mutane akanka ace duk zargin da ake fada akanka karyane tunda kana da mata tare dakai ko ?
Saida ya kalloni yace cikin girgiza kai tabbas hakane wanda ya fada maki hakan baiyi karya ba zainab .
Haka dinne ba wai ba amma sai na dauka zaben ki danayi ga hakan kamar ke din mai rufamin asirine ga wanan kaddaran da kowa ke gudu akansa .
Saidai ashe banyi tunane ba don ashe duk mata kalan ku daya da tsohuwa da babba duk daya kuke a wurin tunanen ku.
Ke kanki idan kinsan kanki ai abun kunyane ace mijin da kike aure yana hakan don ko ke bazaki tsira a bakunan mutanen da suka sanda hakan ba.
Kowa yasan tursasani kayi ka aureni don ko hjy da ace tasan hakan da farko bazata taba mara maka baya in zauna dakai ba zaman da baida amfani a garemu sai tarin zunubi ga Allah.
Ya sake girgiza kai ya kalleni zuwa lokacin idanuwann sun kade sunyi ja jajir niko ina tsaye daga kofa ina jiran naga yayo kaina in gudu.
Don a tsorace nake sosai dashi lokacin kiris ya rage na ruga da gudu da naga ya haruni din.
Shiru yayi ya koma ya zauna yana tunane sam ya manta da zancen wani taju na jiranshi a waje sai can ya dago ya kalleni yana fadin .
Babu wanda ya taba mi cin fuska irin wanan a gabana zainab yauni kike kira da kazami fasiki ido da ido.
Yo idan ba kazami kake ba me kake fada min sunan ka wanda ke wasa da gidan najasan da yafi ko ina wari a jikin mutum kaga aiko ka bata sosai wallahi kuma da kato namiji dan uwan ka fa.
Kina son ayi da kene din in gwada tir tir wallahi dakai ya jafar ka kuna baka tsoron kauri saidai irin ku karshen ku baya kyau don kun kama talala da yawa a duniya.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
FATAN ALHERI GAREKU MAKARANTA WANAN NOVEL TARE DA FATAN SAKON DAKE CIKI NA ISA GAREKU YADDA YA KAMATA ALLAH YA TSARE MUNA ZURI,A AMIN.
LITTAFIN KUDINE DON ALLAH KI BIYA KAFIN KI KARANTA DON SAUKE NAUYI DA FATAN ZAKI FAHINCENI YAR UWA, , , ,
Fitan da basuyi ba ke nan ranan don zuwa wurin likitan su ya duba taju dake fama da lalura kwana biyu ke nan na wani katon kurji a duburan shi few days ke nan yana fama da wanan cutar.
Akwai wani magani da likitan su na musaman yake basu idan sun samu irin wanan matsalan bayan kwana biyu sai abin ya bace wurin ya koma normal.
Shine zai kaishi wurin likitan ya dubashi ya bashi yan taimakon da ake basu don kariya saboda shi taju kamar shine mace a wurin J din shi kuma ya J din yana zaman namiji a garesu haka yake wanan rayuwan kazantar dasu shekara da shekaru.
Wanda idan baiyi hakan ba da maza yan uwan shi ba baya jin dadin rayuwan shi sam .
Zai iya rantsewa bai taba jin sha,awan wata ya mace ba a rayuwan shi da sunan taraiya sai dai ya kalli ya mace da abokiyar shawara ko wani abu.
Haka yaso rayuwan shi ya kasance da zainab din don shi Allah yasa mai tausayin diya mace a rayuwan shi don hakane itama zainab din yake matukar tausaya mata sosai ga duk wani lamari nata.
Saidai kash bai samu zainab din maiyin biyayya a yadda yaso ta kasance mai saidai ya fahinci yarinyar addini ya ratsa zuciyar ta sosai irin masu ra,ayin rikau din nan ne da kudi baya rudasu ko wani abin.
Yanzu ma kalaman ta ya rudashi don yana son ta kwantar da hankalinta ta zauna suyi magana na fahinta don baison abinda zai kara tayarwa mahaifiyar su da hankali.
Shiyasa yake son ya bata lokaci ta sauko sunyi magana na tsanake yadda zata fahince shi ta dan jaye wanan furicin nata na fada a gida da tace tayi din don kafa shedan hakan din garesu.
Nan ya zauna shiru kanshi na duke a kasa ni kuma ina tsaye a firgice kofan dakin ina jiran tsamani.
Har na kai tsugune daga kofan na hade kaina da gwiwa na ina rusan kuka a tsanake cikin tashin hankali bamai sauti ba sosai.
Don hakane banji tasowan shi ba zuwa inda nake din sai jin shi nayi ya dafa min kafada na cikin murya mai taushi yake fadin zainab.
Kiwa Allah ki daina wanan kukan haka don Allah ke wai kuka baya isan kine ni dake cikin wanan jerabawan yanzu nace me idan ke kina kuka haka ?
Kada ki manta a gaban idon ki fa mami ta bar kasan nan tana fushi dani cikin bacin rai ta barmu fa ?
Amma kina ganin na kasa daina wanan abin da kuke ganin laifina a kanshi don sabo zainab ya kamata yanzu kifi kowa fahintar matsalana ai zainab.
Keda zaki zauna dani muyi shawaran mafita kan fushin da mami keyi dani shine kuma zaki kara hadani da ita kuma a yanzu.
Kaina na dago a cikin mamaki nace nice kuma zan hadaka da mami naku bai hadaku ba a yanzu.
Indon tanice kayi hakkuri don Allah ka taimakeni ka mayar damu gida yaya kada nima wanan abin ya shafeni don Allah ai muna dauka daya dakai.
Wani kallo yai min kafin ya hade yawu masu daci a bakin shi yana fadin cikin karfin hali don me za ai muna dauka daya dake kuma ?
Duk yana daurewa ne yaga hankalina ya kwanta kawai yasa shi tsayawa rarashina din da yakeyi a yanzu.
Wanan mutumin nefa ya kara dawowa gidan nan mutumin da tun ban sanshi ba nake ganun shi a mafarkina har yakai na waye dashi a idona.
Da irin barazanan son daukan raina da yake yaya don Allah ka tausaya min tunda har abin yakai mutanen naka yanzu raina suke nema kuma ka sani.
Yaya ka duba irin wullakacin da arnen nan yayi min a wuri dakaje damu ranan a gaban bainar jama,a .
Idan ba Allah ya gyara ba yaya me kasan zai faru a wurin damu wurin mashaya fa ka kaimu tsundun masu aikata masha,a da alfasha a bainan jama, a .
Har yai muna sauka daya da sauran matan dake wuri wanda har yau duk na rufe idona ina ganin wanan bakar ranan yana min gizo kamar yanzu ne yake kokarin rungumana.
Isanuwan shi ya runtse don jin zafin abin shima a cikin wani tsawa tare da daga hannu yake fadin enough zainab bana son kina tuno min da wanan abin don Allah.
Komai lalacewa na aiba zan taba son inga wani ya wullakata ku ba koda kuwa bana kusa daku zan dage sai inda karfina ya kare.
Kamata yayi ace kin tayani addu,a ba irin wanan masifan da kike mun ba koda yaushe instead ki jawoni a jiki sai bakar magana kike fada min ko yaushe.
Kina tunanen wanan halin da kikeyi yanzu shine zai sa nabar duk wani abinda nakeyi din.
Na dauka kurciyane ke sakaki hakan baki gane ni din mai so kine da gaskiya bawai don manufan da kike tunane ina dashi ba a kanki.
Nasan da farko bana aureki bane don so ko kauna amma a yadda iyayyen ki suka banke a cikin mutunci da girmamawa hakan yasa min kaunar ku na gaskiya a raina daga ke har kanwarki sadiya.
Jin abinda ya fada yasa ni sake hawaye wani na bin wani na kasa fadan komai a lokacin kinsan mace da raunin zuciya lokaci guda .
A take zancen shi ya kashe min zuciya na nadan dago kai na kalleshi shima kai ya gyada min alaman eh abinda ya fada har zuciyar shi ya fada min shi.
Na dukar da kai kasa sai ruwan hawaye nakeyi ya ciro hankaci daga cikin aljihun rigan shi ya miko min ban karba ba haka yasa ya fara goge min fuska da kanshi.
Kitayani addu,a na daina duk wani sabon Allah danakeyi yafi mun wanan yawan kukan da kikeyi a yanzu.
Duk wani addu,an da zan ma idan kayi da kanka Allah zaifi karba maka amma sai idan zuciyar ka da gangan jikin ka suna da tsarki Allah zai karbama addu,an ka tare dana mahaifiyar ka.
Yanzu ki tashi ki koma saman gado ki dan kwanta ko zaki samu barci natsuwa yazo maki tunda naga kin tsorata da ganin taju gidan nan tare dani.
Banyi magana ba na mike da zumar fita yake fadin ina kuma zaki haka falo zan koma in kwanta na basa amsa.
No kada ki fita haka ki tayarwa kanwaki da hankali don Allah ki zauna a nan nima ba inda zan tafi ai na fasa fitan yau.
Ance mutum rana gareshi sai gashi kan wanan dalilin mun wuni a dakin dashi duk da ba hira mukeyi ba kowa da abinda keci masa zuciya.
Dan gara shima yana kallon wayan shi lokaci lokaci yana shiga ciki nikan tunda na bashi baya ban juyo ba ina faman tunanen zuci.
Ranan taju kan ai mutuwa ne baiyi ba don ya gaji da jira har ya fito daga cikin motan lokaci lokaci yake kallon agogon hannun shi.
Ya dago ya kallo kofan gidan shiru baiga fitowan shi ba haka yasa shi yanke shawaran binsa ciki yaga halin da yake ciki din.
Nan ma ya samu part din a rufe kamar yadda ya rufe kafin su fito ga kuma ciwon nasa yana damun sa ranan sosai da zafi haka ya daure ya fita waje yana mai cizon yatsa don yasan yana wurina ke nan .
Ji yayi kamar ya bishi can part din namu sai dai yasan abinda zai iya fitowa bayan hakan saboda yasan irin alkawarin da yasha a kaina na, don kafin J din ya yarda ya dawo alaka dashi saida yai mai warning sosai a kaina kuma ya yarda zai kiyaye din.
Shine tunanen da yayi yasa bai nufi can part din mu da yake zaton J din na ciki ba a lokacin saidai daga inda yake zaune cikin furani yana dago kanshi lokaci lokaci yana kallon part din namu a fakaice.
Sallah da akayi naga baida niyar tashi yasa nayi magana dashi zaman shi a dakin nawa kamar an kafeshi dole a wurin .
Nake fadin azahar yayi fa tun dazun yaya lokacin yana dakilan wayan shi babu kakautawa ban san dai da wanda yake charting ba a wayan.
Dan kalloni yayi yana fadin OK kafin ya mike na zata fita zaiyi sai naga ya nufi hanyar ban dakina da nufin kewayawa a can don dauro alwala.
Da mamaki nabishi da kallo har ya shige don zan iya rantsewa da cewa tun zuwan mu gidan nan bai fi uku ko biyu ba daya taba shiga dakin kwanana a wanan gidan.
Sai gashi ya gane ina bandakina yake a dakin koda yake hakan ba abin mamaki bane don ginan mu da nasa iri dayane a gidan sai dan bambanci kadan daba a rasa ba kila.
Yana shiga yabi ban dakin da kallo yadda yake gyare tsab sai kamshi yakeyi haka ya sa ya sake jiki ya dauro alwalan shi ya fito ina zaune yace kiyi alwala muyi sallah yanzu.
Da dan mamaki na kalle shi don jin abinda ya fada a zuciya nace kadaiyi kai kadai wa zanbi sallah haka kana mashayi mai luwadi kuma ?
Yadda ya tsareni da ido yasa na mike na shiga da kyamkyami bandakin na dauro alwala nasame shi zaune bakin gado yana jiran fitowana.
Nayi mamakin jin yadda yake karatun sallah a tsanake yana bada hakkin ko wani aya yadda ya dace sai abin ya tsaya min a rai.
Nake mamaki har a fili mutum ya san kur,ani haka yake sakaci da daman shi ga wani can shi kimtsatsene a rayuwan shi amma Allah bai bashi ikon haddace alkur,ani maigirma ba a rayuwan shi.
Idarwan mu yayi daidai da rurin da wayana yakeyi ban dauka ba don adduan da nakeyi lokacin har kiran ya katse na farko.
Wani kira ya sake shigo min na dauka sunan maya na gani tana kirana ashe na dauka gaisuwa muka fara take fada min ai suna asibiti da mahaifiyar ta tun ranan Friday amma kila yau za a sallamesu.
Sannu nayi mata tare da tausayawa a yadda ta dan ban labarin rashin lafiyan mahaifiyar nata a wayan.
Duk yana jin mu tunda a kusa muke da juna lokacin har na kashe wayan na mike ina nade abin sallah don bana barin shi a wurin duk da ni kadaice a dakin nake amfani dashi.
Kawo mun abinci naci ya fada na sake kallon shi ina mamakin sauyin shi na dan lokaci guda tare da rashin fahintar shi kan hakan.
Ban taba shigo da abinci a part dina ba amma ranan sanadin shi saida ya saka na shigo dashi tare da kira mai sadiya muka zauna akaci tare , duk da ni a tsarge nake a cikin su don ban fahinci sallon yaudaran daya bullo min dashi din ba na zama min a daki yau.
Kiran dayan wayan da akayine yasa shi barin dakin ya fita yana waya sai lokacin sadiya ke fadin yau kan yaya ya bamu lokacin shi a gidan nan sosai .
Sau biyu ina lekowa zan shigo dakin nan sai na samu yana dakin a zaune na koma nace akwai dalilin zaman shi dakin ai tunda kika ganshi zaune yau.
Bansan ya suka kare da taju ba daya fita don dai ban kara ganin shi ba sai kashe gari da muka hadu zai fita office nima mun fito da shirin makaranta zamu fita.
Muka gaisa ya wuce muma muka fito na sauke Sadiya a nasu school din kafin in karasa makaranta.
Naso makara don traffic da ya tsayar damu saidai tunda na doso wurin maya bata a sit din mu na tuna da wayan mu na jiya da ita da take fada min zancen rashin lafiyan mahaifiyar ta.
Har aka tashi ban sake jikina ba saida na idar da sallah na kira maya din naji jikin maman ta?
Nan take fada min ai basu bar asibitin ba suna nan nake cewa gani zuwa insha Allahu ban tsaya school din ba na shiga mota na bar cikin school din .
Na fara zuwa don in dauko sadiya a can na dan bata lokaci wurin jiran sadiya din har muka samu an sallami su Maya daga asibitin sai banji dadin hakan ba sam.
Shiyasa washe gari na roki yaya ya barni na je kauyen na gaida maman nata don mutuncin dake tsakanina da ita.
Baiso barin mu ba don ya soma fada yana fadin meye nawana zuwa wani kauyen su na dan kara marairaicewa ina fadin.
Kayi hakuri yaya don mutuncin dake tsakanina da ita ba dadewa zamuyi ba idan munje na dago kai ina kallon shi sai cin abincin shi yake kamar bada shi nakeyi magana ba.
Idon dana zuba maine yasa shi dago kai ya dan kalleni yaci gaba da breakfast din shi a gurguje sai can ya dauko waya ya kira wani layi sukai magana.
Nan na fahinci driver ne zai kaimu kauyen da iyayyen mayan suke zaune din sai can ya dago yana fadin ki shirya wanda yasan wurin zai kaiku kada ku dade idan kunje banson kuna nisa da garin nan ba tare dani ba.
Insha Allahu zan kulla da kan mu har mu dawo lafiya na fada ya mike mukai mai a dawo lafiya bai amsa ba ya fita da tafiyan shi mai kama da sauri ko yaushe.
Tun fitan shi na fara shiri tare da tanadar dan abinda zamu kai masu a kauyen idan mun je.
Driver yazo muka dauki hanya ikon Allah ban taba zaton akwai masu talauci irin hakaba a wanan kasan .
Sai gashi naga abinda ban taba zato ba idona na ganan min irin yadda tallakawan su ke cikin wahala da yunwa.
Dama maya tana fada min irin yadda suke rayuwa don su basu yarda sa zamani ba sai gargajiya suka rike yasa basu faye samun cigaba a rayuwan su din.
Da wayan da mukeyi da maya har muka iso dan kauyen nasu wanda gidan su yake da dan nisa daga titin kauyen don suna cikin duwatsune su .
Maya tayi murnan ganin mu sosai don bata zaci hakan ba ta dauka kawai ina fully din tane b zuwa zanyi don duba mahaifiyar nata ba.
Mun shiga dan karamin gidan nasu mai ginan al,ajabi a wurin mu har dakin da mahaifiyar nata take kwance.
Mun dade a dakin kafin mu fito dan karamin falon su maya din mu zauna muna hira take fadin ai yakamata naje mu gaisa da kakannin ta da suka haifi mahaifiyar ta wace take bani labarin ta koda yaushe.
Dole na mike don mu taka zuwa gidan yaran suka fito suna kallon mu kamae dai yadda yaran kauye sukeyi idan sunga bako.
Dan gidane wanda bai kai wancen kyau ba da yan tsufin biyu suke rayuwa a cikin sa saidai
Showing 270001 words to 273000 words out of 390011 words
Saida ya kalloni yace cikin girgiza kai tabbas hakane wanda ya fada maki hakan baiyi karya ba zainab .
Haka dinne ba wai ba amma sai na dauka zaben ki danayi ga hakan kamar ke din mai rufamin asirine ga wanan kaddaran da kowa ke gudu akansa .
Saidai ashe banyi tunane ba don ashe duk mata kalan ku daya da tsohuwa da babba duk daya kuke a wurin tunanen ku.
Ke kanki idan kinsan kanki ai abun kunyane ace mijin da kike aure yana hakan don ko ke bazaki tsira a bakunan mutanen da suka sanda hakan ba.
Kowa yasan tursasani kayi ka aureni don ko hjy da ace tasan hakan da farko bazata taba mara maka baya in zauna dakai ba zaman da baida amfani a garemu sai tarin zunubi ga Allah.
Ya sake girgiza kai ya kalleni zuwa lokacin idanuwann sun kade sunyi ja jajir niko ina tsaye daga kofa ina jiran naga yayo kaina in gudu.
Don a tsorace nake sosai dashi lokacin kiris ya rage na ruga da gudu da naga ya haruni din.
Shiru yayi ya koma ya zauna yana tunane sam ya manta da zancen wani taju na jiranshi a waje sai can ya dago ya kalleni yana fadin .
Babu wanda ya taba mi cin fuska irin wanan a gabana zainab yauni kike kira da kazami fasiki ido da ido.
Yo idan ba kazami kake ba me kake fada min sunan ka wanda ke wasa da gidan najasan da yafi ko ina wari a jikin mutum kaga aiko ka bata sosai wallahi kuma da kato namiji dan uwan ka fa.
Kina son ayi da kene din in gwada tir tir wallahi dakai ya jafar ka kuna baka tsoron kauri saidai irin ku karshen ku baya kyau don kun kama talala da yawa a duniya.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
FATAN ALHERI GAREKU MAKARANTA WANAN NOVEL TARE DA FATAN SAKON DAKE CIKI NA ISA GAREKU YADDA YA KAMATA ALLAH YA TSARE MUNA ZURI,A AMIN.
LITTAFIN KUDINE DON ALLAH KI BIYA KAFIN KI KARANTA DON SAUKE NAUYI DA FATAN ZAKI FAHINCENI YAR UWA, , , ,
Fitan da basuyi ba ke nan ranan don zuwa wurin likitan su ya duba taju dake fama da lalura kwana biyu ke nan na wani katon kurji a duburan shi few days ke nan yana fama da wanan cutar.
Akwai wani magani da likitan su na musaman yake basu idan sun samu irin wanan matsalan bayan kwana biyu sai abin ya bace wurin ya koma normal.
Shine zai kaishi wurin likitan ya dubashi ya bashi yan taimakon da ake basu don kariya saboda shi taju kamar shine mace a wurin J din shi kuma ya J din yana zaman namiji a garesu haka yake wanan rayuwan kazantar dasu shekara da shekaru.
Wanda idan baiyi hakan ba da maza yan uwan shi ba baya jin dadin rayuwan shi sam .
Zai iya rantsewa bai taba jin sha,awan wata ya mace ba a rayuwan shi da sunan taraiya sai dai ya kalli ya mace da abokiyar shawara ko wani abu.
Haka yaso rayuwan shi ya kasance da zainab din don shi Allah yasa mai tausayin diya mace a rayuwan shi don hakane itama zainab din yake matukar tausaya mata sosai ga duk wani lamari nata.
Saidai kash bai samu zainab din maiyin biyayya a yadda yaso ta kasance mai saidai ya fahinci yarinyar addini ya ratsa zuciyar ta sosai irin masu ra,ayin rikau din nan ne da kudi baya rudasu ko wani abin.
Yanzu ma kalaman ta ya rudashi don yana son ta kwantar da hankalinta ta zauna suyi magana na fahinta don baison abinda zai kara tayarwa mahaifiyar su da hankali.
Shiyasa yake son ya bata lokaci ta sauko sunyi magana na tsanake yadda zata fahince shi ta dan jaye wanan furicin nata na fada a gida da tace tayi din don kafa shedan hakan din garesu.
Nan ya zauna shiru kanshi na duke a kasa ni kuma ina tsaye a firgice kofan dakin ina jiran tsamani.
Har na kai tsugune daga kofan na hade kaina da gwiwa na ina rusan kuka a tsanake cikin tashin hankali bamai sauti ba sosai.
Don hakane banji tasowan shi ba zuwa inda nake din sai jin shi nayi ya dafa min kafada na cikin murya mai taushi yake fadin zainab.
Kiwa Allah ki daina wanan kukan haka don Allah ke wai kuka baya isan kine ni dake cikin wanan jerabawan yanzu nace me idan ke kina kuka haka ?
Kada ki manta a gaban idon ki fa mami ta bar kasan nan tana fushi dani cikin bacin rai ta barmu fa ?
Amma kina ganin na kasa daina wanan abin da kuke ganin laifina a kanshi don sabo zainab ya kamata yanzu kifi kowa fahintar matsalana ai zainab.
Keda zaki zauna dani muyi shawaran mafita kan fushin da mami keyi dani shine kuma zaki kara hadani da ita kuma a yanzu.
Kaina na dago a cikin mamaki nace nice kuma zan hadaka da mami naku bai hadaku ba a yanzu.
Indon tanice kayi hakkuri don Allah ka taimakeni ka mayar damu gida yaya kada nima wanan abin ya shafeni don Allah ai muna dauka daya dakai.
Wani kallo yai min kafin ya hade yawu masu daci a bakin shi yana fadin cikin karfin hali don me za ai muna dauka daya dake kuma ?
Duk yana daurewa ne yaga hankalina ya kwanta kawai yasa shi tsayawa rarashina din da yakeyi a yanzu.
Wanan mutumin nefa ya kara dawowa gidan nan mutumin da tun ban sanshi ba nake ganun shi a mafarkina har yakai na waye dashi a idona.
Da irin barazanan son daukan raina da yake yaya don Allah ka tausaya min tunda har abin yakai mutanen naka yanzu raina suke nema kuma ka sani.
Yaya ka duba irin wullakacin da arnen nan yayi min a wuri dakaje damu ranan a gaban bainar jama,a .
Idan ba Allah ya gyara ba yaya me kasan zai faru a wurin damu wurin mashaya fa ka kaimu tsundun masu aikata masha,a da alfasha a bainan jama, a .
Har yai muna sauka daya da sauran matan dake wuri wanda har yau duk na rufe idona ina ganin wanan bakar ranan yana min gizo kamar yanzu ne yake kokarin rungumana.
Isanuwan shi ya runtse don jin zafin abin shima a cikin wani tsawa tare da daga hannu yake fadin enough zainab bana son kina tuno min da wanan abin don Allah.
Komai lalacewa na aiba zan taba son inga wani ya wullakata ku ba koda kuwa bana kusa daku zan dage sai inda karfina ya kare.
Kamata yayi ace kin tayani addu,a ba irin wanan masifan da kike mun ba koda yaushe instead ki jawoni a jiki sai bakar magana kike fada min ko yaushe.
Kina tunanen wanan halin da kikeyi yanzu shine zai sa nabar duk wani abinda nakeyi din.
Na dauka kurciyane ke sakaki hakan baki gane ni din mai so kine da gaskiya bawai don manufan da kike tunane ina dashi ba a kanki.
Nasan da farko bana aureki bane don so ko kauna amma a yadda iyayyen ki suka banke a cikin mutunci da girmamawa hakan yasa min kaunar ku na gaskiya a raina daga ke har kanwarki sadiya.
Jin abinda ya fada yasa ni sake hawaye wani na bin wani na kasa fadan komai a lokacin kinsan mace da raunin zuciya lokaci guda .
A take zancen shi ya kashe min zuciya na nadan dago kai na kalleshi shima kai ya gyada min alaman eh abinda ya fada har zuciyar shi ya fada min shi.
Na dukar da kai kasa sai ruwan hawaye nakeyi ya ciro hankaci daga cikin aljihun rigan shi ya miko min ban karba ba haka yasa ya fara goge min fuska da kanshi.
Kitayani addu,a na daina duk wani sabon Allah danakeyi yafi mun wanan yawan kukan da kikeyi a yanzu.
Duk wani addu,an da zan ma idan kayi da kanka Allah zaifi karba maka amma sai idan zuciyar ka da gangan jikin ka suna da tsarki Allah zai karbama addu,an ka tare dana mahaifiyar ka.
Yanzu ki tashi ki koma saman gado ki dan kwanta ko zaki samu barci natsuwa yazo maki tunda naga kin tsorata da ganin taju gidan nan tare dani.
Banyi magana ba na mike da zumar fita yake fadin ina kuma zaki haka falo zan koma in kwanta na basa amsa.
No kada ki fita haka ki tayarwa kanwaki da hankali don Allah ki zauna a nan nima ba inda zan tafi ai na fasa fitan yau.
Ance mutum rana gareshi sai gashi kan wanan dalilin mun wuni a dakin dashi duk da ba hira mukeyi ba kowa da abinda keci masa zuciya.
Dan gara shima yana kallon wayan shi lokaci lokaci yana shiga ciki nikan tunda na bashi baya ban juyo ba ina faman tunanen zuci.
Ranan taju kan ai mutuwa ne baiyi ba don ya gaji da jira har ya fito daga cikin motan lokaci lokaci yake kallon agogon hannun shi.
Ya dago ya kallo kofan gidan shiru baiga fitowan shi ba haka yasa shi yanke shawaran binsa ciki yaga halin da yake ciki din.
Nan ma ya samu part din a rufe kamar yadda ya rufe kafin su fito ga kuma ciwon nasa yana damun sa ranan sosai da zafi haka ya daure ya fita waje yana mai cizon yatsa don yasan yana wurina ke nan .
Ji yayi kamar ya bishi can part din namu sai dai yasan abinda zai iya fitowa bayan hakan saboda yasan irin alkawarin da yasha a kaina na, don kafin J din ya yarda ya dawo alaka dashi saida yai mai warning sosai a kaina kuma ya yarda zai kiyaye din.
Shine tunanen da yayi yasa bai nufi can part din mu da yake zaton J din na ciki ba a lokacin saidai daga inda yake zaune cikin furani yana dago kanshi lokaci lokaci yana kallon part din namu a fakaice.
Sallah da akayi naga baida niyar tashi yasa nayi magana dashi zaman shi a dakin nawa kamar an kafeshi dole a wurin .
Nake fadin azahar yayi fa tun dazun yaya lokacin yana dakilan wayan shi babu kakautawa ban san dai da wanda yake charting ba a wayan.
Dan kalloni yayi yana fadin OK kafin ya mike na zata fita zaiyi sai naga ya nufi hanyar ban dakina da nufin kewayawa a can don dauro alwala.
Da mamaki nabishi da kallo har ya shige don zan iya rantsewa da cewa tun zuwan mu gidan nan bai fi uku ko biyu ba daya taba shiga dakin kwanana a wanan gidan.
Sai gashi ya gane ina bandakina yake a dakin koda yake hakan ba abin mamaki bane don ginan mu da nasa iri dayane a gidan sai dan bambanci kadan daba a rasa ba kila.
Yana shiga yabi ban dakin da kallo yadda yake gyare tsab sai kamshi yakeyi haka ya sa ya sake jiki ya dauro alwalan shi ya fito ina zaune yace kiyi alwala muyi sallah yanzu.
Da dan mamaki na kalle shi don jin abinda ya fada a zuciya nace kadaiyi kai kadai wa zanbi sallah haka kana mashayi mai luwadi kuma ?
Yadda ya tsareni da ido yasa na mike na shiga da kyamkyami bandakin na dauro alwala nasame shi zaune bakin gado yana jiran fitowana.
Nayi mamakin jin yadda yake karatun sallah a tsanake yana bada hakkin ko wani aya yadda ya dace sai abin ya tsaya min a rai.
Nake mamaki har a fili mutum ya san kur,ani haka yake sakaci da daman shi ga wani can shi kimtsatsene a rayuwan shi amma Allah bai bashi ikon haddace alkur,ani maigirma ba a rayuwan shi.
Idarwan mu yayi daidai da rurin da wayana yakeyi ban dauka ba don adduan da nakeyi lokacin har kiran ya katse na farko.
Wani kira ya sake shigo min na dauka sunan maya na gani tana kirana ashe na dauka gaisuwa muka fara take fada min ai suna asibiti da mahaifiyar ta tun ranan Friday amma kila yau za a sallamesu.
Sannu nayi mata tare da tausayawa a yadda ta dan ban labarin rashin lafiyan mahaifiyar nata a wayan.
Duk yana jin mu tunda a kusa muke da juna lokacin har na kashe wayan na mike ina nade abin sallah don bana barin shi a wurin duk da ni kadaice a dakin nake amfani dashi.
Kawo mun abinci naci ya fada na sake kallon shi ina mamakin sauyin shi na dan lokaci guda tare da rashin fahintar shi kan hakan.
Ban taba shigo da abinci a part dina ba amma ranan sanadin shi saida ya saka na shigo dashi tare da kira mai sadiya muka zauna akaci tare , duk da ni a tsarge nake a cikin su don ban fahinci sallon yaudaran daya bullo min dashi din ba na zama min a daki yau.
Kiran dayan wayan da akayine yasa shi barin dakin ya fita yana waya sai lokacin sadiya ke fadin yau kan yaya ya bamu lokacin shi a gidan nan sosai .
Sau biyu ina lekowa zan shigo dakin nan sai na samu yana dakin a zaune na koma nace akwai dalilin zaman shi dakin ai tunda kika ganshi zaune yau.
Bansan ya suka kare da taju ba daya fita don dai ban kara ganin shi ba sai kashe gari da muka hadu zai fita office nima mun fito da shirin makaranta zamu fita.
Muka gaisa ya wuce muma muka fito na sauke Sadiya a nasu school din kafin in karasa makaranta.
Naso makara don traffic da ya tsayar damu saidai tunda na doso wurin maya bata a sit din mu na tuna da wayan mu na jiya da ita da take fada min zancen rashin lafiyan mahaifiyar ta.
Har aka tashi ban sake jikina ba saida na idar da sallah na kira maya din naji jikin maman ta?
Nan take fada min ai basu bar asibitin ba suna nan nake cewa gani zuwa insha Allahu ban tsaya school din ba na shiga mota na bar cikin school din .
Na fara zuwa don in dauko sadiya a can na dan bata lokaci wurin jiran sadiya din har muka samu an sallami su Maya daga asibitin sai banji dadin hakan ba sam.
Shiyasa washe gari na roki yaya ya barni na je kauyen na gaida maman nata don mutuncin dake tsakanina da ita.
Baiso barin mu ba don ya soma fada yana fadin meye nawana zuwa wani kauyen su na dan kara marairaicewa ina fadin.
Kayi hakuri yaya don mutuncin dake tsakanina da ita ba dadewa zamuyi ba idan munje na dago kai ina kallon shi sai cin abincin shi yake kamar bada shi nakeyi magana ba.
Idon dana zuba maine yasa shi dago kai ya dan kalleni yaci gaba da breakfast din shi a gurguje sai can ya dauko waya ya kira wani layi sukai magana.
Nan na fahinci driver ne zai kaimu kauyen da iyayyen mayan suke zaune din sai can ya dago yana fadin ki shirya wanda yasan wurin zai kaiku kada ku dade idan kunje banson kuna nisa da garin nan ba tare dani ba.
Insha Allahu zan kulla da kan mu har mu dawo lafiya na fada ya mike mukai mai a dawo lafiya bai amsa ba ya fita da tafiyan shi mai kama da sauri ko yaushe.
Tun fitan shi na fara shiri tare da tanadar dan abinda zamu kai masu a kauyen idan mun je.
Driver yazo muka dauki hanya ikon Allah ban taba zaton akwai masu talauci irin hakaba a wanan kasan .
Sai gashi naga abinda ban taba zato ba idona na ganan min irin yadda tallakawan su ke cikin wahala da yunwa.
Dama maya tana fada min irin yadda suke rayuwa don su basu yarda sa zamani ba sai gargajiya suka rike yasa basu faye samun cigaba a rayuwan su din.
Da wayan da mukeyi da maya har muka iso dan kauyen nasu wanda gidan su yake da dan nisa daga titin kauyen don suna cikin duwatsune su .
Maya tayi murnan ganin mu sosai don bata zaci hakan ba ta dauka kawai ina fully din tane b zuwa zanyi don duba mahaifiyar nata ba.
Mun shiga dan karamin gidan nasu mai ginan al,ajabi a wurin mu har dakin da mahaifiyar nata take kwance.
Mun dade a dakin kafin mu fito dan karamin falon su maya din mu zauna muna hira take fadin ai yakamata naje mu gaisa da kakannin ta da suka haifi mahaifiyar ta wace take bani labarin ta koda yaushe.
Dole na mike don mu taka zuwa gidan yaran suka fito suna kallon mu kamae dai yadda yaran kauye sukeyi idan sunga bako.
Dan gidane wanda bai kai wancen kyau ba da yan tsufin biyu suke rayuwa a cikin sa saidai
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91 Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131