"Ameen." ya fad'a yana kallonta yace "addu'a kika min?"
"Eh mana, addu'a nawa mijina." ta fad'a tana cire hijabinta.
Yana kallo ta fara shafe shafe da murje murje, humra kusan kala bakwai yaga ta shafa kafin ta d'auki qaramar riga iya cinya ta saka sai pants, wasu turaren yaga ta dauka tana fesawa har kala hud'u suma kamar dai abun hauka, *pure love*, *Mid night*, *Blue dive* da kuma *love flowers*, amma fa cikin k'ank'anin lokaci d'akin ya gauraye da k'amshi mai dad'in shak'a, a hankali ta juyo tana kallonshi cikin takon d'aukar hankalitana jijjiga qirjinta ta tsaya gabanshi.
Rumgumarshi tayi cikin kunne tace "me kake ji?"
Dogon numfashi yaja ya gagara maidowa saboda ji yake kamar zai mutu, wani irin rikitatacen k'amshi ne mai tafiya da hankali, nanfa suka lula wata duniyar wacce Khairat ce kad'ai ta samu nutsuwa amma banda Umariri π, dan wata sabuwar sha'awa ce ta taso masa wacce inba fa can yakai ba ba zai samu nutsuwa ba, a haka tafi masallaci sallah asar , yana dawowa kuma ya sameta tasa kayan marmari gaba tana shan kayanta a maimakon abincin rana, zaune yayi kusanta ya d'auki ayaba yana fad'in "me zaki dafa min?"
"Yaushe? wai da gaske kake? shi yasa kenan naga tukunyar gas."
"Eh mana." ya fad'a tare da kai ayabar bakinta.
Bud'a bakinta tayi sosai ta tsotso tana kashe masa ido, shi kanshi abinda tayi wata ma'anar ya bayar ta daban, a take yaji wani abu yana masa yawo dan haka ya rintse idonshi, cire ayabar tayi daga bakinta ba tare data d'iba ba tace "me kake so na dafa maka?"
"Komai ma." ya fad'a numfashinshi na fizgarshi.
Aje tuffan dake hannunta tayi ta mik'e tsaye tace "zaka sha mamaki yau, dan zaka ci abincin shalelen Papa."
Canja kayan jikinta tayi ta saka riga da wando kafin tace masa "to ta ina zan fara?"
Murmushi yayi a zuciyarshi kuma yace "zan kuwa sha mamaki."
Kallonta yayi yace "ki fara tanadar kayan aikin, daga baya sai kiyi tunanin abinyi."
"To ina suke kayan?"
Dariya yayi dan da alama shima yau zai d'ana girki, fita yayi ya kira Ruk'ayya dake fama da nasu aikin, tana zuwa tace "yah Umar gani."
Cewa yayi "kije ki d'auko mata duk wani abu da kika san za'a buk'ata wajen sarrafa doya da k'wai da miyar...."
Sai kuma ya kalli Khairat yayi shiru, itace tace " umm , jus kawai nake buk'ata na mayonnaise da albasa."
"Me zai hana ki had'a da sardines?" cewar Umar Faruk.
"Um um, bana cin kifi da daddare."
Kallon Ruk'ayya yayi yace "jeki kawo, ai akwai komai ko?"
"Akwai yah, doya ma akwai sauran wacce ka siyo."
Tana fad'a ta fito tana dariya dariya murmushi murmushi, qanqanin lokaci ta had'a mata komai a kewayenta ta tafi ta kama nata aikin, tare da Umar Faruk suka fito tana kallon kayan, rik'e k'ugu tayi ta yamutse fuska, satar kallonta yayi ya bushe da dariya ya koma ciki, "humm, dariya ko? zaka sha mamaki."
Tana fad'a ta dawo d'akin wata santaleliyar wuk'a ta d'auka ta fita, d'aya daga cikin kujerun wajen ta zauna ta janyo doya ta gatsa mata wuk'ar, aikuwa sai doya ta rik'e wuk'ar Khairat ta jinjina wuk'a tak'i fitowa, haushi ne ya kamata ta taso cikin shagwab'a ta samu Umar Faruk dake shirin fita.
"Eh, lallai ma malam Umariri, wato ka had'ani da aiki, shine kake qoqarin fecewa daga gidan, to muje idan ka datsa min doyar ka fita."
Bata bari yace qala ba taja hannunshi sai waje, zaunar dashi tayi akan kujerar ita kuma tayi tsaye tace "to fara, dama aikin doya na maza ne irinku masu k'arfi."
Shi dai in banda dariya ba abinda yake, yana tab'a wuk'ar kuma sai yaji ta biyo hannunshi, kai kawai ya girgiza ya fara sara mata ita harya gama sannan ya yunk'ura da nufin tashi, maidashi tayi zaune tana fad'in "kasan me? bara na d'auko wata wuk'ar sai naga yanda zaka fereta , dan ba zan iya ba."
Tana fad'a ta koma d'akin ta d'auko wata wuk'ar, zaune tayi ta d'auki doyar tace "to fara ina kallo."
"Yanzu ina namiji meye had'ina da wannan aikin? bafa wuyane dashi ba."
"Ehe , kaji ka da wata magana, to miye a ciki? naga koda ma na iya ai zaka iya kama min aiki, koka manta ka fara bani tarihin rayuwar *Annabi muhammad (S.A.W)*, kuma kai ka fad'a min yana taya matanshi aikin gida, kaga kayi koyi dashi kenan."
Yamutse fuska yayi yace "Allah ko?"
"Eh mana, d'affak'a sunna." ta qarashe da d'aga mishi gira sama.
Ferewa ya fara yi itama tana ganin yanda yake tana yi, surutu kawai take zubawa yayin da shi kuma a d'arare yake, ya matsu koya tashi dan gidansu ana ganinshi anan duk iliminsu zai tashi a banza, za ace ya zama mijin tace kawai, duk a ciki qwaya biyu kad'ai ta fere shima saida Umar ya d'auka a nuna mata yana fad'in "dubi bata feru da kyau ba."
Suna gamawa ta mik'e tsaye da wuk'a a hannu tana gilmawa da ita ta gabanshi tana fad'in "gashi yanzu harka samu lada, to me zanyi a gaba?"
Qarewa yayi a kujerar yana kallonta da tsoro cikin zolaya yace "wuk'a fa kike nuna ni da ita, zaki yankeni fa."
"To nidai fad'a min me zanyi?"
"Ki kunna wuta saiki d'ora tukunya , saiki wanke doyar ki zuba a ciki bayan kinsa ruwa saiki zuba gishiri."
"Yeeeee, ashe mijina kuku ne." ta fad'a da rumgumeshi.
Yanda ya fad'a tayi amma shiya kunna wutar dan kasawa tayi, suna azawa ta kuma cewa "to saime yanzu?"
"Ki yanka albasa ki b'are tafarnuwa, kinga ni tafiyata zanyi."
Albasa ta d'auka da nufin yankawa amma da qyar ta samu ta fitar da hancin, hannunta ya kasa tsayawa sai rawa yake, shi dai yana kallonta har yaga wuk'ar ta kubce ta daki hannunta, saida ya rigata rintse ido danji yayi kamar wuk'ar ta sauka a qahon zuciyarshi ne, ji yayi ba zai iya jura ba, hakan yasa Umar Faruk cewa "kawo na yanka miki, d'auki tafarnuwa ki b'are."
Dad'i taji sosai nanta fara b'ara tafarnuwa amma fa shima ansha wahala, saboda akaihun dake hannunta duk sun rarraba tafarnuwa gashi ita kanta zafi take ji a akaihun nata, da qyar ta b'ara 'yar kad'an tace ta isa, "to ya zanyi yanzu?" ta tambayi Umar Faruk.
"Ki d'auko turmi ki jajjaga."
"Tu me?"π³
"Ba zan iya daka ba hannuna yayi ruwa." tana fad'a ta shiga d'aki jim kad'an sai gata da blender a hannu cikin kwalinta, bud'ewa tayi ta had'a sannan ta zuba kayan miyar gaba d'aya ta dawo d'aki ta jona a waya ta markad'asu, Umar Faruk kam cewa yayi "dama saboda irinku akayita."
Gama markad'an yayi daidai da dahuwar doyan, nanfa ta d'auko passoire (abin tace macca) da roba ta aje zata sauye doyar, wani k'yale tasa ta kama tasa zata sauke amma tace tsoro take ji karta zubar, karb'a Umar Faruk yayi ya juye mata zai jiyo ya kalleta yaji saukar sumba a kumatu tana fad'in "na gode Faruk."
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_πππJe vous aime tellement.πππ_
_Bismmilahir-rahman-rahim_
3β£7β£
Tana bugawa da k'arfinta k'wain ya baje gaba d'aya, kallon Umar Faruk tayi da yake mata dariya yana rufe baki, fashewa tayi da kukan shagwab'a harda turmusa qafafu a qasa, tasowa yayi ya tsugunna kusanta ya dago fuskarta ya fara share mata hawayen yana fad'in "haba babyna, kiyi hak'uri ki daina kukan, kawo na fasa miki."
Karb'a yayi ya fasa k'wain kafin ta zuba kayan had'i yace ta soya, a tak'aice dai haka tayi suyar rabin mai ya zube qasa rabi ya fallatsar mata a jiki rabin kuma ya qone bayan ta kammala, sauce d'in ta had'a shima da taimakon Umar Faruk har suka gama, idan ka ganta saika tausaya mata kuma ta baka dariya, saboda yanda ta had'a zufa ta ko ina biyar jikinta take, amma saboda turarukan dake jikinta yasa zufar ke fitar da k'amshi, sauke kaskon yayi daidai da fara kiran sallah, da gaggawa Umar Faruk ya shiga yayi wanka saboda duk jikinshi ya d'auki odeur d'in abinci kafin ya fito da gaggawa ya nufi masallaci.
***************
Abincin da Zuby ta kawo masa kuma Ruk'ayya ce ta had'a da kayan wanke wanke zata kai wajen da zata wanke, cikin tsautsayi kwanukan suka zube qasa abincin ya b'are, Mama dake zaune saida tayi ta mata fad'a saboda ganin abinci lafiyayye ya zube, hak'uri taba Mama tare da gyara wurin kafin ta fara wanke wanken.
*****************
Kasancewar Khairat yanzu ba abinda take bawa mahimmaci kamar sallah yasa ko wanka bata tsaya yi ba tayi alwala tayi sallah, tana gamawa ta fito ta zuba abinci a wasu shegun kwanukan masu kamar yan shafesu da gold ta zuba, akan tebur ta kai ta aje sannan ta d'auko carap (jug) wanda sukayi daidai da kwanukan ta aje sannan ta d'auko lemu a cikin fridge *chivita* ta juye a ciki, tana jin kiran sallah kuma ta mayar da isha'i sannan ta shiga wanka.
Tana shiga Umar Faruk ya shigo gidan, zaune yake yana jiranta ta fito suci abincin yaji ko zai ciyuπ amma shiru, yunce ke ciciyarshi saboda tun break d'in safe baici komai ba sai kayan marmari, hakan yasa ya janyo plate ya d'auki cokali ya bud'a kwanukan, lumshe ido yayi danko ba dad'i dai akwai k'amshi, jin k'arar ruwa yasa ya kalli douche d'in yace "aifa, mod'a kenan sarkin wanka, an samu randa sai nink'aya ake."
Saida yasa hannu ya d'auki yankan doya d'aya ya dangwala sauce d'in yakai baki ππ, "tohhh, ashe dai na iya girki."
Ya fad'a yana qara dangwalar wata sauce d'in, d'iba yayi ya zuba a plate ya fara ci ba k'akk'autawa, duk a zuwan shiya iya girkiπ _karka raina mana hammata mana_, harya kusa gamawa ta fito, kallon kallo suke tana kallon plate d'in,
"malam Umariri kenan, bako bismillah?"
Lumshe ido yayi yace "um um, idan na gama kinci."
Qara d'aure towel d'in dake qirjinta tayi ta zauna kusanshi ta d'ora hab'arta akan kafad'arshi ta rik'e damtseshi sosai tana fad'in "fad'a min na iya girki ko?"
Hararanta yayi yace "kaji malama, ki kayi girki a ina? na iya dai."
Cakulkuli ta masa tana fad'in "wallahi sai kace na iya girki sannan zan rabu da kai, kaji mutum duk qoqarin nan da nayi."
Cikin dariya ya tuntsire baya ya kwanta saman kujeran yana kare kanshi yana fad'in "kin iya, kin iya Hajia rumdub'e."
Tsalle tayi ta tashi daga wajen tace "wayyo Allah Mamie na."
Ta fad'a tana d'aukar wayarta, kira ta aikawa Mamie kuma cikin sa'a ta d'auka, Mamie na d'auka cike da zumud'i Khairat tace "Mamie albishirinki?"
"Goro fari tas shalelen Papa, badai kin samar min d'an jika ba?"
Da k'arfi ta fad'a kan gado tayi ruf da ciki tace "kash Mamie, wane irin jika kuma yanzu? da wuri haka? nifa dan nace miki ne yau da kaina nayi girki, kuma yayi dad'i."
Jim Mamie ta d'anyi dan sai yau kuma yanzu ta fahimci wani babban kuskure data tafka, amma saita basar tace "ayya, gaskiya na miki murna, to ki dage kinji ko, kuma da mijinki zai amince da saiki dinga zuwa ina koya miki? dan wannan aikina ne a matsayina na uwa."
"Humm, sai yanzu kika fahimci hakan? to naji zan masa magana, idan ya amince zaki ganni, idan bai amince ba bazan zo ba, ki gaida Mammie."
Tana fad'a ta kashe wayar ba tare data juyo b'angaren da Umar Faruk yake ba, dan itama sai yanzu taji kunyar kanta ace bata iya girki ba, abu d'aya taji ya shiga ranta shine ta koyi girki kota halin yaya, daga haka kuma tana tunanin nan bacci ya d'auketa saboda wahala da gajiyar da tayi.
Saida ya gama ya wanke hannayenshi yazo kan gadon, saida ya tsaya bayanta ya lek'a kanshi ta fuskarta cikin kunne yace "gaskiya kin iya girki, ban tab'a cin abinci mai dad'in wannan ba."
Jin shiru yasa ya sake cewa "ya ku kayi da Mama? naji kince zaki nemi izini na."
Nanma shiru ba amsa, gyara kwanciyarshi yayi ya mirgino da ita gabanshi, kasak'e yayi yana kallon kyakyawar fuskarta da tayi fiyau da ita saboda ba'a shafa komai ba, towel d'inta ne ya d'an sassauto daga qirjinta, a hankali ya shafi fuskarta har zuwa qirjin nata kafin yasa bakinshi ya fara tsotsa.
A cikin bacci taji manya manyan sak'onni na isketa, babu yanda ta iya data kama mishi suka shiga wata duniyar, sunyi nisa sosai kamar kullum ya fara k'ok'arin wuce gona da iri, dakatar dashi tayi amma sam baya jinta dan haka ya matseta sosai ya rad'a mata "me yasa Khairat, dan Allah ki barni, yau kad'ai ya rage min a cikin sati d'aya da zan miki."
Shiru tayi saboda wata guduma data daki zuciyarta da k'arfin gaske, jerowa kanta tambayoyi ta fara yi _"yanzu shikenan daga yau ni da Umar Faruk, yanzu duk abinda yake min shi zaije yayiwa yarinyar can, yanzu duk soyayyar da yake cewa yana min da kuma nuna min da yake, daga gobe zai fara nunawa wata irinta koma fiye da ita, tunda ita ya santa 'ya mace, kenan sanfiri ne suka nuna min d'azu shi yasa na sameta a d'akina, wayyo Allah na, gashi bana da wannan abun bare na bashi kaina ko nima yayi alfahari dani, to miye abunyi yan....."_
Bata fad'a ba taji Umar Faruk na fad'in *"Allahumma janibna shaid'an, wa jannibi shaid'an ma razak'tana."*
Lumshe idonta tayi hawaye suka zubo mata, ji tayi ta rasa duk wani kuzari da k'arfinta, jira kawai take yayi abinda zaiyi da ita, idan kuma ya gama ya koreta gidansu dan tasan qarshen alak'arsu ce tazo, to in kinsan haka me zai hana ki hana mishi kanki? ko dai kina son farin cikinshi ne? in kuwa hakane kema kina sonshi kenan kuma so na gaskiya.
Bayan doguwar wahala da jarumta da *Jihadi* da kuma gumurzu da Umar Faruk yasha kafin ya samu hanyar wucewa, a qarshe dai ya samu ya wuce bayan 'yan dubaru tare da taimakon zuma da vaseline kuma yayi nasara.πππ
_Hmmmmmmmm_
*KHAIRAT* dai naga kuka take, amma Umariri bansan ainihin meye yake ba dan ban fahimceshi ba sosai, kwance yake yana kallon rufin d'akin yayin da kukan Khairat ke hanashi tantance yanayin da yake ciki, jin ta qara sautin kukan ne yasa ya juyo da ita ya d'ora kanta akan qirjinshi yana shafar gashinta, ba zai iya magana ba a halin da yake ciki shi yasa yayi shiru yake daddab'ata kwai.
Jin tak'i yin shiru sai rera kukan take kamar wata sabuwar amarya yasa ya fizgo nutsuwarshi ya mayar a jikinshi ya saisaita kanshi cikin murya qasan mak'oshi yace "Khairat, kinsan yanda nake jin kukan nan naki kuwa? tamkar zubar tafasasshen ruwa ne a jikina, a halin da ake ciki yanzu Khairat, kukanki shi yafi komai d'aga min hankali, dan Allah kiyi shiru ki daina kuka, nasan na rabaki da abinda yafi komai, kuma ba zan iya maido miki shi ba, amma in har hankalinki zai kwanta ne kawai idan na maido miki shi, to ki shirya yanzu, saina rama miki abinda na miki."
Duk da barkwanci ya mata a qarshe, amma abinda ya fad'a shine mai mahimmanci a wajenta, yunk'urawa tayi ta tashi tayi saurin qamqame hannunshi ta rintse ido tace "washhh."
Janyota yayi ta koma jikinshi yana fad'in "kiyi a hankali mana, kinfa aikatu sosai."
Nanma dai bata kulashi ba sai cewa da tayi "meka karb'a daga gareni?" cikin muryar kuka harta shak'e.
Saida ya lumshe ido yana shafa bayanta yace "abinda yafi daraja a wajen 'ya mace mana."
Cikin shakk'ak'ar muryarta tace "ban gane ba, me kake nufi?"
"Ina nufin budurcinki."
Ji tayi kawai yana mata izgili ne dan haka ta tashi zaune da qyar ta fashe da sabon kuka, shi kuma kamar tana tsikara masa wani abu haka yake jin kukanta, janye hannayenta yayi yasa nashi hannayen yana goge mata hawayen, d'ago da kanta yayi yana kallon idonta duk sun kumbura sunyi ja, kai ya girgiza mata cikin rarrashi ya fara da,
"Khairat, nasan me kukanki yake nufi, amma kafin nace komai ina so ki sani kuma kisa a ranki cewa, babu wani d'a namiji a duniyar nan daya tab'a sanin Khairat a matsayin 'ya mace sai mutum d'aya, mijinki na sunna, wato *Umar Faruk* ni kenan, ina so ki manta baya ki fuskanci gaba, nima kuma abinda zanyi kenan a yanzun, ki d'auka a ranki babu wani abu daya tab'a shiga tsakaninki da wani sai yau kuma dani, ina fatan kin fahimceni? kuma zaki bani goyon baya tare da mallaka min kanki ni kad'ai naci gaba da saninki har qarshen rayuwata kamar yanda ni na fara, shin kin amince zaki bani kanki ki zama tawa har abada?"
Fashewa tayi da wani kukan ta rufe bakinta tana girgiza masa kai, da qyar ta fara magana cikin kuka tace "kayi hak'uri Umar Faruk ka yafe min, na kasa kawo maka abinda yafi komai mahimmanci, abinda kowane namiji yake burin samunshi a tare da iyalinshi, amma ni na kasa, na kasa Umar Faruk, ban cancanci yafiya ko soyayyarka ba, amma ka sani nima nayi iya k'ok'ari na Faruk dan ganin na kare makashi ,amma kuma sunfi k'arfi na."
"Khairat, karki damu kanki da wannan, ni ba shine a gabana ba, nifa ke nake so kuma so na gaskiya nake miki, Khairat zan iya zama dake a kowane irin yanayi a kowane hali, ni zan jure rayuwa dake ba zan tab'a barinki ba Khairat duk tsanani duk wuya."
Kai take girgiza masa tana fad'in "ba gaskiya bane Umar Faruk, kawai dai ka b'oyene dan karna fahimta, amma dole zaka ji ba dad'i tunda zuciya ne da kai, kuma zuciya bata da k'ashi, Umar Faruk ba zan iya cutar da kai ba, dan Allah kace na tafi gidanmu, dan nasan koba yau ba zaka goranta min haka ma 'yan uwanka, ni kuma ba zanso ranar da za'a wulak'antani ba akan abinda bani
Showing 102001 words to 105000 words out of 186119 words
"Ameen." ya fad'a yana kallonta yace "addu'a kika min?"
"Eh mana, addu'a nawa mijina." ta fad'a tana cire hijabinta.
Yana kallo ta fara shafe shafe da murje murje, humra kusan kala bakwai yaga ta shafa kafin ta d'auki qaramar riga iya cinya ta saka sai pants, wasu turaren yaga ta dauka tana fesawa har kala hud'u suma kamar dai abun hauka, *pure love*, *Mid night*, *Blue dive* da kuma *love flowers*, amma fa cikin k'ank'anin lokaci d'akin ya gauraye da k'amshi mai dad'in shak'a, a hankali ta juyo tana kallonshi cikin takon d'aukar hankalitana jijjiga qirjinta ta tsaya gabanshi.
Rumgumarshi tayi cikin kunne tace "me kake ji?"
Dogon numfashi yaja ya gagara maidowa saboda ji yake kamar zai mutu, wani irin rikitatacen k'amshi ne mai tafiya da hankali, nanfa suka lula wata duniyar wacce Khairat ce kad'ai ta samu nutsuwa amma banda Umariri π, dan wata sabuwar sha'awa ce ta taso masa wacce inba fa can yakai ba ba zai samu nutsuwa ba, a haka tafi masallaci sallah asar , yana dawowa kuma ya sameta tasa kayan marmari gaba tana shan kayanta a maimakon abincin rana, zaune yayi kusanta ya d'auki ayaba yana fad'in "me zaki dafa min?"
"Yaushe? wai da gaske kake? shi yasa kenan naga tukunyar gas."
"Eh mana." ya fad'a tare da kai ayabar bakinta.
Bud'a bakinta tayi sosai ta tsotso tana kashe masa ido, shi kanshi abinda tayi wata ma'anar ya bayar ta daban, a take yaji wani abu yana masa yawo dan haka ya rintse idonshi, cire ayabar tayi daga bakinta ba tare data d'iba ba tace "me kake so na dafa maka?"
"Komai ma." ya fad'a numfashinshi na fizgarshi.
Aje tuffan dake hannunta tayi ta mik'e tsaye tace "zaka sha mamaki yau, dan zaka ci abincin shalelen Papa."
Canja kayan jikinta tayi ta saka riga da wando kafin tace masa "to ta ina zan fara?"
Murmushi yayi a zuciyarshi kuma yace "zan kuwa sha mamaki."
Kallonta yayi yace "ki fara tanadar kayan aikin, daga baya sai kiyi tunanin abinyi."
"To ina suke kayan?"
Dariya yayi dan da alama shima yau zai d'ana girki, fita yayi ya kira Ruk'ayya dake fama da nasu aikin, tana zuwa tace "yah Umar gani."
Cewa yayi "kije ki d'auko mata duk wani abu da kika san za'a buk'ata wajen sarrafa doya da k'wai da miyar...."
Sai kuma ya kalli Khairat yayi shiru, itace tace " umm , jus kawai nake buk'ata na mayonnaise da albasa."
"Me zai hana ki had'a da sardines?" cewar Umar Faruk.
"Um um, bana cin kifi da daddare."
Kallon Ruk'ayya yayi yace "jeki kawo, ai akwai komai ko?"
"Akwai yah, doya ma akwai sauran wacce ka siyo."
Tana fad'a ta fito tana dariya dariya murmushi murmushi, qanqanin lokaci ta had'a mata komai a kewayenta ta tafi ta kama nata aikin, tare da Umar Faruk suka fito tana kallon kayan, rik'e k'ugu tayi ta yamutse fuska, satar kallonta yayi ya bushe da dariya ya koma ciki, "humm, dariya ko? zaka sha mamaki."
Tana fad'a ta dawo d'akin wata santaleliyar wuk'a ta d'auka ta fita, d'aya daga cikin kujerun wajen ta zauna ta janyo doya ta gatsa mata wuk'ar, aikuwa sai doya ta rik'e wuk'ar Khairat ta jinjina wuk'a tak'i fitowa, haushi ne ya kamata ta taso cikin shagwab'a ta samu Umar Faruk dake shirin fita.
"Eh, lallai ma malam Umariri, wato ka had'ani da aiki, shine kake qoqarin fecewa daga gidan, to muje idan ka datsa min doyar ka fita."
Bata bari yace qala ba taja hannunshi sai waje, zaunar dashi tayi akan kujerar ita kuma tayi tsaye tace "to fara, dama aikin doya na maza ne irinku masu k'arfi."
Shi dai in banda dariya ba abinda yake, yana tab'a wuk'ar kuma sai yaji ta biyo hannunshi, kai kawai ya girgiza ya fara sara mata ita harya gama sannan ya yunk'ura da nufin tashi, maidashi tayi zaune tana fad'in "kasan me? bara na d'auko wata wuk'ar sai naga yanda zaka fereta , dan ba zan iya ba."
Tana fad'a ta koma d'akin ta d'auko wata wuk'ar, zaune tayi ta d'auki doyar tace "to fara ina kallo."
"Yanzu ina namiji meye had'ina da wannan aikin? bafa wuyane dashi ba."
"Ehe , kaji ka da wata magana, to miye a ciki? naga koda ma na iya ai zaka iya kama min aiki, koka manta ka fara bani tarihin rayuwar *Annabi muhammad (S.A.W)*, kuma kai ka fad'a min yana taya matanshi aikin gida, kaga kayi koyi dashi kenan."
Yamutse fuska yayi yace "Allah ko?"
"Eh mana, d'affak'a sunna." ta qarashe da d'aga mishi gira sama.
Ferewa ya fara yi itama tana ganin yanda yake tana yi, surutu kawai take zubawa yayin da shi kuma a d'arare yake, ya matsu koya tashi dan gidansu ana ganinshi anan duk iliminsu zai tashi a banza, za ace ya zama mijin tace kawai, duk a ciki qwaya biyu kad'ai ta fere shima saida Umar ya d'auka a nuna mata yana fad'in "dubi bata feru da kyau ba."
Suna gamawa ta mik'e tsaye da wuk'a a hannu tana gilmawa da ita ta gabanshi tana fad'in "gashi yanzu harka samu lada, to me zanyi a gaba?"
Qarewa yayi a kujerar yana kallonta da tsoro cikin zolaya yace "wuk'a fa kike nuna ni da ita, zaki yankeni fa."
"To nidai fad'a min me zanyi?"
"Ki kunna wuta saiki d'ora tukunya , saiki wanke doyar ki zuba a ciki bayan kinsa ruwa saiki zuba gishiri."
"Yeeeee, ashe mijina kuku ne." ta fad'a da rumgumeshi.
Yanda ya fad'a tayi amma shiya kunna wutar dan kasawa tayi, suna azawa ta kuma cewa "to saime yanzu?"
"Ki yanka albasa ki b'are tafarnuwa, kinga ni tafiyata zanyi."
Albasa ta d'auka da nufin yankawa amma da qyar ta samu ta fitar da hancin, hannunta ya kasa tsayawa sai rawa yake, shi dai yana kallonta har yaga wuk'ar ta kubce ta daki hannunta, saida ya rigata rintse ido danji yayi kamar wuk'ar ta sauka a qahon zuciyarshi ne, ji yayi ba zai iya jura ba, hakan yasa Umar Faruk cewa "kawo na yanka miki, d'auki tafarnuwa ki b'are."
Dad'i taji sosai nanta fara b'ara tafarnuwa amma fa shima ansha wahala, saboda akaihun dake hannunta duk sun rarraba tafarnuwa gashi ita kanta zafi take ji a akaihun nata, da qyar ta b'ara 'yar kad'an tace ta isa, "to ya zanyi yanzu?" ta tambayi Umar Faruk.
"Ki d'auko turmi ki jajjaga."
"Tu me?"π³
"Ba zan iya daka ba hannuna yayi ruwa." tana fad'a ta shiga d'aki jim kad'an sai gata da blender a hannu cikin kwalinta, bud'ewa tayi ta had'a sannan ta zuba kayan miyar gaba d'aya ta dawo d'aki ta jona a waya ta markad'asu, Umar Faruk kam cewa yayi "dama saboda irinku akayita."
Gama markad'an yayi daidai da dahuwar doyan, nanfa ta d'auko passoire (abin tace macca) da roba ta aje zata sauye doyar, wani k'yale tasa ta kama tasa zata sauke amma tace tsoro take ji karta zubar, karb'a Umar Faruk yayi ya juye mata zai jiyo ya kalleta yaji saukar sumba a kumatu tana fad'in "na gode Faruk."
Aifa buga k'wai a kazo, humm reader's kuzo kusha kallo wajen fasa k'wai.....
_Wai nikam wa yayi girkin nan ne, *Umar Faruk* ne, ko *Khairat*???_
*Ina buk'atar addu'arku masoya.*
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgeeβ€: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_πππJe vous aime tellement.πππ_
_Bismmilahir-rahman-rahim_
3β£7β£
Tana bugawa da k'arfinta k'wain ya baje gaba d'aya, kallon Umar Faruk tayi da yake mata dariya yana rufe baki, fashewa tayi da kukan shagwab'a harda turmusa qafafu a qasa, tasowa yayi ya tsugunna kusanta ya dago fuskarta ya fara share mata hawayen yana fad'in "haba babyna, kiyi hak'uri ki daina kukan, kawo na fasa miki."
Karb'a yayi ya fasa k'wain kafin ta zuba kayan had'i yace ta soya, a tak'aice dai haka tayi suyar rabin mai ya zube qasa rabi ya fallatsar mata a jiki rabin kuma ya qone bayan ta kammala, sauce d'in ta had'a shima da taimakon Umar Faruk har suka gama, idan ka ganta saika tausaya mata kuma ta baka dariya, saboda yanda ta had'a zufa ta ko ina biyar jikinta take, amma saboda turarukan dake jikinta yasa zufar ke fitar da k'amshi, sauke kaskon yayi daidai da fara kiran sallah, da gaggawa Umar Faruk ya shiga yayi wanka saboda duk jikinshi ya d'auki odeur d'in abinci kafin ya fito da gaggawa ya nufi masallaci.
***************
Abincin da Zuby ta kawo masa kuma Ruk'ayya ce ta had'a da kayan wanke wanke zata kai wajen da zata wanke, cikin tsautsayi kwanukan suka zube qasa abincin ya b'are, Mama dake zaune saida tayi ta mata fad'a saboda ganin abinci lafiyayye ya zube, hak'uri taba Mama tare da gyara wurin kafin ta fara wanke wanken.
*****************
Kasancewar Khairat yanzu ba abinda take bawa mahimmaci kamar sallah yasa ko wanka bata tsaya yi ba tayi alwala tayi sallah, tana gamawa ta fito ta zuba abinci a wasu shegun kwanukan masu kamar yan shafesu da gold ta zuba, akan tebur ta kai ta aje sannan ta d'auko carap (jug) wanda sukayi daidai da kwanukan ta aje sannan ta d'auko lemu a cikin fridge *chivita* ta juye a ciki, tana jin kiran sallah kuma ta mayar da isha'i sannan ta shiga wanka.
Tana shiga Umar Faruk ya shigo gidan, zaune yake yana jiranta ta fito suci abincin yaji ko zai ciyuπ amma shiru, yunce ke ciciyarshi saboda tun break d'in safe baici komai ba sai kayan marmari, hakan yasa ya janyo plate ya d'auki cokali ya bud'a kwanukan, lumshe ido yayi danko ba dad'i dai akwai k'amshi, jin k'arar ruwa yasa ya kalli douche d'in yace "aifa, mod'a kenan sarkin wanka, an samu randa sai nink'aya ake."
Saida yasa hannu ya d'auki yankan doya d'aya ya dangwala sauce d'in yakai baki ππ, "tohhh, ashe dai na iya girki."
Ya fad'a yana qara dangwalar wata sauce d'in, d'iba yayi ya zuba a plate ya fara ci ba k'akk'autawa, duk a zuwan shiya iya girkiπ _karka raina mana hammata mana_, harya kusa gamawa ta fito, kallon kallo suke tana kallon plate d'in,
"malam Umariri kenan, bako bismillah?"
Lumshe ido yayi yace "um um, idan na gama kinci."
Qara d'aure towel d'in dake qirjinta tayi ta zauna kusanshi ta d'ora hab'arta akan kafad'arshi ta rik'e damtseshi sosai tana fad'in "fad'a min na iya girki ko?"
Hararanta yayi yace "kaji malama, ki kayi girki a ina? na iya dai."
Cakulkuli ta masa tana fad'in "wallahi sai kace na iya girki sannan zan rabu da kai, kaji mutum duk qoqarin nan da nayi."
Cikin dariya ya tuntsire baya ya kwanta saman kujeran yana kare kanshi yana fad'in "kin iya, kin iya Hajia rumdub'e."
Tsalle tayi ta tashi daga wajen tace "wayyo Allah Mamie na."
Ta fad'a tana d'aukar wayarta, kira ta aikawa Mamie kuma cikin sa'a ta d'auka, Mamie na d'auka cike da zumud'i Khairat tace "Mamie albishirinki?"
"Goro fari tas shalelen Papa, badai kin samar min d'an jika ba?"
Da k'arfi ta fad'a kan gado tayi ruf da ciki tace "kash Mamie, wane irin jika kuma yanzu? da wuri haka? nifa dan nace miki ne yau da kaina nayi girki, kuma yayi dad'i."
Jim Mamie ta d'anyi dan sai yau kuma yanzu ta fahimci wani babban kuskure data tafka, amma saita basar tace "ayya, gaskiya na miki murna, to ki dage kinji ko, kuma da mijinki zai amince da saiki dinga zuwa ina koya miki? dan wannan aikina ne a matsayina na uwa."
"Humm, sai yanzu kika fahimci hakan? to naji zan masa magana, idan ya amince zaki ganni, idan bai amince ba bazan zo ba, ki gaida Mammie."
Tana fad'a ta kashe wayar ba tare data juyo b'angaren da Umar Faruk yake ba, dan itama sai yanzu taji kunyar kanta ace bata iya girki ba, abu d'aya taji ya shiga ranta shine ta koyi girki kota halin yaya, daga haka kuma tana tunanin nan bacci ya d'auketa saboda wahala da gajiyar da tayi.
Saida ya gama ya wanke hannayenshi yazo kan gadon, saida ya tsaya bayanta ya lek'a kanshi ta fuskarta cikin kunne yace "gaskiya kin iya girki, ban tab'a cin abinci mai dad'in wannan ba."
Jin shiru yasa ya sake cewa "ya ku kayi da Mama? naji kince zaki nemi izini na."
Nanma shiru ba amsa, gyara kwanciyarshi yayi ya mirgino da ita gabanshi, kasak'e yayi yana kallon kyakyawar fuskarta da tayi fiyau da ita saboda ba'a shafa komai ba, towel d'inta ne ya d'an sassauto daga qirjinta, a hankali ya shafi fuskarta har zuwa qirjin nata kafin yasa bakinshi ya fara tsotsa.
A cikin bacci taji manya manyan sak'onni na isketa, babu yanda ta iya data kama mishi suka shiga wata duniyar, sunyi nisa sosai kamar kullum ya fara k'ok'arin wuce gona da iri, dakatar dashi tayi amma sam baya jinta dan haka ya matseta sosai ya rad'a mata "me yasa Khairat, dan Allah ki barni, yau kad'ai ya rage min a cikin sati d'aya da zan miki."
Shiru tayi saboda wata guduma data daki zuciyarta da k'arfin gaske, jerowa kanta tambayoyi ta fara yi _"yanzu shikenan daga yau ni da Umar Faruk, yanzu duk abinda yake min shi zaije yayiwa yarinyar can, yanzu duk soyayyar da yake cewa yana min da kuma nuna min da yake, daga gobe zai fara nunawa wata irinta koma fiye da ita, tunda ita ya santa 'ya mace, kenan sanfiri ne suka nuna min d'azu shi yasa na sameta a d'akina, wayyo Allah na, gashi bana da wannan abun bare na bashi kaina ko nima yayi alfahari dani, to miye abunyi yan....."_
Bata fad'a ba taji Umar Faruk na fad'in *"Allahumma janibna shaid'an, wa jannibi shaid'an ma razak'tana."*
Lumshe idonta tayi hawaye suka zubo mata, ji tayi ta rasa duk wani kuzari da k'arfinta, jira kawai take yayi abinda zaiyi da ita, idan kuma ya gama ya koreta gidansu dan tasan qarshen alak'arsu ce tazo, to in kinsan haka me zai hana ki hana mishi kanki? ko dai kina son farin cikinshi ne? in kuwa hakane kema kina sonshi kenan kuma so na gaskiya.
ππππππππππππππ
Bayan doguwar wahala da jarumta da *Jihadi* da kuma gumurzu da Umar Faruk yasha kafin ya samu hanyar wucewa, a qarshe dai ya samu ya wuce bayan 'yan dubaru tare da taimakon zuma da vaseline kuma yayi nasara.πππ
_Hmmmmmmmm_
*KHAIRAT* dai naga kuka take, amma Umariri bansan ainihin meye yake ba dan ban fahimceshi ba sosai, kwance yake yana kallon rufin d'akin yayin da kukan Khairat ke hanashi tantance yanayin da yake ciki, jin ta qara sautin kukan ne yasa ya juyo da ita ya d'ora kanta akan qirjinshi yana shafar gashinta, ba zai iya magana ba a halin da yake ciki shi yasa yayi shiru yake daddab'ata kwai.
Jin tak'i yin shiru sai rera kukan take kamar wata sabuwar amarya yasa ya fizgo nutsuwarshi ya mayar a jikinshi ya saisaita kanshi cikin murya qasan mak'oshi yace "Khairat, kinsan yanda nake jin kukan nan naki kuwa? tamkar zubar tafasasshen ruwa ne a jikina, a halin da ake ciki yanzu Khairat, kukanki shi yafi komai d'aga min hankali, dan Allah kiyi shiru ki daina kuka, nasan na rabaki da abinda yafi komai, kuma ba zan iya maido miki shi ba, amma in har hankalinki zai kwanta ne kawai idan na maido miki shi, to ki shirya yanzu, saina rama miki abinda na miki."
Duk da barkwanci ya mata a qarshe, amma abinda ya fad'a shine mai mahimmanci a wajenta, yunk'urawa tayi ta tashi tayi saurin qamqame hannunshi ta rintse ido tace "washhh."
Janyota yayi ta koma jikinshi yana fad'in "kiyi a hankali mana, kinfa aikatu sosai."
Nanma dai bata kulashi ba sai cewa da tayi "meka karb'a daga gareni?" cikin muryar kuka harta shak'e.
Saida ya lumshe ido yana shafa bayanta yace "abinda yafi daraja a wajen 'ya mace mana."
Cikin shakk'ak'ar muryarta tace "ban gane ba, me kake nufi?"
"Ina nufin budurcinki."
Ji tayi kawai yana mata izgili ne dan haka ta tashi zaune da qyar ta fashe da sabon kuka, shi kuma kamar tana tsikara masa wani abu haka yake jin kukanta, janye hannayenta yayi yasa nashi hannayen yana goge mata hawayen, d'ago da kanta yayi yana kallon idonta duk sun kumbura sunyi ja, kai ya girgiza mata cikin rarrashi ya fara da,
"Khairat, nasan me kukanki yake nufi, amma kafin nace komai ina so ki sani kuma kisa a ranki cewa, babu wani d'a namiji a duniyar nan daya tab'a sanin Khairat a matsayin 'ya mace sai mutum d'aya, mijinki na sunna, wato *Umar Faruk* ni kenan, ina so ki manta baya ki fuskanci gaba, nima kuma abinda zanyi kenan a yanzun, ki d'auka a ranki babu wani abu daya tab'a shiga tsakaninki da wani sai yau kuma dani, ina fatan kin fahimceni? kuma zaki bani goyon baya tare da mallaka min kanki ni kad'ai naci gaba da saninki har qarshen rayuwata kamar yanda ni na fara, shin kin amince zaki bani kanki ki zama tawa har abada?"
Fashewa tayi da wani kukan ta rufe bakinta tana girgiza masa kai, da qyar ta fara magana cikin kuka tace "kayi hak'uri Umar Faruk ka yafe min, na kasa kawo maka abinda yafi komai mahimmanci, abinda kowane namiji yake burin samunshi a tare da iyalinshi, amma ni na kasa, na kasa Umar Faruk, ban cancanci yafiya ko soyayyarka ba, amma ka sani nima nayi iya k'ok'ari na Faruk dan ganin na kare makashi ,amma kuma sunfi k'arfi na."
"Khairat, karki damu kanki da wannan, ni ba shine a gabana ba, nifa ke nake so kuma so na gaskiya nake miki, Khairat zan iya zama dake a kowane irin yanayi a kowane hali, ni zan jure rayuwa dake ba zan tab'a barinki ba Khairat duk tsanani duk wuya."
Kai take girgiza masa tana fad'in "ba gaskiya bane Umar Faruk, kawai dai ka b'oyene dan karna fahimta, amma dole zaka ji ba dad'i tunda zuciya ne da kai, kuma zuciya bata da k'ashi, Umar Faruk ba zan iya cutar da kai ba, dan Allah kace na tafi gidanmu, dan nasan koba yau ba zaka goranta min haka ma 'yan uwanka, ni kuma ba zanso ranar da za'a wulak'antani ba akan abinda bani
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35 Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63