cikin ɗigarta tana ƙoƙarin taɓa ƙirjinta da ke tada mishi hankali tun jiya.
“Ina zaki je?”
Tayi shiru bata amsa shi ba, shi kuma be fasa abunda yake ba, natsuwa tayi tana karɓar saƙon da yake aika mata, har ga Allah tana jin daɗin yadda hannunsa ke zagaye rigarta, kamin ya ɗago fuskarta ya haɗe bakinsu.
Yadda ya riƙa tsotsa mata halshe yasa ta sake jikinta gaba ɗaya, tana sauke numfashi a hankali, kamar wacce ta tuna wani abu sai ta zabura ta miƙe tsaye. Wani kallo yayi mata idonsa sun kaɗe kamar ba shi ba, jikinsa har rawa yake, yana mikewa tsaye ta matsa baya.
“Ba a taɓa min irin wannan wasan ba karki soma yanzu Abnam please”
Ya faɗa a wahale, sai ya ƙara matsawa ta matsa, baya tana murmushi.
“Ban yi sallah isha'i ba kuma wanka zanyi”
Rumtse ido yyi ya faɗa saman kujerar yana cizar baki. Da dariyar ƙeta ta wuce ɗakinta ta yi wanka sannan ta yi sallah.
Wasu kayan bachi ta fiddo masu abun arziki ta saka sannan ta ƙarasa gaban madubi ta soma shafa mai. Tana cikin shafa man ya shigo sanye da nasa kayan bachin, kamar na jiya sai da waɗannan fararene. Kallo ɗaya tayi masa a madubi ta ɗauke kai, maida ƙofar ɗakin yayi ya rufe, sai ya karaso gabanta ya durƙusa har ƙasa ya kama ƙafarta yayi mata kiss, tun daga kan ɗan yatsanta taji abu ya tsikareta har cikin gashin kanta, a take gashin jikinta ya tashi ba shiri ta rumtse ido. Hakan ya bashi damar luma babban farcen ƙafarta cikin bakinta ya tsotsa kamar mai shan sweet candy, ji tayi kamar ba zata iya bashi abunda yake buƙata a yanzu ba, kuma ba zata iya hanashi ba. Sai kawai ta miƙe tsayw da sauri duk da idonta a rufe yake, sai kawai taji ya rumgumeta yana ɗaukar numfashi. Zafin jikinsa ne ya rika ratsa nata jikin, a hankali ya ɗauketa ya kwantar saman gadon ya saka bakinsa cikin nata yana shafa fatar jikinta, tana ji tana gani ya tabata da kayan jikinta yana arba da chest ya sauke wani irin ajiyar zuciya sai ya kai hannu ya kai ya kashe wutar ɗakin, sannan zame nasa kayan bachin.
Sun makara gurin sallah asuba kasancewar basu yi bachi da wuri ba, more especially ma Namra da bachi be mata daɗi ba gaba ɗaya, da asubar ma sai da taimakonsa ta tashi azabar da taji a gurin Abdallah yafi wanda ta ji a darenta na farko da Asim, cikin ruwan zafi ya zaunar da ita ya riƙa gasa mata jiki sannan ya ciƙa mata buta ya riƙa mata tayi wankan tsarki, sannan ya naɗata cikin tawul suka fito, ba tare da shi ya ɗaura tawul ɗin ba kasancewar ɗaya ne na bathroom ɗinta, sai da ya aje ta saman gado sannan ya ɗauki rigar bachinsa ya ɗaura ya nufi ɗakinsa.
Da Hasbunallahu da Innalillahi ta unƙura ta sauka saman gadon ta buɗe wardrobe ta ɗauko doguwar riga ta koma ta zauna tana dantsar baki.
Sai ga Abdallah ya shigo ya ƙaraso kusa da ita da sauri ya riƙa rigar ya saka mata.
Bayan sun yi sallah ta koma saman gado ta kwanta, shi kuma ya buɗe ƙur'ane cikin wayarsa ya soma karatu, wannan karon be daɗe yana karatun ba, ya aje wayar ya koma bayan Namra ya kwanta ya rumgumeta. Wani irin daɗi yake ji for the first time in history ya kusanci halalinsa ciwon cikin da yake fama da shi yau ya kau, yana jin daɗi sosai Namra ta kai shi duniyar da be taɓa mafarkin zuwa ba, yaji daɗin ɗa be taɓa ji ba a rayuwarsa.
Basu farka ba sai da aka kawo musu abincin safe kamar jiya, sai dai yau kam basu karya ba sai sha biyu na rana bachi wahala Namra ta riƙa yi, tana farkawa ta fara zuba masa shagwaɓa tana narke masa a jiki, shi ko duk yabi ya susuce sai tarairaiyarta yake.
*** *** ***
Bayan an kwana biyu abubuwa sun ɗan laɓa Ummi ta shirya ta je gidan Hajiya Sadiya, tun lokacin da abun ya faru ta kasa natsuwa zuciyarta na nuna mata kamar akwai ƙamshin gaskiya a abunda Asim ya faɗa.
Ta yi sa'ar tararda ita gida, sai dai ba cikin yanayin jindaɗi da walwala ba. Sama-sama suka gaisa da Ummi tana wani noce kanta kamar mai jin kunya, Ummi na lura da ita amman sai tayi kamar ba ta kula ba ta ɗora da zancen da ya kawo ta.
“Na kasa natsuwa da maganar nan ne da yaron nan ya faɗa a faɗar Mai Martaba miye gaskiya a ciki?”
“Babu komai Zuwaira ƙarya ce yake min kinsan halin mutanen yau ka saka musu da alheri su maka sheri”
“Ɓana son ki ɓoye min komai Hajiya ni ƴar'uwarki ce, ko zaki ɓoyewa wani ba zaki ɓoye min ba, ba ni kaɗai naji wannan maganar ba amman nafi kowa damuwa, na san ko zai miki kazafi ba zai miki na wannan ba”
Jikin Hajiya Shafa ya mutu sosai tabbas wanda ke son ka ne kawai zai damu da kai, sai dai mi bata tunanin zata buɗe sirrinta a gurin da ake ganin ƙimarta.
“Gaskiya ne, amman bana son labarta miki komai daga abunda baki sani ba, rufe wannan sirrin zai fi buɗe sh alheri”
“Idan na labarta miki zaki daina ganina a mutun ne, kuma kwana kaɗan ya rage min a duniyar nan saboda sun faɗa min lokacin da zan mutu”
Hawaye sun soma zirya a kumatunta.
“Mu kaɗai muka rage, iyaye duka sun tafi idan ba mu kula da junan mu ba wa zai kula mana, zumuncin da kullawa daga kan mu zai fara sannan ƴaƴanmu su ɗauka”
“Ba zan iya labarta miki komai ba, saboda babu amfanin faɗa miki komai, nasan Allah ba zai yafe min ba”
“Ina ma shirka ce da zan iya tuba na gyara imani na kuma Allah ya yafe min, wannan fa? Allah baya yafe wani kan wani, na lalata da yawa na salwantar da rayuwar mutane da yawa cikin har da na ƴaƴana da miji na wallahi bata yi ba wallahi cul...”
Sai ta ƙasa ƙarasawa ta fashe da kuka. Ummu ta fashe komai duk da bata fili ta faɗa komai ba, jikin Ummi yayi sanyi sosai har ta rasa abunda zata ce mata jiki ba gwari ta tashi ta ɗauki jarka zata fice.
“Ai na faɗa miki faɗin bashi da fa'ida, zaki daina ganina a mutun ne ki riƙa ganina kamar wata dabba ko aljana”
“Ban daina ganinki a mutun ba Sadiya, kowa baya wuce kaddararsa, rayuwa tana zuwa mutun ne ta yadda Allah ya tsara masa da kuma yadda sheɗan ya kawata masa, zan kasance mai miki addu'ah da kuma rike sirrinki, sai dai ina baki shawara ki gyara tsakanin ki da Ubangijinki domin shi mai yawan gafara ne mai rahama”
Daga haka Ummi tasa kai ta fice zuciyarta cike da tausayin ƴar'uwarta. Fashewa Hajiya Sadiya tayi da kuka, tabbas ratuwa tana tafiya ne ta yadda Allah ya tsara da kuma son zuciya, da ace tayi haƙuri da bata shiga wannan rayuwar ba, saboda Allah ya kaddara zata samu abunda zata samu, sai dai ya danganta da imaninta da kuma gajin haƙurinta, abunda duk Allah ya rubuta ka same shi sai ka sameshi sai dai ya danganta da yadda mutun yayi haƙuri idan ka yi gajun haƙuri ya zo maka ta haram idan kuma ka yi haƙuri ya zo maka ta halal amman tabbas abunda Allah ya rubuta naka ne, naka ne no matter what...!
[8/7, 2:47 PM] Khadeeja Candy♥: UZAIR POV.
Be yarda an shiga kotun ba kamar yadda ita Yaamin ɗin ta so ganin ya ƙi ya bata takardar sakinta, tun da Ummu ta ga takardar tasa ya rubuta mata takardar sakin yana kuka ta aika mata, Uzair yana son Yasmin amman babu yadda ya iya tun da ta zaɓi rabuwa da shi, shi kanshi yanzu yasan babu wanda zai zauna da shi sai mahaifiyarsa, wata biyar da faruwar hakan wata lalurar ta sake samunshi, ta yoyon kashi a dubura, daman tun last year ya fara wannan abun maganin da yake sha'ane yasa abun tsaya masa, yanzu kan babu magani kuma ga zaman keke wanda ya zame mata jiki tun da kullum a nan yake zaune. A yanzu ne kowa ya ƙara tabbatar da gaskiyar abunda Namra ta faɗa.
Ranar da labarin ɗaurin auren Namra ya same shi yayi kuka har sai da idonshi suka canja kala, tabbas yasan ya cuci yarinyar sai dai ba haƙƙinta ne kaɗai ya ke binshi ba har saɓawa Allah da yayi, saboda ya tsallake iyakarsa, ya aikata laifin da Ubangiji ya hana bayinsa tsarkaka su aikata, yasan baya cikin bayin Allah na gari.
Kaito! Da wata rayuwa dai ƙara babu, yau gashi baya amfanarda kanshi da komai, ga kuma kunyar duniya ta isheshi, ƙanensa ma basa da lokacinshi, mahaifiyarshi ce kawai take kula da shi, ita kanta da taga abun yayi yawa sai ta nemo mai kula da shi ana biyanta duk ƙarshen wata, saboda ragewa kanta wahalar ita kaɗai.
Sai a yanzu ya gane ashe babu riba a cikin tsaɓawa Allah da cin amana, yayi nadanar da babu amfanin tun da yasan Abbah ba zai taɓa yafe masa ba, abunda Matarsa ta yi masa ma ishara ne idan yaronsa idan ya girma ba zai samu labari mai daɗi ba, ji yake kamar ya mutu ya huta, kunyar duniya ta ishashi a family da abokai babu wanda be ji abunda ya aikata ba, yana ji yana gani jindaɗi da kwanciyar hankali ya gagareshi lafiyarsa jikinsa ma ta tafi ta barsa, komai ya zo masa kamar mafarki, haka wani lokacin zai zauna yayi ta kuka idan ya tuna irin rayuwar jindaɗin da yayi yau ga shi ya koma wani kalar mutun da a gidansu ma uwarsa ce kawai ta damu da shi, sai a yanzu ya gane yayi kuskuren aikata abunda ya aikata sai dai lokaci ya ƙura masa babu ta yadda zai gyara komai ko da kuwa zai so haka, duk ya bi ya rame kamar ba shi ba gaba ɗaya halittarsa ta canja a Wheelchair ma idan ya zauna sai yayi kamar zai koma gefe, sai a ayanzu ya gane ashe cin amana da tsaɓawa Allah babu riba a ciki duk romon da yasha yana ganin kamar ya more ashe sakayyah na biye.
KALSOOM POV.
Tana jin kamar ta fi ko wace mace sa'ar miji a duniya, bata da mtsala ta ko'ina, mijinta na nuna mata so da kulawa ƴan'uwanshi ma haka, ga su Ezzah da suka zame mata kamar ita ce ta haifi yaran.
Wani lokacin ta kan zauna ta auna irin rayuwar da tayi a gida zuwa aurenta irin rigingimun da gwargwarmayar da tasha a lokacin da tayi kishi da Rashida amman yanzu komai ya zama tarihi, babu komai a cikin duniyarta sai farinciki jindaɗi komai ya zo kamar a mafarki, addu'ah da ta daɗe tana yi aje an amsa mata tuni jindaɗin na ne yake nesa, tabbas wani jinkiri alheri ne, kuma bayan wuya sai daɗi, rayuwa bata tabbata a guri ɗaya dole akwai canji ɗan adam baya taɓa zama a cikin wahala kullum maruƙar ka riƙe gaskiyarka kuma ka ji tsoron Allah ka yi haƙuri wallahi sai kaga canja domin dukan tsanani yana tare da sauƙi haka Allah ya faɗa.
Ta zama uwar ɗiya bayan ƴaƴanta uku da ta haifa ga ƴaran Rashida da su a yanzu sun tasa sosai. Shi kansa Hilal sai a yanzu ya fahimci irin tasirin da Kalsoom ta keda shi a zuciyarsa da kuma rayuwarsa, domin gudumawwa take bashi ta ko ina, sai a yanzu ya gane mai haƙuri mawadaci lalla yayi dacen mata, a cikin ɗari yayi nasara zarar ɗaya, komai jindaɗi suke yinsa da kwanciyar hankali ga soyayyar da suke nunawa juna kamar Romeo and Juliet.
LAMIDO POV.
Ya girgiza da Asim yadda ya mayarda ƙaryarsa gaskiya, har ya nemi ƙetare iyakar Allah, be yi mamakin abunda ya same shi a tun a falon ba, a tunaninsa ma ya cancanci fiye da haka. Bayan Mai Martaba ya tashi sai yayi ma su Abbah sallama Abbah yayi masa godiya, sannan ya kama hanyar Katsina.
A gida ne yake labartawa su Neine abunda ya faru, su kansu da basu ga yadda abun ya wakana ba amman sun jinjina lamarin suna yaba ƙoƙarin Asim na ketare iyakar Allah duk da basu san shi ba.
Abinci ya siya musu da kuɗin da Abbah ya bashi da kuma ƴan kayan masarufi, sannan ya koma Neine na masa addu'ah da kuma saƙon gaisuwa ga su Abbah.
Kwana biyu da komawarsa ya fara aikin a kamfanin Abbah wato Zamau Metals Work kamfanine da ke sarrafa ko wane irin ƙarfe da kuma dukan abunda ya shafi ƙarfi hakaɓ yasa ana yawan bashi kwangila saboda yana hulɗa da ƴan siyasa sosai kuma yana cikin mutane da ake damawa da su ciki da wajen jihar sokoto.
A gidan yake zama lokacin aiki ya tafi idan ya dawo kuma baya komai sai ya zauna a gida, hakan yasa wani mugun shaƙuwa da kula juna ya shiga tsakaninsa da Aisha, har ta kai idan bata ganshi ba sai ta kira shi ita ma haka, babu abunda yake ci mata tuwo a ƙwarya kamar tafiyan da yake akan abun hawa idan zaije aiki ko kuma fita wani gurin daban, wani lokacin ta kan ɗauki makullin motar Anty tasa ya kaota wani gurin, ta saka Abbah gaba da zancen ya siya masa mota sai Abbah ya mallaka masa motar da yake jan namra ada wato wacce yake kaita makaranta. A ranar Aysha ji tayi kamar ta haɗe Abbah dan murna tana ta jindaɗi sosai, daga lokacin duk inda zata je shi yake kaita matuƙar ba aiki yake ba ko kuma zaije ba, shi kansa yana jindaɗin fura da kuma sakewa da Aisha, lokuta da dama tana masa yanayi da Namra, yana samun nishaɗi sosai idan yana fira da ita. Kwana biyu ɗa bashi motar Neine da wani ɗan'uwanta suka zo yi ma Abbah godiya, kwanansu ɗaya suka koma, Yadda Aysha ta riƙa kula da Neine ya karantar da Abbah ba iya mutuncin ne a tsakaninta da Lamido ba har da soyayyar da ma ya lura da irin shaƙuwar da ke tsakaninsu, hakan kuma ba ƙaramin faranta ran Abbah yayi ba, a kullun tunaninsa da ina zai farantawa Lamido ya saka masa da abunda yayi masa, tun daga lokacin da yaje ya bada shedar a faɗar Mai Martaba Abbah ya ji daɗin abunda yayi masa.
YASMIN POV.
Tana ji tana gani kuma tana ciki gari aka yi bikin Namra ta ƙi ta leƙa saboda tana ganin kamar idan taje za a riƙa nunata ne, ko kuma mutane su tuna abunda ya faru.
Duk wani tunani na rayuwa da zullumi sai ta tattarashi gefe ta aje ta maida hankalinta kan aikinta, tun bayan abunda ya faru da Uzair sai ta tattara lamarin namiji ta aje gefe ɗaya saboda tana tsoron faɗawa a wacan halin na baya. Sai dai ba tayi nasarar yin hakan ba tun bayan da ta cika idda sai manema suka riƙa fito mata ciki har da abokan aikinta. Hakan yasa mahaifiyarta matsa mata akan ta yi aurenta zai fi mata mutuncin fiye da zaman gida domin mace bata da wata daraja idan ba gidan mijinta take ba, kuma hakan zai taimaka mata gurin da tarbiyar ɗanta, Allah ta riƙa roƙo akan ya zaɓa mata alherin a cikin manemanta.
AMIRA POV.
Mace ko mai mutuncin ta a yanzu tana wahalar samun miji balle kuma wacce mutane ke ganin ta riga ta zubar da ƙimarta, abunda ta aikata yafi damunta a yanzu saboda zantunkan mutane da kuma tsangwa da take samu a duk lokacin da wani ya nuna yana son ta, daga ya kwana biyu yana zuwa munafukan unguwa zasu labarta masa tsawon lokacin da tayi ba a gida ba sai mutun ya gudu wasu kuma daga gidansu ake labarta musu yarinyar ƴar mutunci ba ce dole mutun ya kama gabansa, tun abun baya damunta har yazo yana ci mata rai, bama kamar idan ta duba duka ƙawayenta sun yi aure ita kaɗai ce a haka, karatun ma ta kasa komawa saboda damuwa da ta sawa ranta, lokacin da maganar auren Namra da Abdallah ya same ta tayi kuka sosai har sai da ta raina kanta, domin har gobe tana son Abdallah. Wani lokacin ta kanji kamar ba zata iya auren ƙaramin mutun ba, sai dai ganin babu sarki sai Allah yasa ta fara kula Sani Engineer, wato mai yi ma Mahaifinta gyaran mota a duk lokacin da ta samu matsala, shi ma kansa ba dan arzikin da yake ganin ubanta na da shi ba da babu abunda zai sa ya aureta saboda familynsa suna yawan magana akan su basu yarda da ita ba, duk kuwa da kasancewar ita ce ta uku a cikin matansa.
Duk wani abu da take ji akansa ta kan yi haƙuri ta danne zuciyarta saboda samawa kanta da kuma iyayenta farinciki, duk da tana jin kamar ba zata samu farincikin da take so tun da ba sonshi take ba, kuma gashi yana da mata da ƴaƴa taya zata jidaɗin zama a gidansa, da ta nemi ya kama.mata haya sai ya ce mata bashi da wannan halin kuma wai shi baya son raba kan iyalansa, a dole tasa Mahaifinta ya kama mata haya, domin ƙannenta ma an aurar da su sai ita, kusan rabin hidimar auren ma duk Mahaifinta ne yayi saboda shi ba mai kuɗi ba ne sai rufin asiri duka abunda aka ɗora masa Mahaifinta ne yake yi saboda ya samu dai ta yi auren.
Assabar aka ɗaura aure bayan anyi ahagulgulan biki kamar yadda ake ma ko wacce Amarya, duk da ita Amira bata so haka ba Ammy ce ta matsa ayi wai saboda asan ita ma tana da gata kamar ko wace yarinya, ba kowa ba ne yasan wanene mijinta saboda ɓoyewa ake wasu kuma indan suka ji ance Engineer sai su ɗauka ko wani babban Engineer ne.
Showing 273001 words to 276000 words out of 280121 words
“Ina zaki je?”
Tayi shiru bata amsa shi ba, shi kuma be fasa abunda yake ba, natsuwa tayi tana karɓar saƙon da yake aika mata, har ga Allah tana jin daɗin yadda hannunsa ke zagaye rigarta, kamin ya ɗago fuskarta ya haɗe bakinsu.
Yadda ya riƙa tsotsa mata halshe yasa ta sake jikinta gaba ɗaya, tana sauke numfashi a hankali, kamar wacce ta tuna wani abu sai ta zabura ta miƙe tsaye. Wani kallo yayi mata idonsa sun kaɗe kamar ba shi ba, jikinsa har rawa yake, yana mikewa tsaye ta matsa baya.
“Ba a taɓa min irin wannan wasan ba karki soma yanzu Abnam please”
Ya faɗa a wahale, sai ya ƙara matsawa ta matsa, baya tana murmushi.
“Ban yi sallah isha'i ba kuma wanka zanyi”
Rumtse ido yyi ya faɗa saman kujerar yana cizar baki. Da dariyar ƙeta ta wuce ɗakinta ta yi wanka sannan ta yi sallah.
Wasu kayan bachi ta fiddo masu abun arziki ta saka sannan ta ƙarasa gaban madubi ta soma shafa mai. Tana cikin shafa man ya shigo sanye da nasa kayan bachin, kamar na jiya sai da waɗannan fararene. Kallo ɗaya tayi masa a madubi ta ɗauke kai, maida ƙofar ɗakin yayi ya rufe, sai ya karaso gabanta ya durƙusa har ƙasa ya kama ƙafarta yayi mata kiss, tun daga kan ɗan yatsanta taji abu ya tsikareta har cikin gashin kanta, a take gashin jikinta ya tashi ba shiri ta rumtse ido. Hakan ya bashi damar luma babban farcen ƙafarta cikin bakinta ya tsotsa kamar mai shan sweet candy, ji tayi kamar ba zata iya bashi abunda yake buƙata a yanzu ba, kuma ba zata iya hanashi ba. Sai kawai ta miƙe tsayw da sauri duk da idonta a rufe yake, sai kawai taji ya rumgumeta yana ɗaukar numfashi. Zafin jikinsa ne ya rika ratsa nata jikin, a hankali ya ɗauketa ya kwantar saman gadon ya saka bakinsa cikin nata yana shafa fatar jikinta, tana ji tana gani ya tabata da kayan jikinta yana arba da chest ya sauke wani irin ajiyar zuciya sai ya kai hannu ya kai ya kashe wutar ɗakin, sannan zame nasa kayan bachin.
Sun makara gurin sallah asuba kasancewar basu yi bachi da wuri ba, more especially ma Namra da bachi be mata daɗi ba gaba ɗaya, da asubar ma sai da taimakonsa ta tashi azabar da taji a gurin Abdallah yafi wanda ta ji a darenta na farko da Asim, cikin ruwan zafi ya zaunar da ita ya riƙa gasa mata jiki sannan ya ciƙa mata buta ya riƙa mata tayi wankan tsarki, sannan ya naɗata cikin tawul suka fito, ba tare da shi ya ɗaura tawul ɗin ba kasancewar ɗaya ne na bathroom ɗinta, sai da ya aje ta saman gado sannan ya ɗauki rigar bachinsa ya ɗaura ya nufi ɗakinsa.
Da Hasbunallahu da Innalillahi ta unƙura ta sauka saman gadon ta buɗe wardrobe ta ɗauko doguwar riga ta koma ta zauna tana dantsar baki.
Sai ga Abdallah ya shigo ya ƙaraso kusa da ita da sauri ya riƙa rigar ya saka mata.
Bayan sun yi sallah ta koma saman gado ta kwanta, shi kuma ya buɗe ƙur'ane cikin wayarsa ya soma karatu, wannan karon be daɗe yana karatun ba, ya aje wayar ya koma bayan Namra ya kwanta ya rumgumeta. Wani irin daɗi yake ji for the first time in history ya kusanci halalinsa ciwon cikin da yake fama da shi yau ya kau, yana jin daɗi sosai Namra ta kai shi duniyar da be taɓa mafarkin zuwa ba, yaji daɗin ɗa be taɓa ji ba a rayuwarsa.
Basu farka ba sai da aka kawo musu abincin safe kamar jiya, sai dai yau kam basu karya ba sai sha biyu na rana bachi wahala Namra ta riƙa yi, tana farkawa ta fara zuba masa shagwaɓa tana narke masa a jiki, shi ko duk yabi ya susuce sai tarairaiyarta yake.
*** *** ***
Bayan an kwana biyu abubuwa sun ɗan laɓa Ummi ta shirya ta je gidan Hajiya Sadiya, tun lokacin da abun ya faru ta kasa natsuwa zuciyarta na nuna mata kamar akwai ƙamshin gaskiya a abunda Asim ya faɗa.
Ta yi sa'ar tararda ita gida, sai dai ba cikin yanayin jindaɗi da walwala ba. Sama-sama suka gaisa da Ummi tana wani noce kanta kamar mai jin kunya, Ummi na lura da ita amman sai tayi kamar ba ta kula ba ta ɗora da zancen da ya kawo ta.
“Na kasa natsuwa da maganar nan ne da yaron nan ya faɗa a faɗar Mai Martaba miye gaskiya a ciki?”
“Babu komai Zuwaira ƙarya ce yake min kinsan halin mutanen yau ka saka musu da alheri su maka sheri”
“Ɓana son ki ɓoye min komai Hajiya ni ƴar'uwarki ce, ko zaki ɓoyewa wani ba zaki ɓoye min ba, ba ni kaɗai naji wannan maganar ba amman nafi kowa damuwa, na san ko zai miki kazafi ba zai miki na wannan ba”
Jikin Hajiya Shafa ya mutu sosai tabbas wanda ke son ka ne kawai zai damu da kai, sai dai mi bata tunanin zata buɗe sirrinta a gurin da ake ganin ƙimarta.
“Gaskiya ne, amman bana son labarta miki komai daga abunda baki sani ba, rufe wannan sirrin zai fi buɗe sh alheri”
“Kina tunanin kamar zan labartawa wani abunda kika aikata ne?”
“Idan na labarta miki zaki daina ganina a mutun ne, kuma kwana kaɗan ya rage min a duniyar nan saboda sun faɗa min lokacin da zan mutu”
Hawaye sun soma zirya a kumatunta.
“Mu kaɗai muka rage, iyaye duka sun tafi idan ba mu kula da junan mu ba wa zai kula mana, zumuncin da kullawa daga kan mu zai fara sannan ƴaƴanmu su ɗauka”
“Ba zan iya labarta miki komai ba, saboda babu amfanin faɗa miki komai, nasan Allah ba zai yafe min ba”
“Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, shirka kika aikata Hajiya?”
“Ina ma shirka ce da zan iya tuba na gyara imani na kuma Allah ya yafe min, wannan fa? Allah baya yafe wani kan wani, na lalata da yawa na salwantar da rayuwar mutane da yawa cikin har da na ƴaƴana da miji na wallahi bata yi ba wallahi cul...”
Sai ta ƙasa ƙarasawa ta fashe da kuka. Ummu ta fashe komai duk da bata fili ta faɗa komai ba, jikin Ummi yayi sanyi sosai har ta rasa abunda zata ce mata jiki ba gwari ta tashi ta ɗauki jarka zata fice.
“Ai na faɗa miki faɗin bashi da fa'ida, zaki daina ganina a mutun ne ki riƙa ganina kamar wata dabba ko aljana”
“Ban daina ganinki a mutun ba Sadiya, kowa baya wuce kaddararsa, rayuwa tana zuwa mutun ne ta yadda Allah ya tsara masa da kuma yadda sheɗan ya kawata masa, zan kasance mai miki addu'ah da kuma rike sirrinki, sai dai ina baki shawara ki gyara tsakanin ki da Ubangijinki domin shi mai yawan gafara ne mai rahama”
Daga haka Ummi tasa kai ta fice zuciyarta cike da tausayin ƴar'uwarta. Fashewa Hajiya Sadiya tayi da kuka, tabbas ratuwa tana tafiya ne ta yadda Allah ya tsara da kuma son zuciya, da ace tayi haƙuri da bata shiga wannan rayuwar ba, saboda Allah ya kaddara zata samu abunda zata samu, sai dai ya danganta da imaninta da kuma gajin haƙurinta, abunda duk Allah ya rubuta ka same shi sai ka sameshi sai dai ya danganta da yadda mutun yayi haƙuri idan ka yi gajun haƙuri ya zo maka ta haram idan kuma ka yi haƙuri ya zo maka ta halal amman tabbas abunda Allah ya rubuta naka ne, naka ne no matter what...!
[8/7, 2:47 PM] Khadeeja Candy♥: UZAIR POV.
Be yarda an shiga kotun ba kamar yadda ita Yaamin ɗin ta so ganin ya ƙi ya bata takardar sakinta, tun da Ummu ta ga takardar tasa ya rubuta mata takardar sakin yana kuka ta aika mata, Uzair yana son Yasmin amman babu yadda ya iya tun da ta zaɓi rabuwa da shi, shi kanshi yanzu yasan babu wanda zai zauna da shi sai mahaifiyarsa, wata biyar da faruwar hakan wata lalurar ta sake samunshi, ta yoyon kashi a dubura, daman tun last year ya fara wannan abun maganin da yake sha'ane yasa abun tsaya masa, yanzu kan babu magani kuma ga zaman keke wanda ya zame mata jiki tun da kullum a nan yake zaune. A yanzu ne kowa ya ƙara tabbatar da gaskiyar abunda Namra ta faɗa.
Ranar da labarin ɗaurin auren Namra ya same shi yayi kuka har sai da idonshi suka canja kala, tabbas yasan ya cuci yarinyar sai dai ba haƙƙinta ne kaɗai ya ke binshi ba har saɓawa Allah da yayi, saboda ya tsallake iyakarsa, ya aikata laifin da Ubangiji ya hana bayinsa tsarkaka su aikata, yasan baya cikin bayin Allah na gari.
Kaito! Da wata rayuwa dai ƙara babu, yau gashi baya amfanarda kanshi da komai, ga kuma kunyar duniya ta isheshi, ƙanensa ma basa da lokacinshi, mahaifiyarshi ce kawai take kula da shi, ita kanta da taga abun yayi yawa sai ta nemo mai kula da shi ana biyanta duk ƙarshen wata, saboda ragewa kanta wahalar ita kaɗai.
Sai a yanzu ya gane ashe babu riba a cikin tsaɓawa Allah da cin amana, yayi nadanar da babu amfanin tun da yasan Abbah ba zai taɓa yafe masa ba, abunda Matarsa ta yi masa ma ishara ne idan yaronsa idan ya girma ba zai samu labari mai daɗi ba, ji yake kamar ya mutu ya huta, kunyar duniya ta ishashi a family da abokai babu wanda be ji abunda ya aikata ba, yana ji yana gani jindaɗi da kwanciyar hankali ya gagareshi lafiyarsa jikinsa ma ta tafi ta barsa, komai ya zo masa kamar mafarki, haka wani lokacin zai zauna yayi ta kuka idan ya tuna irin rayuwar jindaɗin da yayi yau ga shi ya koma wani kalar mutun da a gidansu ma uwarsa ce kawai ta damu da shi, sai a yanzu ya gane yayi kuskuren aikata abunda ya aikata sai dai lokaci ya ƙura masa babu ta yadda zai gyara komai ko da kuwa zai so haka, duk ya bi ya rame kamar ba shi ba gaba ɗaya halittarsa ta canja a Wheelchair ma idan ya zauna sai yayi kamar zai koma gefe, sai a ayanzu ya gane ashe cin amana da tsaɓawa Allah babu riba a ciki duk romon da yasha yana ganin kamar ya more ashe sakayyah na biye.
KALSOOM POV.
Tana jin kamar ta fi ko wace mace sa'ar miji a duniya, bata da mtsala ta ko'ina, mijinta na nuna mata so da kulawa ƴan'uwanshi ma haka, ga su Ezzah da suka zame mata kamar ita ce ta haifi yaran.
Wani lokacin ta kan zauna ta auna irin rayuwar da tayi a gida zuwa aurenta irin rigingimun da gwargwarmayar da tasha a lokacin da tayi kishi da Rashida amman yanzu komai ya zama tarihi, babu komai a cikin duniyarta sai farinciki jindaɗi komai ya zo kamar a mafarki, addu'ah da ta daɗe tana yi aje an amsa mata tuni jindaɗin na ne yake nesa, tabbas wani jinkiri alheri ne, kuma bayan wuya sai daɗi, rayuwa bata tabbata a guri ɗaya dole akwai canji ɗan adam baya taɓa zama a cikin wahala kullum maruƙar ka riƙe gaskiyarka kuma ka ji tsoron Allah ka yi haƙuri wallahi sai kaga canja domin dukan tsanani yana tare da sauƙi haka Allah ya faɗa.
Ta zama uwar ɗiya bayan ƴaƴanta uku da ta haifa ga ƴaran Rashida da su a yanzu sun tasa sosai. Shi kansa Hilal sai a yanzu ya fahimci irin tasirin da Kalsoom ta keda shi a zuciyarsa da kuma rayuwarsa, domin gudumawwa take bashi ta ko ina, sai a yanzu ya gane mai haƙuri mawadaci lalla yayi dacen mata, a cikin ɗari yayi nasara zarar ɗaya, komai jindaɗi suke yinsa da kwanciyar hankali ga soyayyar da suke nunawa juna kamar Romeo and Juliet.
LAMIDO POV.
Ya girgiza da Asim yadda ya mayarda ƙaryarsa gaskiya, har ya nemi ƙetare iyakar Allah, be yi mamakin abunda ya same shi a tun a falon ba, a tunaninsa ma ya cancanci fiye da haka. Bayan Mai Martaba ya tashi sai yayi ma su Abbah sallama Abbah yayi masa godiya, sannan ya kama hanyar Katsina.
A gida ne yake labartawa su Neine abunda ya faru, su kansu da basu ga yadda abun ya wakana ba amman sun jinjina lamarin suna yaba ƙoƙarin Asim na ketare iyakar Allah duk da basu san shi ba.
Abinci ya siya musu da kuɗin da Abbah ya bashi da kuma ƴan kayan masarufi, sannan ya koma Neine na masa addu'ah da kuma saƙon gaisuwa ga su Abbah.
Kwana biyu da komawarsa ya fara aikin a kamfanin Abbah wato Zamau Metals Work kamfanine da ke sarrafa ko wane irin ƙarfe da kuma dukan abunda ya shafi ƙarfi hakaɓ yasa ana yawan bashi kwangila saboda yana hulɗa da ƴan siyasa sosai kuma yana cikin mutane da ake damawa da su ciki da wajen jihar sokoto.
A gidan yake zama lokacin aiki ya tafi idan ya dawo kuma baya komai sai ya zauna a gida, hakan yasa wani mugun shaƙuwa da kula juna ya shiga tsakaninsa da Aisha, har ta kai idan bata ganshi ba sai ta kira shi ita ma haka, babu abunda yake ci mata tuwo a ƙwarya kamar tafiyan da yake akan abun hawa idan zaije aiki ko kuma fita wani gurin daban, wani lokacin ta kan ɗauki makullin motar Anty tasa ya kaota wani gurin, ta saka Abbah gaba da zancen ya siya masa mota sai Abbah ya mallaka masa motar da yake jan namra ada wato wacce yake kaita makaranta. A ranar Aysha ji tayi kamar ta haɗe Abbah dan murna tana ta jindaɗi sosai, daga lokacin duk inda zata je shi yake kaita matuƙar ba aiki yake ba ko kuma zaije ba, shi kansa yana jindaɗin fura da kuma sakewa da Aisha, lokuta da dama tana masa yanayi da Namra, yana samun nishaɗi sosai idan yana fira da ita. Kwana biyu ɗa bashi motar Neine da wani ɗan'uwanta suka zo yi ma Abbah godiya, kwanansu ɗaya suka koma, Yadda Aysha ta riƙa kula da Neine ya karantar da Abbah ba iya mutuncin ne a tsakaninta da Lamido ba har da soyayyar da ma ya lura da irin shaƙuwar da ke tsakaninsu, hakan kuma ba ƙaramin faranta ran Abbah yayi ba, a kullun tunaninsa da ina zai farantawa Lamido ya saka masa da abunda yayi masa, tun daga lokacin da yaje ya bada shedar a faɗar Mai Martaba Abbah ya ji daɗin abunda yayi masa.
YASMIN POV.
Tana ji tana gani kuma tana ciki gari aka yi bikin Namra ta ƙi ta leƙa saboda tana ganin kamar idan taje za a riƙa nunata ne, ko kuma mutane su tuna abunda ya faru.
Duk wani tunani na rayuwa da zullumi sai ta tattarashi gefe ta aje ta maida hankalinta kan aikinta, tun bayan abunda ya faru da Uzair sai ta tattara lamarin namiji ta aje gefe ɗaya saboda tana tsoron faɗawa a wacan halin na baya. Sai dai ba tayi nasarar yin hakan ba tun bayan da ta cika idda sai manema suka riƙa fito mata ciki har da abokan aikinta. Hakan yasa mahaifiyarta matsa mata akan ta yi aurenta zai fi mata mutuncin fiye da zaman gida domin mace bata da wata daraja idan ba gidan mijinta take ba, kuma hakan zai taimaka mata gurin da tarbiyar ɗanta, Allah ta riƙa roƙo akan ya zaɓa mata alherin a cikin manemanta.
AMIRA POV.
Mace ko mai mutuncin ta a yanzu tana wahalar samun miji balle kuma wacce mutane ke ganin ta riga ta zubar da ƙimarta, abunda ta aikata yafi damunta a yanzu saboda zantunkan mutane da kuma tsangwa da take samu a duk lokacin da wani ya nuna yana son ta, daga ya kwana biyu yana zuwa munafukan unguwa zasu labarta masa tsawon lokacin da tayi ba a gida ba sai mutun ya gudu wasu kuma daga gidansu ake labarta musu yarinyar ƴar mutunci ba ce dole mutun ya kama gabansa, tun abun baya damunta har yazo yana ci mata rai, bama kamar idan ta duba duka ƙawayenta sun yi aure ita kaɗai ce a haka, karatun ma ta kasa komawa saboda damuwa da ta sawa ranta, lokacin da maganar auren Namra da Abdallah ya same ta tayi kuka sosai har sai da ta raina kanta, domin har gobe tana son Abdallah. Wani lokacin ta kanji kamar ba zata iya auren ƙaramin mutun ba, sai dai ganin babu sarki sai Allah yasa ta fara kula Sani Engineer, wato mai yi ma Mahaifinta gyaran mota a duk lokacin da ta samu matsala, shi ma kansa ba dan arzikin da yake ganin ubanta na da shi ba da babu abunda zai sa ya aureta saboda familynsa suna yawan magana akan su basu yarda da ita ba, duk kuwa da kasancewar ita ce ta uku a cikin matansa.
Duk wani abu da take ji akansa ta kan yi haƙuri ta danne zuciyarta saboda samawa kanta da kuma iyayenta farinciki, duk da tana jin kamar ba zata samu farincikin da take so tun da ba sonshi take ba, kuma gashi yana da mata da ƴaƴa taya zata jidaɗin zama a gidansa, da ta nemi ya kama.mata haya sai ya ce mata bashi da wannan halin kuma wai shi baya son raba kan iyalansa, a dole tasa Mahaifinta ya kama mata haya, domin ƙannenta ma an aurar da su sai ita, kusan rabin hidimar auren ma duk Mahaifinta ne yayi saboda shi ba mai kuɗi ba ne sai rufin asiri duka abunda aka ɗora masa Mahaifinta ne yake yi saboda ya samu dai ta yi auren.
Assabar aka ɗaura aure bayan anyi ahagulgulan biki kamar yadda ake ma ko wacce Amarya, duk da ita Amira bata so haka ba Ammy ce ta matsa ayi wai saboda asan ita ma tana da gata kamar ko wace yarinya, ba kowa ba ne yasan wanene mijinta saboda ɓoyewa ake wasu kuma indan suka ji ance Engineer sai su ɗauka ko wani babban Engineer ne.
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92 Chapter 93Chapter 94