aure ai don komai nawa ya nuna still ni budurwace ai.
Da yake akwai yadda a tsakanin mu nan dai na dan bata labarina sama sama muka rabu tana cike da tunen halin da nake ciki din.
Na dawo gidane na tar da Fadila kuma a cikin tashin hankali wai danta daya mota ya bugeshi a hanyar zuwa makaranta ya rasu.
Ranan mun kwana cikin tashin hankali sosai a gidan don har ya jafar saida ya tausaya mata yana zaune a part din mu yana bata hakkuri.
Haka yasa tafiya zuwa Nugeria ya kama fadila din zata tafi ta barmu ke nan na dan wani lokaci kilama ra tafi ke nan ba zata dawo ba kuma.
Yanzu kam hankalina ya kara tashi sosai dason komawa gida dama itace mai debe muna kewa gashi itama din zata koma gida.
A cikin sati biyu ya gama mata shirin tafiya rana kan nayi kuka sosai ina ji dama ace nice zan tafi gida ba wani ba.
Baki ta fara bani tana fadin inyi hakkuri kada hakan yasa in sare in hakkura nagama karatuna kamar yadda yace tunda saura kadan ingama ai.
Don yanzu idan na koma gida ban karasa ba duk wahalan danayi ya tashi a banza amma a kalla in na kare karatun in ma rabuwa zamuyi ina da riban dana samu a wurin shi ai.
Tace nasan kina cutuwa da yawa zainab amma hakkuri baibar komai ba da rokon Allah nima nayi maki alkawarin zan dinga maki adduan akan wanan matsalan naku insha Allahu.
Da irin wanan ban bakin ta kwantar min da hankalina yasa aka kaita airport sai Nigeria ta barmu da halin mu a chaina mu kadai sai Allah.
Sam na manta da muyi wani zance da maya ranan muna hira take cewa dani tana son in samu lokaci in kai mata ziyara kauyen su don akwai abinda take son tataunawa dani a can amma fa idan na yarda.
Don tana son ta hadani da wasu kakanintane akan matsalana da mijina wanda tana son ta taimakeni a rayuwan ta itama kamar yadda nake taimakonta tun haduwan mu.
Shiru na danyi kafin ince ta bari in fadawa mijina zan kai mata ziyara tunda yasan muna tare da ita sosai a school.
Tace ba matsala idan naga hakan ba matsala zan iya fada mai niko hikimar yin hakan kada inzo in tafi bada sanin shi ba wani abu yaje can ya sameni bai sanda zuwana ba can.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN KUDINE YAR UWA DON ALLAH KADA KI KARANTA IDAN BAKI BIYA BA PLEASE, , , , , , .
Duk da gakiyan data shana hanya hakan bai hanata shiryawa don zuwa garin zaria ba don da ba wani lalura a gabanta yadda tayi wanan tafiya da tana kwance a wanan lokacin tana hutawa.
Saidai wanan tafiyan yasha bambam da sauran tafiyan data sabayi a kullun don tafiyane na bashiri da ya risketa zuwa zaria din unguwar kusfa.
Gidan wani dadtijo data samu labarin shi a wurin sharan aikin sosai kamar yankar yuka don da wuya yayi aiki ba ai nasara ba akace.
Shine dalilin daya tayar da mami tazo kaduna cikin gagawa don hankalinta a tashe yake har wanan lokacin da tazo kaduna din.
Duk da mutanen da suka cika mata gida hakan bai hanata fita zuwa inda tayi niyar zuwa ba saidai wanan tafiyan daga ita sai yayan ta zasuyi shi bata yarda kowa ya bita cikin makarabanta ba don tafitane na shiri zasuyi kan abinda ya shafi rayuwanta da iyalin ta.
Haka ta fito tana ba mutane hakkuri uzuri ya kamata zata tafi unguwa sai ta dawo zata gansu kafin ta wuce.
Dole kowa ya hakkuru sai kalilan daga cikin danginta yan naci suka tsaya don akwai abinci da abin sha wadattace da aka girka don zuwan nasu.
Nan suka zauna a cikin radhin damuwa suna ci da sha da raha a tsakanin su masu kyashin juna kuma daga cikin su sunayi kamar yadda ake samun hakan a ko wani gidan mai akwai idan mutanen sa sun taru.
Tafiya sukayi na dan lokaci tsakanin kaduna da zaria sai gasu garin zaria din da bin kwatance har suka gano gidan malamin da dama yasan da zuwan su garin.
Basu tsaya wani bin layi ba don sha,anine na kudi akai masu iso suka shiga inda yake ganawa da mutanen sa.
Tare take da ya mamud sai jamal dasu kawai tayi wanan tafiyan don ko jalal da Aisha basu san abinda ke faruwa ba har wanan lokacin.
Bayan dan bayanin daya biyo baya yayi shiru kamar yana nazari a cikin ranshi yana kallon kasan da ke gaban shi zube a cikin wani katon katako.
Ga tasbaha a dayan hannun shi yana wani irin ja a cikin sauri yana kada kai suna gefe zaune sun kura ma abinda yakeyi idanu.
A sanyayye ya dago kai yana fadin lalai kunzo da babban al,amari mai wuyan sha,ani don gaskiya abinda nagani abune mai wuyan magancewa da sauri.
Saidai shi addua da sadaka baibar komai ba don duk yadda abu yake wanan suna rage karfin abu don ba abinda ya gagari ubangiji balle an hada da addu,a ga sadaka.
Musamman ke uwa kece ya kamata ki dage a wurin nemawa wanan yaron mafita daga fitutunun nan na duniya da suka taru sukai mai yawa a kanshi.
A yanzu mu maluma mun daina fadan sanadin abu don irin rigiman da abinda muka gani yake haifarwa daga baya.
Saidai wani hanzari ba gudu ba a wanan zancen ga wata yarinya dake tsaye fiye da kowa ga wanan zancen yar fara mara jiki sosai .
Don tafi kowa shiga damuwa da kuma yawaita yin addua a kullun kan wanan dan naki wanda a yanzu ma kiris take da samuwan warakan wanan al,amarin .
Saidai akwai dan tsaiko da wasi wasin yin hakan a zuciyar ta amma dai bari mu gani ya kara share kasan dake gaban shi yana dan wani tabe tabe a cikin kasan kafin ya nisa yace.
Bari dai mu gwada wanan dinbdon zan iya cewa ba tabbas a cikin lamarin yarinyar a yanzu don haka akwai yadda za ayi aike yaje gareshi..
Allah gafarta malam bamu dade da dawowa can kasan ba duk bamufi sati daya da dawo ba wurinsa yanzu.
Zaiyi wuya yanzu wani ya koma can din tunda har kasan chaina yake zaune tare da iyalin shi.
Tsohon yace na,am to idan har hakane yanzu sai
Showing 261001 words to 264000 words out of 390011 words
Da ace a gida Nigeria yakw rayuwan shi don dole yabar wani abin daga ciki saidai kash yanzu kan taro shi sai Allah gaskiya don yayi nisa sosai a cikin bata.
Ba yaya yasani kuka ba mamice mukai waya da ita da safen nan da sauri tace ba dai laifi kikai mata ba kuma na girgiza kai kawai tare da fadin hakkuri tabani kawai kanshi.
Anzo wurin ke nan ashe yanzu ta daina ganin laifin ki kan danta tunda ta gane gaskiya dama ai tasan gaskiya tunda ita ta haifi abinta.
Na mike tsaye don barin wajen ban son zancen yayi nisa kafin na juyo ina fadin yace gobe zamu bar gidan nan fa don haka mu shirya kayan mu a yau.
Gobe goben nan dai ta fada da mamaki nace haka ya fada dazun da zai fita tace ikon Allah shidai haka rayuwan shi take daban dana kowa .
Bahagon rayuwa dai ko dan wani abin da sani yakeyin shi don bai dauki mutane da muhinmanci ba a rayuwan.
Sadiya da aka fada mata sai murna da farin cikin komawa sabon wuri takeyi a fili da murrnan ta tacin min daki na rasa meke min dadi a lokacin.
Don Allah ya gani nasan wanan komawa gidan da zamuyi da biyu da uku zai canza wurin don wanan din ma da muke cikinsa ba laifi don in a Nigeria muke cikin sa sai ya zama gidan kwatance a gari.
Yayan mu ashe mu bar gidan nan cikin washe baki take tambayana haka na kallota ina fadin kinji dadin hakan ke nan ke ?
To ai abin murna ne ya samemu baki daya tana kaiwa kwance take wanan maganan nace eh abin murna kan ya samemu sadiya dake da maigidan ko ?
Don zamu koma can yayi bushashan da yake so yanzu idan nan na saka mai ido haka na damun shi.
Sam na manta da sadiya nake wanan maganan sai naji tace dani ba gidan sa bane yaya komai zaiyi yaje yai tayi balle ni banga wani abinda yakeyi ba ma.
Sadiya ki fice min daki tun kan ranki yakai ga baci yanzu na fada a hasale ina shirin sauke haushin daba nata ba a kanta kamar yadda uwa wani lokaci takan sauke haushi kan diyan ta idan ranta ya baci.
Falo ta koma ta zauna tana fushi har ya dawo ya sameta a wurin yanayin ta ya kalla kawai ya gane akwau abinda ke damun ta.
Ciki ciki ta gaidashi tana kawar da kai ya amsa har ya wuce ya dawo yana fadin sadiya yau ya akayine na ganki zaune ke kadai ?
Ba komai ta fada ciki ciki ya tako har inda take ya zauna kusa da ita ya sake fadin fada min mana yar kanwata waya taba min ke a gidan nan kuma ?
Yayan muce ta fada a sanyayye tana son yin kuka mai kikai mata kuma kukai fada ta sake fadan ba komai don kawai naji anty na fadin wai gobe zamu bar gidan nan shine shine ta kasa fada.
Shine me ya riko hannun ta yana tambaya shine tace wai ina murna don kawai zamu bar nan don na taya ka yin bushasha da kake so a can ?
Meye bushasha kuma ya tambaya da mamaki ta dago kai tana fadin nima ban sani ba haka dai ta fada ta koroni wai zata bata min rai.
Mikewa yayi ba tare dayayi magana ba zuwa part dina ya turo kofan ina zaune bakin gado na tsurawa kasa ido ina tunane.
Na rasa meye damuwan ki zainab duk yadda nake son mu rabu lafiya dake naga baki fatan hakan ke ?
Kai na dago ina mamakin dalilin wanan maganan yaci gaba da fadin meye bushasha a canza gida da har zaki zauna kina fadawa yarinya kamar sadiya wanan maganan ?
Ita ta fadama nace hakan nacene don bansan uban da takewa farin cikin don za ka canza gida ba ?
Idan ke baki farin ciki da hakan ki bari ita tayi don naga sadiyan tafiki wayau ma tunda ita yadda aka ajeta haka take bin abu.
Bazan taba bin karya da halaka ba saidai idan kasheni zakayi don ka fada dama zan saka kaina ga halaka idan nace sai nabi su mami ai.
Kai ya girgiza tare da fadin ni ban taba kashe ko dabba ba balle mutum idan ma haka kike tunane gareni.
Rashin inmani ai yana saka bawa yayi komai a rayuwan shi matukar ya fara kaucewa maliccinshi komai ma zai iya yi ai.
Shirme ke gareki zainab ina daukan ki yarinya da tasan kanta ga hakkuri da juriya ashe ba hakan kike ba ke ?
Zan iya jurewa a kan komai amma ba akai laifin da Allah zai tambayeni ba ranan hisabi wanda bani na aikata hakan ba kawai laifin wani ya shafeni.
Wani kallo yayi min na dan kasheshi da idon rashin kunya na dan lokaci kafin in dukar da kaina kasa .
Nasan da ace ba ya jafar bane nakewa wanan rashin kunyar haka da andade da jin mu da mai shi ko.
Amma sai inyi mamaki zan masa abinda bai dace ba saidai ya kalleni ya kyaleni hakana ya fice don a kullun muka hadu sai munyi fitina kan abu daya kuma yaki dainawa shi.
Yanzu kan tunda na kara dab shekaru na fahinci waye jafar din na daina tsoron shi sam a raina duk da ina dan dari darin shi ga wani abu idan bai shafi irin halaiyan rayuwan shi ba wani lokaci.
Yana fita na kuta don sadiya ta kaini iyaka yanzu banda daman yi mata fada sai tayi dalilin daya sani yaji yayi magana a kansa don hakane na shirya mata tsiya kan hakan.
Yan tufafina kawai na hada a cikin jakkunan tafiyana sai takardun karatuna dana dauka baya gasu ban dauki ko cibi ba a gidan kuma ?
Don nasan ko gida zan koma iya abinda zan bukata ke nan a yanzu don haka banba kaina wahala ba .
Sai dai da safe da yace idan akwai wani abinda zamu so zamu iya dauka don duk fitar dasu za,ayi don wani ne zai zauna a gidan na kasa dashi a wurin aikin su.
Nan na fahinci wanan sauyin gidan daga ma,aikatansu ya taso ke nan don haka na yanke shawaran kiran Maya da take kawata don na fahinci itama irin mune masu karamin karfi a kasan.
Kwatance nayi mata tazo gidan ta dauki duk abinda ranta keso tana murna ita kan da farin cikin hakan mota guda ta hada na kayan zuwa kauyen su da baida nisa da cikin garin sosai.
Sai da yamma yazo muka dauki hanya tafiya mai dan nisa da unguwar da muka baro din ya kaimu wani hatsabibin gida na zamani wanda kamar ba hannune ya gina shi ba.
Tsayawa fadin tsarin gidan bata lokacine don kowa yasan yadda chaina suka kwarai a wurin ginan su komai na zamani akwaishi a wanan gidan don ni abin har tsoro ya bani sosai.
Kamar yadda na zarga haka dinne ya faru don part din mu daban nasa daban a wanan gidan don haka zaici kareshi ba babbaka a wanan gidan.
Don ko kattai goma ya kawo ba zamu taba ganin su ba sai idan wani abu yakai mutum ya gani ga filin parking babba ga motoci a je a wurin.
Ga swimming pol mai kyau dashi ga wurin kiwon dabbobi can daga gefen gidan ganin haka sai kawai shima kanshi jafar din ban yarda da rayuwan shi ba gaba daya yanzu.
Har wani aiki yake masu yake samun wanan mahaukatan kudin haka a kasan mutane don ni in an barni zance wanan arzikin gaskiya da biyu.
Ban kara tsorata ba sai da muka shiga part din da yace shine namu ana saka muna kayan mu tsoro ya kara kamani sosai.
Haka muka kwana sabon gidan namu mai cike da abin aljabi a cikin sa wai matashi mai shekarun jafar ne mamalakin wanan katafaren gina irin haka.
Komai na gidan kan sai masha Allah ba a maganan wani bincike don fadan daya fi karfin ka sai ido don haka na raya dare ina kai kukana ga mahakicina Allah don neman tsari ga wanan gidan dashi kanshi mamalakin gidan a yanzu.
Da part din mu da nasa akwai katon falone gidan ne dayaji kayan alatu a tsakiya namu da nasa shima mai hawa biyu ne ginan saidai akwai bambaci sosai a tsakanin mu da wancan da muka baro.
Sannu sannu har muka fara sabawa da wanan gidan mai girma da ban tsoro duk da akwai tsaro sosai ba wani abin daga hankali a gidan.
Mu kanmu in ma cigaba ya samu ko wani daukaka mun sani don daula kan muna cikin sa sosai saidai hakan duk ragage ne a wurina.
Na daya da ace a gida muke cikin yan uwa hakan zai fi muna dadi don ko banza zaka taimakawa wanda ma baka da alaka dashi a can sabanin nan da kowa ta kasa yakeyi ba ruwan wani da wani don makwabtaka duk da unguwar da alama ba mabukata sam.
Sai na biyu wanda duk wannan daulan bai tsone min ido har in manta da addinina ba da al,adana na malam bahaushe don kullun zaka ganni saye da dan abinda zai rufe min tsiraicina wanda hakan ke min kariya ga duk narazana da iya shegen yan kasan da suke fama dashi.
Zan iyacewa Maya ce kadai wace nake hurda mai zurfi da ita don akwai yadda sosai a tsakanin koshi don mun karewa juna hakkin addinin mune tun farko wani bai shiga harkan addinin wani idan dan uwa na ibandan shi.
Maya kan da ace musulmace gaskiya da akwaita da rikon addini sosai sai dai kash ta kasance mai addinin suce na gargajiya ita.
A haka har hutu ya kare muka koma makaranta don ci gaba da darasin mu ba wani sokuni ko walwala a tare dani wanda yasa mayan ta kula da hakan.
Har yakai tana tambayana nake ce mata babu komai don ita a zaton ta ni ba matar aure bace saboda zata girme min sosai ga shekaru.
Ranan dai nake fada mata cewa nidin ai matar aure ce ta tsaya tana mamakin hakan don bata taba kowo hakan ba a fanta.
Take fadin babu wani alaman daya nuna ina da aure ai don komai nawa ya nuna still ni budurwace ai.
Da yake akwai yadda a tsakanin mu nan dai na dan bata labarina sama sama muka rabu tana cike da tunen halin da nake ciki din.
Na dawo gidane na tar da Fadila kuma a cikin tashin hankali wai danta daya mota ya bugeshi a hanyar zuwa makaranta ya rasu.
Ranan mun kwana cikin tashin hankali sosai a gidan don har ya jafar saida ya tausaya mata yana zaune a part din mu yana bata hakkuri.
Haka yasa tafiya zuwa Nugeria ya kama fadila din zata tafi ta barmu ke nan na dan wani lokaci kilama ra tafi ke nan ba zata dawo ba kuma.
Yanzu kam hankalina ya kara tashi sosai dason komawa gida dama itace mai debe muna kewa gashi itama din zata koma gida.
A cikin sati biyu ya gama mata shirin tafiya rana kan nayi kuka sosai ina ji dama ace nice zan tafi gida ba wani ba.
Baki ta fara bani tana fadin inyi hakkuri kada hakan yasa in sare in hakkura nagama karatuna kamar yadda yace tunda saura kadan ingama ai.
Don yanzu idan na koma gida ban karasa ba duk wahalan danayi ya tashi a banza amma a kalla in na kare karatun in ma rabuwa zamuyi ina da riban dana samu a wurin shi ai.
Tace nasan kina cutuwa da yawa zainab amma hakkuri baibar komai ba da rokon Allah nima nayi maki alkawarin zan dinga maki adduan akan wanan matsalan naku insha Allahu.
Da irin wanan ban bakin ta kwantar min da hankalina yasa aka kaita airport sai Nigeria ta barmu da halin mu a chaina mu kadai sai Allah.
Sam na manta da muyi wani zance da maya ranan muna hira take cewa dani tana son in samu lokaci in kai mata ziyara kauyen su don akwai abinda take son tataunawa dani a can amma fa idan na yarda.
Don tana son ta hadani da wasu kakanintane akan matsalana da mijina wanda tana son ta taimakeni a rayuwan ta itama kamar yadda nake taimakonta tun haduwan mu.
Shiru na danyi kafin ince ta bari in fadawa mijina zan kai mata ziyara tunda yasan muna tare da ita sosai a school.
Tace ba matsala idan naga hakan ba matsala zan iya fada mai niko hikimar yin hakan kada inzo in tafi bada sanin shi ba wani abu yaje can ya sameni bai sanda zuwana ba can.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
LITTAFIN KUDINE YAR UWA DON ALLAH KADA KI KARANTA IDAN BAKI BIYA BA PLEASE, , , , , , .
Duk da gakiyan data shana hanya hakan bai hanata shiryawa don zuwa garin zaria ba don da ba wani lalura a gabanta yadda tayi wanan tafiya da tana kwance a wanan lokacin tana hutawa.
Saidai wanan tafiyan yasha bambam da sauran tafiyan data sabayi a kullun don tafiyane na bashiri da ya risketa zuwa zaria din unguwar kusfa.
Gidan wani dadtijo data samu labarin shi a wurin sharan aikin sosai kamar yankar yuka don da wuya yayi aiki ba ai nasara ba akace.
Shine dalilin daya tayar da mami tazo kaduna cikin gagawa don hankalinta a tashe yake har wanan lokacin da tazo kaduna din.
Duk da mutanen da suka cika mata gida hakan bai hanata fita zuwa inda tayi niyar zuwa ba saidai wanan tafiyan daga ita sai yayan ta zasuyi shi bata yarda kowa ya bita cikin makarabanta ba don tafitane na shiri zasuyi kan abinda ya shafi rayuwanta da iyalin ta.
Haka ta fito tana ba mutane hakkuri uzuri ya kamata zata tafi unguwa sai ta dawo zata gansu kafin ta wuce.
Dole kowa ya hakkuru sai kalilan daga cikin danginta yan naci suka tsaya don akwai abinci da abin sha wadattace da aka girka don zuwan nasu.
Nan suka zauna a cikin radhin damuwa suna ci da sha da raha a tsakanin su masu kyashin juna kuma daga cikin su sunayi kamar yadda ake samun hakan a ko wani gidan mai akwai idan mutanen sa sun taru.
Tafiya sukayi na dan lokaci tsakanin kaduna da zaria sai gasu garin zaria din da bin kwatance har suka gano gidan malamin da dama yasan da zuwan su garin.
Basu tsaya wani bin layi ba don sha,anine na kudi akai masu iso suka shiga inda yake ganawa da mutanen sa.
Tare take da ya mamud sai jamal dasu kawai tayi wanan tafiyan don ko jalal da Aisha basu san abinda ke faruwa ba har wanan lokacin.
Bayan dan bayanin daya biyo baya yayi shiru kamar yana nazari a cikin ranshi yana kallon kasan da ke gaban shi zube a cikin wani katon katako.
Ga tasbaha a dayan hannun shi yana wani irin ja a cikin sauri yana kada kai suna gefe zaune sun kura ma abinda yakeyi idanu.
A sanyayye ya dago kai yana fadin lalai kunzo da babban al,amari mai wuyan sha,ani don gaskiya abinda nagani abune mai wuyan magancewa da sauri.
Saidai shi addua da sadaka baibar komai ba don duk yadda abu yake wanan suna rage karfin abu don ba abinda ya gagari ubangiji balle an hada da addu,a ga sadaka.
Musamman ke uwa kece ya kamata ki dage a wurin nemawa wanan yaron mafita daga fitutunun nan na duniya da suka taru sukai mai yawa a kanshi.
A yanzu mu maluma mun daina fadan sanadin abu don irin rigiman da abinda muka gani yake haifarwa daga baya.
Saidai wani hanzari ba gudu ba a wanan zancen ga wata yarinya dake tsaye fiye da kowa ga wanan zancen yar fara mara jiki sosai .
Don tafi kowa shiga damuwa da kuma yawaita yin addua a kullun kan wanan dan naki wanda a yanzu ma kiris take da samuwan warakan wanan al,amarin .
Saidai akwai dan tsaiko da wasi wasin yin hakan a zuciyar ta amma dai bari mu gani ya kara share kasan dake gaban shi yana dan wani tabe tabe a cikin kasan kafin ya nisa yace.
Bari dai mu gwada wanan dinbdon zan iya cewa ba tabbas a cikin lamarin yarinyar a yanzu don haka akwai yadda za ayi aike yaje gareshi..
Allah gafarta malam bamu dade da dawowa can kasan ba duk bamufi sati daya da dawo ba wurinsa yanzu.
Zaiyi wuya yanzu wani ya koma can din tunda har kasan chaina yake zaune tare da iyalin shi.
Tsohon yace na,am to idan har hakane yanzu sai
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88 Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131