ko uwarshi kusanci a wurin shi.
Hakama kinfi duk wata yar uwa tasa mafi kusanci a yanzu gareshi kefa mace ce zainab kina da hanyoyin da zaki sauya duk wani akidar shi wanda bai maki ba a cikin ruwan sanyi.
Na marairaice murya ina fadin umma yaya zanyi nikan yace baya son mace a kusa dashi ko dakinsa dokar shiga yasa min a lokacin idan bashi ya bukaci naje nayi wani abuba bana shiga part din shi sam.
Ikon Allah sai kace wanda baya hurda da mata su nake jin haka a garesu Nafisa ta fada a bayana inda take zaune.
Wanan wani irin maganane Nafisa ko kin manta shi din tashin American ne wai bakin akidarsune kawai ya kwasa a zuciyar shi na rashin daukan abu da muhinmaci .
Ki bar wanda bai tashi a cikin al,adan malam bahaushe ba kawai don shi hakan da yakeyi ba komai ya daukeshi ba a wurin shi.
Gyara ya zama dole yanzu gareki ba wai rashin kunya bane yasa nake fadan hakan gaskiyan maganan a nan kema kina da naki laifi zainab.
Dolene ya zamo makwancin ku daya dashi koda hakan ba zai kasance kullun ba haka kuma duk wani bukatan shi ko laluran gida ya zamo kece mai masa shi.
Kyautatawa fa yana daga cikin abinda namiji yafi so a rayuwan shi koda kuwa yarone kankani yana son hakan gareshi.
Wanka ki zamato kece mai tayar dashi kafin ya tashi kin hada mai ruwa ya shiga kin tsaya dakin ki gyara kafin ya fito kin feshe dakin da kanshi kin fitar mai da kayan da zai saka a ranan.
Ya fara shiri idan akwai lokaci ki tsaya har ya shirya kafin ki fita zuwa hada masa dinning da already kin gama abincin kafin ki tayar dashi daga barcin don gudun makara.
Kina zaune kin tsare shi har ya gama ki rakashi idan fita zaiyi kina masa fatan alheri da addu,an kariya a gareshi har ya fice gidan .
Zainan ki fada min cikin wa yan nan halaiyar wani kikewa miji ki a ciki na dukar da kaina kasa tace kin gani .
Inda ake fara samun matsala ke nan a wurin mu, mu mata ana fadin ni mijina bayai min kaza baya min kaza.
Kinga a nan ai matsalan na mace ce don itace tayi sakaci da hakan ba zance ki matsa dole sai ya kwana dake ba a,a.
Wanan kawai idan kin tsare ya isa shi kanshi yaji kunyar kanshi da kanshi yasan abinda yake maki bai dace ba ya gyara wasu daga cikin halin da yake nuna maki din.
Kwanciya a kullun kusa da miji wani sirine da Allah ya boye hakan a zukatan ma,aurata wanda su kadai suka san feeling din hakan.
Amma dake dashi kuna zaune haka a cikin jahilci kowa na ganin laifin wani alhalin dukkan kune masu laifin gaba dayan ku.
Din haka ya zama dole ki gyara kema a naki bangaren a gani ko za a samu nasara a wanan bangaren.
Don Allah zainab kiyiwa Allah kema kiji tsoron Allah ki gyara kada kiyi tsamanin Allah ba zai iya kamaki da laifin wanan sakacin ba.
Irin wanan har sai mutum ya shiga wani hali ma dan uwa shi bai sanda hakan ba sai azo ana ganin laifi mutum daya.
Hawaye nakeyi kawai zuwa yanzu nasiha sosai umma ta zaunar dani tayi min sosai a karshe tace in tashi in tafi gurin mijina mu gaisa.
Hakana mike ba don naso ba na nufi hanyar fita daga dakin gwiwa duk sunyi sanyi sai faman sake saken yadda zamuyi arba dashi nakeyi bayan abinda na aikata masa din nagudu .
Daki na shiga na dan kara gyara jikina kafin na fito zuwa kasa babu kowa a falon sai na,uran wuta dake aiki a lokacin.
Dan fita nayi na hango su can a gaban gidan zaune su ukku saman fararen kujerun roba dashi da ya Uzaifa da mukazo tare sai wani da ban san kowaye shi din ba tare dasu lokacin.
Gabana ne ya fadi naji tsoron hakan don ban amice da imanin shi ba har lokacin nan don tsoro nake jin kasancewar su tare da wani namiji dan uwana ko wani musulmi a yanzu.
Wata zuciyane tazo min da magana tana fada min haba ya zai aikata hakan kan dan uwan ki komai abinsa ai yasan kunya.
Tunanen hakan yasa na danji sanyi a raina na juya ba koma part dina ba tare dana je inda suke din zaune ba suna shan iska din.
Zama nayi a daki ni kadai ina tunane ta yaya zan fara tunkaran yaya din kamar yadda umma ta umurceni dayi yanzu.
Kawar da kunya da nauyi zanyi in sameshi kai tsaye cikin dakewa don haka ya zama dole in koyi yin hakan in jeraba in gani ko zan samu sauki a hakan .
Kafin na koma tunane su mami kuma ta wani hanya zan bulo masu a yanzu don dai na kawar da irin tsana da bakin cikin da suke gwada min a fili.
Shawaran umma dai din zan bi da tace in nuna ban ma san sunayi ba in dinga wayen cewa kawai idan sun min abu in daina nuna damuwana a kai.
In nuna masu hakan bai dameni bani da dansu nake zaune bada su ba hakan zai kara jefasu cikin shakku da fargabana.
A haka ina faman tunane har lokacin sallah magariba yayi na mike na gabatar da alwala na tayar da sallah.
Ban fito dakin ba sai da nayi sallah insha,i na yi wanka na fito daga dakin dakin umma na fara shiga na gaida ita inda na samu an kawo masu abincin dare.
Ban wani tsaya ba don tana zaune har lokacin tana lazumi na fita bayan mun gaisa kai tsaye part din shi na nufa .
Gabana sai faduwa yakeyi haka na daure na shiga dakin baya falo na nufi kuryan dakin ban hango shi ba ma nan nabi dakin da kallo na dan lokaci yana gyare tsab kafin in juya zan fice daga dakin naji ance dani.
Ki karaso mana zaki koma kuma nayi mamakin daga ina yake magana sai gashi ya juyo saman kujeran dake kallon window dakin nasa irin sofa din nan mai laushi yana kwance sama da tasbaha a hannun shi yana ja.
Saida na dan kadu kafin in samu courage din fadin dama ba wani abu nazo yi ba zuwa nayi na gaishe ka da wuni naji ya jikin naka kuma ?
Ina magana ina karasowa inda yake zaune din gefen kafan shi na samu na zauna ya dan ja kafan nasa kadan yana fadin.
Naji sauki dama ba wani ciwo bane ai kinsan halin mami da rudewa ciwon kaine dole ta saka saida akai min karin ruwa jiya.
Tafika damuwane da jikin ka don kai baka dauki hakan serious ba shiya sa su inna suna gaida kai sunce ace sun gode.
Ni zan gode masu ai da suka dawo min dake lafiya aina dauka zaki dawo tare da Asabe ne ta kwana muna biyu nan ?
Asabe kuma na tambaya a cikin mamaki yace eh ai yanzu irin su kin san hutu suke so da kulawa kullun naga tsohuwan tana ban tausayi wallahi.
Ni kan ka rufa min asiri na dauko asabe gidan nan ace kuma na cika gida da yan uwana haka sa,adatu ma tazo da sunan kwana biyu hakan ya zama abin magana.
Shiru yayi na dan lokaci bai ban amsa ba sai can yace amma nan dai gidanane ko ba gidan wani ba kuma yan uwan matane suka zo muna ai.
To idan kana son tazo sai ka aika a dauko ta zaifi tunda yanzu ban zo da ita ba yace zan dauko su din ai ita da hjy su kwana muna biyu kafin tafiyan mu.
Na kawar da zancen da fadin abinci fa yace tea na umurce su su hado min kafin in kwanta karfe tara na dare.
Ba sai sun kawo ba tunda na dawo wanan aikinane yanzu ai na fada ina mikewa tare da fadin wani nau,i za a hada ma yace black tea na jinger.
Na juya yake fadin bakya son hutu yanzu ke nan nace ai wanan aikin lada zanyi don nayiwa dan uwana dawainiya.
Na fita ya bini da kallo kamar wace ya fara gani a ranan ko yana kallon wani abu a jikina.
Kai tsaye kitchen na nufa a karo na farko inda na samu yan aikin suna gyaran kitchen din cikin girmamawa suka shiga gaidani .
Na amsa ina fadin ruwa nake son hadawa oga shayi da sauri namijin ya taso yana fadin dama oga yace a hada mai zuwa nine akai masa.
Ka barshi akwai hadin da zanyi mai na fada tare da juyawa zuwa dakina dauko abinda nakeson zubawa tunda Allah ya ban sa,an wanan ranan ke nan a kanshi duk da malam ya fada min ba matsala wurin hada mai din.
Kamshi sosai na zuba sai ganyen shayin daya biyo baya ina tsaye har ruwan ya tafasa sosai kafin na juye na tace shi, na mayar a cikin flask..
Dakina na nufa da flask din wanka nayi na zauna tsab na gyara jikina na kawo hijab na saka na shiga wurin umma na samesu suna hira nake fadin idan akwai abinda suke so a tambayi fadila za a kawo masu.
Na fito na kara gyaran jikina tsab da turaruruka a cikin hikima na shafa wani da malam ya bani dan mitsitsi dashi a jikina kamar yadda yace a ko wani sako na jikina din.
Na gama na sanya wani rigan baci mai silk mai dan hannu pink clour da dan filawa a gaban rigan sai dan wandon shi iya gwiwa da dan tsaga a gefen kasan wandon.
A haka na dauki kayan shayin zuwa part din shi na samu ya fito daga wanka yana saka jallabiya a jikin shi na aje kayan bayan nayi sallama ya amsa min .
Ina ajewa wayan shi na kara ya dauka kai tsaye saman gadon shi na nufa na zauna ina hangoshi daga inda yake tsaye bakin seif din shi yana amsa wayan .
A hankali na kwashi kafana dake zube na haye gadon da kyau gabana sai faduwa yakeyi don ban san abinda zai iya biyowa bayan hakan danayi mai ba.
A yadda nasan ya tsanin hakan a baya in ba lokacin da baida lafiya ba har ya nemi taimakona a ranan bayan hakan ban taba yin gigin kawo kaina wurin shi ba haka.
Idona na mayar na lumahe na fara jero addua a bakina ban masan wanda zan karanta ba ina dai yin duk wanda yazo min a lokacin ne.
A haka yana karba wayoyin dake faman shigo mai a tsaye har ya hada tea din yana sha duk a tsaye din kafin ya koma bakin window dakin ya zuge ya mayar da hankalinshi waje.
Idona na mayar na rufe wani tunane yazo min nasan a lokacin ji yake kamar yayi ihun ganina haka saman gadon shi ya san da manufa nayi mai hakan.
Saidai a yanzu babu yadda zaiyi tunda yasan neman magana nake wurin shi kawai don yin hakan.
A daidai lokaci cikin wanan tunanen ne barci ya soma satana don akwai gajiya a tare dani na tafiyan da mukayi a mota ranan .
Kamar a mafalki nake jin muryab shi yana fadin zainab a nan zaki kwana ne ki tashi kafin barci ya dauke ki mana.
Maimakon in tashi kamar yadda yace sai na gyara kwanciyana da kyau na fita batun shi dama nasan za a rina ga yin hakan.
Saida ya dan dade tsaye a kaina yana kallona kamar yana nazarina kafin inji ya taka zuwa dayan bangaren gadon ya hau a hankali kamar mai tsoro ya da kwanta rabin kafafuwan shi a kasa.
Kamar an zabureshi naji ya mike zaune na dan lokaci can kuma ya koma ya kwanta tare da daukan dayan hannun shi ya dora saman fuskanshi.
A haka har barci ya dauke mu kowa da irin tunanen da yake a ranshi a lokacin nikan cike nake da tsoro da mamaki shi a lokacin.
Tabbas malam yayi gaskiya don wanan abin nasa bana kai sake bane irin yadda naga yanayi a lokacin don kawai na zo inda yake a ranan na kwanta a kusa dashi yake nuna wasu irin halaiya na daban.
Da a yan shekarun baya da suka wuce ne ina tsoron shi sosai gaskiya ba zan iya kwanciya a dakin ba ganin yadda yakeyi din nan.
Amma a yanzu dana dan kara shekaru a tare dashi abubuwan nasa sun daina firgitani haka kai tsaye.
Can a cikin barci nake jin kamar ana kokawa dashi na bude idona da sauri don gani meke faruwa dashi.
Barcin shi yakeyi amma kuma kamar a wahalce yake a cikin barcin nasa sai dai yana faman juyi kamar yana faman fada da wani a lokacin.
Allah ya taimakeni dabaran yin addu,a yazo min tun ina addua har na fara karatun kur,ani da karfi a fili.
Sannu a hankali naga ya fara sakewa numfashin shi yana dawowa normal can ya sauke ajiyan zuciya kafin ya juya yana gyara kwanciyan shi.
Tsoron kan naji shi a ranan gaskiya barci kuma ya kaurace min a idona gaskiya sai addua da tunane nakeyi lokaci guda.
Kafin asuba barci ya dan daukeni sai dai abin mamaki har mukai sallah ya koma min kamar bashi bane yayi wanan abin a cikin dare sai gashi ya koma normal dinshi.
Nikan sai ya barni cike da tunane a raina sai faman satan kallon shi da nakeyi har na fice daga dakin na koma dakina .
Da kyat na samu nayi wanka don barcin da nakeji a lokacin riga na saka na fada saman gadon sai barci haka ya jawo ban samu fitowa da wuri ba ranan sai wajajen sha dayan rana na falka.
Saidana shirya ne na fito don gaida umma sai na samu sun shirya wai dama ni suke jira un fito muyi sallama su zasu tafi.
Da mamaki nake kallon umma tare da tambayan umma wani abu ya faru ne kuma take fadi cikin mamaki itama .
Zainab mun dawo dake dakin ki lafiya kuma alhamdullahi ba, a samu matsalan komai ba a gun mijin ki to me kuma zamu tsaya yi yanzu ?
Ai sai ya zama muna rashin hankali ko gamu har mu uku da yaran nan ai sai mijin naki ya daukemu mutanen banza kuma.
Kedai ki daure kiyi duk abindana fada maki a naki bangaren da yardan Allah koma meye Allah zai sama maki mafita a nan.
Umma zanyi kamar yadda kikace dani insha Allahu amma zancen tafiyan ku yau don Allah a fasa har zuwa gobe ko jibi sai ku tafi.
Sam umma din bata yarda ba a karshe saina roketa su dakata har ya fito suyi sallama dashi don Allah bata soba dole dai ta yarda da hakan.
Hira mukeyi niko sai tunanen abubuwa nakeyi a raina akan halin danaga yaya a ciki a daren jiya din nakeyi.
Na tambayi kaina koshi yasa malam yake fada min sai na kara dagewa da addua da neman tsari nima a jikina ?
Kuma har yake fadin yanzu kabar mutum a yadda kasan shi don bakasan ciki zuciyar shi ba ke nan ya tabbata dai yaya yana cikin wani kungiya kenan dai na asiri ko ?
Sai misalin sha biyu ya shigo dakin suka gaisa nan umma ke fada mai zasu tafi dama shi suke jira ya shigo suyi sallama dashi su tafi.
Bai boye mamakin hakan ba yake fadin haba mama aikwa bari zuwa jibi dai sai ku tafi din idan an shirya tafiyan naku ko ?
Kai haba munzo munyi yadda ya dace tsayawan me kuma zamuyi a yanzu ko hakan ma mun gode kwarai da mutantamun da akayi.
Ina gefe babu abinda nakeyi sai satan kallon shi ina zargin shi a raina tare da fadin watau shi dai ya tara abu goma da goma ke nan a rayuwan shi.
Kai zama cikin kafirai baiyi ba wallahi don komai kama kanka idan ba Allah ya kareka ba sai ka bace hanya ke nan.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM YA YAN UWA MUSULMAI UBANGIJI ALLAH YA BAMU WUNI LAFIYA AMIN YA ALLAH KA SADAMU DA RAHAMOMIN KA KA KAREMU DAGA DUK WANI ABIN KI ALLAHUMA AMIN, , , ,
YAR UWA KADA KI MANTA DA LITTAFIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DA AMIN BA TARE DA DAUKAN HAKKIN KOWA BA A KANKI, , , , , ,
Kamar yadda ya roki umma hakan ne yafaru don sun dage tafiyan nasu sai washe gari da safe zasu tafi din.
Ina dakina kiran wayan shi ya shigo min na dauka yake fadin in sameshi a falon shi na
Showing 333001 words to 336000 words out of 390011 words
Hakama kinfi duk wata yar uwa tasa mafi kusanci a yanzu gareshi kefa mace ce zainab kina da hanyoyin da zaki sauya duk wani akidar shi wanda bai maki ba a cikin ruwan sanyi.
Na marairaice murya ina fadin umma yaya zanyi nikan yace baya son mace a kusa dashi ko dakinsa dokar shiga yasa min a lokacin idan bashi ya bukaci naje nayi wani abuba bana shiga part din shi sam.
Ikon Allah sai kace wanda baya hurda da mata su nake jin haka a garesu Nafisa ta fada a bayana inda take zaune.
Wanan wani irin maganane Nafisa ko kin manta shi din tashin American ne wai bakin akidarsune kawai ya kwasa a zuciyar shi na rashin daukan abu da muhinmaci .
Ki bar wanda bai tashi a cikin al,adan malam bahaushe ba kawai don shi hakan da yakeyi ba komai ya daukeshi ba a wurin shi.
Gyara ya zama dole yanzu gareki ba wai rashin kunya bane yasa nake fadan hakan gaskiyan maganan a nan kema kina da naki laifi zainab.
Dolene ya zamo makwancin ku daya dashi koda hakan ba zai kasance kullun ba haka kuma duk wani bukatan shi ko laluran gida ya zamo kece mai masa shi.
Kyautatawa fa yana daga cikin abinda namiji yafi so a rayuwan shi koda kuwa yarone kankani yana son hakan gareshi.
Wanka ki zamato kece mai tayar dashi kafin ya tashi kin hada mai ruwa ya shiga kin tsaya dakin ki gyara kafin ya fito kin feshe dakin da kanshi kin fitar mai da kayan da zai saka a ranan.
Ya fara shiri idan akwai lokaci ki tsaya har ya shirya kafin ki fita zuwa hada masa dinning da already kin gama abincin kafin ki tayar dashi daga barcin don gudun makara.
Kina zaune kin tsare shi har ya gama ki rakashi idan fita zaiyi kina masa fatan alheri da addu,an kariya a gareshi har ya fice gidan .
Zainan ki fada min cikin wa yan nan halaiyar wani kikewa miji ki a ciki na dukar da kaina kasa tace kin gani .
Inda ake fara samun matsala ke nan a wurin mu, mu mata ana fadin ni mijina bayai min kaza baya min kaza.
Kinga a nan ai matsalan na mace ce don itace tayi sakaci da hakan ba zance ki matsa dole sai ya kwana dake ba a,a.
Wanan kawai idan kin tsare ya isa shi kanshi yaji kunyar kanshi da kanshi yasan abinda yake maki bai dace ba ya gyara wasu daga cikin halin da yake nuna maki din.
Kwanciya a kullun kusa da miji wani sirine da Allah ya boye hakan a zukatan ma,aurata wanda su kadai suka san feeling din hakan.
Amma dake dashi kuna zaune haka a cikin jahilci kowa na ganin laifin wani alhalin dukkan kune masu laifin gaba dayan ku.
Din haka ya zama dole ki gyara kema a naki bangaren a gani ko za a samu nasara a wanan bangaren.
Don Allah zainab kiyiwa Allah kema kiji tsoron Allah ki gyara kada kiyi tsamanin Allah ba zai iya kamaki da laifin wanan sakacin ba.
Irin wanan har sai mutum ya shiga wani hali ma dan uwa shi bai sanda hakan ba sai azo ana ganin laifi mutum daya.
Hawaye nakeyi kawai zuwa yanzu nasiha sosai umma ta zaunar dani tayi min sosai a karshe tace in tashi in tafi gurin mijina mu gaisa.
Hakana mike ba don naso ba na nufi hanyar fita daga dakin gwiwa duk sunyi sanyi sai faman sake saken yadda zamuyi arba dashi nakeyi bayan abinda na aikata masa din nagudu .
Daki na shiga na dan kara gyara jikina kafin na fito zuwa kasa babu kowa a falon sai na,uran wuta dake aiki a lokacin.
Dan fita nayi na hango su can a gaban gidan zaune su ukku saman fararen kujerun roba dashi da ya Uzaifa da mukazo tare sai wani da ban san kowaye shi din ba tare dasu lokacin.
Gabana ne ya fadi naji tsoron hakan don ban amice da imanin shi ba har lokacin nan don tsoro nake jin kasancewar su tare da wani namiji dan uwana ko wani musulmi a yanzu.
Wata zuciyane tazo min da magana tana fada min haba ya zai aikata hakan kan dan uwan ki komai abinsa ai yasan kunya.
Tunanen hakan yasa na danji sanyi a raina na juya ba koma part dina ba tare dana je inda suke din zaune ba suna shan iska din.
Zama nayi a daki ni kadai ina tunane ta yaya zan fara tunkaran yaya din kamar yadda umma ta umurceni dayi yanzu.
Kawar da kunya da nauyi zanyi in sameshi kai tsaye cikin dakewa don haka ya zama dole in koyi yin hakan in jeraba in gani ko zan samu sauki a hakan .
Kafin na koma tunane su mami kuma ta wani hanya zan bulo masu a yanzu don dai na kawar da irin tsana da bakin cikin da suke gwada min a fili.
Shawaran umma dai din zan bi da tace in nuna ban ma san sunayi ba in dinga wayen cewa kawai idan sun min abu in daina nuna damuwana a kai.
In nuna masu hakan bai dameni bani da dansu nake zaune bada su ba hakan zai kara jefasu cikin shakku da fargabana.
A haka ina faman tunane har lokacin sallah magariba yayi na mike na gabatar da alwala na tayar da sallah.
Ban fito dakin ba sai da nayi sallah insha,i na yi wanka na fito daga dakin dakin umma na fara shiga na gaida ita inda na samu an kawo masu abincin dare.
Ban wani tsaya ba don tana zaune har lokacin tana lazumi na fita bayan mun gaisa kai tsaye part din shi na nufa .
Gabana sai faduwa yakeyi haka na daure na shiga dakin baya falo na nufi kuryan dakin ban hango shi ba ma nan nabi dakin da kallo na dan lokaci yana gyare tsab kafin in juya zan fice daga dakin naji ance dani.
Ki karaso mana zaki koma kuma nayi mamakin daga ina yake magana sai gashi ya juyo saman kujeran dake kallon window dakin nasa irin sofa din nan mai laushi yana kwance sama da tasbaha a hannun shi yana ja.
Saida na dan kadu kafin in samu courage din fadin dama ba wani abu nazo yi ba zuwa nayi na gaishe ka da wuni naji ya jikin naka kuma ?
Ina magana ina karasowa inda yake zaune din gefen kafan shi na samu na zauna ya dan ja kafan nasa kadan yana fadin.
Naji sauki dama ba wani ciwo bane ai kinsan halin mami da rudewa ciwon kaine dole ta saka saida akai min karin ruwa jiya.
Tafika damuwane da jikin ka don kai baka dauki hakan serious ba shiya sa su inna suna gaida kai sunce ace sun gode.
Ni zan gode masu ai da suka dawo min dake lafiya aina dauka zaki dawo tare da Asabe ne ta kwana muna biyu nan ?
Asabe kuma na tambaya a cikin mamaki yace eh ai yanzu irin su kin san hutu suke so da kulawa kullun naga tsohuwan tana ban tausayi wallahi.
Ni kan ka rufa min asiri na dauko asabe gidan nan ace kuma na cika gida da yan uwana haka sa,adatu ma tazo da sunan kwana biyu hakan ya zama abin magana.
Shiru yayi na dan lokaci bai ban amsa ba sai can yace amma nan dai gidanane ko ba gidan wani ba kuma yan uwan matane suka zo muna ai.
To idan kana son tazo sai ka aika a dauko ta zaifi tunda yanzu ban zo da ita ba yace zan dauko su din ai ita da hjy su kwana muna biyu kafin tafiyan mu.
Na kawar da zancen da fadin abinci fa yace tea na umurce su su hado min kafin in kwanta karfe tara na dare.
Ba sai sun kawo ba tunda na dawo wanan aikinane yanzu ai na fada ina mikewa tare da fadin wani nau,i za a hada ma yace black tea na jinger.
Na juya yake fadin bakya son hutu yanzu ke nan nace ai wanan aikin lada zanyi don nayiwa dan uwana dawainiya.
Na fita ya bini da kallo kamar wace ya fara gani a ranan ko yana kallon wani abu a jikina.
Kai tsaye kitchen na nufa a karo na farko inda na samu yan aikin suna gyaran kitchen din cikin girmamawa suka shiga gaidani .
Na amsa ina fadin ruwa nake son hadawa oga shayi da sauri namijin ya taso yana fadin dama oga yace a hada mai zuwa nine akai masa.
Ka barshi akwai hadin da zanyi mai na fada tare da juyawa zuwa dakina dauko abinda nakeson zubawa tunda Allah ya ban sa,an wanan ranan ke nan a kanshi duk da malam ya fada min ba matsala wurin hada mai din.
Kamshi sosai na zuba sai ganyen shayin daya biyo baya ina tsaye har ruwan ya tafasa sosai kafin na juye na tace shi, na mayar a cikin flask..
Dakina na nufa da flask din wanka nayi na zauna tsab na gyara jikina na kawo hijab na saka na shiga wurin umma na samesu suna hira nake fadin idan akwai abinda suke so a tambayi fadila za a kawo masu.
Na fito na kara gyaran jikina tsab da turaruruka a cikin hikima na shafa wani da malam ya bani dan mitsitsi dashi a jikina kamar yadda yace a ko wani sako na jikina din.
Na gama na sanya wani rigan baci mai silk mai dan hannu pink clour da dan filawa a gaban rigan sai dan wandon shi iya gwiwa da dan tsaga a gefen kasan wandon.
A haka na dauki kayan shayin zuwa part din shi na samu ya fito daga wanka yana saka jallabiya a jikin shi na aje kayan bayan nayi sallama ya amsa min .
Ina ajewa wayan shi na kara ya dauka kai tsaye saman gadon shi na nufa na zauna ina hangoshi daga inda yake tsaye bakin seif din shi yana amsa wayan .
A hankali na kwashi kafana dake zube na haye gadon da kyau gabana sai faduwa yakeyi don ban san abinda zai iya biyowa bayan hakan danayi mai ba.
A yadda nasan ya tsanin hakan a baya in ba lokacin da baida lafiya ba har ya nemi taimakona a ranan bayan hakan ban taba yin gigin kawo kaina wurin shi ba haka.
Idona na mayar na lumahe na fara jero addua a bakina ban masan wanda zan karanta ba ina dai yin duk wanda yazo min a lokacin ne.
A haka yana karba wayoyin dake faman shigo mai a tsaye har ya hada tea din yana sha duk a tsaye din kafin ya koma bakin window dakin ya zuge ya mayar da hankalinshi waje.
Idona na mayar na rufe wani tunane yazo min nasan a lokacin ji yake kamar yayi ihun ganina haka saman gadon shi ya san da manufa nayi mai hakan.
Saidai a yanzu babu yadda zaiyi tunda yasan neman magana nake wurin shi kawai don yin hakan.
A daidai lokaci cikin wanan tunanen ne barci ya soma satana don akwai gajiya a tare dani na tafiyan da mukayi a mota ranan .
Kamar a mafalki nake jin muryab shi yana fadin zainab a nan zaki kwana ne ki tashi kafin barci ya dauke ki mana.
Maimakon in tashi kamar yadda yace sai na gyara kwanciyana da kyau na fita batun shi dama nasan za a rina ga yin hakan.
Saida ya dan dade tsaye a kaina yana kallona kamar yana nazarina kafin inji ya taka zuwa dayan bangaren gadon ya hau a hankali kamar mai tsoro ya da kwanta rabin kafafuwan shi a kasa.
Kamar an zabureshi naji ya mike zaune na dan lokaci can kuma ya koma ya kwanta tare da daukan dayan hannun shi ya dora saman fuskanshi.
A haka har barci ya dauke mu kowa da irin tunanen da yake a ranshi a lokacin nikan cike nake da tsoro da mamaki shi a lokacin.
Tabbas malam yayi gaskiya don wanan abin nasa bana kai sake bane irin yadda naga yanayi a lokacin don kawai na zo inda yake a ranan na kwanta a kusa dashi yake nuna wasu irin halaiya na daban.
Da a yan shekarun baya da suka wuce ne ina tsoron shi sosai gaskiya ba zan iya kwanciya a dakin ba ganin yadda yakeyi din nan.
Amma a yanzu dana dan kara shekaru a tare dashi abubuwan nasa sun daina firgitani haka kai tsaye.
Can a cikin barci nake jin kamar ana kokawa dashi na bude idona da sauri don gani meke faruwa dashi.
Barcin shi yakeyi amma kuma kamar a wahalce yake a cikin barcin nasa sai dai yana faman juyi kamar yana faman fada da wani a lokacin.
Allah ya taimakeni dabaran yin addu,a yazo min tun ina addua har na fara karatun kur,ani da karfi a fili.
Sannu a hankali naga ya fara sakewa numfashin shi yana dawowa normal can ya sauke ajiyan zuciya kafin ya juya yana gyara kwanciyan shi.
Tsoron kan naji shi a ranan gaskiya barci kuma ya kaurace min a idona gaskiya sai addua da tunane nakeyi lokaci guda.
Kafin asuba barci ya dan daukeni sai dai abin mamaki har mukai sallah ya koma min kamar bashi bane yayi wanan abin a cikin dare sai gashi ya koma normal dinshi.
Nikan sai ya barni cike da tunane a raina sai faman satan kallon shi da nakeyi har na fice daga dakin na koma dakina .
Da kyat na samu nayi wanka don barcin da nakeji a lokacin riga na saka na fada saman gadon sai barci haka ya jawo ban samu fitowa da wuri ba ranan sai wajajen sha dayan rana na falka.
Saidana shirya ne na fito don gaida umma sai na samu sun shirya wai dama ni suke jira un fito muyi sallama su zasu tafi.
Da mamaki nake kallon umma tare da tambayan umma wani abu ya faru ne kuma take fadi cikin mamaki itama .
Zainab mun dawo dake dakin ki lafiya kuma alhamdullahi ba, a samu matsalan komai ba a gun mijin ki to me kuma zamu tsaya yi yanzu ?
Ai sai ya zama muna rashin hankali ko gamu har mu uku da yaran nan ai sai mijin naki ya daukemu mutanen banza kuma.
Kedai ki daure kiyi duk abindana fada maki a naki bangaren da yardan Allah koma meye Allah zai sama maki mafita a nan.
Umma zanyi kamar yadda kikace dani insha Allahu amma zancen tafiyan ku yau don Allah a fasa har zuwa gobe ko jibi sai ku tafi.
Sam umma din bata yarda ba a karshe saina roketa su dakata har ya fito suyi sallama dashi don Allah bata soba dole dai ta yarda da hakan.
Hira mukeyi niko sai tunanen abubuwa nakeyi a raina akan halin danaga yaya a ciki a daren jiya din nakeyi.
Na tambayi kaina koshi yasa malam yake fada min sai na kara dagewa da addua da neman tsari nima a jikina ?
Kuma har yake fadin yanzu kabar mutum a yadda kasan shi don bakasan ciki zuciyar shi ba ke nan ya tabbata dai yaya yana cikin wani kungiya kenan dai na asiri ko ?
Sai misalin sha biyu ya shigo dakin suka gaisa nan umma ke fada mai zasu tafi dama shi suke jira ya shigo suyi sallama dashi su tafi.
Bai boye mamakin hakan ba yake fadin haba mama aikwa bari zuwa jibi dai sai ku tafi din idan an shirya tafiyan naku ko ?
Kai haba munzo munyi yadda ya dace tsayawan me kuma zamuyi a yanzu ko hakan ma mun gode kwarai da mutantamun da akayi.
Ina gefe babu abinda nakeyi sai satan kallon shi ina zargin shi a raina tare da fadin watau shi dai ya tara abu goma da goma ke nan a rayuwan shi.
Kai zama cikin kafirai baiyi ba wallahi don komai kama kanka idan ba Allah ya kareka ba sai ka bace hanya ke nan.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
ASSALAMU ALAIKUM YA YAN UWA MUSULMAI UBANGIJI ALLAH YA BAMU WUNI LAFIYA AMIN YA ALLAH KA SADAMU DA RAHAMOMIN KA KA KAREMU DAGA DUK WANI ABIN KI ALLAHUMA AMIN, , , ,
YAR UWA KADA KI MANTA DA LITTAFIN KUDINE KI BIYA KI KARANTA A CIKIN SALAMA DA AMIN BA TARE DA DAUKAN HAKKIN KOWA BA A KANKI, , , , , ,
Kamar yadda ya roki umma hakan ne yafaru don sun dage tafiyan nasu sai washe gari da safe zasu tafi din.
Ina dakina kiran wayan shi ya shigo min na dauka yake fadin in sameshi a falon shi na
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94Chapter 95Chapter 96Chapter 97Chapter 98Chapter 99Chapter 100Chapter 101Chapter 102Chapter 103Chapter 104Chapter 105Chapter 106Chapter 107Chapter 108Chapter 109Chapter 110Chapter 111Chapter 112 Chapter 113Chapter 114Chapter 115Chapter 116Chapter 117Chapter 118Chapter 119Chapter 120Chapter 121Chapter 122Chapter 123Chapter 124Chapter 125Chapter 126Chapter 127Chapter 128Chapter 129Chapter 130Chapter 131