shafi fuskarshi tare da manna masa sumbata mai kyau a baki harda tsotsawa tayi kafin ta sakeshi a hankali suna kallon juna, kallon tanti Ma'u tayi fuska a had'e tace "ki tabbatar kun raba tsakanina da Umar Faruk kafin na dawo, idan kuma bakuyi ba, to ki sani al'amarin ba sauk'i dan dawowar ba zata muku dad'i ba."
Tana fad'a ta fara raba hannunta dana Umar Faruk wanda ya rik'e hannunta gam amma ya kasa magana saboda mutanen dake wajen, a lokacin data qarasa zare hannunta daga nashi saida ya rufe ido saboda bugawar da zuciyarshi tayi , ganin tana tafiya da gaske yasa murya qasa qasa yace "Khairat."
Duk da ba kowa yaji kiran daya mata ba amma saida ta juyo dan itama zuciyarta bugawar take, bye bye kawai ta masa ta wuce tare da Ishaq ya tafi kaita aireport dansu Mamie suna jiransu.
Yana ganin b'acewarta ya juya da sauri ya nufi d'akin Mama, da shigarshi ya fad'a kan gado ya fashe da kuka danshi ji yake kamar ta rabu dashi kenan.
Itama a mota cire glass tayi ta fara kuka Ishaq sai baice komai ba har suka isa, saida ta gyara fuskarta kafin ta bud'a murfin zata fita kuma ta tsaya, kallonshi tayi tace "Ishaq ko?"
"Eh Hajia."
"Dan Allah ka fahimtar da Umar Faruk banyi haka dan b'ata masa rai ba, na fahimci hakan ne kawai maslaha, inba haka nayi ba lallai ya hakura da tafiya dani ba saboda yamin alk'awari, bana so na zama silar samun matsala tsakaninsu, ka kula min dashi, karka bari ya shiga damuwa dan inada tabbacin son da yake min na hak'ik'a ne."
Tana fad'a ta bar motar bata jira me zaice ba, ta samu su Mammie na tsumayinta kuma suna daf da tashi, ai kuwa babu b'ata lokaci suka tashi duk da tambayar da suke mata ina Umar Faruk amma babu amsa, taga kawai take kallo hawaye nabin fuskarta danta riga data tsara yanda tafiyarsu zata kasance tare da bada armashi, a haka dai har suka sauka manyan jami'ai ne suka d'aukosu a filin jirgin kamar yanda shugaban qasar ya tsara kuma ake zuwa tarbar kowane babban bak'on.
Babban hotel ne aka kamawa manyan bak'in kowa da nashi d'aki mai kyau da 'kawa , kai tsaye Khairat d'akinta ta wuce zata shiga wanka saida taji inama suna tare da tare zasuyi wankan, haka ta fito ta shirya sannan suka fita wajen cin abinci tare da manyan mutane....
_Kar kuce bakuji dad'i ba da basu tafi tare ba, hakan ma nada nashi fa'idar._
Kallonta ake sosai saboda ganin shirin da tayi, doguwar riga ce ja mai kyan gaske da hannaye iya gwiwa, amma saita b'ata tsarin ta hanyar d'ora qaramin hijab wanda ya rufe mata wuya, kujera kawai taja ta zauna ba tare data kula dasu ba, abinci suke ci har lokacin da idonta ya sauka akan teburin da Muzaffar ke zaune wanda ya kasa komai sai kallonta, wata tattausa harara ta jefa masa kafin ta d'auke kanta, a haka suka gama kowa ya tashi dan komawa masaukinshi, Khairat na daf da shiga d'akinta taji an rik'e hannunta.
Da mamaki ta juyo tana ganin Muzaffar ta qara had'e rai tace "malam miye haka? sakeni dallah, ko ka manta ni matar aure ce?"
Wani murmushi ya mata yace "matar aure, to saime, ina mijin naki yake? ko dai shima ya kasa zama dake ne ya korok....."
Shak'ar wuyar rigarshi da tayi yasa yayi shiru, kamar zata sumbaci fuskarshi ta matso sannan tace "karka sake ka fad'i maganar banza a kaina ko mijina, danshi ba jahili bane irinka."
Sakinshi tayi ta bud'a d'akin da makullin da aka basu ta shiga ta kuma maida k'ofar ta rufe, yana kallonta ya jima kafin ya koma nashi d'akin yana mamakin yanda Khairat ta sake mulmujewa bayan yasan wanda ta aura ba mai kud'i bane, ga kyau data qara sai yaji sabon kishi da qaunarta sun mamayeshi, tana shiga ta cire doguwar rigar ta d'auki wata qaramar riga shara shara ta saka wacce ta tsaya iya k'ugunta, daga ita sai pant ta kwanta akan gadon ta d'auki waya ta dannawa Umar Faruk kira.
*************
Mama na ganin ya shiga d'akin itama tabi bayanshi, cikin tashin hankali da mamaki Mama ta qarasa kusa dashi ta dafa kafad'arshi, shiru bai d'ago ba amma saiya tsayar da rera kukan da yake, d'an daddab'a kafad'arshi tayi tare da cewa "Umar Faruk."
Tashi yayi zaune yayi qasa da kanshi yana goge fuskarshi kafin yace cikin muryar kuka "na'am."
Hab'arshi ta kamo ta mayar da kallonshi kan fuskarta tace "hawaye a idon namiji, meya faru Umar Faruk, meya saka zubar da hawaye haka, saboda ta tafi ne?"
Wasu hawayen ne yaji sun sake malalo mishi a fuska, hakalin Mama ne ya rubanya tashi da sauri tasa hannu ta share mishi tana fad'in "Subhanallah, dan Allah ka daina, kana tayar min da hankali mana, ka fad'a min meye damuwar."
Sake goge hawayen yayi ya saisaita nutsuwarsa sannan yace "Mama ban tab'a sanin a baya baso nake ba sai yanzu, ban tab'a sanin cewa Zuby ina mata son yan uwantaka bane saida Khairat ta shigo rayuwata,Mama ji nake kamar ta tafi da rayuwata ne, bansan me yasa naji na kasa tausar zuciyata ba, amma tunani nake kamar ta tafi kenan ba zata dawo gareni ba, wallahi Mama bana jin dad'i gaba d'aya, Mama ki taimaka min dan haka, ki taimaka min Mama."
Ya qarashe da fad'awa kan cinyar Mama da bai tab'a yin hakan ba tunda ya mallaki hankalin kanshi, cike da tausayinshi da qauna ta fara shafashi tana fad'in "kayi hak'uri babban mutum, bana son kukan nan kaji, insha Allah Khairat zata dawo, nasan ba zata wuce kwanan ukun da kuka d'iba ba dan na yarda da ita, maganar Zuby kuma Umar Faruk ni dama nasan babu soyayyarta a cikin zuciyarka, saboda ban tab'a jin kalmar so daga bakinka ba izuwa Zubeida, ba kai kace kana sonta ba mune muka hadaku, kuma cikin sa'a kuka mana biyayya baku bijire ba, ba zanyi mamaki ba dan yanzu ka samu masoyiyar zuciyarka, kamar yanda nake da yakinin ba zaka tab'a fifita Khairat akan Zubeida ba, saboda na yarda da kai kuma na yarda da tarbiyar da muka baka, bugu da qari kuma kana da zuciyar da zaka iya boye abinda kake so kuma kana da zuciyar da zaka iya son mak'iyinka ma, dan haka abu d'aya nake so da kai yanzu shine, ka cire wannan damuwar ka kuma kwantar da hankalinka ta yanda hakan ba zai shafi Zubeida ba, kaji ko?"
D'agowa yayi ya sake goge fuskarshi yace "to Mama, insha Allah zanyi yanda ki kace."
"Yawwa Umar Faruk, yanzu ka tashi kayi alwala, nasan yanzu an kira sallah saika tafi masallaci."
"To." kawai ya fad'a ya fita yayi alwala sannan ya bar gidan, lokacin tanti tabar gidan kowa ma ya kama gabanshi Zuby ma na d'aki tana kuka, ko kallon d'akinta baiyi ba dan maganar gaskiya ji yake baya son ganinta, yana fita yaji wayarshi na kururuwa, ganin bak'uwar number yasa ya saki murmushin gefen labb'a tare da d'agawa ya d'ora a kunne.
Cikin sanyayyen murya tace "baby, ya kake?"
Lumshe ido yayi yana jin wani irin dad'i da sanyi yana ratsashi, a hankali ya furta "banda lafiya, saboda kin tafi kin barni."
Rufe ido tayi kafin tace "kayi hak'uri, hakan ne kawai maslaha, amma ai zan dawo da wuri."
Takawa ya fara yi a hankali yana fad'in "baby kin tafi kin barni da sonki, Khairat, sai yau ne na qara tabbatar da irin son da nake miki, yaune na samu tabbacin gazawar da zanyi idan na rasaki, Khairat dan Allah karki rabu dani ki zauna tare dani hakan ne kad'ai zai sani farin ciki, sannan kiyi sauri ki dawo gareni dan a gaskiya ba zan iya farin ciki ba alhalin kina nesa dani."
Hawaye ne suka fara bin fuskarta sai taji kamar ta samu kanta a gabanshi, cikin kuka tace "karka damu Faruk, ba zan iya rabuwa da kai ba nima, ina sonka kuma babu abinda zai rabu insha Allah, yanzu ka rufe idonka."
Cikin murmushi kamar yana gabanta ya rufe ido, a hankali ta furta "je t'aime (i love you), prend bien soin de toi (ka kula da kanka)."
Kasa bud'a ido yayi saboda farin ciki, jin ana gaf da tayar da sallah yasa yace "baby, zan shiga masallaci."
"Kayi mana addu'a baby."
"Wace iri?"
"Um, ka mana addu'a Allah ya barmu tare, Allah kuma ya tsone idon mak'iyanmu, bizou." tana fad'a ta kashe kiran.
Masallaci ya shiga sukayi sallah magrib bai fita ba har akayi isha'i sannan suka fita tare da Ishaq yaje gidansu, number da Khairat ta kira ya fara kira amma bata shiga, Ishaq ne ke kallonshi ganin ya aje wayar gefe cikin fushi yasa Ishaq gyara zama yace "kasan wani ma? Hajia Khairat fa ta bani sak'o wajenka."
Da sauri ya kalleshi yace "me tace dan Allah?"
"Um, tace nace kayi hak'uri, tasan za kaji ba dad'i rashin tafiyarku tare, amma dai ita maslaha ce tayi a ganinta, kuma bata son shiga tsakaninka da danginka, sannan wai..." sai yayi shiru yana kallonshi.
"Sannan me?" ya tambaya cike da zumud'in son jin abinda zai fad'a.
Hararanshi yayi kafin yace "waina kula mata da kai, kamar wani qaramin yaro, ko kuma ni d'in yaronka ne."
Fashewa yayi da dariya ya d'auki pillow ya rumgume amma ya kasa magana, duka Ishaq yakai masa yana fad'in "mijin Hajia, kaifa yanzu nan bala'in sonta kake ko?"
"Kana mamakin hakan ne? ai yanzu bana jin zan iya numfashi idan babu wannan Hajiar taku, bansan ya akayi sonta yamin mugun kamu ba haka, amma dai ina qaunarta fiye da yanda nake qaunar kaina."
"Amma dai sai nake ganin zaifi kyau ka dinga sassautawa tare da b'oyewa, tunda kaga ba ita kad'ai gareka ba akwai wata, zaka iya shiga hakk'in d'ayar, hakan kuma kasan zai iya halakar da kai."
Ajiyar zuciya ya sauke yace "hakane abokina, yanzu haka ji nake inama ace ina da hali, da zanbi Khairat ne har inda take, haka kuma yanzu haka ji nake bana son ganin Zubeida da mahaifiyarta, saboda da bata fad'awa tanti ba da bata zo gidan ba, amma dai duk da abinda nake ji a kanta zanyi qoqari naga na b'oye hakan, ba kuma zan tab'a tauyeta ba insha Allah, dan bana so na tashi a ranar gobe da shanyayyen barin jiki, a matsayin wanda bai adalci a tsakanin matanshi."
Sun jima suna hira kafin ya tashi ya shiga gidan kai tsaye kuma d'akin Zuby ya shiga, zaune ya sameta akan kujera ta zuba tagumi idonta jawur alamar tasha kuka, cikin sanyin jiki ya zauna kusa da ita yana kallonta yace "Zubeida."
Kallonshi tayi tace "na'am."
"Meya faru, kuka kike?"
Kai kawai ta girgiza masa, kasantuwar baya son doguwar magana yasa ya janyota jikinshi ya kwantar da ita yana daddab'ata, duk da tana jikinshi amma hankalinshi baya wajen gaba d'aya, tunanin 'yar qaramar rayuwar da sukayi da Khairat da irin farin cikin daya samu a tare da ita, jin yanda yake ta shafarta yasa ta d'aga daga jikinshi tana fad'in "bara na zuba maka abinci."
Bata jira maganarsa ba ta fara zubawa, shima kuma baisan ta fad'a ba, harta gama zubawa ta juyo ta kalleshi da nufin magana amma saita tsaya tana kallonshi, da mamaki ta fara kallonshi ganin yayi kamar gunki murmushi kad'ai ke bayyana a fuskarshi, ga dukkan alama yayi nisa a tunani, a hankali ta d'an kai hannunta a hannunshi ta bubbuga, da sauri ya zabura yana kallonta, "kaci abinci." kawai ta fad'a.
"A'a, bana....." ganin ba zai kyauta ba yasa kuma yace "to."
Gyara zamanshi yayi ya fara cin abincin badan yana jin dad'in abincin ba, da qyar ya d'an tuttura badan yaci mai yawa ba ya barshi, tashi yayi ya shiga wanka koda ya dawo ta gyara wajen, kayan bacci yasa ya fita wajen Baba sukayi saida safe hakama Mama da sauran iyayensu, saida ya tsaya kofar d'akin Khairat yana ji kamar ya shiga amma ganin ba zai kyauta ba yasa ya koma d'akin, koda yaje ya samu harta kwanta ta duk'unk'une kamar mai bacci.
Jiki a sanyaye ya kwanta gefenta zuciyarshi na hasko mishi daren farkonshi da Khairat, a hankali ya gyara kwanciyarshi yana sakin murmushi, rumgume hannayenshi yayi ya rufe ido kamar mai bacci, amma abinda yake tunani yana gaf da zautar da tunaninshi, jin shiru bai tab'ata ba yasa ya bud'a ido ta juyo ta kalleshi, da matuk'ar mamaki ta kalleshi ganin ya juya mata baya shima kamar yanda tayi, duk da hakan bai mata dad'i ba amma ba zata iya masa magana ba ita, dan haka ta shereshi itama kawai tayi baccinta, shi kuma saida ya raba dare biyu kafin bacci ya d'aukeshi wanda rabinsa duk mafarkin Khairat ne a ciki.
**************
Tana zaune akan gado ta shiga Internet tana duba yanda ake girki Mamie ta shigo, zaune tayi gefenta tana kallonta tace "hutawa ake?"
"Eh Mamie, ina duba yanda ake girki ne."
"Toh , to ina ganin ko zamu fara ne tun daga nan, tunda naga kina son koyon girkin da wuri."
Da sauri ta aje wayarta ta rik'e hannun Mamie tace "eh Mamie, dan Allah mu fara."
Dariya tayi ta shafi kumatunta tace "karki damu zamu fara, tunda zamane kawai zamuyi kafin isowar sauran bakin, amma kafin nan ki fad'a min, me yasa baku taho tare da Umar Faruk ba? bayan nasan an shirya tafiyar dashi."
"Mamie, an samu matsala ne, wannan masifaffar matar ce ta hana mu taho tare."
"To shikenan, bara na samo abin rubutu saimu fara kafin mu koma gida muyi a aikace."
Fita Mamie tayi bayan wani lokaci ta dawo da littafin rubutu da alk'alami, zaune Mamie tayi tace "to ga wannan, zan dinga fad'a miki sai kina rubutawa."
Kamar wasan yara kuwa sai suka fara, sun jima Mamie na fad'a mata tare da fayyace mata komai kwatta kwatta kafin suka tashi yin sallah.
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
4β£1β£
A kwana ukun nan Khairat da Mamie ba suda abinda suke daya wuce koya mata girki, indai har suna zaune basu tafi abinda ya kawosu ba to aikinsu kenan, idan kuma ba tare da Mamie ba to Khairat na d'aki tana kallon yanda ake wasu kalolin girkin a Internet, gaba d'aya basu cika waya da Umar Faruk ba ,domin kuwa sam baya son shiga hakk'in Zuby, idan yana wajen aiki kad'ai suke samun yin waya a nutse sai kuma tsakanin sallah magrib da isha'i, da anyi sallah isha'i kuma gida yake shiga kuma baya fita a wannan lokacin, hakan yaba Khairat damar koyan abubuwa da dama a wajen Mamie a wannan 'yan kwanakin, kamar yanda a wannan kwanakin ne ta qara tabbatar da irin son da take ma Umar Faruk, tunaninshi na hanata sakewa sosai kamar yanda maganganunshi ke hanata walawa, hakan yasa ta matsu ta koma dan tana kewarshi sosai kuma tana so ta faranta masa fiye da baya.
A ranar da duka bak'i suka hallara anyi abinda ya tarasu bayan gabatar da kai da kowa yayi, sai lokacin Khairat taji haushin rashin tafiyarsu tare da Umar Faruk a lokacin data gabatar da kanta a matsayin mai aure, amma mijinta bai samu halartar taron ba, sab'anin kowa daya gabatar da iyalenshi gaba d'aya, haka ma Muzaffar ya gabatar da kanshi a matsayin shi kad'ai (single) π, a haka dai aka gabatar da taron cikin farin ciki tare da qarawa juna ilimi, inda shuwagabannin suka keb'e domin tattaunawa, yaran mata ma haka maza ma haka, su Khairat ma sun tattauna ta yanda zasu bawa iyayensu gudummuwa domin ci gaban siyasarsu, anan aka watse tare da tunanin safiya ta waye kowa ya hau jirginshi su koma gida.
****************
Sam rayuwar babu dad'i tunda Khairat ta tafi, duk ya zama wani silent dashi kamar ba mai kazar kazar d'in nan ba, yana matuk'ar buk'atar wasu abubuwa amma ya kasa samu a wajen Zuby, yana buk'atar jin sumba daga wajen Khairat da wasanni da kuma yawon surutunta da wayan tab'a jikinshi, a yanzu hakan ne kawai ke d'awainiya dashi, dan lokuta da dama sai yaji kamar tana masa magana ko kuma ta sumbaceshi, turarenta kuma yanzu haka su yake fesawa a jikinshi, kamar yanda kullum saiya shiga d'akin da sunan zai d'auko wani abu, haka zai kwanta akan gadon ya d'auki kayanta yana shak'ar k'amshinsu hakan ne kad'ai ke masa dad'i.
Yayi iya qoqarinshi wajen ganin ya manta da hakan ya kuma mayar da hankalinshi akan Zuby, amma abin yaci tura kuma Zuby ta bada gudumuwa wajen hakan, wani lokacin haka zai daure ya fara sumabatarta saita dinga janyewa tana nuna bata so, baisan me yasa take haka ba amma dai shima ya gaji, dan gaba d'aya tunaninshi dama na wani wajen, duk da baya tauyeta ta ko wane b'angare, amma fa tunani da murmushi ne sukafi yawa a cikin al'amuranshi yanzun, dan ko abinci bai cika ci ya k'oshi ba."
A yanzun Zuby ta fahimci hankalinshi na kan Khairat, hakan kuma ba qaramin b'ata mata yayi ba, ta fad'awa Mama amma tace ta rabu dashi karta yarda ta nuna masa tana damuwa da halin da yake ciki, da kanshi zai dawo
Showing 111001 words to 114000 words out of 186119 words
Tana fad'a ta fara raba hannunta dana Umar Faruk wanda ya rik'e hannunta gam amma ya kasa magana saboda mutanen dake wajen, a lokacin data qarasa zare hannunta daga nashi saida ya rufe ido saboda bugawar da zuciyarshi tayi , ganin tana tafiya da gaske yasa murya qasa qasa yace "Khairat."
Duk da ba kowa yaji kiran daya mata ba amma saida ta juyo dan itama zuciyarta bugawar take, bye bye kawai ta masa ta wuce tare da Ishaq ya tafi kaita aireport dansu Mamie suna jiransu.
Yana ganin b'acewarta ya juya da sauri ya nufi d'akin Mama, da shigarshi ya fad'a kan gado ya fashe da kuka danshi ji yake kamar ta rabu dashi kenan.
Itama a mota cire glass tayi ta fara kuka Ishaq sai baice komai ba har suka isa, saida ta gyara fuskarta kafin ta bud'a murfin zata fita kuma ta tsaya, kallonshi tayi tace "Ishaq ko?"
"Eh Hajia."
"Dan Allah ka fahimtar da Umar Faruk banyi haka dan b'ata masa rai ba, na fahimci hakan ne kawai maslaha, inba haka nayi ba lallai ya hakura da tafiya dani ba saboda yamin alk'awari, bana so na zama silar samun matsala tsakaninsu, ka kula min dashi, karka bari ya shiga damuwa dan inada tabbacin son da yake min na hak'ik'a ne."
Tana fad'a ta bar motar bata jira me zaice ba, ta samu su Mammie na tsumayinta kuma suna daf da tashi, ai kuwa babu b'ata lokaci suka tashi duk da tambayar da suke mata ina Umar Faruk amma babu amsa, taga kawai take kallo hawaye nabin fuskarta danta riga data tsara yanda tafiyarsu zata kasance tare da bada armashi, a haka dai har suka sauka manyan jami'ai ne suka d'aukosu a filin jirgin kamar yanda shugaban qasar ya tsara kuma ake zuwa tarbar kowane babban bak'on.
Babban hotel ne aka kamawa manyan bak'in kowa da nashi d'aki mai kyau da 'kawa , kai tsaye Khairat d'akinta ta wuce zata shiga wanka saida taji inama suna tare da tare zasuyi wankan, haka ta fito ta shirya sannan suka fita wajen cin abinci tare da manyan mutane....
_Kar kuce bakuji dad'i ba da basu tafi tare ba, hakan ma nada nashi fa'idar._
πππ
09/08/2019 Γ 21:40 - Meerahgeeβ€: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
πππππππ
*my BK*
πππππππ
_Bismmilahir-rahman-rahim_
4β£0β£
Kallonta ake sosai saboda ganin shirin da tayi, doguwar riga ce ja mai kyan gaske da hannaye iya gwiwa, amma saita b'ata tsarin ta hanyar d'ora qaramin hijab wanda ya rufe mata wuya, kujera kawai taja ta zauna ba tare data kula dasu ba, abinci suke ci har lokacin da idonta ya sauka akan teburin da Muzaffar ke zaune wanda ya kasa komai sai kallonta, wata tattausa harara ta jefa masa kafin ta d'auke kanta, a haka suka gama kowa ya tashi dan komawa masaukinshi, Khairat na daf da shiga d'akinta taji an rik'e hannunta.
Da mamaki ta juyo tana ganin Muzaffar ta qara had'e rai tace "malam miye haka? sakeni dallah, ko ka manta ni matar aure ce?"
Wani murmushi ya mata yace "matar aure, to saime, ina mijin naki yake? ko dai shima ya kasa zama dake ne ya korok....."
Shak'ar wuyar rigarshi da tayi yasa yayi shiru, kamar zata sumbaci fuskarshi ta matso sannan tace "karka sake ka fad'i maganar banza a kaina ko mijina, danshi ba jahili bane irinka."
Sakinshi tayi ta bud'a d'akin da makullin da aka basu ta shiga ta kuma maida k'ofar ta rufe, yana kallonta ya jima kafin ya koma nashi d'akin yana mamakin yanda Khairat ta sake mulmujewa bayan yasan wanda ta aura ba mai kud'i bane, ga kyau data qara sai yaji sabon kishi da qaunarta sun mamayeshi, tana shiga ta cire doguwar rigar ta d'auki wata qaramar riga shara shara ta saka wacce ta tsaya iya k'ugunta, daga ita sai pant ta kwanta akan gadon ta d'auki waya ta dannawa Umar Faruk kira.
*************
Mama na ganin ya shiga d'akin itama tabi bayanshi, cikin tashin hankali da mamaki Mama ta qarasa kusa dashi ta dafa kafad'arshi, shiru bai d'ago ba amma saiya tsayar da rera kukan da yake, d'an daddab'a kafad'arshi tayi tare da cewa "Umar Faruk."
Tashi yayi zaune yayi qasa da kanshi yana goge fuskarshi kafin yace cikin muryar kuka "na'am."
Hab'arshi ta kamo ta mayar da kallonshi kan fuskarta tace "hawaye a idon namiji, meya faru Umar Faruk, meya saka zubar da hawaye haka, saboda ta tafi ne?"
Wasu hawayen ne yaji sun sake malalo mishi a fuska, hakalin Mama ne ya rubanya tashi da sauri tasa hannu ta share mishi tana fad'in "Subhanallah, dan Allah ka daina, kana tayar min da hankali mana, ka fad'a min meye damuwar."
Sake goge hawayen yayi ya saisaita nutsuwarsa sannan yace "Mama ban tab'a sanin a baya baso nake ba sai yanzu, ban tab'a sanin cewa Zuby ina mata son yan uwantaka bane saida Khairat ta shigo rayuwata,Mama ji nake kamar ta tafi da rayuwata ne, bansan me yasa naji na kasa tausar zuciyata ba, amma tunani nake kamar ta tafi kenan ba zata dawo gareni ba, wallahi Mama bana jin dad'i gaba d'aya, Mama ki taimaka min dan haka, ki taimaka min Mama."
Ya qarashe da fad'awa kan cinyar Mama da bai tab'a yin hakan ba tunda ya mallaki hankalin kanshi, cike da tausayinshi da qauna ta fara shafashi tana fad'in "kayi hak'uri babban mutum, bana son kukan nan kaji, insha Allah Khairat zata dawo, nasan ba zata wuce kwanan ukun da kuka d'iba ba dan na yarda da ita, maganar Zuby kuma Umar Faruk ni dama nasan babu soyayyarta a cikin zuciyarka, saboda ban tab'a jin kalmar so daga bakinka ba izuwa Zubeida, ba kai kace kana sonta ba mune muka hadaku, kuma cikin sa'a kuka mana biyayya baku bijire ba, ba zanyi mamaki ba dan yanzu ka samu masoyiyar zuciyarka, kamar yanda nake da yakinin ba zaka tab'a fifita Khairat akan Zubeida ba, saboda na yarda da kai kuma na yarda da tarbiyar da muka baka, bugu da qari kuma kana da zuciyar da zaka iya boye abinda kake so kuma kana da zuciyar da zaka iya son mak'iyinka ma, dan haka abu d'aya nake so da kai yanzu shine, ka cire wannan damuwar ka kuma kwantar da hankalinka ta yanda hakan ba zai shafi Zubeida ba, kaji ko?"
D'agowa yayi ya sake goge fuskarshi yace "to Mama, insha Allah zanyi yanda ki kace."
"Yawwa Umar Faruk, yanzu ka tashi kayi alwala, nasan yanzu an kira sallah saika tafi masallaci."
"To." kawai ya fad'a ya fita yayi alwala sannan ya bar gidan, lokacin tanti tabar gidan kowa ma ya kama gabanshi Zuby ma na d'aki tana kuka, ko kallon d'akinta baiyi ba dan maganar gaskiya ji yake baya son ganinta, yana fita yaji wayarshi na kururuwa, ganin bak'uwar number yasa ya saki murmushin gefen labb'a tare da d'agawa ya d'ora a kunne.
Cikin sanyayyen murya tace "baby, ya kake?"
Lumshe ido yayi yana jin wani irin dad'i da sanyi yana ratsashi, a hankali ya furta "banda lafiya, saboda kin tafi kin barni."
Rufe ido tayi kafin tace "kayi hak'uri, hakan ne kawai maslaha, amma ai zan dawo da wuri."
Takawa ya fara yi a hankali yana fad'in "baby kin tafi kin barni da sonki, Khairat, sai yau ne na qara tabbatar da irin son da nake miki, yaune na samu tabbacin gazawar da zanyi idan na rasaki, Khairat dan Allah karki rabu dani ki zauna tare dani hakan ne kad'ai zai sani farin ciki, sannan kiyi sauri ki dawo gareni dan a gaskiya ba zan iya farin ciki ba alhalin kina nesa dani."
Hawaye ne suka fara bin fuskarta sai taji kamar ta samu kanta a gabanshi, cikin kuka tace "karka damu Faruk, ba zan iya rabuwa da kai ba nima, ina sonka kuma babu abinda zai rabu insha Allah, yanzu ka rufe idonka."
Cikin murmushi kamar yana gabanta ya rufe ido, a hankali ta furta "je t'aime (i love you), prend bien soin de toi (ka kula da kanka)."
Kasa bud'a ido yayi saboda farin ciki, jin ana gaf da tayar da sallah yasa yace "baby, zan shiga masallaci."
"Kayi mana addu'a baby."
"Wace iri?"
"Um, ka mana addu'a Allah ya barmu tare, Allah kuma ya tsone idon mak'iyanmu, bizou." tana fad'a ta kashe kiran.
Masallaci ya shiga sukayi sallah magrib bai fita ba har akayi isha'i sannan suka fita tare da Ishaq yaje gidansu, number da Khairat ta kira ya fara kira amma bata shiga, Ishaq ne ke kallonshi ganin ya aje wayar gefe cikin fushi yasa Ishaq gyara zama yace "kasan wani ma? Hajia Khairat fa ta bani sak'o wajenka."
Da sauri ya kalleshi yace "me tace dan Allah?"
"Um, tace nace kayi hak'uri, tasan za kaji ba dad'i rashin tafiyarku tare, amma dai ita maslaha ce tayi a ganinta, kuma bata son shiga tsakaninka da danginka, sannan wai..." sai yayi shiru yana kallonshi.
"Sannan me?" ya tambaya cike da zumud'in son jin abinda zai fad'a.
Hararanshi yayi kafin yace "waina kula mata da kai, kamar wani qaramin yaro, ko kuma ni d'in yaronka ne."
Fashewa yayi da dariya ya d'auki pillow ya rumgume amma ya kasa magana, duka Ishaq yakai masa yana fad'in "mijin Hajia, kaifa yanzu nan bala'in sonta kake ko?"
"Kana mamakin hakan ne? ai yanzu bana jin zan iya numfashi idan babu wannan Hajiar taku, bansan ya akayi sonta yamin mugun kamu ba haka, amma dai ina qaunarta fiye da yanda nake qaunar kaina."
"Amma dai sai nake ganin zaifi kyau ka dinga sassautawa tare da b'oyewa, tunda kaga ba ita kad'ai gareka ba akwai wata, zaka iya shiga hakk'in d'ayar, hakan kuma kasan zai iya halakar da kai."
Ajiyar zuciya ya sauke yace "hakane abokina, yanzu haka ji nake inama ace ina da hali, da zanbi Khairat ne har inda take, haka kuma yanzu haka ji nake bana son ganin Zubeida da mahaifiyarta, saboda da bata fad'awa tanti ba da bata zo gidan ba, amma dai duk da abinda nake ji a kanta zanyi qoqari naga na b'oye hakan, ba kuma zan tab'a tauyeta ba insha Allah, dan bana so na tashi a ranar gobe da shanyayyen barin jiki, a matsayin wanda bai adalci a tsakanin matanshi."
Sun jima suna hira kafin ya tashi ya shiga gidan kai tsaye kuma d'akin Zuby ya shiga, zaune ya sameta akan kujera ta zuba tagumi idonta jawur alamar tasha kuka, cikin sanyin jiki ya zauna kusa da ita yana kallonta yace "Zubeida."
Kallonshi tayi tace "na'am."
"Meya faru, kuka kike?"
Kai kawai ta girgiza masa, kasantuwar baya son doguwar magana yasa ya janyota jikinshi ya kwantar da ita yana daddab'ata, duk da tana jikinshi amma hankalinshi baya wajen gaba d'aya, tunanin 'yar qaramar rayuwar da sukayi da Khairat da irin farin cikin daya samu a tare da ita, jin yanda yake ta shafarta yasa ta d'aga daga jikinshi tana fad'in "bara na zuba maka abinci."
Bata jira maganarsa ba ta fara zubawa, shima kuma baisan ta fad'a ba, harta gama zubawa ta juyo ta kalleshi da nufin magana amma saita tsaya tana kallonshi, da mamaki ta fara kallonshi ganin yayi kamar gunki murmushi kad'ai ke bayyana a fuskarshi, ga dukkan alama yayi nisa a tunani, a hankali ta d'an kai hannunta a hannunshi ta bubbuga, da sauri ya zabura yana kallonta, "kaci abinci." kawai ta fad'a.
"A'a, bana....." ganin ba zai kyauta ba yasa kuma yace "to."
Gyara zamanshi yayi ya fara cin abincin badan yana jin dad'in abincin ba, da qyar ya d'an tuttura badan yaci mai yawa ba ya barshi, tashi yayi ya shiga wanka koda ya dawo ta gyara wajen, kayan bacci yasa ya fita wajen Baba sukayi saida safe hakama Mama da sauran iyayensu, saida ya tsaya kofar d'akin Khairat yana ji kamar ya shiga amma ganin ba zai kyauta ba yasa ya koma d'akin, koda yaje ya samu harta kwanta ta duk'unk'une kamar mai bacci.
Jiki a sanyaye ya kwanta gefenta zuciyarshi na hasko mishi daren farkonshi da Khairat, a hankali ya gyara kwanciyarshi yana sakin murmushi, rumgume hannayenshi yayi ya rufe ido kamar mai bacci, amma abinda yake tunani yana gaf da zautar da tunaninshi, jin shiru bai tab'ata ba yasa ya bud'a ido ta juyo ta kalleshi, da matuk'ar mamaki ta kalleshi ganin ya juya mata baya shima kamar yanda tayi, duk da hakan bai mata dad'i ba amma ba zata iya masa magana ba ita, dan haka ta shereshi itama kawai tayi baccinta, shi kuma saida ya raba dare biyu kafin bacci ya d'aukeshi wanda rabinsa duk mafarkin Khairat ne a ciki.
**************
Tana zaune akan gado ta shiga Internet tana duba yanda ake girki Mamie ta shigo, zaune tayi gefenta tana kallonta tace "hutawa ake?"
"Eh Mamie, ina duba yanda ake girki ne."
"Toh , to ina ganin ko zamu fara ne tun daga nan, tunda naga kina son koyon girkin da wuri."
Da sauri ta aje wayarta ta rik'e hannun Mamie tace "eh Mamie, dan Allah mu fara."
Dariya tayi ta shafi kumatunta tace "karki damu zamu fara, tunda zamane kawai zamuyi kafin isowar sauran bakin, amma kafin nan ki fad'a min, me yasa baku taho tare da Umar Faruk ba? bayan nasan an shirya tafiyar dashi."
"Mamie, an samu matsala ne, wannan masifaffar matar ce ta hana mu taho tare."
"Wace mata ce wannan?"
Cikin yamutsa fuska tace "wannan mahaifiyar matar tashi mana."
"To shikenan, bara na samo abin rubutu saimu fara kafin mu koma gida muyi a aikace."
Fita Mamie tayi bayan wani lokaci ta dawo da littafin rubutu da alk'alami, zaune Mamie tayi tace "to ga wannan, zan dinga fad'a miki sai kina rubutawa."
Kamar wasan yara kuwa sai suka fara, sun jima Mamie na fad'a mata tare da fayyace mata komai kwatta kwatta kafin suka tashi yin sallah.
*A gurguje fan's*
A kwana *uku*
_Need your prayers_
09/08/2019 Γ 21:40 - Meerahgeeβ€: ππππππππππ
*JIHADI*
_Umar faruk_
ππππππππππ
_NA_
_SAMIRA HAROUNA_
_DEDICATED TO_
*MA FAMILLE*
πΈπ¦ *ZAMAN AMANA WRITER'S*
_(Gidan zaman lafiya da amana insha Allah)_π€π€
_Bismmilahir-rahman-rahim_
4β£1β£
A kwana ukun nan Khairat da Mamie ba suda abinda suke daya wuce koya mata girki, indai har suna zaune basu tafi abinda ya kawosu ba to aikinsu kenan, idan kuma ba tare da Mamie ba to Khairat na d'aki tana kallon yanda ake wasu kalolin girkin a Internet, gaba d'aya basu cika waya da Umar Faruk ba ,domin kuwa sam baya son shiga hakk'in Zuby, idan yana wajen aiki kad'ai suke samun yin waya a nutse sai kuma tsakanin sallah magrib da isha'i, da anyi sallah isha'i kuma gida yake shiga kuma baya fita a wannan lokacin, hakan yaba Khairat damar koyan abubuwa da dama a wajen Mamie a wannan 'yan kwanakin, kamar yanda a wannan kwanakin ne ta qara tabbatar da irin son da take ma Umar Faruk, tunaninshi na hanata sakewa sosai kamar yanda maganganunshi ke hanata walawa, hakan yasa ta matsu ta koma dan tana kewarshi sosai kuma tana so ta faranta masa fiye da baya.
A ranar da duka bak'i suka hallara anyi abinda ya tarasu bayan gabatar da kai da kowa yayi, sai lokacin Khairat taji haushin rashin tafiyarsu tare da Umar Faruk a lokacin data gabatar da kanta a matsayin mai aure, amma mijinta bai samu halartar taron ba, sab'anin kowa daya gabatar da iyalenshi gaba d'aya, haka ma Muzaffar ya gabatar da kanshi a matsayin shi kad'ai (single) π, a haka dai aka gabatar da taron cikin farin ciki tare da qarawa juna ilimi, inda shuwagabannin suka keb'e domin tattaunawa, yaran mata ma haka maza ma haka, su Khairat ma sun tattauna ta yanda zasu bawa iyayensu gudummuwa domin ci gaban siyasarsu, anan aka watse tare da tunanin safiya ta waye kowa ya hau jirginshi su koma gida.
****************
Sam rayuwar babu dad'i tunda Khairat ta tafi, duk ya zama wani silent dashi kamar ba mai kazar kazar d'in nan ba, yana matuk'ar buk'atar wasu abubuwa amma ya kasa samu a wajen Zuby, yana buk'atar jin sumba daga wajen Khairat da wasanni da kuma yawon surutunta da wayan tab'a jikinshi, a yanzu hakan ne kawai ke d'awainiya dashi, dan lokuta da dama sai yaji kamar tana masa magana ko kuma ta sumbaceshi, turarenta kuma yanzu haka su yake fesawa a jikinshi, kamar yanda kullum saiya shiga d'akin da sunan zai d'auko wani abu, haka zai kwanta akan gadon ya d'auki kayanta yana shak'ar k'amshinsu hakan ne kad'ai ke masa dad'i.
Yayi iya qoqarinshi wajen ganin ya manta da hakan ya kuma mayar da hankalinshi akan Zuby, amma abin yaci tura kuma Zuby ta bada gudumuwa wajen hakan, wani lokacin haka zai daure ya fara sumabatarta saita dinga janyewa tana nuna bata so, baisan me yasa take haka ba amma dai shima ya gaji, dan gaba d'aya tunaninshi dama na wani wajen, duk da baya tauyeta ta ko wane b'angare, amma fa tunani da murmushi ne sukafi yawa a cikin al'amuranshi yanzun, dan ko abinci bai cika ci ya k'oshi ba."
A yanzun Zuby ta fahimci hankalinshi na kan Khairat, hakan kuma ba qaramin b'ata mata yayi ba, ta fad'awa Mama amma tace ta rabu dashi karta yarda ta nuna masa tana damuwa da halin da yake ciki, da kanshi zai dawo
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38 Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63