gaba da zama a gidan compagnie tare da d'aukar d'awainiyarsu, a lokacin tana da shekara ashirin suka zo Arlit ganin danginsu, wanda kuma suka tarar da auren cousine d'inta wacce za'a kawota Maradi, dole tasa suka zo anan kuma qaddararta ta fad'a dan anan suka had'u da Mani.
Tunda ya d'ora ido a kanta sai Allah ya jarabceshi da sonta har cikin zuciyarshi kuma karo na farko da yaji yayi sha'awar aure, Na'ima kam tunda ta ganshi ita kuma sai taji bai mata ba, bugu da qari da taji k'awayen amarya na fad'in halinshi na son mata saiya dinga lasar baki yana maka kallon iskanci, gashi kuma Allah ya masa muni dan babu wani abun birgewa a tare dashi, bak'i k'irin yake ga kuma k'iba da yayi saboda hutu, haka ya fara nuna mata abinda ke ranshi amma bata bashi dama ba, bayan shagalin ya kammala haka ya nemi sanin komai a kanta, rana kwatsam saiga Mani Arlit kamar daga sama.
In dai tak'aice muku, abinka ga mai kud'i wanda dama zamanin nan masu kud'i suke auren kyawawan mata, haka ya shiga ya fita tare da kutsawa duk cikin wani danginta mai ruwa da tsaki a kanta har saida ya samu Na'ima, babu irin kuka da bala'in da ba tayi ba ta kuma fad'a musu ba mutumin kirki bane, amma su basu ga haka ba dan yanda ya nuna musu, a qarshe dai amarya ta tare gidanta a Maradi, bayan qalubalen data fiskanta tun daga darenta na farko har zuwa sauran darare, bayan wani lokaci kuma sai suka koma niamey da zama to tun daga shi sai dai suzo gaishe da dangi Maradi da Arlit, bayan lokacin kad'an kuma sai mahaifiyarshi ta rasu itama.
Komawarsu niamey yasa ya k'ara tandarewa babu uwa babu uba babu mafad'i sai abinda yaga dama yake yi, kuka a wajen Na'ima harya zama jiki dan a wannan lokacin baya neman mata idan ba cikin gidanshi ba bayan ya shigo a bige, abun na matuk'ar damunta sosai ga rashin sonshi ga kuma bak'in cikin da yake d'ura mata, wani abin takaici shine lokacin data gama gane halinsa saita fara masa qiyo a shinfid'a in har ya nemeta, abinka ga mashayi kuma haka zai zage qarfinshi ya daketa son ranshi idan ta jikkata sannan ya turmusheta da qarfinshi ya biya buqatarsa, yarinya mai kama da indien sai gashi ta fara fita hayyacinta ta fara lalacewa, wata uku ta d'auka a wannan rayuwa, a lokacin data rame sosai saiya fara zargin ko cikine da ita shi kuma bai shirya hakan ba yanzu, daya tambayeta sai tace bata da komai dan itama bata sani ba, domin d'aukar mataki saiya fara bata qwayoyin hana d'aukar ciki, kwana uku da fara shan maganin saita fara ciwon mara kafin kace me sai jini ya fara mata zuba, bayan zuwa asibiti aka tabbatar ta cikin jikinta ya zube sakamakon shan magani ba abisa qa'ida ba , duk da taji tayi asarar beby amma kuma taji dad'i ko ba komai bata fatan haihuwa dashi.
Wata babbar dama ce ya bata dan tun daga lokacin saita fara shan maganin ba qaqqautawa, tun bai fara saka abin a kanshi ba harya fara damuwa saboda ganin an d'auki lokaci mai tsayi, wasa wasa sai gashi ta d'auki shekara biyar ba tare da nadama ko data sanin abinda take yi ba, a lokacin ne kuma Mani ya dakatar da ita tare da cewa ya shirya haihuwa, hakan baisa ta daina ba dan ranar ya shigo a bazata ya samu za tasha maganin, a ranar dukan tsiya ya mata bana wasa ba sannan ya karb'e duka maganin, cikin ikon Allah wata biyar saita samu ciki, amma kuma mai matuk'ar had'ari da wahala.
Saboda shan maganin data dinga yi yasa mahaifarta a had'ari hakan yasa cikinta ke buk'atar kulawa dan komai zai iya faruwa da bebynta, a lokacin da cikin ya fara girma aka mata scanning aka tabbatar da macace a cikinta, take sai Mani yaji qaunar yarinyar tun ba'a haifeta ba, visa ya samar musu suka koma India tare wajen mahaifiyarta wacce tafi jin dad'in zamanta acan.
A lokacin data haihu aka tabbatar da mahaifarta ta lalace ba zata sake samun wata haihuwar ba, babu yanda ta iya dole aka cire mata mahaifar domin rage mata nauyi, Allah kuma ya jarabcesu da son *Khairat*, da k'yar Na'ima ta dawo gida niger amma zamanta gaban mahaifiyarta ya mata dad'i sosai, dan tunda suka tai bai nemeta ba, sai dai daga yanda yake fita ya jima yasa take jin ya samu wasu masu d'ebe masa kewa.
*Rayuwa bayan haihuwar Khairat* tafi mata k'unci akan kafin haihuwarta, dan a wannan lokacin ya fara harkar siyasa, baya zama gida harkoki sunsha gabanshi, harkar mata ta k'aru sai dai shan giya ya d'an ragu sai daddare kawai, duk wannan bai damunta kamar yanda idan yayi shigowar dare yake ritsata a gaban Khairat ya nemeta, duk k'ok'arin da zatayi na samun dama baya barinta, haka zai kwanta da ita a gaban Khairat duk da tana bacci, ta d'auka kodan tana qarama ne yake haka duk da ba a hayyacinshi yake ba, amma sai gashi Khairat tayi wayo da girmanta da komai zai fara k'ok'arin nemanta, yarinyar ce kawai ke barin wurin saboda tsoro.
Duk da haka Khairat na ganin soyayya a wajen mahaifinta da k'auna , babu wanda ya isa ya harareta baiga wulak'anci ba gata take samu a wajenshi sosai, sai dai duk da haka takan ji tsoronshi kuma bata zuwan wajenshi sai inshi ya zo wajenta, ta fara karatu a ecole (school) d'in da tafi kowace a garin, sai dai duk k'ok'arin Na'ima na ya barta taci gaba da zuwa makaranta amma ya k'iya saboda ta fara zuwa ranar ta dawo tace malam ya daketa, bai bari ta sake zuwa ba kuma Na'ima data fara koya mata a gida, ranar ya samu tana kuka bayan ya tambayeta tace mama ta daketa dan bata iya karatun data koya mata ba, bayan fad'a da Na'ima tasha y kuma ce karta sake shiga harkar 'yarshi, saboda b'acin rai sai yasa Na'ima yin alk'awarinba zata sake kulashi da yarshi ba, idan Allah ya nufeta da shirya ta shiryu, idan kuma akasin hakane to matsalarsu ce.
_Kash, wannan ba mafita bace, duk inda aka je aka dawo ke uwace kin fishi asara , dan ko gidan aure taje za'a ce laifin uwane._
*Ranar talata* rana ce da Khairat ta kasa mantawa da iya duk da k'arancin shekarunta, mahaifiyarta na saka mata kayan bacci ya shigo, kamar dai yanda aka saba daga yanayin bud'e k'ofar ta gane waye da kuma halin da yake ciki, ganin yana yowa kanta yasa ta fahimci komai, tsaye ta mik'e ta tura Khairat gefe tace "kije d'akinki ina zuwa."
Kallonta Khairat tayi a matuk'ar tsoro ta kalli mahaifin nata, bayan mahaifiyarta ta koma ta b'oye, lokacin kuma ya kawowa uwar cabka ya fara k'ok'arin keta rigarta, sake turata tayi ta nufi k'ofa tace "kije nace ko."
Duk da tsawar data mata baisa ta tafi ba, wani mari ya kifa mata a cikin muryar 'yan shaye shaye yace "d'iyar tawa zaki ma wannan tsawar, ita sa'arki ce, nace sa'arki ce ita, tsararki ce da zaki mata wannan tsawar?"
Duk ya k'are tambayoyin ne da marinta, belt (ceinture) d'inshi ya fiddo zai fara dukanta Khairat ta fita a guje tana kuka, bakin k'ofar d'akin ta tsaya tana sauraren kukan mhaifiyarta da kuma sambatu da kukan mahaifinta keyi, kamar abu yayi sauk'i sai taji k'arar belt d'in nan da kuma kukan mamarta, ta tabbatar itace yake duka, kasa jura tayi kawai saita shigo d'akin a hankali, ganin mahaifinta babu komai a jikinsa haka ma mahaifiyarta kawai sai tayi k'ara mai tsanani ta fad'i qasa somammiya, shine ya fara kai mata d'auki kafin uwar tasa kayanta ta nufi wajenta itama, a daren ba suyi bacci ba ko kad'an bayan sun samu Khairat ta farfad'o, daga lokacin sai abubuwa suka fara canzawa amma fa na d'an wani lokaci.
Khairat nada *shekara sha shida* ta fahimci abinda iyayenta keyi a kowane dare wanda kesa mahaifiyarta kuka, kowane dare da abin sauraro take saboda kar taji abinda ke faruwa a wajen iyayen nata, a hankali sai damuwa da kad'aici da kuma tsoro yayi tasiri sosai a rayuwar Khairat, hakan kuma ya janyo mata matsanancin ciwon qirki da kuma ciwon kai dake damunta duk lokacin da ta shiga b'acin rai ko damuwa, bayan Mani ya fahimci hakan saiya kaita asibiti anan aka d'orata akan magunguna, amma matsalar ba daga ita bace daga garesu ne, ganin abin ba sauk'i yasa Mani ya mayar da ita india wajen mahaifiyar Na'ima, komawarta can kuma yafi mata kwanciyar hankali da jin dad'i, gata da lele ta sake samu acan saboda ita d'in ta zama 'yar gudaliya a wajen kakar tata, sannu sannu sai Khairat ta fara zama mai tsauri da rashin kunya kuma marar qaunar talakawa mai wulak'anci gana k'asa da ita, taci gaba da karatunta acan kuma ta shiga gidan koyan rawa wanda hakan baima Na'ima dad'i ba ,amma tunda tace ta daina shiga harkarta yasa bata mata magana ba, a kwana a tashi saiga Khairat har akan je da ita wajen concert ko wani competition na rawa kuma ta zama zak'ak'urar 'yar rawa da shugabansu ke ji da ita, soyayyar data fara da wani yaro abokin rawarta mai sunan *Rajveer* yasa hankalin Na'ima ya tashi lokacin da ta zo ganin mahaifiyarta, ganin basu da shamaki sukan tab'a juna ba tare da jin wani abu ba yasa bata tafi ba sai tare da ita, duk da ita bata so ba amma haka suka tafi, yayin da Raj yaji mahaifiyar bata gyara masa ba danshi yana sonta sosai.
*Shekara d'aya* da dawowarta kuma Mani ya mallaka mata wannan compagnie nashi a matsayin kyautar anniversaire d'inta na cika shekara ashirin da biyar, a lokacin ne kuma ta fara aiki a ma'aikatar, duka duka sati uku kenan da fara aikinta, amma gashi *Umar Faruk ya b'ata mata rai.*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
*BILQEES*
WANNAN PAGE TAKI CE, KE KIKA FARA COMMENT.
5β£
*CI GABAN LABARI*
A hankali ta farka daga baccinta, saida ta tashi zaune tayi hamma sannan ta d'auki wayarta ta duba agogo, 10:40 tashi tayi ta fito sai dai bata sauko ba daga sama ta dinga hangen falon harta hango d'aya daga cikin mai aikinsu, daga saman ta kwallo mata kira "Biba."
"Na'am Hajia." ta fad'a cikin ladabi tare da zubewa qasa.
Juyawa tayi kawai ta koma d'akinta ta zauna saman gado tana wasa da kitson kanta, Biba ce ta shigo ta durk'usa tace "gani Hajia."
Kanta qasa tace "ki had'a min ruwan wanka."
"To." tace ta nufi bayin.
Saida ta gama had'a mata da duk wasu turaruka da take aiki dasu sannan ta fito ita kuma ta shiga, saida ta d'auki awa d'aya sannan ta fito daga bayin, d'aya mai aikin ta samu wacce take tayata shiryawa, kamar yanda suka saba yanzu ma hakane ya faru, da taimakonta ta shirya cikin riga da siket na shadda wanda suka kama jikinta sosai suka fito da k'irarta, d'an k'aramin gyale ta d'auka sai dai a d'aya kafad'a kawai ta d'orashi tare da rik'e jaka a hannu da wayarta sannan ta fita, a falo ta samu duka iyayen nata a tsaye da alama magana suke, wucewa tayi ba tare data kallesuba tace "da alama kun tashi lafiya."
Bata jira amsarsu ba tayi gaba, Mamie ce tace "Khairat abincinki fa?"
Bata ji ba bare ta amsa saboda ta rigayi da tayi nisa, motarta ta shiga k'irar RENGE ROVER ta nufi ma'aikatarsu da tunanin had'uwarta da Umar faruk.
Ai kuwa kamar yanda ta saba da shan k'amshinta ta shigo wajen, a gadarance take kallon kowa har saida idonta ya sauka akan Faruk, murmushi ta farayi tana takowa wajenshi har saida ta tsaya gabanshi, jin tattausan k'amshin turare a bayanshi yasa ya juyo a hankali, da sauri ya mik'e tsaye gabanshi na fad'uwa dan baisan me zai biyo baya ba, dama ya zone saboda umarnin mahaifinshi, cikin rainin wayo tasa yatsarta ta shafi sajen fuskarshi tana fad'in "Umar Faruk ko?"
"Sannu jarumi, sai dai kuma nayi mamakin ganinka anan, na d'auka ai ka daina aiki, amma kuma saina ganka nan, meya faru?"
Bata bari yayi magana ta kama mab'ullin rigarshi ta fara b'alle masa tana fad'in "karka d'auka ka mareni ka ci bulus kenan, ka kula da kanka dan babu abinda zai hanani *d'aukar fansata* a kanka ba, kayi abinda ko iyayena ba suyi ba, da wannan nayi alk'awarin cin mutuncinka ko ta wace irin hanya, ina fata ka fahimta?"
Wasa wasa ashe ta cire duka mab'allan rigarshi, saida ta wuce bureau d'inta sannan ya fahimci hakan, maida mab'allanshi ya farayi yana kallon mutanen dake kallonshi, saida kowa ya fara aikinshi ya sulale ya nufi bureau d'in nata, Habiba ce ta shigo tace yana son ganinta amma tace ta fad'a masa bata son ganin kowa, rok'on alfarma yayi akan ta barshi ya shiga, a gadarance tace ta barshi ya shigo, shigowa yayi yana kallon fuskarta har ya tsaya gabanta, saida ta kallesa rai b'ace tace "kayi kuskure, kafin ka bar nan wajen zan saka wani aiki."
Kud'i ta fito dashi 'yan goma goma guda uku ta bashi tace "karb'i wannan, kaje ka samu masinger ka tambayeshi komai akan abinda yake siyo min, saika siyo min dan banyi kari ba."
Wani kallo ya mata yana lumshe ido d'aya kamar zai sake bigeta amma saiya dake ya juya ya fita, haka yaje ya samu masinger ya tambayeshi, tsaf ya fad'a masa komai sannan ya hau mashin d'inshi ya tafi.
Cikin awa d'aya ya dawo, har bureau ya kawo mata ya aje, kallonshi tayi cike da mugunta tace "kaga plateau ( plate)can d'auko ka saka min."
Kallonta yayi amma babu yanda ya isa sai d'aukowa ya zo ya zuba mata, tura mata plate d'in tayi tasa hannu ta fara ci ya fito da kud'i ya aje gabanta tare da cewa "canjinki."
Fuska a had'e tace "aini bana karb'ar canji, ka rik'e wanjenka nasan zasu maka anfani."
Ganin kamar ba zai d'auka ba yasa ta kalleshi tace "ba kaji mena ce ba?"
Dauka yayi ya rik'e a hannunshi sannan yace "dan Allah kiyi hak'uri akan abinda ya faru, wallahi kuskure ne insha Allah ba zan sake maimaita kamarsa ba."
Saida ya gama ta kalleshi tace "ka d'auko min ruwa masu sanyi a fridge."
Yanda yayi tsaye baida niyyar yin abinda tace yasa ta jingina da kujerarta ta lumshe ido, idonta ya kalla wanda sukasha mascara sai sukayi kamar fossile, fridge d'in ya nufa yana fad'i a ransa "kyawunta hallinta babu kyan hali, ina ma zaki gyara d'abi'unki da kin more kyawunki duniya da lahira."
Daukowa yayi ya aje mata, cikin marairaicewa ya sake cewa "dan Allah kiyi hak'uri, wallahi idan na rasa aikin nan mahaifina zai iya yin hushi dani, ki taimaka min dan Allah kar....."
Katseshi tayi da fad'in "ka kira min manager."
Kallonta yayi ya kalli telephone d'in dake kusanta wanda anfaninshi kenan kiran wanda take so, juyawa yayi rai b'ace ya fita ya kira mata manager, tare suka shigo sukayi tsaye suna kallonta, ji yake kamar ya gaggabjeta da wasu marikan yanzu haka, kallon manager tayi tace "ka turo min takardar sallamarsa zansa hannu a kai da kaina."
Manager kallonta yayi ya kalli Faruk babu damar da zai bada hak'uri, cewa yayi "to Hajia."
Zai juya Faruk ya rik'e rigarsa yana kallonta yace "dan Allah kiyi hak'uri wallahi ba zan sake ba, da aikin nan na dogara, dan Allah karki koreni wallahi zanyi duk abinda kike so."
Wani murmushi ta saki ta kalleshi tace "ka tabbata za kayi komai?"
"Wallahi zanyi in dai ba zaki koreni ba."
Lotus ta d'auka ta goge hannunta ta jingina bayanta a kujera tana juyata tace "to ka durk'usa ka ban hak'uri, ni kuma saina yafe maka."
Shiru yayi yana tunanin abinda zaiyi, amma tuna hukuncin da Baba ke shirin d'auka a kanshi yasa yayi kasa da kanshi, a hankali ya sulale gwiwoyinshi ya zube qasa kamar yanda take so, kasa had'a ido yayi da ita saboda tafasar da zuciyarshi keyi, abune da bai tab'a faruwa dashi ba sai yau, haka kawai yaji hawaye na fitowa a idonshi dan Baba ko Mama ce kad'ai idan suka masa fad'a bada hakk'inshi ba yake sashi zubar da hawaye, ganin ya kasa furta komai yasa ta mik'e tsaye da wayarta a hannu tace "tunda ka zama kurma ni zan fita waje."
K'ofa ta nufa tana shirin bud'ewa yace "kiyi hak'uri."
Tsayawa tayi ta dawo ta zauna tana kallonshi tana murmushi, cike da raini tace "tashi, kaje gida ka kwanta ka huta, ba zan hak'ura cikin sauk'i haka ba."
Tsaye ya mik'e ba tare daya bari sun had'a ido ba ya juya ya fita,manager ma zai fita tace "zan turo maka da adreshin club d'in da zanje an jima, ka fad'a masa ya sameni acan."
"To Hajia."
Yana fita tayi dariya tace "zaka gane kuranka, zan had'aka da macho tamin maganinka."
Misalin *14:00* tayi parking a wata restaurant mai sunan *Amandine* dan taci abinci kafin ta wuce gida, saida taci ta k'oshi kafin ta mik'e zata fita, juyowar da za tayi sukayi karo da juna ita da wani had'add'en matashi, ware manyan idonta tayi ta kalleshi kafin ta fara k'ok'arin wuceshi, saurayin kam da yayi mutuwar tsaye saboda ganinta saurin rik'e hannunta yayi, a fusace ta fizge hannunta ta kalleshi tace "akan me zaka tab'ani?"
Saida ya kalli tsayayyan qirjinta ya lashe leb'e sannan yace "yi hak'uri, ban tambayi izini
Showing 9001 words to 12000 words out of 186119 words
Tunda ya d'ora ido a kanta sai Allah ya jarabceshi da sonta har cikin zuciyarshi kuma karo na farko da yaji yayi sha'awar aure, Na'ima kam tunda ta ganshi ita kuma sai taji bai mata ba, bugu da qari da taji k'awayen amarya na fad'in halinshi na son mata saiya dinga lasar baki yana maka kallon iskanci, gashi kuma Allah ya masa muni dan babu wani abun birgewa a tare dashi, bak'i k'irin yake ga kuma k'iba da yayi saboda hutu, haka ya fara nuna mata abinda ke ranshi amma bata bashi dama ba, bayan shagalin ya kammala haka ya nemi sanin komai a kanta, rana kwatsam saiga Mani Arlit kamar daga sama.
In dai tak'aice muku, abinka ga mai kud'i wanda dama zamanin nan masu kud'i suke auren kyawawan mata, haka ya shiga ya fita tare da kutsawa duk cikin wani danginta mai ruwa da tsaki a kanta har saida ya samu Na'ima, babu irin kuka da bala'in da ba tayi ba ta kuma fad'a musu ba mutumin kirki bane, amma su basu ga haka ba dan yanda ya nuna musu, a qarshe dai amarya ta tare gidanta a Maradi, bayan qalubalen data fiskanta tun daga darenta na farko har zuwa sauran darare, bayan wani lokaci kuma sai suka koma niamey da zama to tun daga shi sai dai suzo gaishe da dangi Maradi da Arlit, bayan lokacin kad'an kuma sai mahaifiyarshi ta rasu itama.
Komawarsu niamey yasa ya k'ara tandarewa babu uwa babu uba babu mafad'i sai abinda yaga dama yake yi, kuka a wajen Na'ima harya zama jiki dan a wannan lokacin baya neman mata idan ba cikin gidanshi ba bayan ya shigo a bige, abun na matuk'ar damunta sosai ga rashin sonshi ga kuma bak'in cikin da yake d'ura mata, wani abin takaici shine lokacin data gama gane halinsa saita fara masa qiyo a shinfid'a in har ya nemeta, abinka ga mashayi kuma haka zai zage qarfinshi ya daketa son ranshi idan ta jikkata sannan ya turmusheta da qarfinshi ya biya buqatarsa, yarinya mai kama da indien sai gashi ta fara fita hayyacinta ta fara lalacewa, wata uku ta d'auka a wannan rayuwa, a lokacin data rame sosai saiya fara zargin ko cikine da ita shi kuma bai shirya hakan ba yanzu, daya tambayeta sai tace bata da komai dan itama bata sani ba, domin d'aukar mataki saiya fara bata qwayoyin hana d'aukar ciki, kwana uku da fara shan maganin saita fara ciwon mara kafin kace me sai jini ya fara mata zuba, bayan zuwa asibiti aka tabbatar ta cikin jikinta ya zube sakamakon shan magani ba abisa qa'ida ba , duk da taji tayi asarar beby amma kuma taji dad'i ko ba komai bata fatan haihuwa dashi.
Wata babbar dama ce ya bata dan tun daga lokacin saita fara shan maganin ba qaqqautawa, tun bai fara saka abin a kanshi ba harya fara damuwa saboda ganin an d'auki lokaci mai tsayi, wasa wasa sai gashi ta d'auki shekara biyar ba tare da nadama ko data sanin abinda take yi ba, a lokacin ne kuma Mani ya dakatar da ita tare da cewa ya shirya haihuwa, hakan baisa ta daina ba dan ranar ya shigo a bazata ya samu za tasha maganin, a ranar dukan tsiya ya mata bana wasa ba sannan ya karb'e duka maganin, cikin ikon Allah wata biyar saita samu ciki, amma kuma mai matuk'ar had'ari da wahala.
Saboda shan maganin data dinga yi yasa mahaifarta a had'ari hakan yasa cikinta ke buk'atar kulawa dan komai zai iya faruwa da bebynta, a lokacin da cikin ya fara girma aka mata scanning aka tabbatar da macace a cikinta, take sai Mani yaji qaunar yarinyar tun ba'a haifeta ba, visa ya samar musu suka koma India tare wajen mahaifiyarta wacce tafi jin dad'in zamanta acan.
A lokacin data haihu aka tabbatar da mahaifarta ta lalace ba zata sake samun wata haihuwar ba, babu yanda ta iya dole aka cire mata mahaifar domin rage mata nauyi, Allah kuma ya jarabcesu da son *Khairat*, da k'yar Na'ima ta dawo gida niger amma zamanta gaban mahaifiyarta ya mata dad'i sosai, dan tunda suka tai bai nemeta ba, sai dai daga yanda yake fita ya jima yasa take jin ya samu wasu masu d'ebe masa kewa.
*Rayuwa bayan haihuwar Khairat* tafi mata k'unci akan kafin haihuwarta, dan a wannan lokacin ya fara harkar siyasa, baya zama gida harkoki sunsha gabanshi, harkar mata ta k'aru sai dai shan giya ya d'an ragu sai daddare kawai, duk wannan bai damunta kamar yanda idan yayi shigowar dare yake ritsata a gaban Khairat ya nemeta, duk k'ok'arin da zatayi na samun dama baya barinta, haka zai kwanta da ita a gaban Khairat duk da tana bacci, ta d'auka kodan tana qarama ne yake haka duk da ba a hayyacinshi yake ba, amma sai gashi Khairat tayi wayo da girmanta da komai zai fara k'ok'arin nemanta, yarinyar ce kawai ke barin wurin saboda tsoro.
Duk da haka Khairat na ganin soyayya a wajen mahaifinta da k'auna , babu wanda ya isa ya harareta baiga wulak'anci ba gata take samu a wajenshi sosai, sai dai duk da haka takan ji tsoronshi kuma bata zuwan wajenshi sai inshi ya zo wajenta, ta fara karatu a ecole (school) d'in da tafi kowace a garin, sai dai duk k'ok'arin Na'ima na ya barta taci gaba da zuwa makaranta amma ya k'iya saboda ta fara zuwa ranar ta dawo tace malam ya daketa, bai bari ta sake zuwa ba kuma Na'ima data fara koya mata a gida, ranar ya samu tana kuka bayan ya tambayeta tace mama ta daketa dan bata iya karatun data koya mata ba, bayan fad'a da Na'ima tasha y kuma ce karta sake shiga harkar 'yarshi, saboda b'acin rai sai yasa Na'ima yin alk'awarinba zata sake kulashi da yarshi ba, idan Allah ya nufeta da shirya ta shiryu, idan kuma akasin hakane to matsalarsu ce.
_Kash, wannan ba mafita bace, duk inda aka je aka dawo ke uwace kin fishi asara , dan ko gidan aure taje za'a ce laifin uwane._
*Ranar talata* rana ce da Khairat ta kasa mantawa da iya duk da k'arancin shekarunta, mahaifiyarta na saka mata kayan bacci ya shigo, kamar dai yanda aka saba daga yanayin bud'e k'ofar ta gane waye da kuma halin da yake ciki, ganin yana yowa kanta yasa ta fahimci komai, tsaye ta mik'e ta tura Khairat gefe tace "kije d'akinki ina zuwa."
Kallonta Khairat tayi a matuk'ar tsoro ta kalli mahaifin nata, bayan mahaifiyarta ta koma ta b'oye, lokacin kuma ya kawowa uwar cabka ya fara k'ok'arin keta rigarta, sake turata tayi ta nufi k'ofa tace "kije nace ko."
Duk da tsawar data mata baisa ta tafi ba, wani mari ya kifa mata a cikin muryar 'yan shaye shaye yace "d'iyar tawa zaki ma wannan tsawar, ita sa'arki ce, nace sa'arki ce ita, tsararki ce da zaki mata wannan tsawar?"
Duk ya k'are tambayoyin ne da marinta, belt (ceinture) d'inshi ya fiddo zai fara dukanta Khairat ta fita a guje tana kuka, bakin k'ofar d'akin ta tsaya tana sauraren kukan mhaifiyarta da kuma sambatu da kukan mahaifinta keyi, kamar abu yayi sauk'i sai taji k'arar belt d'in nan da kuma kukan mamarta, ta tabbatar itace yake duka, kasa jura tayi kawai saita shigo d'akin a hankali, ganin mahaifinta babu komai a jikinsa haka ma mahaifiyarta kawai sai tayi k'ara mai tsanani ta fad'i qasa somammiya, shine ya fara kai mata d'auki kafin uwar tasa kayanta ta nufi wajenta itama, a daren ba suyi bacci ba ko kad'an bayan sun samu Khairat ta farfad'o, daga lokacin sai abubuwa suka fara canzawa amma fa na d'an wani lokaci.
Khairat ta daina walwala a gidan mahaifinta, tafi so ta zauna shiru ko kuma tasa Γ©couteur (hearpeas) a kunne tana sauraro, Na'ima kuma ta fita harkarta daidai da gaisuwa bata had'ata da ita, ko abinci bata ce mata fito kici ta dinga nuna mata rashin kulawa, mahaifin kad'ai ke kulata ke kuma bata farin ciki.
Khairat nada *shekara sha shida* ta fahimci abinda iyayenta keyi a kowane dare wanda kesa mahaifiyarta kuka, kowane dare da abin sauraro take saboda kar taji abinda ke faruwa a wajen iyayen nata, a hankali sai damuwa da kad'aici da kuma tsoro yayi tasiri sosai a rayuwar Khairat, hakan kuma ya janyo mata matsanancin ciwon qirki da kuma ciwon kai dake damunta duk lokacin da ta shiga b'acin rai ko damuwa, bayan Mani ya fahimci hakan saiya kaita asibiti anan aka d'orata akan magunguna, amma matsalar ba daga ita bace daga garesu ne, ganin abin ba sauk'i yasa Mani ya mayar da ita india wajen mahaifiyar Na'ima, komawarta can kuma yafi mata kwanciyar hankali da jin dad'i, gata da lele ta sake samu acan saboda ita d'in ta zama 'yar gudaliya a wajen kakar tata, sannu sannu sai Khairat ta fara zama mai tsauri da rashin kunya kuma marar qaunar talakawa mai wulak'anci gana k'asa da ita, taci gaba da karatunta acan kuma ta shiga gidan koyan rawa wanda hakan baima Na'ima dad'i ba ,amma tunda tace ta daina shiga harkarta yasa bata mata magana ba, a kwana a tashi saiga Khairat har akan je da ita wajen concert ko wani competition na rawa kuma ta zama zak'ak'urar 'yar rawa da shugabansu ke ji da ita, soyayyar data fara da wani yaro abokin rawarta mai sunan *Rajveer* yasa hankalin Na'ima ya tashi lokacin da ta zo ganin mahaifiyarta, ganin basu da shamaki sukan tab'a juna ba tare da jin wani abu ba yasa bata tafi ba sai tare da ita, duk da ita bata so ba amma haka suka tafi, yayin da Raj yaji mahaifiyar bata gyara masa ba danshi yana sonta sosai.
*Shekara d'aya* da dawowarta kuma Mani ya mallaka mata wannan compagnie nashi a matsayin kyautar anniversaire d'inta na cika shekara ashirin da biyar, a lokacin ne kuma ta fara aiki a ma'aikatar, duka duka sati uku kenan da fara aikinta, amma gashi *Umar Faruk ya b'ata mata rai.*
*Luv you guy's*π
06/08/2019 Γ 00:06 - Meerahgeeβ€: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
*BILQEES*
WANNAN PAGE TAKI CE, KE KIKA FARA COMMENT.
5β£
*CI GABAN LABARI*
A hankali ta farka daga baccinta, saida ta tashi zaune tayi hamma sannan ta d'auki wayarta ta duba agogo, 10:40 tashi tayi ta fito sai dai bata sauko ba daga sama ta dinga hangen falon harta hango d'aya daga cikin mai aikinsu, daga saman ta kwallo mata kira "Biba."
"Na'am Hajia." ta fad'a cikin ladabi tare da zubewa qasa.
Juyawa tayi kawai ta koma d'akinta ta zauna saman gado tana wasa da kitson kanta, Biba ce ta shigo ta durk'usa tace "gani Hajia."
Kanta qasa tace "ki had'a min ruwan wanka."
"To." tace ta nufi bayin.
Saida ta gama had'a mata da duk wasu turaruka da take aiki dasu sannan ta fito ita kuma ta shiga, saida ta d'auki awa d'aya sannan ta fito daga bayin, d'aya mai aikin ta samu wacce take tayata shiryawa, kamar yanda suka saba yanzu ma hakane ya faru, da taimakonta ta shirya cikin riga da siket na shadda wanda suka kama jikinta sosai suka fito da k'irarta, d'an k'aramin gyale ta d'auka sai dai a d'aya kafad'a kawai ta d'orashi tare da rik'e jaka a hannu da wayarta sannan ta fita, a falo ta samu duka iyayen nata a tsaye da alama magana suke, wucewa tayi ba tare data kallesuba tace "da alama kun tashi lafiya."
Bata jira amsarsu ba tayi gaba, Mamie ce tace "Khairat abincinki fa?"
Bata ji ba bare ta amsa saboda ta rigayi da tayi nisa, motarta ta shiga k'irar RENGE ROVER ta nufi ma'aikatarsu da tunanin had'uwarta da Umar faruk.
Ai kuwa kamar yanda ta saba da shan k'amshinta ta shigo wajen, a gadarance take kallon kowa har saida idonta ya sauka akan Faruk, murmushi ta farayi tana takowa wajenshi har saida ta tsaya gabanshi, jin tattausan k'amshin turare a bayanshi yasa ya juyo a hankali, da sauri ya mik'e tsaye gabanshi na fad'uwa dan baisan me zai biyo baya ba, dama ya zone saboda umarnin mahaifinshi, cikin rainin wayo tasa yatsarta ta shafi sajen fuskarshi tana fad'in "Umar Faruk ko?"
"Sannu jarumi, sai dai kuma nayi mamakin ganinka anan, na d'auka ai ka daina aiki, amma kuma saina ganka nan, meya faru?"
Bata bari yayi magana ta kama mab'ullin rigarshi ta fara b'alle masa tana fad'in "karka d'auka ka mareni ka ci bulus kenan, ka kula da kanka dan babu abinda zai hanani *d'aukar fansata* a kanka ba, kayi abinda ko iyayena ba suyi ba, da wannan nayi alk'awarin cin mutuncinka ko ta wace irin hanya, ina fata ka fahimta?"
Wasa wasa ashe ta cire duka mab'allan rigarshi, saida ta wuce bureau d'inta sannan ya fahimci hakan, maida mab'allanshi ya farayi yana kallon mutanen dake kallonshi, saida kowa ya fara aikinshi ya sulale ya nufi bureau d'in nata, Habiba ce ta shigo tace yana son ganinta amma tace ta fad'a masa bata son ganin kowa, rok'on alfarma yayi akan ta barshi ya shiga, a gadarance tace ta barshi ya shigo, shigowa yayi yana kallon fuskarta har ya tsaya gabanta, saida ta kallesa rai b'ace tace "kayi kuskure, kafin ka bar nan wajen zan saka wani aiki."
Kud'i ta fito dashi 'yan goma goma guda uku ta bashi tace "karb'i wannan, kaje ka samu masinger ka tambayeshi komai akan abinda yake siyo min, saika siyo min dan banyi kari ba."
Wani kallo ya mata yana lumshe ido d'aya kamar zai sake bigeta amma saiya dake ya juya ya fita, haka yaje ya samu masinger ya tambayeshi, tsaf ya fad'a masa komai sannan ya hau mashin d'inshi ya tafi.
Cikin awa d'aya ya dawo, har bureau ya kawo mata ya aje, kallonshi tayi cike da mugunta tace "kaga plateau ( plate)can d'auko ka saka min."
Kallonta yayi amma babu yanda ya isa sai d'aukowa ya zo ya zuba mata, tura mata plate d'in tayi tasa hannu ta fara ci ya fito da kud'i ya aje gabanta tare da cewa "canjinki."
Fuska a had'e tace "aini bana karb'ar canji, ka rik'e wanjenka nasan zasu maka anfani."
Ganin kamar ba zai d'auka ba yasa ta kalleshi tace "ba kaji mena ce ba?"
Dauka yayi ya rik'e a hannunshi sannan yace "dan Allah kiyi hak'uri akan abinda ya faru, wallahi kuskure ne insha Allah ba zan sake maimaita kamarsa ba."
Saida ya gama ta kalleshi tace "ka d'auko min ruwa masu sanyi a fridge."
Yanda yayi tsaye baida niyyar yin abinda tace yasa ta jingina da kujerarta ta lumshe ido, idonta ya kalla wanda sukasha mascara sai sukayi kamar fossile, fridge d'in ya nufa yana fad'i a ransa "kyawunta hallinta babu kyan hali, ina ma zaki gyara d'abi'unki da kin more kyawunki duniya da lahira."
Daukowa yayi ya aje mata, cikin marairaicewa ya sake cewa "dan Allah kiyi hak'uri, wallahi idan na rasa aikin nan mahaifina zai iya yin hushi dani, ki taimaka min dan Allah kar....."
Katseshi tayi da fad'in "ka kira min manager."
Kallonta yayi ya kalli telephone d'in dake kusanta wanda anfaninshi kenan kiran wanda take so, juyawa yayi rai b'ace ya fita ya kira mata manager, tare suka shigo sukayi tsaye suna kallonta, ji yake kamar ya gaggabjeta da wasu marikan yanzu haka, kallon manager tayi tace "ka turo min takardar sallamarsa zansa hannu a kai da kaina."
Manager kallonta yayi ya kalli Faruk babu damar da zai bada hak'uri, cewa yayi "to Hajia."
Zai juya Faruk ya rik'e rigarsa yana kallonta yace "dan Allah kiyi hak'uri wallahi ba zan sake ba, da aikin nan na dogara, dan Allah karki koreni wallahi zanyi duk abinda kike so."
Wani murmushi ta saki ta kalleshi tace "ka tabbata za kayi komai?"
"Wallahi zanyi in dai ba zaki koreni ba."
Lotus ta d'auka ta goge hannunta ta jingina bayanta a kujera tana juyata tace "to ka durk'usa ka ban hak'uri, ni kuma saina yafe maka."
Shiru yayi yana tunanin abinda zaiyi, amma tuna hukuncin da Baba ke shirin d'auka a kanshi yasa yayi kasa da kanshi, a hankali ya sulale gwiwoyinshi ya zube qasa kamar yanda take so, kasa had'a ido yayi da ita saboda tafasar da zuciyarshi keyi, abune da bai tab'a faruwa dashi ba sai yau, haka kawai yaji hawaye na fitowa a idonshi dan Baba ko Mama ce kad'ai idan suka masa fad'a bada hakk'inshi ba yake sashi zubar da hawaye, ganin ya kasa furta komai yasa ta mik'e tsaye da wayarta a hannu tace "tunda ka zama kurma ni zan fita waje."
K'ofa ta nufa tana shirin bud'ewa yace "kiyi hak'uri."
Tsayawa tayi ta dawo ta zauna tana kallonshi tana murmushi, cike da raini tace "tashi, kaje gida ka kwanta ka huta, ba zan hak'ura cikin sauk'i haka ba."
Tsaye ya mik'e ba tare daya bari sun had'a ido ba ya juya ya fita,manager ma zai fita tace "zan turo maka da adreshin club d'in da zanje an jima, ka fad'a masa ya sameni acan."
"To Hajia."
Yana fita tayi dariya tace "zaka gane kuranka, zan had'aka da macho tamin maganinka."
Misalin *14:00* tayi parking a wata restaurant mai sunan *Amandine* dan taci abinci kafin ta wuce gida, saida taci ta k'oshi kafin ta mik'e zata fita, juyowar da za tayi sukayi karo da juna ita da wani had'add'en matashi, ware manyan idonta tayi ta kalleshi kafin ta fara k'ok'arin wuceshi, saurayin kam da yayi mutuwar tsaye saboda ganinta saurin rik'e hannunta yayi, a fusace ta fizge hannunta ta kalleshi tace "akan me zaka tab'ani?"
Saida ya kalli tsayayyan qirjinta ya lashe leb'e sannan yace "yi hak'uri, ban tambayi izini
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4 Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63