pop d'inta a hannu, abin sauraronta ta dasa a kunne ta fara biyar waqar Zaho mai taken *Allo* tare da rausaya.
Da sallama tare da d'aga labulen ya shigo, baiyi mamaki ba saima birgeshi da tayi , bak'in dogon wando da farar riga mai hannuwa sai bak'ar hula itama, kamar ita ta rera waqar ga kuma yanda take tafiyar da kowace gab'a ta jikinta cikin qwarewa, shiga yayi ya zauna dan sunyi ido takwas takwas dashi amma bata nuna ta damu ba, a cikin takon rawa ta bud'a jakarta ta d'auki makulli ta mik"o masa ya karb'a yana kallonta da mamaki, ta jima kafin tace "akwai kaya a mota a deb'osu."
Duk tana maganar ne tana girgiza rawarta, hararanta yayi da fad'in "waye zai d'auko?"
Nunashi tayi da hannu tana ci gaba da abinda take , cilla mkullin yayi a saman gado harya kusan bugeta, cire abin sauraron tayi tana kallonshi tace "ni kake so na kwaso to?"
"Eh, saboda ke kika siyo."
D'aga kafad'u tayi alamar ba matsala, fita tayi daga d'akin ta zura takalmi harta kai k'ofar fita daga kewayen yayi saurin fitowa yace "ke."
Duk da taji amma bata saurareshi ba, wucewa tayi ta kuma yi sa'ar ganin Aliyu da Usman sun shigo, da sauri ta mik'a musu makullin tana fad'in "yawwa karb'i nan, akwai kaya a cikin mota ku fito dasu saiku shiga dasu madafar gidan nan."
Suna karb'a suka fita ita kuma kawai tasa kai ta shiga d'akin Mama dan ganin jikinta, duk da saurin da yake ya rik'ota tuni ta shige, dafe kai yayi yace "duk kaine ka jawo Umar Faruk, da kayi abinda tace daba haka ba."
Mama na zaune duka yaranta suka ga ta shigo, gaisheta sukayi qasa qasa kamar yanda ba wanda ta amsa ma, zaune tayi kad'an tace "Mama ya jikinki?"
"Da sauk'i sosai 'yata, ya kike?"
"To yayi kyau, kinsha magani?"
"Eh nasha." Mama ta fad'a tunda taga ba kowace magana take amsawa ba.
Tashi kawai tayi ta kalli Ruk'ayya dake koyar da k'annanta karatu tace "akwai kaya za'a shigo dasu."
"Mama saida safe, Allah qara lafiya."
"Ameen 'yata saida safe."
Tan a fitowa suka ci karo da Umar Faruk dake sauraronsu, wucewa kawai tayi a lokacin kuma su Aliyu suka fara shigowa da kayan, saida suka gama duka sannan Aliyu yayi sallama ya bawa Umar Faruk makullin, mutanen gidan ne suka fito suna tambayar ina za'a da kayan, Zeinab aka aika ta tambayo tana fitowa ta fad'a musu wai nasu ne, kowa dai yayi farin ciki amma banda Baba.
Umar Faruk yasa aka kira masa, bayan ya fito yace dashi da ita su sameshi d'akinshi, ba b'ata lokaci suka hallara bayan yasa tasa dogon hijab, zaune suke gaban Baba ya fara da " 'yata, munga abin arzik'i da kika mana kuma mun gode, amma sai nake ganin da kinbar bawa kanki wahala haka, tunda cikin ikon Allah muna ci muna sha kuma muna rayuwa cikin rufin asiri, dan haka ba buk'atar ki dinga bawa kanki wahala."
Kallon Baba tayi ido tsaye tace "Baba, karka wahalar da kanka, in har nima d'aya ce daga cikin 'ya'yanka, to inada damar da zan taimaka maka, bawai inayi bane saboda wani abu, haka kawai nake ganin ya dace na taimakawa duk wanda yake tare dani, a shekarunka mune ya kamata ace muna ciyar da kai da d'aukar duk wata d'awainiyarka, dan haka kamin addu'a kawai bawai magana akan na daina ba, dan hakan a cikin jinina yake zaiyi yuwa na daina."
Tunda ta fara magana Umar Faruk ya saki baki yana kallonta, mamaki yake irin yanda take girmama iyayenshi kamar dai ta sansu, yana mamaki shin dama haka hallayarta take ko kuwa dai wani abu take nufi, muryar Baba ce ta katseshi da yace "to yata Allah ya miki albarka, amma duk da haka dai ki bari, tunda kinga dama bani bane nake ciyar da gidan nan a yanzu, Umar Faruk ne da yayanshi Abbakar."
"Baba, ai nima 'yarka ce yanzu, koba komai ka haifeni, bugu da qari kuma kuma ni matar Faruk ce, ina da damar da zai iya taimakawa mijina."
Tana fad'a tabar d'akin ba tare data bi ta kansu ba, shima dai bayanta yabi dan kawai ji yake kamar tana masa nisa ne a kowane tako, suna shiga ta cire hijab d'in ta d'auko littafinta ta zauna kusa da Faruk,
"Dan Allah ka biya min wani." ta fad'a a tausashe.
"Khairat." Umar Faruk ya kira sunanta yana kallon idonta yayin da zuciyarsa ke azalzalarsa Alan sonta.
Shiru tayi tana kallonshi itama amma kawai saiya basar daga abinda yaso fad'a mata, dan a ganinshi ba abu bane mai yiwuwa, sam ba zai lamunci hakan ba.
Kawai karatun sukayi tare da fara karanta husnul muslim saboda ta iya addu'o'i shima sosai ta maida hankalinta akai har suka gama, sallah isha'i ce ta fitar dashi
bayan ya dawo kuma Ruk'ayya ta kawo abinci, sam Khairat bata ci ba sai karatunta daya d'auke mata hankali.
*Me kuka ce fan's, ya fad'i abinda ke ransa ko yayi shiru.*???
πππππππ
_Na gode 'yan uwa, naji dad'in addu'arku tare da fatan alkairi, ku sani Sameera na yinku sosai, kuma sister's d'ina ma sunce suna godiya._
_Ban d'auka zaku samu Jihadi ba a yau, amma farin cikin da nake ciki yasa na qoqarta na qarasa muku typing d'in nan, wannan page baki d'aya na bawa k'annaina ita, *Ameera* da *Haleema*, wallahi ina sonku 'yan uwana abin alfaharina._
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgeeβ€: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
2β£8β£
Shima wani littafi ya bud'a ya fara karantawa, ya jima sosai kafin ya aje ya tashi yayi wanka ya fito ya fara shiryawa, ganin zai saka kaya yasa Khairat sauka daga kan gadon zata fita, tana saukowa tari gabanta yana mata wani irin kallo yana warware rigar dake hannunshi zai saka, giftashi tayi zata wuce ya sake tareta, numfashi ta sauke ta kalleshi fuska ba annuri tace "meye matsalar?"
Saida yaja wani dogon numfashin kafin yace "d'azu kin sumbaceni, me yasa?"
"Me yasa baka tambaya ba tun acan sai yanzu?"
"Nan ne ya kamata muyi maganar."
"To idan ka gama saka kayan na dawo sai muyi magana."
Zata fice ya janyo hannunta, wani kallo da sukawa junansu lokaci d'aya kuma Khairat ta d'auke idonta, cikin kissa da mazantaka Umar Faruk ya rumgumo kugunta ya had'a da nashi yasa hannunshi d'aya ya cire hular dake kanta ya fara wasa da gashinta, kafeta yayi da ido akan yasa ta kasa kallonshi, qirjinshi kawai take kallo gabanta na faduwa sai dai kuma shima tana jin yanda zuciyarshi ke bugawa saboda hannunta na kan saitin zuciyarshi, a hankali ya sunkuyo da kanshi ya kalli fuskarta, ganin tayi quri da ido tana kallon qirjinshi yasa ya hura mata iska a ido, da sauri ta lumshesu kai tsaye kuma ta bud'e ta kalleshi, saida ta had'e yawu masu daci sannan tace "me ka keyi haka, ka manta meka fad'a jiya?"
Wani shu'umin murmushi yayi yace "ke kika tab'oni ai, akan me kika sumbaceni? dan haka ramawa zanyi."
A k'arfi ta kwaci kanta tayi baya ta nunashi da hannu tana fad'in "karma ka fara wallahi, karka dauka nayi ne dan jin dad'i, kawai ni nayi ne saboda mutanen dake wurin, idan kuma kace zaka tab'ani harka sumbaceni, wallahi...."
"Ba sai kin qarasa ba." ya katseta da sauri.
D'orawa yayi da "meye na rantsuwa, karki wahalar da kanki, kece zaki kwana a ciki danni ina da mata, yanzu haka ma wajenta zanje."
Wani dammm, taji gabanta yayi amma saita dake tace "to ina ruwana da matarka ni, kuma wallahi kaje ka kai mata kwana na, to ban yafe ba."
Busehewa yayi da dariya yace "zaki yafe, tunda ke kika ja komai."
Duk da ganin ya zame towel d'in jikinshi sai qaramin wandon dake jikinshi baisa ta daina fad'ar abinda take fad'a ba ta rufe ido sai masifa take "wallahi ba zan yafe ba ko mutuwa za kayi, haka kawai ka mayar dani wata ballagaza kana cin amanata, toni ba sakarya bace wallahi, kuma kaje daga kai har matarka zaku shigo hannuna, aikin banza kawai kace waini na janyo komai, ba wani nan dama kana so kawai baka samu damar tafiya bane inda za'a baka."
Yana cikin d'aure belt d'inshi ya kalleta yace "kema ai nasan kinji wani abu a lokacin, watak'ila har yanzu kina jin shauk'i tunda mutum ce ke, sai dai ko in kina da k'arancin isassar lafiya."
"Kuutt, ni d'in ce ma banda lafiya? wallahi lafiyata k'alau ni, sai dai in kaine baka da lafiyar."
"Ni ai dama bance miki bana da ba, ke dai nake tunanin ba kyada ita."
"Wallahi ina so da." ta fad'a tana juya baki.
"Kin tabbatar?"
"Eh." nan ma tayi maganar tana zabga masa harara.
Matsowa yayi kusanta yace "kenan kema kinji wani abu d'azu."
"A'a, a'a wallahi ni babu abinda naji."
Saida ya b'alla botir d'in rigarshi yace "to in kina so na yarda babu abinda ki kaji, ki bani dama na bincika da kaina saina gane, amma in ba haka ba to qarya kika fad'a kina b'oye wani abu a ranki."
Babbar yatsarta tasa a bakinta tana kallonshi tana tunani, fito da yatsar tayi tace "ka rantse babu cuta a ciki."
"Cutar me kuma? gani gaki fa, kuma a gabanki za ayi gwajin."
"Na amince to." ta fad'a da gyara tsayuwarta.
Matsowa ya sakeyi kusanta yana fad'in "ok, bani minti d'aya tak ya isa na gano gaskiyar komai."
Kafin tayi magana taji bakin Umar Faruk a nata bakin, "ahhhh." kuma sai tayi shiru tare da lumshe ido.
Shi kanshi ji yake kamar bashi ba dan bai shirya yin hakan ba, zuciyarshi kawai yaji tana izashi akan yin komai, bayanta yake shafa a hankali yana latsawa har lokacin daya zura tafikan hannayenshi ta cikin rigarta, bras dake jikinta ya balle ba tare daya cireta ba yakai hannayenshi a mamanta, jin yanda yake shafasu ne yasa Khairat qamqame Umar Faruk sosai tare da turo masa gabanta, shi kanshi sake fita hayyacinshi yayi yanda yaji gaban tsam tsam dashi kamar an hura mata iska, wani numfarfashi yake saukewa yana ji yana so yakai wata gab'a da baisan ko zai iya jarumtar hakan ba.
_Wannan abu yafi qarfina_πββπββπββ
Yanda ta qamqameshi tare da cabko harshenshi ta fara tsutsa yasa gaba d'aya ya rasa wanene shi me kuma yake yi, biye mata yayi suka fad'a kan gado, harya fara shirin rabata da rigarta sai kuma ya tuna minti d'aya ne gareshi, a zabure ya tashi tsaye yana gyara jikinsa da saisaita nutsuwarsa, Khairat ma a firgice ta tashi zaune tana ganin an fara cire mab'allan rigarta tayi saurin rufe qirjinta tare da duk'e kanta qasa, kasa had'a ido sukayi harya d'aga qafafunshi ya bar gidan.
Yana fita ta shafi gashin kanta tace "oh Allah na."
Kasa motsawa tayi daga wajen tana tunani har bacci ya fara fizgarta, daga nan kuma ta kwanta sai bacci.
***************
Yana fita daga nan siyayya yayi ta yan kayan motsa baki ya wuce gidansu Zuby, dan tun ranar daya rabata da budurcinta bai sake komawa ba, bai samu tanti a gidan ba sai Zuby kad'ai, yayi mamakin rashin tanti a gida a wannan lokacin amma ya zaiyi, da gudu Zuby ta qaraso ta rumgumeshi, shima rumgumeta yayi dan dama a tafashe yake, amma abin mamaki shine, abinda yaso yaji bashi yaji ba, ga dukkan alama ba tayi wanka ba kodan bata san da zuwanshi bane oho, a hankali ya raba jikinta da nashi yana murmushin yak'e, "sannu da zuwa yah Umar, shine ko ka sanar dani kana zuwa?"
"Ina so na miki bazata ne." ya fad'a suna nufa d'akin da aka ware mata.
Tsaye yayi yana kallon d'akin ganinshi a yamutse, da hannu ya nuna mata yace "meye haka Zubeid? na d'auka nan shine muhallinki."
"Eh yah Umar, ai an fara tattare min kayana ne gobe za'a kaisu can gida ayi gyara d'akin, jibi kuma saina tare." ta k'arashe maganar da jin kunya.
Ya karb'i uzurinta hakan yasa ya bata ledar hannunshi yana fad'in "ya jikinki."
Hannunta ya kamo ya sake rumgumeta a jikinshi cikin sanyayen muryar da baima san yana da ita ba yace "kinyi kewata kuwa?"
Cike da jin kunya tace "eh mana yah Umar."
"Kenan....zaki sake...bani wani abu ne?"
Cikin tsoro ta bud'e baki tace "yah Umar, ba yanzu ba gaskiya, ka bari saina dawo gidanka."
Cikin shagwab'ar da tunda yake a rayuwa bai tab'a irinta ba yace "kenan tsoro kike ji? zafi ke akwai ne har yanzu?"
"Eh to yah Umar, akwai zafi kuma akwai wahala, amma dai ba sosai ba."
Sakinta yayi yace "shikenan to na hak'ura harki shigo hannuna."
Kafin tayi wata magana yace "ni zan koma gida, ki gaida tanti idan ta dawo."
"Yah ko zama ba kayi ba fa?"
"Karki damu, ki gaisheta kawai."
Sallama sukayi ya fita, fitarshi kuma tanti ta tsinkayeshi sai dai shi bai ganta ba, tun daga soron gidan ta fara kiran "Zuby, Zuby, ke kina ina fito fad'a min waccen mara mutuncin me yazo ya miki, injin dai baki yarda dashi ba? dan na lura yaron nan so yake saina mashi rashin mutunci."
Zuby dake tsaye tana kallonta tare da sauraronta ne tace "kai Mama, bafa abinda ya kawoshi kenan ba, kawai yazo ganina ne."
"Aina d'auka iskancin ne ya kawoshi."
Dorawa tayi da "kinga abinda nake fad'a miki ko, tunda ki kayi aure nake fad'a miki ki saba da yawon wanka amma ba kyaji, yanzu gashi ya miki zuwan bazata, ke ko kunya baki ji ba?"
Ganin zata maida bala'in a kanta yasa ta shigewarta d'akin ta d'auki ledar tsirenta ta fara ci, shigowa tayi tana ganinta ta fizge ledar tana fad'in "shegiya matsiyaciya , wato ke kad'ai zaki ci saboda baki da mutunci."
Fita tayi da ledar Zuby kuma ta bita tana fad'in "wai Mama me yake damunki ne, to kema ke kad'ai zaki ci, dan Allah ki bani kayana."
_Ganin uwa da d'iya zasu botsare akan ledar tsire yasa na fito,danni ba wajen kuka na bane, da kaza ceπ da sunga sabon tashin hankali *amma fa shima ina sonshi, musamman na madugu mai nama*._πmaman Dady.
*************
Ishaq ya samu a kofar gida dan haka ya tsaya suka gaisa, "kaga mijin mace biyu, matashin yaro mai sa'a a duniya, wanda ya fara da zankad'a zankad"an mata a lokaci guda, kai Umar Faruk ina fatan Allah ya bani irin taka."
"Idan ka gama shiriritar ni zan shiga ciki dan bana da lokacinka."
"Humm, ba wata shiririta, kai dai kawai kace za kaje ne tana jiranka, aini na gama sanin komai wallahi."
Kashe motan yayi yace "me kenan?"
"Kuma, ka manta dazu a ma'aikata kun nuna mana sanfiri a fili mun gani."
Duka ya kai masa ya goce yana fad'in "kaifa d'an iska ne wallahi, to an fad'a maka sone ya kawo hakan? kawai tayi ne saboda ire irenku 'yan gulma."
"Kaiba wani nan wallahi, kawai kuna cikin shauk'i ne."
"To naji, saime kuma?"
Dariya yayi yace "halan daga wajen Zuby kake?"
"Eh, daga can nake, da wata matsala ne?"
Rik'e kan mashin d'inshi yayi yace "kaii , amma fa Umar Faruk kana more rayuwa wallahi, ace ko ina jin dad'i ne ya baibayeka, ka fita daga gida kabar santaleliyar lace kaje wajen wata santaleliyar, gashi kuma zaka sake shiga ciki waje wata zankad'aziyar."
"Allah ya shiryaka Ishaq, wallahi kayi sauri kayi aure, inba haka ba zaka mutu."
"Miye zai kasheni to?"
"Ba zaka sani ba inba matakin ka kai ba."
Tayar da mashin d'in yayi zai wuce cikin gida Ishaq yace "za kasha mamaki idan na fad'a maka wacce nake so."
Hararanshi yayi yace "ya wuce kace Ruk'ayya kake so, banza kawai dake tsoron fad'an abinda ke ransa."
Da k'arfi ya rik'e moton yana fad'in "waye ke tsoro d'in? naga ai bani kad'ai bane ya kasa fad'a, kaima ka kasa fad'a."
Sake kashe moton yayi yace "wa wai? ni kake nufi? ai kasan ni tuni na wuce wajen wallahi."
"Qarya kake, domin soyayyarka ta gaskiya yanzu ne ta fara."
"Me yasa kake sha'awar mayar dani baya, kasan sau nawa ina fad'awa Zuby kalmar so? yafi sau dubu."
Sosai Ishaq ya kalleshi tare da nuna ba wasa a abinda zai fad'a yace "saboda ba ainihin sonta kake ba, Khairat itace wacce zuciyarka ta kamu da sonta, watak'ila ka fahimci hakan, ko kuma ka sani kana take sanin ne, amma ka sani tun fil'azal dama Zuby ba sonta kake ba, kawai sone na 'yan uwantaka da kuma shak'uwa."
"Kasan me kake fad'a? kaifa kasan Zuby da Khairat, kuma kasan matsayin kowace a zuciyata, to me yasa kake so ka nuna bana qaunar Zuby?"
Rumgume hannayenshi yace "sanin haka ma yasa nace maka Khairat itace masoyiyar zuciyarka, amma ba Zuby ba, kayi tunani hakan haka da kanka zaka fahimci gaskiyar da kake b'oyewa, kayi tunani da kyau zuciyarka zata bayyana maka alamomin a fili wanda take fad'awa a duk lokacin da tayi tozali da Khairat."
Ajiyar zuciya ya sauke yace "haka dai kace, ni saida safe."
Dariya yayi shi kuma yace "hakane ma."
***************
Saida ya shiga yaga Baba ya mishi sallama haka ma d'akin Mama sannan ya wuce d'akin, ganinta kwance tana bacci yasa ya cire kayan jikinshi ya watsa ruwa ya sauya kayan bacci sannan ya zauna makwacinshi, remonte ya dauka ya kunna qira'a ya fara biya.
Sautin k'ira'ar daya kunnane yasa ta farka, saida ta murje ido sannan ta zuro da qafafunta ta sauko daga kan gadon duk yana kallonta, tana kallonshi taji haushi ya lullubeta wato ya dawo daga wajen matarshi, hararanshi tayi ta bud'a ma'ajiyar kayanta ta d'auko qaramin wando iya cinya da rigarshi hannayen sun d'an sauko zuwa damtse, yana kallo ta cire rigarta sai bras d'in daya b'alle mata ko gyarawa ba tayi ba, juyowa tayi sai kuwa sukayi ido takwas takwas, hararanshi tayi ta juya ta zage bras d'in ta d'auki rigar baccin ta saka, juyawa tayi ta sake kallonshi tace "zan saka wando fa."
"Miye nawa a ciki to?" ya fad'a yana d'auke kai daga barin kallonta.
"Ka rufe idonka to." ta fad'a a kaurare.
"Nak'i d'in, idan zaki saka ki saka, kuma ma ai naga ke ba lafiya ne dake ba." ya fad'a kamar bashi ke maganar ba.
Da hannu a nunashi tace "kai, karka qara
Showing 75001 words to 78000 words out of 186119 words
Da sallama tare da d'aga labulen ya shigo, baiyi mamaki ba saima birgeshi da tayi , bak'in dogon wando da farar riga mai hannuwa sai bak'ar hula itama, kamar ita ta rera waqar ga kuma yanda take tafiyar da kowace gab'a ta jikinta cikin qwarewa, shiga yayi ya zauna dan sunyi ido takwas takwas dashi amma bata nuna ta damu ba, a cikin takon rawa ta bud'a jakarta ta d'auki makulli ta mik"o masa ya karb'a yana kallonta da mamaki, ta jima kafin tace "akwai kaya a mota a deb'osu."
Duk tana maganar ne tana girgiza rawarta, hararanta yayi da fad'in "waye zai d'auko?"
Nunashi tayi da hannu tana ci gaba da abinda take , cilla mkullin yayi a saman gado harya kusan bugeta, cire abin sauraron tayi tana kallonshi tace "ni kake so na kwaso to?"
"Eh, saboda ke kika siyo."
D'aga kafad'u tayi alamar ba matsala, fita tayi daga d'akin ta zura takalmi harta kai k'ofar fita daga kewayen yayi saurin fitowa yace "ke."
Duk da taji amma bata saurareshi ba, wucewa tayi ta kuma yi sa'ar ganin Aliyu da Usman sun shigo, da sauri ta mik'a musu makullin tana fad'in "yawwa karb'i nan, akwai kaya a cikin mota ku fito dasu saiku shiga dasu madafar gidan nan."
Suna karb'a suka fita ita kuma kawai tasa kai ta shiga d'akin Mama dan ganin jikinta, duk da saurin da yake ya rik'ota tuni ta shige, dafe kai yayi yace "duk kaine ka jawo Umar Faruk, da kayi abinda tace daba haka ba."
Mama na zaune duka yaranta suka ga ta shigo, gaisheta sukayi qasa qasa kamar yanda ba wanda ta amsa ma, zaune tayi kad'an tace "Mama ya jikinki?"
"Da sauk'i sosai 'yata, ya kike?"
"To yayi kyau, kinsha magani?"
"Eh nasha." Mama ta fad'a tunda taga ba kowace magana take amsawa ba.
Tashi kawai tayi ta kalli Ruk'ayya dake koyar da k'annanta karatu tace "akwai kaya za'a shigo dasu."
"Mama saida safe, Allah qara lafiya."
"Ameen 'yata saida safe."
Tan a fitowa suka ci karo da Umar Faruk dake sauraronsu, wucewa kawai tayi a lokacin kuma su Aliyu suka fara shigowa da kayan, saida suka gama duka sannan Aliyu yayi sallama ya bawa Umar Faruk makullin, mutanen gidan ne suka fito suna tambayar ina za'a da kayan, Zeinab aka aika ta tambayo tana fitowa ta fad'a musu wai nasu ne, kowa dai yayi farin ciki amma banda Baba.
Umar Faruk yasa aka kira masa, bayan ya fito yace dashi da ita su sameshi d'akinshi, ba b'ata lokaci suka hallara bayan yasa tasa dogon hijab, zaune suke gaban Baba ya fara da " 'yata, munga abin arzik'i da kika mana kuma mun gode, amma sai nake ganin da kinbar bawa kanki wahala haka, tunda cikin ikon Allah muna ci muna sha kuma muna rayuwa cikin rufin asiri, dan haka ba buk'atar ki dinga bawa kanki wahala."
Kallon Baba tayi ido tsaye tace "Baba, karka wahalar da kanka, in har nima d'aya ce daga cikin 'ya'yanka, to inada damar da zan taimaka maka, bawai inayi bane saboda wani abu, haka kawai nake ganin ya dace na taimakawa duk wanda yake tare dani, a shekarunka mune ya kamata ace muna ciyar da kai da d'aukar duk wata d'awainiyarka, dan haka kamin addu'a kawai bawai magana akan na daina ba, dan hakan a cikin jinina yake zaiyi yuwa na daina."
Tunda ta fara magana Umar Faruk ya saki baki yana kallonta, mamaki yake irin yanda take girmama iyayenshi kamar dai ta sansu, yana mamaki shin dama haka hallayarta take ko kuwa dai wani abu take nufi, muryar Baba ce ta katseshi da yace "to yata Allah ya miki albarka, amma duk da haka dai ki bari, tunda kinga dama bani bane nake ciyar da gidan nan a yanzu, Umar Faruk ne da yayanshi Abbakar."
"Baba, ai nima 'yarka ce yanzu, koba komai ka haifeni, bugu da qari kuma kuma ni matar Faruk ce, ina da damar da zai iya taimakawa mijina."
Tana fad'a tabar d'akin ba tare data bi ta kansu ba, shima dai bayanta yabi dan kawai ji yake kamar tana masa nisa ne a kowane tako, suna shiga ta cire hijab d'in ta d'auko littafinta ta zauna kusa da Faruk,
"Dan Allah ka biya min wani." ta fad'a a tausashe.
"Khairat." Umar Faruk ya kira sunanta yana kallon idonta yayin da zuciyarsa ke azalzalarsa Alan sonta.
Shiru tayi tana kallonshi itama amma kawai saiya basar daga abinda yaso fad'a mata, dan a ganinshi ba abu bane mai yiwuwa, sam ba zai lamunci hakan ba.
Kawai karatun sukayi tare da fara karanta husnul muslim saboda ta iya addu'o'i shima sosai ta maida hankalinta akai har suka gama, sallah isha'i ce ta fitar dashi
bayan ya dawo kuma Ruk'ayya ta kawo abinci, sam Khairat bata ci ba sai karatunta daya d'auke mata hankali.
*Me kuka ce fan's, ya fad'i abinda ke ransa ko yayi shiru.*???
πππππππ
_Na gode 'yan uwa, naji dad'in addu'arku tare da fatan alkairi, ku sani Sameera na yinku sosai, kuma sister's d'ina ma sunce suna godiya._
_Ban d'auka zaku samu Jihadi ba a yau, amma farin cikin da nake ciki yasa na qoqarta na qarasa muku typing d'in nan, wannan page baki d'aya na bawa k'annaina ita, *Ameera* da *Haleema*, wallahi ina sonku 'yan uwana abin alfaharina._
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgeeβ€: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
2β£8β£
Shima wani littafi ya bud'a ya fara karantawa, ya jima sosai kafin ya aje ya tashi yayi wanka ya fito ya fara shiryawa, ganin zai saka kaya yasa Khairat sauka daga kan gadon zata fita, tana saukowa tari gabanta yana mata wani irin kallo yana warware rigar dake hannunshi zai saka, giftashi tayi zata wuce ya sake tareta, numfashi ta sauke ta kalleshi fuska ba annuri tace "meye matsalar?"
Saida yaja wani dogon numfashin kafin yace "d'azu kin sumbaceni, me yasa?"
"Me yasa baka tambaya ba tun acan sai yanzu?"
"Nan ne ya kamata muyi maganar."
"To idan ka gama saka kayan na dawo sai muyi magana."
Zata fice ya janyo hannunta, wani kallo da sukawa junansu lokaci d'aya kuma Khairat ta d'auke idonta, cikin kissa da mazantaka Umar Faruk ya rumgumo kugunta ya had'a da nashi yasa hannunshi d'aya ya cire hular dake kanta ya fara wasa da gashinta, kafeta yayi da ido akan yasa ta kasa kallonshi, qirjinshi kawai take kallo gabanta na faduwa sai dai kuma shima tana jin yanda zuciyarshi ke bugawa saboda hannunta na kan saitin zuciyarshi, a hankali ya sunkuyo da kanshi ya kalli fuskarta, ganin tayi quri da ido tana kallon qirjinshi yasa ya hura mata iska a ido, da sauri ta lumshesu kai tsaye kuma ta bud'e ta kalleshi, saida ta had'e yawu masu daci sannan tace "me ka keyi haka, ka manta meka fad'a jiya?"
Wani shu'umin murmushi yayi yace "ke kika tab'oni ai, akan me kika sumbaceni? dan haka ramawa zanyi."
A k'arfi ta kwaci kanta tayi baya ta nunashi da hannu tana fad'in "karma ka fara wallahi, karka dauka nayi ne dan jin dad'i, kawai ni nayi ne saboda mutanen dake wurin, idan kuma kace zaka tab'ani harka sumbaceni, wallahi...."
"Ba sai kin qarasa ba." ya katseta da sauri.
D'orawa yayi da "meye na rantsuwa, karki wahalar da kanki, kece zaki kwana a ciki danni ina da mata, yanzu haka ma wajenta zanje."
Wani dammm, taji gabanta yayi amma saita dake tace "to ina ruwana da matarka ni, kuma wallahi kaje ka kai mata kwana na, to ban yafe ba."
Busehewa yayi da dariya yace "zaki yafe, tunda ke kika ja komai."
Duk da ganin ya zame towel d'in jikinshi sai qaramin wandon dake jikinshi baisa ta daina fad'ar abinda take fad'a ba ta rufe ido sai masifa take "wallahi ba zan yafe ba ko mutuwa za kayi, haka kawai ka mayar dani wata ballagaza kana cin amanata, toni ba sakarya bace wallahi, kuma kaje daga kai har matarka zaku shigo hannuna, aikin banza kawai kace waini na janyo komai, ba wani nan dama kana so kawai baka samu damar tafiya bane inda za'a baka."
Yana cikin d'aure belt d'inshi ya kalleta yace "kema ai nasan kinji wani abu a lokacin, watak'ila har yanzu kina jin shauk'i tunda mutum ce ke, sai dai ko in kina da k'arancin isassar lafiya."
"Kuutt, ni d'in ce ma banda lafiya? wallahi lafiyata k'alau ni, sai dai in kaine baka da lafiyar."
"Ni ai dama bance miki bana da ba, ke dai nake tunanin ba kyada ita."
"Wallahi ina so da." ta fad'a tana juya baki.
"Kin tabbatar?"
"Eh." nan ma tayi maganar tana zabga masa harara.
Matsowa yayi kusanta yace "kenan kema kinji wani abu d'azu."
"A'a, a'a wallahi ni babu abinda naji."
Saida ya b'alla botir d'in rigarshi yace "to in kina so na yarda babu abinda ki kaji, ki bani dama na bincika da kaina saina gane, amma in ba haka ba to qarya kika fad'a kina b'oye wani abu a ranki."
Babbar yatsarta tasa a bakinta tana kallonshi tana tunani, fito da yatsar tayi tace "ka rantse babu cuta a ciki."
"Cutar me kuma? gani gaki fa, kuma a gabanki za ayi gwajin."
"Na amince to." ta fad'a da gyara tsayuwarta.
Matsowa ya sakeyi kusanta yana fad'in "ok, bani minti d'aya tak ya isa na gano gaskiyar komai."
Kafin tayi magana taji bakin Umar Faruk a nata bakin, "ahhhh." kuma sai tayi shiru tare da lumshe ido.
Shi kanshi ji yake kamar bashi ba dan bai shirya yin hakan ba, zuciyarshi kawai yaji tana izashi akan yin komai, bayanta yake shafa a hankali yana latsawa har lokacin daya zura tafikan hannayenshi ta cikin rigarta, bras dake jikinta ya balle ba tare daya cireta ba yakai hannayenshi a mamanta, jin yanda yake shafasu ne yasa Khairat qamqame Umar Faruk sosai tare da turo masa gabanta, shi kanshi sake fita hayyacinshi yayi yanda yaji gaban tsam tsam dashi kamar an hura mata iska, wani numfarfashi yake saukewa yana ji yana so yakai wata gab'a da baisan ko zai iya jarumtar hakan ba.
_Wannan abu yafi qarfina_πββπββπββ
Yanda ta qamqameshi tare da cabko harshenshi ta fara tsutsa yasa gaba d'aya ya rasa wanene shi me kuma yake yi, biye mata yayi suka fad'a kan gado, harya fara shirin rabata da rigarta sai kuma ya tuna minti d'aya ne gareshi, a zabure ya tashi tsaye yana gyara jikinsa da saisaita nutsuwarsa, Khairat ma a firgice ta tashi zaune tana ganin an fara cire mab'allan rigarta tayi saurin rufe qirjinta tare da duk'e kanta qasa, kasa had'a ido sukayi harya d'aga qafafunshi ya bar gidan.
Yana fita ta shafi gashin kanta tace "oh Allah na."
Kasa motsawa tayi daga wajen tana tunani har bacci ya fara fizgarta, daga nan kuma ta kwanta sai bacci.
***************
Yana fita daga nan siyayya yayi ta yan kayan motsa baki ya wuce gidansu Zuby, dan tun ranar daya rabata da budurcinta bai sake komawa ba, bai samu tanti a gidan ba sai Zuby kad'ai, yayi mamakin rashin tanti a gida a wannan lokacin amma ya zaiyi, da gudu Zuby ta qaraso ta rumgumeshi, shima rumgumeta yayi dan dama a tafashe yake, amma abin mamaki shine, abinda yaso yaji bashi yaji ba, ga dukkan alama ba tayi wanka ba kodan bata san da zuwanshi bane oho, a hankali ya raba jikinta da nashi yana murmushin yak'e, "sannu da zuwa yah Umar, shine ko ka sanar dani kana zuwa?"
"Ina so na miki bazata ne." ya fad'a suna nufa d'akin da aka ware mata.
Tsaye yayi yana kallon d'akin ganinshi a yamutse, da hannu ya nuna mata yace "meye haka Zubeid? na d'auka nan shine muhallinki."
"Eh yah Umar, ai an fara tattare min kayana ne gobe za'a kaisu can gida ayi gyara d'akin, jibi kuma saina tare." ta k'arashe maganar da jin kunya.
Ya karb'i uzurinta hakan yasa ya bata ledar hannunshi yana fad'in "ya jikinki."
"Kai yah Umar, yayi sauk'i fa." ta fad'a cikin rufe fuska.
Hannunta ya kamo ya sake rumgumeta a jikinshi cikin sanyayen muryar da baima san yana da ita ba yace "kinyi kewata kuwa?"
Cike da jin kunya tace "eh mana yah Umar."
"Kenan....zaki sake...bani wani abu ne?"
Cikin tsoro ta bud'e baki tace "yah Umar, ba yanzu ba gaskiya, ka bari saina dawo gidanka."
Cikin shagwab'ar da tunda yake a rayuwa bai tab'a irinta ba yace "kenan tsoro kike ji? zafi ke akwai ne har yanzu?"
"Eh to yah Umar, akwai zafi kuma akwai wahala, amma dai ba sosai ba."
Sakinta yayi yace "shikenan to na hak'ura harki shigo hannuna."
Kafin tayi wata magana yace "ni zan koma gida, ki gaida tanti idan ta dawo."
"Yah ko zama ba kayi ba fa?"
"Karki damu, ki gaisheta kawai."
Sallama sukayi ya fita, fitarshi kuma tanti ta tsinkayeshi sai dai shi bai ganta ba, tun daga soron gidan ta fara kiran "Zuby, Zuby, ke kina ina fito fad'a min waccen mara mutuncin me yazo ya miki, injin dai baki yarda dashi ba? dan na lura yaron nan so yake saina mashi rashin mutunci."
Zuby dake tsaye tana kallonta tare da sauraronta ne tace "kai Mama, bafa abinda ya kawoshi kenan ba, kawai yazo ganina ne."
"Aina d'auka iskancin ne ya kawoshi."
Dorawa tayi da "kinga abinda nake fad'a miki ko, tunda ki kayi aure nake fad'a miki ki saba da yawon wanka amma ba kyaji, yanzu gashi ya miki zuwan bazata, ke ko kunya baki ji ba?"
Ganin zata maida bala'in a kanta yasa ta shigewarta d'akin ta d'auki ledar tsirenta ta fara ci, shigowa tayi tana ganinta ta fizge ledar tana fad'in "shegiya matsiyaciya , wato ke kad'ai zaki ci saboda baki da mutunci."
Fita tayi da ledar Zuby kuma ta bita tana fad'in "wai Mama me yake damunki ne, to kema ke kad'ai zaki ci, dan Allah ki bani kayana."
_Ganin uwa da d'iya zasu botsare akan ledar tsire yasa na fito,danni ba wajen kuka na bane, da kaza ceπ da sunga sabon tashin hankali *amma fa shima ina sonshi, musamman na madugu mai nama*._πmaman Dady.
*************
Ishaq ya samu a kofar gida dan haka ya tsaya suka gaisa, "kaga mijin mace biyu, matashin yaro mai sa'a a duniya, wanda ya fara da zankad'a zankad"an mata a lokaci guda, kai Umar Faruk ina fatan Allah ya bani irin taka."
"Idan ka gama shiriritar ni zan shiga ciki dan bana da lokacinka."
"Humm, ba wata shiririta, kai dai kawai kace za kaje ne tana jiranka, aini na gama sanin komai wallahi."
Kashe motan yayi yace "me kenan?"
"Kuma, ka manta dazu a ma'aikata kun nuna mana sanfiri a fili mun gani."
Duka ya kai masa ya goce yana fad'in "kaifa d'an iska ne wallahi, to an fad'a maka sone ya kawo hakan? kawai tayi ne saboda ire irenku 'yan gulma."
"Kaiba wani nan wallahi, kawai kuna cikin shauk'i ne."
"To naji, saime kuma?"
Dariya yayi yace "halan daga wajen Zuby kake?"
"Eh, daga can nake, da wata matsala ne?"
Rik'e kan mashin d'inshi yayi yace "kaii , amma fa Umar Faruk kana more rayuwa wallahi, ace ko ina jin dad'i ne ya baibayeka, ka fita daga gida kabar santaleliyar lace kaje wajen wata santaleliyar, gashi kuma zaka sake shiga ciki waje wata zankad'aziyar."
"Allah ya shiryaka Ishaq, wallahi kayi sauri kayi aure, inba haka ba zaka mutu."
"Miye zai kasheni to?"
"Ba zaka sani ba inba matakin ka kai ba."
Tayar da mashin d'in yayi zai wuce cikin gida Ishaq yace "za kasha mamaki idan na fad'a maka wacce nake so."
Hararanshi yayi yace "ya wuce kace Ruk'ayya kake so, banza kawai dake tsoron fad'an abinda ke ransa."
Da k'arfi ya rik'e moton yana fad'in "waye ke tsoro d'in? naga ai bani kad'ai bane ya kasa fad'a, kaima ka kasa fad'a."
Sake kashe moton yayi yace "wa wai? ni kake nufi? ai kasan ni tuni na wuce wajen wallahi."
"Qarya kake, domin soyayyarka ta gaskiya yanzu ne ta fara."
"Me yasa kake sha'awar mayar dani baya, kasan sau nawa ina fad'awa Zuby kalmar so? yafi sau dubu."
Sosai Ishaq ya kalleshi tare da nuna ba wasa a abinda zai fad'a yace "saboda ba ainihin sonta kake ba, Khairat itace wacce zuciyarka ta kamu da sonta, watak'ila ka fahimci hakan, ko kuma ka sani kana take sanin ne, amma ka sani tun fil'azal dama Zuby ba sonta kake ba, kawai sone na 'yan uwantaka da kuma shak'uwa."
"Kasan me kake fad'a? kaifa kasan Zuby da Khairat, kuma kasan matsayin kowace a zuciyata, to me yasa kake so ka nuna bana qaunar Zuby?"
Rumgume hannayenshi yace "sanin haka ma yasa nace maka Khairat itace masoyiyar zuciyarka, amma ba Zuby ba, kayi tunani hakan haka da kanka zaka fahimci gaskiyar da kake b'oyewa, kayi tunani da kyau zuciyarka zata bayyana maka alamomin a fili wanda take fad'awa a duk lokacin da tayi tozali da Khairat."
Ajiyar zuciya ya sauke yace "haka dai kace, ni saida safe."
Dariya yayi shi kuma yace "hakane ma."
***************
Saida ya shiga yaga Baba ya mishi sallama haka ma d'akin Mama sannan ya wuce d'akin, ganinta kwance tana bacci yasa ya cire kayan jikinshi ya watsa ruwa ya sauya kayan bacci sannan ya zauna makwacinshi, remonte ya dauka ya kunna qira'a ya fara biya.
Sautin k'ira'ar daya kunnane yasa ta farka, saida ta murje ido sannan ta zuro da qafafunta ta sauko daga kan gadon duk yana kallonta, tana kallonshi taji haushi ya lullubeta wato ya dawo daga wajen matarshi, hararanshi tayi ta bud'a ma'ajiyar kayanta ta d'auko qaramin wando iya cinya da rigarshi hannayen sun d'an sauko zuwa damtse, yana kallo ta cire rigarta sai bras d'in daya b'alle mata ko gyarawa ba tayi ba, juyowa tayi sai kuwa sukayi ido takwas takwas, hararanshi tayi ta juya ta zage bras d'in ta d'auki rigar baccin ta saka, juyawa tayi ta sake kallonshi tace "zan saka wando fa."
"Miye nawa a ciki to?" ya fad'a yana d'auke kai daga barin kallonta.
"Ka rufe idonka to." ta fad'a a kaurare.
"Nak'i d'in, idan zaki saka ki saka, kuma ma ai naga ke ba lafiya ne dake ba." ya fad'a kamar bashi ke maganar ba.
Da hannu a nunashi tace "kai, karka qara
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26 Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63