ta girgiza masa alamar eh, kumatunta ya shafa yace "ayyah, sannu, bara na dawo daga masallaci na miki tausa."
Dariya tayi ta kamo hannunshi ta fara cire mishi kayan jikinshi, da haka kuma ta shigar dashi douche ta sakar masa ruwa ta fara wankeshi soso da sabulu, cikin towel ta sakashi ta fito dashi, bakin gado ta zaunar dashi ta shafeshi da mai, ta d'auko kayan da zata saka mishi aka fara kiran sallah, cikin gaggawa ta saka mishi ta fesheshi da turare sannan ta mishi bye bye ya tafi masallaci.
Zuby da taga fitarshi da qyar takai kanta d'aki tana tunani kala kala, wato itace ya raina shi yasa ma ko wanka bayayi a wannan lokacin in yana d'akinta, qwafa tayi tace "zaizo ya sameni, wallahi saiya gane bashi da wayo, kuma ina nan akan bakana, sai dai ka gaji ka bani hak'uri akan marin daka min amma badai ni ba."
_HAMAGIYA_π
Kamar yanda saba saida yayi sallah isha'i kafin ya shigo tare da Ishaq da abokinshi Abdul da kuma Noura, saida ya fara shiga wajen Baba sannan wajensu Mama, daga nan kuma d'akin Zuby ya nufa, yana shiga ya sameta zaune tana latsa wayarta, "assalama alaiki."
Shiru bata amsa ba kuma bata kalleshi ba, zaune yayi kusa da ita yace "ya gida?"
Ko kallonshi ba tayi ba tace "ba gashi nan ba kana cikinshi, koda wani abu ne kuma?"
Kallonta yayi yana jin kamar ya maketa da duka, amma saiya daure yace "Zubeida, yanzu kina ganin haka shine daidai, kina ganin ya kamata ace ana samun wannan matsalar a tsakaninmu, me yasa kike haka, idan wani abu na miki ki fad'a min? ni ba fad'uwa bane a gareni danna baki hak'uri."
A kauce ta kalleshi tace "au, wai baka ma san meka min ba, ka duba fa ka gani."
Ta fad'a tana nuna mishi kumcinta inda ya mara tana fad'in "ka duba ka gani, har yanzu akwai shatin hannunka a lokacin daka mareni saboda kawai na fad'i sunan daya dace da waccen matar taka , amma shine kake nuna babu abinda ya faru ma."
Tsaye ya mik'e yana fad'in "in dan wannan ne to kiyi hak'uri, yanzu ki tashi muje kuci abinci."
"Humm, kaje kaci ni ba zanci ba, dan ba zan iya cin abincinta ba, kai dai da aka saba barbad'a maka kana ci kaje kaci."
Wata yar sisiriyar dariya yayi yace "idan mutum yana abu to baya da yarda da kanshi, haka zai dinga ma kowa kallon zargi yana ganin shima yana abinda yake yi , amma duk da haka ki tashi muje, danke baki isa ki canzamin tsari ba."
Tunda ya fara magana gabanta ke fad'uwa, tunaninta ko yaga abinda take, basarwa tayi tace "na fad'a maka ba zanci ba kaje kai kaci."
"Zaki tashi ko saina takaki a wajen nan." tsawar daya mata ce tasa ta tashi tsaye bata shirya ba.
_Ni kam nace, Khairat ma taji wannan tsawar bare ke_π
Hijabi ta dauka tana gunguni tasa ta wuce shi kuma yana binta da harara, tsaye taga su Ishaq amma bata kulasu ba ta wuce kewayen Khairat tana turo baki gaba, bayanta yabi shima saida suka shiga ta tsaya shi kuma ya shiga da sallama, tashi tayi daga zaunen da take tana fad'in "sannu da zuwa."
Yana mata murmushi yace "sannu uwar gidana, ana hutawa."
Wani dad'i ne taji ya kasheta wanda yasa ta fara shafar qirjinshi tana murmushi, d'orawa yayi da "bak'inki sun iso."
Sakinshi tayi tace "to bara na fitar musu da kujerun nan, koya ka gani?"
"Ai yanda ki kayi shine daidai."
Kujera ta d'auka yace "a'a, bari wannan aikina ne." matsowa yayi kusan kunnenta yace "na sani kun kinmin ajiya anan."
Murmushi kawai tayi shi kuma ya fitar da kujerun ya aje sannan ya fita da qaramin tebur d'in shima, kwanukan abincin ta fito dasu a lokacin taga Zuby tsaye, da murmushi ta kalli Zuby tace "sannu 'yar uwa."
Saida ta harara sama da qasanta taja dogon tsaki da yasa Umar Faruk kallonta, banza sukayi da ita shi kuma ya shigo dasu Ishaq, hijabi Khairat ta d'auko abinda Umar Faruk baiyi tunani ba, sawa tayi sannan ta fito ta samesu zaune tace "sannunku da zuwa."
"Yawwa, sannu madame, ya gida?
"Lafiya lau, ya qoqari?"
"An gode Allah."
Umar faruk ne ya kalli Zuby saboda jin tak'i magana, amma abin takaici saita wurga mishi harara, d'auke kanshi yayi yana murmushin yak'e, muryar Khairat ce ta katse mishi shiru da fad'in "ya aiyuka?"
"Alhamdulillah, ya fama da ango?" cewar Abdul.
"Kallon wanda yayi maganar tayi sannan ta kalli Zuby dake hararansu tace "yar uwa kinji fa, wai fama, ba wani fama da muke dashi, shifa kamar jariri ne a hannunmu."
Tuntsirwa sukayi da dariya Ishaq ya d'ora da " ashe mutumin an shiga hannun mata."
D'an matsowa Khairat tayi zata zuba abincin sukaji muryar Zuby tace "aikin banza kawai." tana fad'a ta wuce ta koma inda ta fito.
Dakewa Umar Faruk yayi ya d'agawa Khairat hannu yace "a'a baby, barshi zan zuba, kije ki huta yau duk kibi kin gajiyar min da kanki."
D'agowa tayi tana kallonshi tana murmushi tace "da babu kaine a ciki sai nace na gaji, amma hidimarka ba zata tab'a gajiyar dani, domin kowace matsowa da zanyi wajen aikinka , to a cikin lada nake, haka ka fad'a min a cikin karatunmu, ka barni na qarasa samun ladata baby."
Sumbatar yatsunshi yayi ya jefa mata, kuma harga Allah yaji dad'in abinda ta fad'a shi yasa yayi hakan, murmushi tayi ta kanne masa ido d'aya sannan ta fara zuba abincin, jus d'in data had'a ta d'auko cikin wata juge mai kyau da cup d'inta ta zuba musu, haka ma furar data dama wacce tayi kyau ko a ido ta zuba musu kafin ta kalli Umar Faruk tace "aci lafiya."
"Mun gode, Allah ya miki albarka." cewar Umar Faruk.
Saida ta d'an sunkuya kamar zata duk'a har qasa sannan tace "ameen, na gode." sannan ta koma d'aki.
Tana shiga ta zauna kan doguwar kujera tana jin yanda suke surutu tare da yabawa girkin da suke ci, dad'i taji tare da sake qudurawa zata sake gogewa wajen girki, har saida suka gama suka tashi tafiya sannan Umar Faruk yace ta fito suyi sallama, fitowa tayi sukace "madame mun gode, Allah ya saka da alkairi, girki fa yayi ba dama, muna muku fatan alkairi Allah ya bar qauna."
"Ameen, mune da godiya ai da kuka zo inda muke."
Juyawa sukayi zasu fita Khairat ta kalli kan tebur d'in tace "wa ya bar makulli?"
Juyowa sukayi da sauri Noura ya d'auka yana fad'in "Lah, nawa ne."
Wani dundu Umar Faruk ya sakar masa a baya yana fad'in "munafiki, harda cewa kaika koshi ba zaka ci dayawa ba, shine harda mantuwa."
Fashewa sukayi da dariya suka fita, ita kuma d'aki ta koma ta cire kayan jikinta ta shiga douche ta watsa ruwa sama sama cikin sauri ta fito, rigar bacci ta fara d'aukowa ta saka sannan ta shafe jikinta da turare, yanzu ma sakin gashinta tayi ya bazu a bayanta, powder kad'ai ta shafa da lips mai k'amshi sannan ta d'auko had'in da tayi ta zauna harta shanye Umar Faruk bai shigo ba, bonbon (sweet) ta d'auka tasa a bakinta saiga Umariri an shigo...
17/08/2019 Γ 20:13 - Meerahgeeβ€: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
4β£6β£
Tsakiyar gado ta kwanta tana tsutsar alawar bakinta cikin wani irin salo, hannu ta mik'a masa alamar yazo, ganin haka yasa ya huri iska kafin ya juya ya fita, k'ofa ya rufe sannan ya shigo d'akin tare da rufe k'ofar, mab'allan rigarshi ya fara cirewa shima yana aika mata da wani kallon, kashe wuta yayi ya haura kan gadon ya mata runfa, bakinshi yakai ga nata ya fara tsutsa, alawar bakinta suka fara wasa da ita suna tsutsa a tare....
_Hmmmmmm, sai ana sayawa fa, inba haka ba yanzu sai kaji ana cewa kaza kaza_
Basu rintsa ba a tsawon dare, raya sunna kawai suke suna gajiyar da kawunansu, duk da Khairat takai maqura ta kuma gaji, amma haka ta daure ta kasa nuna mishi gajiyarta, tare sukayi wanka sukayi alwala suka fito, da kanshi yasa mata kayan sannan yasa nashi, sumbatar goshinta yayi yace "zan tafi masallaci, amma ba zan jima ba zan dawo."
A wahalce ta kalleshi tace "saika dawo."
"Ok." ya fad'a ya sake sumbatar goshinta ya d'ora da "Ina sonki alkairina."
****************
K1mar yanda ya fad'a bai jima ba, yana zuwa suka koma kan gado tana rik'e da littafi, harta fara bud'awa dansu d'ora karutunsu ya karb'a ya aje yana fad'in "kinga kawo, yau dai kawai mu hak'ura da karatun, so nake kiyi bacci sosai."
A qwalla ta d'auki second ashirin kafin ta amsa da "lafiya."
Taushe zuciyarshi yayi da k'arfi yace "idan kin shirya kimin magana na saukeki."
Jin tayi shiru yasa ya kalleta, idonsu ne suka had'u tana wurga masa harara, ranshi ne yaji yakai qololuwa wajen b'aci, cikin zafin nama ya fizgo hannunta tare da mannata a bango ya taushe, k'ashin dake wuyan hannunta ya matse sosai yana fad'in "wa kike harara, dawa kike nace?"
Tuni idonta suka kawo ruwa, kasa magana tayi hakan yasashi sanya yatsunshi biyu ya janye rigarta ya kaisu ga cikinta ya tsamuka, wata qara ta saki tare da fashewa da kuka lokaci d'aya, "ni kike harara, zaki fad'a min ko saina cire fatarki?"
Cikin fashewa da kuka tace "dan Allah kayi hak'uri yah Umar, wallahi ba zan sake ba, akwai zafi wallahi dan Allah ka sakeni."
Sakinta yayi yana hararanta yace "na sake gani wallahi ranki zaiyi mugun b'aci , tunda na lura ba zaman lafiya kike nema dani ba, kuma na fad'a miki kimin magana kafin ki tafi."
Fita yayi ya barta a tsaye tana kuka, saida ta gaji dan kanta sannan ta d'auki wayarta ta dannawa Mama kira, saida tayi kusan kira biyar ana shida Mama ta d'auka dan tana bacci ita, cikin muryar kuka tace "Mama wallahi yah Umar baya sona yanzu, waccen karuwar duk ta d'auke mishi hankali, ni Mama kawai ki raba auren nan wallahi ba zan iya ba, ni na gaji da wannan bak'in cikin."
"Me kuma ya faru yanzu da safiyar nan?" cewar Mama cikin magagin bacci.
"Mama yanzu haka fa saida ya sani kuka, ni kawai nace miki na gani kisa ya sakeni kawai."
Tsagaita kukan tayi tace "amma fa Mama bana da kud'i ni, ya zanyi nazo nan."
"Karki damu kizo kedai, ni zan biya komai."
Cikin farin ciki tace "to Mama, sai nazo."
"Yawwa, ki daina kuka kinji, ki rabu dashi da 'yar iskar yarinyar, duk zanyi maganinsu wallahi, kuma wannan karan harda uwayen da yan uwanshi duk zan had'a."
"To Mama na gode, sai nazo d'in."
Da haka sukayi sallama ta fara shirin tafiya ecole cikin uniforme d'inta, tana gamawa ta fito ko abinda zata ci bata tsaya had'awa ba ta fito, Ruk'ayya ta samu tana wanke wanke tace "Ruk'ayya, kije ki fad'awa yah Umar na shirya."
"To." Ruk'ayya ta fad'a ta wuce, Mama dake d'aki zaune tana jinsu tana mamakin yanda Zuby ko sau d'aya bata tab'a taka qafarta ba ta shiga d'akin da sunan tazo gaisheta, sai dai idan taje suna hira da Ruk'ayya, bare kuma sauran iyayen, tana zaunawa tsakar gida dasu dai suyi hira amma babu wanda take shiga ta gaisheshi.
Ruk'ayya kam tsaye take a k'ofar d'akin tana sallama, jin shiru yasa ta d'an had'a da bubbuga k'ofar, a tare suka motsa saishi ya sake mayar da kanta akan pillow yace "shiiii , koma ki kwanta baby, zan duba na gani."
Sake gyara kwanciya tayi shi kuma ya bud'e k'ofar, cike da ladabi tace "ina kwana yah Umar."
"Lafiya lau Ruk'ayya, yadai?"
"Zuby ce tace na maka magana."
"Ok, kice ina zuwa."
"To." ta fada ta sunkuya ta tattare kayan da Khairat tayi aiki dasu jiya danta wanke sannan ta juya ta fita.
Tana tsaye saiga Umar Faruk ya fito da doguwar riga da makullin mota a hannu, ganin ya nufi hanyar waje yasa tabi bayanshi, saida ya shiga ya tayar da motar sannan ta shiga suka d'auki hanya, babu mai magana har sukayi nisa, Umar Faruk ne yace "ya karatun naki?"
Cikin turo baki tace "lafiya lau."
"Yayi kyau, babu wani abu da yake d'aure miki kai kuma?"
"Babu."
Bai sake mata magana ba harya sauketa, suna tsayawa tayi wuf ta fita daga motar ko kallonshi, ita ala dole ranta a b'ace yake, girgiza kai yayi kawai ya wucewarshi, restaurant d'in da Khairat ta tab'a sashi amsowa Mama abinci ya biya, oder abinci ya musu sannan ya wuce gidan yana tunano daren jiya, murmushi kawai yake saki yana jin farin ciki har zuciyarshi, tabbas da yana da arziki daya mallakawa Khairat duk abinda yake dashi kyauta, dan abinda yaji jiya yafi k'arfin tunaninshi, abune daya kusan zautar dashi ya kusa sashi haukacewa, baisan dame zai iya misalta dad'i da farin cikin daya ji ba, amma dai yasan inhar haka zasu kasance, to daf yake daya haukace ko zuciyarshi ta buga saboda farin ciki, da haka ya isa gida kai tsaye d'akinta ya wuce, cak yaja ya tsaya saboda ganin Khairat wacce koda taga ya fita itama ta tashi da gaggawa ta shiga wanka, cikin riga da wando tayi sauk'akk'an kwalliya tana suyar qwai.
Cikin k'agaggen fara'a ta rumgumeshi cikin taushin murya tace "sannu da zuwa."
"Yawwa sannu, amma me yasa zaki wahalar min da kanki, kinga abin kari fa na siyo."
Kasa magana tayi sai langab'ewa da take kamar wacce tasha wani abu, kallon fuskarta yayi yana dariyar mugunta yace "yadai baby na ganki sukuku dake haka?"
Sakinshi tayi ta koma kujerarta ta zauna tana juya qwan tana fad'in "ba komai, kawai dai bacci ne bai isheni ba."
Karb'ar cokalin hannunta yayi ya durk'usa yana fad'in "kije ki kwanta to zan qarasa."
A hankali tace "da gaske?"
"Eh, na hutar dake da abinda ke cikinki."
Tashi tayi tana hamma tana murzar ido tace "babu komai a cikina sai hanji."
Binta yayi da kallo harta shiga d'aki, akan doguwar kujera ta kwanta bacci harya sake d'aukarta sai gashi ya shigo ya gama had'a komai, had'awa yayi da wanda ya siyo sannan ya tasheta suka ci, ganin lokaci ya tafi yasa Khairat nuna mishi agogo da hannu, kallo yayi ya kalleta yace "me?"
"Lokaci ya tafi, ka tashi ka shirya karka makara fa."
Cike da zolaya yace "to saime, naga nine mijin Hajia Khairat, babu wanda zai tuhumeni, kuma ma ai ina gida tare ina kula da ita."
"Kenan yau ba zaka fita ba?" ta tambaya.
Cike da kwonkwonto yace "umm , ina tunanin kamar haka dai."
Duka ta kai masa a qirji tana fad'in "tashi ni babu ruwana, abinda ma na kusa siyar da compagnie."
Kallonta yayi yace" saboda me?"
Saida ta dauke ido daga kallonshi tace "ina so ne na zauna tare dakai nayi bautar aure."
"Ke." ya fad'a da k'arfi tare da d'orawa da "rufa min asiri, kina so ki sani a bakin duniya ne? to bana ciki nidai."
Murmushi kawai tayi tace "dan Allah ka tashi ka shirya kazo ka tafi."
"Na makara fa, kina so naje manager ya hukuntani ne?"
"Aiko yana hukunta kowa banda mijin Hajia Khairat, koya kace?"
Da murmushi yace "kuma fa hakane tawa, ban biyar." ya fad'a tare da bata hannu, hannun ta bashi itama suka bige kafin ya mik'e yana fad'in "ina da sa'a fa dana zama mijin Hajia."
Da murmushi kawai ta bishi tana sake kishingid'a akan kujerar, sauke idonta tayi akan gado tana tunano daren jiya, ajiyar zuciya ta sauke tana mai jin farin ciki da Allah ya bata miji kamar Umar Faruk, mijin da zai iya wayar gari yana d'ebe maka kewa ba tare da gajiya ba, ga salo masu rikita mutum bugu da qari baya da qyanqyami, zai iya kai bakinshi ko ina na mace, da tunanin nan Umar Faruk ya fito ya sameta, tashi tayi duk da a gajiye take haka ta tayashi shiryawa cikin bleue riga da bak'in wando, kayanta ta nufa ta bud'a sai gata da wasu kwali a hannu guda uku, ajewa tayi akan gado ta bud'a babban, wasu shegun takalmi ne suka bayyana qafa ciki masu masifar kyau, maganar tsada ma an ajeshi gefe, da kanta ta duk'a har qasa bayan ta zaunar dashi akan gado ta fara saka mishi takalmin, da mamaki yake kallonta yace "wannan fa?"
"Tsarabarka ce, ko ka d'auka zan iya bawa kowa tsaraba banda kai?"
Duk tayi maganar ne tana saka mishi takalmin, da kai kawai ya mata alamar a'a, tana gam saka mishi ta dago ta d'auki d'aya kwalin ta bud'e, wata tanfatsetsiyar agogo ce ta fito itama, nan ta makala mishi kafin ta d'auki kwalin d'aya ta bashi a hannunshi, kallo yake da matuk'ar mamaki kafin yace "Khairat, ki rik'e wannan ba zan iya karb'arta ba."
Rai bace ta kalleshi tace "me yasa kuke min haka, gani kuke ni macece bai kamata ina haka ba, ko kuma kuna tunanin wata rana zan goranta muku ne kana mijina na baka abu kak'i amsa wa kake so nama? nifa na d'auka ni dakai d'aya ne, amma shine zaka nuna min ba haka bane, haka qaninka shima na mishi kyauta amma yak'i karb'a, shikenan kaima idan bakya so kaje ka jefa a cikin shara, amma ni na riga na siyo ba kuma zan tab'a amsarta ba."
Ajiyar zuciya ya sauke ya sake kallon kwalin mai d'auke da photon tsaleliyar waya qirar *IPhone XMAX*, tsaye ya mik'e ya rumgumeta yace "shikenan to daina fushin."
Tana cikin qirjinshi tace "ka karb'a?"
Saida ya qara matseta yace "dole na ai, da kai da kaya ai duk mallakar wuya ne."
Duka ta kai masa suka fashe da dariya tana fad'in "hamago, nice
Showing 123001 words to 126000 words out of 186119 words
Dariya tayi ta kamo hannunshi ta fara cire mishi kayan jikinshi, da haka kuma ta shigar dashi douche ta sakar masa ruwa ta fara wankeshi soso da sabulu, cikin towel ta sakashi ta fito dashi, bakin gado ta zaunar dashi ta shafeshi da mai, ta d'auko kayan da zata saka mishi aka fara kiran sallah, cikin gaggawa ta saka mishi ta fesheshi da turare sannan ta mishi bye bye ya tafi masallaci.
Zuby da taga fitarshi da qyar takai kanta d'aki tana tunani kala kala, wato itace ya raina shi yasa ma ko wanka bayayi a wannan lokacin in yana d'akinta, qwafa tayi tace "zaizo ya sameni, wallahi saiya gane bashi da wayo, kuma ina nan akan bakana, sai dai ka gaji ka bani hak'uri akan marin daka min amma badai ni ba."
_HAMAGIYA_π
Kamar yanda saba saida yayi sallah isha'i kafin ya shigo tare da Ishaq da abokinshi Abdul da kuma Noura, saida ya fara shiga wajen Baba sannan wajensu Mama, daga nan kuma d'akin Zuby ya nufa, yana shiga ya sameta zaune tana latsa wayarta, "assalama alaiki."
Shiru bata amsa ba kuma bata kalleshi ba, zaune yayi kusa da ita yace "ya gida?"
Ko kallonshi ba tayi ba tace "ba gashi nan ba kana cikinshi, koda wani abu ne kuma?"
Kallonta yayi yana jin kamar ya maketa da duka, amma saiya daure yace "Zubeida, yanzu kina ganin haka shine daidai, kina ganin ya kamata ace ana samun wannan matsalar a tsakaninmu, me yasa kike haka, idan wani abu na miki ki fad'a min? ni ba fad'uwa bane a gareni danna baki hak'uri."
A kauce ta kalleshi tace "au, wai baka ma san meka min ba, ka duba fa ka gani."
Ta fad'a tana nuna mishi kumcinta inda ya mara tana fad'in "ka duba ka gani, har yanzu akwai shatin hannunka a lokacin daka mareni saboda kawai na fad'i sunan daya dace da waccen matar taka , amma shine kake nuna babu abinda ya faru ma."
Tsaye ya mik'e yana fad'in "in dan wannan ne to kiyi hak'uri, yanzu ki tashi muje kuci abinci."
"Humm, kaje kaci ni ba zanci ba, dan ba zan iya cin abincinta ba, kai dai da aka saba barbad'a maka kana ci kaje kaci."
Wata yar sisiriyar dariya yayi yace "idan mutum yana abu to baya da yarda da kanshi, haka zai dinga ma kowa kallon zargi yana ganin shima yana abinda yake yi , amma duk da haka ki tashi muje, danke baki isa ki canzamin tsari ba."
Tunda ya fara magana gabanta ke fad'uwa, tunaninta ko yaga abinda take, basarwa tayi tace "na fad'a maka ba zanci ba kaje kai kaci."
"Zaki tashi ko saina takaki a wajen nan." tsawar daya mata ce tasa ta tashi tsaye bata shirya ba.
_Ni kam nace, Khairat ma taji wannan tsawar bare ke_π
Hijabi ta dauka tana gunguni tasa ta wuce shi kuma yana binta da harara, tsaye taga su Ishaq amma bata kulasu ba ta wuce kewayen Khairat tana turo baki gaba, bayanta yabi shima saida suka shiga ta tsaya shi kuma ya shiga da sallama, tashi tayi daga zaunen da take tana fad'in "sannu da zuwa."
Yana mata murmushi yace "sannu uwar gidana, ana hutawa."
Wani dad'i ne taji ya kasheta wanda yasa ta fara shafar qirjinshi tana murmushi, d'orawa yayi da "bak'inki sun iso."
Sakinshi tayi tace "to bara na fitar musu da kujerun nan, koya ka gani?"
"Ai yanda ki kayi shine daidai."
Kujera ta d'auka yace "a'a, bari wannan aikina ne." matsowa yayi kusan kunnenta yace "na sani kun kinmin ajiya anan."
Murmushi kawai tayi shi kuma ya fitar da kujerun ya aje sannan ya fita da qaramin tebur d'in shima, kwanukan abincin ta fito dasu a lokacin taga Zuby tsaye, da murmushi ta kalli Zuby tace "sannu 'yar uwa."
Saida ta harara sama da qasanta taja dogon tsaki da yasa Umar Faruk kallonta, banza sukayi da ita shi kuma ya shigo dasu Ishaq, hijabi Khairat ta d'auko abinda Umar Faruk baiyi tunani ba, sawa tayi sannan ta fito ta samesu zaune tace "sannunku da zuwa."
"Yawwa, sannu madame, ya gida?
"Lafiya lau, ya qoqari?"
"An gode Allah."
Umar faruk ne ya kalli Zuby saboda jin tak'i magana, amma abin takaici saita wurga mishi harara, d'auke kanshi yayi yana murmushin yak'e, muryar Khairat ce ta katse mishi shiru da fad'in "ya aiyuka?"
"Alhamdulillah, ya fama da ango?" cewar Abdul.
"Kallon wanda yayi maganar tayi sannan ta kalli Zuby dake hararansu tace "yar uwa kinji fa, wai fama, ba wani fama da muke dashi, shifa kamar jariri ne a hannunmu."
Tuntsirwa sukayi da dariya Ishaq ya d'ora da " ashe mutumin an shiga hannun mata."
D'an matsowa Khairat tayi zata zuba abincin sukaji muryar Zuby tace "aikin banza kawai." tana fad'a ta wuce ta koma inda ta fito.
Dakewa Umar Faruk yayi ya d'agawa Khairat hannu yace "a'a baby, barshi zan zuba, kije ki huta yau duk kibi kin gajiyar min da kanki."
D'agowa tayi tana kallonshi tana murmushi tace "da babu kaine a ciki sai nace na gaji, amma hidimarka ba zata tab'a gajiyar dani, domin kowace matsowa da zanyi wajen aikinka , to a cikin lada nake, haka ka fad'a min a cikin karatunmu, ka barni na qarasa samun ladata baby."
Sumbatar yatsunshi yayi ya jefa mata, kuma harga Allah yaji dad'in abinda ta fad'a shi yasa yayi hakan, murmushi tayi ta kanne masa ido d'aya sannan ta fara zuba abincin, jus d'in data had'a ta d'auko cikin wata juge mai kyau da cup d'inta ta zuba musu, haka ma furar data dama wacce tayi kyau ko a ido ta zuba musu kafin ta kalli Umar Faruk tace "aci lafiya."
"Mun gode, Allah ya miki albarka." cewar Umar Faruk.
Saida ta d'an sunkuya kamar zata duk'a har qasa sannan tace "ameen, na gode." sannan ta koma d'aki.
Tana shiga ta zauna kan doguwar kujera tana jin yanda suke surutu tare da yabawa girkin da suke ci, dad'i taji tare da sake qudurawa zata sake gogewa wajen girki, har saida suka gama suka tashi tafiya sannan Umar Faruk yace ta fito suyi sallama, fitowa tayi sukace "madame mun gode, Allah ya saka da alkairi, girki fa yayi ba dama, muna muku fatan alkairi Allah ya bar qauna."
"Ameen, mune da godiya ai da kuka zo inda muke."
Juyawa sukayi zasu fita Khairat ta kalli kan tebur d'in tace "wa ya bar makulli?"
Juyowa sukayi da sauri Noura ya d'auka yana fad'in "Lah, nawa ne."
Wani dundu Umar Faruk ya sakar masa a baya yana fad'in "munafiki, harda cewa kaika koshi ba zaka ci dayawa ba, shine harda mantuwa."
Fashewa sukayi da dariya suka fita, ita kuma d'aki ta koma ta cire kayan jikinta ta shiga douche ta watsa ruwa sama sama cikin sauri ta fito, rigar bacci ta fara d'aukowa ta saka sannan ta shafe jikinta da turare, yanzu ma sakin gashinta tayi ya bazu a bayanta, powder kad'ai ta shafa da lips mai k'amshi sannan ta d'auko had'in da tayi ta zauna harta shanye Umar Faruk bai shigo ba, bonbon (sweet) ta d'auka tasa a bakinta saiga Umariri an shigo...
17/08/2019 Γ 20:13 - Meerahgeeβ€: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
4β£6β£
Tsakiyar gado ta kwanta tana tsutsar alawar bakinta cikin wani irin salo, hannu ta mik'a masa alamar yazo, ganin haka yasa ya huri iska kafin ya juya ya fita, k'ofa ya rufe sannan ya shigo d'akin tare da rufe k'ofar, mab'allan rigarshi ya fara cirewa shima yana aika mata da wani kallon, kashe wuta yayi ya haura kan gadon ya mata runfa, bakinshi yakai ga nata ya fara tsutsa, alawar bakinta suka fara wasa da ita suna tsutsa a tare....
_Hmmmmmm, sai ana sayawa fa, inba haka ba yanzu sai kaji ana cewa kaza kaza_
Basu rintsa ba a tsawon dare, raya sunna kawai suke suna gajiyar da kawunansu, duk da Khairat takai maqura ta kuma gaji, amma haka ta daure ta kasa nuna mishi gajiyarta, tare sukayi wanka sukayi alwala suka fito, da kanshi yasa mata kayan sannan yasa nashi, sumbatar goshinta yayi yace "zan tafi masallaci, amma ba zan jima ba zan dawo."
A wahalce ta kalleshi tace "saika dawo."
"Ok." ya fad'a ya sake sumbatar goshinta ya d'ora da "Ina sonki alkairina."
****************
K1mar yanda ya fad'a bai jima ba, yana zuwa suka koma kan gado tana rik'e da littafi, harta fara bud'awa dansu d'ora karutunsu ya karb'a ya aje yana fad'in "kinga kawo, yau dai kawai mu hak'ura da karatun, so nake kiyi bacci sosai."
Janyota yayi jikinshi sosai itama kuma ta qara rumgumeshi qam a jikinta, babu jimawa bacci ya d'auketa, yana ganin tayi bacci ya zame jikinshi daga nata a hankali ya fita daga d'akin, d'akin Zuby ya shiga ya sameta zaune tana duba littafinta na Γ©cole, yanzun ma bata amsa sallamarshi ba, a tak'aice shima yace "kin tashi lafiya?"
A qwalla ta d'auki second ashirin kafin ta amsa da "lafiya."
Taushe zuciyarshi yayi da k'arfi yace "idan kin shirya kimin magana na saukeki."
Jin tayi shiru yasa ya kalleta, idonsu ne suka had'u tana wurga masa harara, ranshi ne yaji yakai qololuwa wajen b'aci, cikin zafin nama ya fizgo hannunta tare da mannata a bango ya taushe, k'ashin dake wuyan hannunta ya matse sosai yana fad'in "wa kike harara, dawa kike nace?"
Tuni idonta suka kawo ruwa, kasa magana tayi hakan yasashi sanya yatsunshi biyu ya janye rigarta ya kaisu ga cikinta ya tsamuka, wata qara ta saki tare da fashewa da kuka lokaci d'aya, "ni kike harara, zaki fad'a min ko saina cire fatarki?"
Cikin fashewa da kuka tace "dan Allah kayi hak'uri yah Umar, wallahi ba zan sake ba, akwai zafi wallahi dan Allah ka sakeni."
Sakinta yayi yana hararanta yace "na sake gani wallahi ranki zaiyi mugun b'aci , tunda na lura ba zaman lafiya kike nema dani ba, kuma na fad'a miki kimin magana kafin ki tafi."
Fita yayi ya barta a tsaye tana kuka, saida ta gaji dan kanta sannan ta d'auki wayarta ta dannawa Mama kira, saida tayi kusan kira biyar ana shida Mama ta d'auka dan tana bacci ita, cikin muryar kuka tace "Mama wallahi yah Umar baya sona yanzu, waccen karuwar duk ta d'auke mishi hankali, ni Mama kawai ki raba auren nan wallahi ba zan iya ba, ni na gaji da wannan bak'in cikin."
"Me kuma ya faru yanzu da safiyar nan?" cewar Mama cikin magagin bacci.
"Mama yanzu haka fa saida ya sani kuka, ni kawai nace miki na gani kisa ya sakeni kawai."
"Kinga, kinsan me zai faru yanzu?"
"A'a." cewar Zub.
"To an jima idan kika tashi daga Γ©cole, ki biyo ta gidana muje tare dake wajen malam saiki fad'a mishi komai da bakinki, kinji ko."
Tsagaita kukan tayi tace "amma fa Mama bana da kud'i ni, ya zanyi nazo nan."
"Karki damu kizo kedai, ni zan biya komai."
Cikin farin ciki tace "to Mama, sai nazo."
"Yawwa, ki daina kuka kinji, ki rabu dashi da 'yar iskar yarinyar, duk zanyi maganinsu wallahi, kuma wannan karan harda uwayen da yan uwanshi duk zan had'a."
"To Mama na gode, sai nazo d'in."
Da haka sukayi sallama ta fara shirin tafiya ecole cikin uniforme d'inta, tana gamawa ta fito ko abinda zata ci bata tsaya had'awa ba ta fito, Ruk'ayya ta samu tana wanke wanke tace "Ruk'ayya, kije ki fad'awa yah Umar na shirya."
"To." Ruk'ayya ta fad'a ta wuce, Mama dake d'aki zaune tana jinsu tana mamakin yanda Zuby ko sau d'aya bata tab'a taka qafarta ba ta shiga d'akin da sunan tazo gaisheta, sai dai idan taje suna hira da Ruk'ayya, bare kuma sauran iyayen, tana zaunawa tsakar gida dasu dai suyi hira amma babu wanda take shiga ta gaisheshi.
Ruk'ayya kam tsaye take a k'ofar d'akin tana sallama, jin shiru yasa ta d'an had'a da bubbuga k'ofar, a tare suka motsa saishi ya sake mayar da kanta akan pillow yace "shiiii , koma ki kwanta baby, zan duba na gani."
Sake gyara kwanciya tayi shi kuma ya bud'e k'ofar, cike da ladabi tace "ina kwana yah Umar."
"Lafiya lau Ruk'ayya, yadai?"
"Zuby ce tace na maka magana."
"Ok, kice ina zuwa."
"To." ta fada ta sunkuya ta tattare kayan da Khairat tayi aiki dasu jiya danta wanke sannan ta juya ta fita.
Tana tsaye saiga Umar Faruk ya fito da doguwar riga da makullin mota a hannu, ganin ya nufi hanyar waje yasa tabi bayanshi, saida ya shiga ya tayar da motar sannan ta shiga suka d'auki hanya, babu mai magana har sukayi nisa, Umar Faruk ne yace "ya karatun naki?"
Cikin turo baki tace "lafiya lau."
"Yayi kyau, babu wani abu da yake d'aure miki kai kuma?"
"Babu."
Bai sake mata magana ba harya sauketa, suna tsayawa tayi wuf ta fita daga motar ko kallonshi, ita ala dole ranta a b'ace yake, girgiza kai yayi kawai ya wucewarshi, restaurant d'in da Khairat ta tab'a sashi amsowa Mama abinci ya biya, oder abinci ya musu sannan ya wuce gidan yana tunano daren jiya, murmushi kawai yake saki yana jin farin ciki har zuciyarshi, tabbas da yana da arziki daya mallakawa Khairat duk abinda yake dashi kyauta, dan abinda yaji jiya yafi k'arfin tunaninshi, abune daya kusan zautar dashi ya kusa sashi haukacewa, baisan dame zai iya misalta dad'i da farin cikin daya ji ba, amma dai yasan inhar haka zasu kasance, to daf yake daya haukace ko zuciyarshi ta buga saboda farin ciki, da haka ya isa gida kai tsaye d'akinta ya wuce, cak yaja ya tsaya saboda ganin Khairat wacce koda taga ya fita itama ta tashi da gaggawa ta shiga wanka, cikin riga da wando tayi sauk'akk'an kwalliya tana suyar qwai.
Cikin k'agaggen fara'a ta rumgumeshi cikin taushin murya tace "sannu da zuwa."
"Yawwa sannu, amma me yasa zaki wahalar min da kanki, kinga abin kari fa na siyo."
Kasa magana tayi sai langab'ewa da take kamar wacce tasha wani abu, kallon fuskarta yayi yana dariyar mugunta yace "yadai baby na ganki sukuku dake haka?"
Sakinshi tayi ta koma kujerarta ta zauna tana juya qwan tana fad'in "ba komai, kawai dai bacci ne bai isheni ba."
Karb'ar cokalin hannunta yayi ya durk'usa yana fad'in "kije ki kwanta to zan qarasa."
A hankali tace "da gaske?"
"Eh, na hutar dake da abinda ke cikinki."
Tashi tayi tana hamma tana murzar ido tace "babu komai a cikina sai hanji."
Binta yayi da kallo harta shiga d'aki, akan doguwar kujera ta kwanta bacci harya sake d'aukarta sai gashi ya shigo ya gama had'a komai, had'awa yayi da wanda ya siyo sannan ya tasheta suka ci, ganin lokaci ya tafi yasa Khairat nuna mishi agogo da hannu, kallo yayi ya kalleta yace "me?"
"Lokaci ya tafi, ka tashi ka shirya karka makara fa."
Cike da zolaya yace "to saime, naga nine mijin Hajia Khairat, babu wanda zai tuhumeni, kuma ma ai ina gida tare ina kula da ita."
"Kenan yau ba zaka fita ba?" ta tambaya.
Cike da kwonkwonto yace "umm , ina tunanin kamar haka dai."
Duka ta kai masa a qirji tana fad'in "tashi ni babu ruwana, abinda ma na kusa siyar da compagnie."
Kallonta yayi yace" saboda me?"
Saida ta dauke ido daga kallonshi tace "ina so ne na zauna tare dakai nayi bautar aure."
"Ke." ya fad'a da k'arfi tare da d'orawa da "rufa min asiri, kina so ki sani a bakin duniya ne? to bana ciki nidai."
Murmushi kawai tayi tace "dan Allah ka tashi ka shirya kazo ka tafi."
"Na makara fa, kina so naje manager ya hukuntani ne?"
"Aiko yana hukunta kowa banda mijin Hajia Khairat, koya kace?"
Da murmushi yace "kuma fa hakane tawa, ban biyar." ya fad'a tare da bata hannu, hannun ta bashi itama suka bige kafin ya mik'e yana fad'in "ina da sa'a fa dana zama mijin Hajia."
Da murmushi kawai ta bishi tana sake kishingid'a akan kujerar, sauke idonta tayi akan gado tana tunano daren jiya, ajiyar zuciya ta sauke tana mai jin farin ciki da Allah ya bata miji kamar Umar Faruk, mijin da zai iya wayar gari yana d'ebe maka kewa ba tare da gajiya ba, ga salo masu rikita mutum bugu da qari baya da qyanqyami, zai iya kai bakinshi ko ina na mace, da tunanin nan Umar Faruk ya fito ya sameta, tashi tayi duk da a gajiye take haka ta tayashi shiryawa cikin bleue riga da bak'in wando, kayanta ta nufa ta bud'a sai gata da wasu kwali a hannu guda uku, ajewa tayi akan gado ta bud'a babban, wasu shegun takalmi ne suka bayyana qafa ciki masu masifar kyau, maganar tsada ma an ajeshi gefe, da kanta ta duk'a har qasa bayan ta zaunar dashi akan gado ta fara saka mishi takalmin, da mamaki yake kallonta yace "wannan fa?"
"Tsarabarka ce, ko ka d'auka zan iya bawa kowa tsaraba banda kai?"
Duk tayi maganar ne tana saka mishi takalmin, da kai kawai ya mata alamar a'a, tana gam saka mishi ta dago ta d'auki d'aya kwalin ta bud'e, wata tanfatsetsiyar agogo ce ta fito itama, nan ta makala mishi kafin ta d'auki kwalin d'aya ta bashi a hannunshi, kallo yake da matuk'ar mamaki kafin yace "Khairat, ki rik'e wannan ba zan iya karb'arta ba."
Rai bace ta kalleshi tace "me yasa kuke min haka, gani kuke ni macece bai kamata ina haka ba, ko kuma kuna tunanin wata rana zan goranta muku ne kana mijina na baka abu kak'i amsa wa kake so nama? nifa na d'auka ni dakai d'aya ne, amma shine zaka nuna min ba haka bane, haka qaninka shima na mishi kyauta amma yak'i karb'a, shikenan kaima idan bakya so kaje ka jefa a cikin shara, amma ni na riga na siyo ba kuma zan tab'a amsarta ba."
Ajiyar zuciya ya sauke ya sake kallon kwalin mai d'auke da photon tsaleliyar waya qirar *IPhone XMAX*, tsaye ya mik'e ya rumgumeta yace "shikenan to daina fushin."
Tana cikin qirjinshi tace "ka karb'a?"
Saida ya qara matseta yace "dole na ai, da kai da kaya ai duk mallakar wuya ne."
Duka ta kai masa suka fashe da dariya tana fad'in "hamago, nice
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42 Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63