auren nan naka yana damuna Babana, kuma kullum faɗa ake maka amman kamar ba'ayi”
Till now be ɗaga ido ya kalli Mai Martaba balle ta ce wani abu, shi kansa yana da buƙatar auren, sai dai matsalar bayan Namra be ga mace da ta kwanta masa ba, sannan be son ya auri mace da baya so gudun karya tauye mata wasu haƙoƙa nata, dan wanda yake so baya jin zata samu enough time nasa balle wacce baya so.
Hullar uniform ɗin dake jikinsa kawai yake taɓi yana sauke ajiyar zuciya.
“Ba na son cilasta maka auten wacce baka so, shiyasa nake ta ɗaga maka ƙafa ina baka lokaci, amman ka ƙi ka gane”
“Mai Martaba ka gafarce ni, ina nan ina ta addu'ah Allah ya bani matar da nake so”
“Allah ya baka, amman karka zarge ni da abuɓda zan maka nan gaba”
Har ya miƙe tsaye be kalli Mai Martaba ba, dan baya son Mai Martaba ya ga ɓacin ransa.
“Zan tafi, Allah ya ƙara maka lafiya”
“Yau ba za'ayi min fira ba kenan ko? Tun da nayi maka faɗa?”
Ya ɗan murmusa
“Ba haka bane, kana yawan faɗa min na kula da kai na, kuma yamma tayi i want to spend time with Ummi, dan gobe zan koma”
“Ai daman na san ita take ƙara goya maka baya kana fatali da maganar auren nan”
“Ba dan wani abu ba da sai na ce tama fika damuwa da lamarin auren nan”
“Kuma ba kayi komai a kai ba?”
“Zan yi inshallah, a ƙara min lokaci”
“Allah ya kiyaye hanya”
Ya ɗan risina kamar yadda yake masa.
“Na gode Mai Martaba”
Sannan ya juya ya nufi ƙofar fita, a bakin ƙofar ya tsaya ya saka Army shoes ɗinsa dake gurin sannan ya shiga cikin gidan sashen matan sarkin yayi musu sallama ya fito.
Kuɗin dake aljihunsa ya ciro ya miƙawa mutanen dake zageye da motarsa, sannan ya shiga motarsa boys ɗinsa suka shiga wata motar already wasu na cikin motar sake gaba sai kawai suka kama hanyar gida.
Sai da ya fara shiga part ɗinsa yayi wanka ya canja tufafi sannan ya nufo part ɗin Ummi.
Sisters ɗinsa ya samu falon tare da friends ɗin su, cikin murna suka tarbesa, sai ya gaisa da Friends ɗin su sannan ya nufi ɗakin Ummi.
Zaune ya tararda ita ƙasan carpet hannunta riƙe da qur'ane tana karatu. Kusa da ita ya zauna yana sauraren ƙira'ar nata har sai da ta kai ƙarshen suratul Maryam sannan tayi addu'ah ta shafa, ta aje qur'ane a gefe ta cire gilashin idonta ta kalli ɗanta tana murmushi.
“Soja wuta soja”
Yayi dariya yana shafa dogon hancinsa.
“Uwar soja ma soja ce”
“So ya hanya?”
“Alhamdulillah”
“Ka ci abinci”
“Eh na ci tare da Mai martaba”
“Can ka fara biyawa kenan?”
“Eh kuma na sha faɗa akan mganar aure, Mai Martaba be gajiya”
Ummi tayi murmushi irun nasu na manya tana kallon ɗan nata cike da so da ƙauna.
“Kai ma ai baka gajiya da faɗan shiyasa kaƙi kayi auren ka huta, amman Abdool bana son kana cin abincin mutanen”
“Ummi ki daina zargin komai, yanzu ba kamar da bane, suna sona sosai”
“Ba lallai bane ka iya gane haka, ai maƙiyin ɓoye baya taɓa nuna maka baya son ka, kuma dik wanda ya ƙi ni to kai ma zai iya ƙin ka you have to be very careful”
“Na kan yi bismillah idan zan ci, kin san ko minene idan ka yi bismillah ba zai taɓa samun ka ba, kuma ina addu'o'i sosai musamman da safe, kuma kin san irin addu'o'in da nake musamman laƙada ja'akum wace idan aka karanta mutum ma ba zai mutu ranar ba, saboda tsananin tsarinta, idan har zaka mutu a ranar yo Allah ba zai baka ikon karantawa ba, ga a'uzu bikkalimattillahi”
“Hakan yana da kyau, nayi tunanin ko baka samun time ɗin addu'ah ne saboda aikin ka”
“Komai nauyin aikin na na kanyi sai dai ba dika ba, amman dai bana tashi ba tare da nayi addu'o'in tsari ba”
“Allah ya ƙara tsare ka”
“Amin ya rabb”
“Ina labarin yarinyar nan an sallame ta?”
“Ni na hana su sallame ta da tuni sun sallame dan taji sauƙi sosai”
“Ni abunda na ga yafi karka bar yarinyar nan ta koma cikin ƙazamar rayuwa, ya kamata kayi wani abu a a kai”
“I try my best naga ta koma gidan su amman ta ƙi, ta tsaya kai da fata ita ba zata koma gida ba, wai ji take kamar idan ta koma mutuwa za ta yi, ni kuma ban san abunda zan mata ba”
“Why not ta zauna da mu kamin hankalinta ya kwanta sai mu mai da gida gurin iyayenta”
“Kawai yarinyar bata kwanta min bane, ta taɓa zubar da ciki, kuma kin ga ta zauna da mutane ƴan iska kala kala, kar tazo ta ɓata mata tarbiyar Sisters na”
“Ba zata ɓata ba, sai dai su su gyara mata tarbiyanta, she deserved everything Abdool dik wanda ya sadaukar da ransa dan kana ya rayu ya cancanci komai a gare ka, a yanzu bata da gurin zuwa kuma idan har muka bar ta ta koma cikin wacan rayuwar kamar ba mu mata adalci ba, :sannan ka bincika an tabbatar maka da gaske guduwa tayi daga gidansu, ai ya kamata ace kayi wani abu akai na ganin kaima ka maida mata farinciki a zuciyarta ”
“Amman Ummi har yanzu babu tabbacin abunda yasa ta gudu”
“Ai kasan ita da iyayenta ba zasu fito su faɗawa duniya dalilinta na guduwa ba, ya zaka ji idan aka ce ɗaya daga cikin ƙannen ka ne? Put yourself in my shoes zaka ji irin abunda ko wane uba ko uwa take ji”
Ya sosa kansa yana miƙewa tsaye.
“I will think about it, lemme go and pray”
Daga haka yasa kai ya fice ɗakin.
RASHIDA POV.
Kusan kullum sai ta yi waya da malamin nan ko kuma nace boka, amman labari ɗaya yake bata, cewar Hilal da Rashida basa zaman lafiya, kuma har gobe jini na nan yana mata zuba.
Sai da ita bata da tabbacin hakan tun da bata ji wani motsi daga garesu ba, dan har yanzu bata ji ya saki Kalsoom ba, kuma Ezza tana yawan faɗa mata ita bata ganin suna faɗa har sai idan ta dake ta sannan Daddy ta yayi faɗa.
Izzah bata da labarin komai da yake faruwa tun da Hilal baya faɗa da Kalsoom a gaba idonta, ko lokacin da Rashida take gidan idan zai yi mata faɗa ba yayi a gaban idon yaransa gudun abunda zai je ya dawo. Balle kuma.Kalsoom da baya biye mata dan ta fahimci bata cikin hankalin kanta duba da yadda abubuwan da take masa a.yanzu abunda be tsammaci zata masa ba, kuma baya tunanin kishi ne da sai dai ta nuna jindaɗinta akan barin gidan da Rashida tayi ta ƙara mallakarsa, sannan Hajiyarsa tana yawan tunasarda shi akan ya kawar da idonsa gareta, duk wani abun da zata yi ya riƙa sa mata ido.
Tana yawaita bibiyar shafinsa na facebook da instagram da whatsapp, wai ko zata gano idan hankalinsa ya karta kanta amman sai ta ga tsaɓanin hakan, dan har text take masa amman baya mai da mata amsa daga ƙarshe ma sai ya saka ta a blacklist.
Yau kam ta kuɗiri aniyar tura Asmee dan ta binciko mata irin zaman da suke, tun da ta san Kalsoom ta yarda da Asmee kuma zata iya bugun cikinta dan ta ji labarinta, idan ma suna zaman lafiya ko a yanayin fuskarta zata iya karantar hakan.
A gogon ɗakinta ta kalla taga 10:36Pm, ba laifi dare ya ɗan fara sai dai hakan be hana ta janyo wayarta ta kira line Asmee ba.
“Ƴar gari... Yanzu ko na ke maganar ki da Oga”
“Uhmm gulmata kuka yi kenan?”
“A'a Wallahi kawai yana yabon halin ki ne, wai duk yadda kike da haƙuri ace Hilal ya sake”
“Ke dai bari, ai sherin kishiya sai Allah, ni so ma nake kije gobe ki bincika min gidan nan, ya zamantakewar su yake”
“Zan ko miki haka, nima Wallahi ina son zuwa dan naga idon munafukar”
“Da Sassfe zaki je dan Allah lokacin da Hilal.yake gida”
“Karki samu matsala Asmee ce fa ƙawarki”
“Na gode ki gaishe da ogan na ki”
“Zai ji mu kwana lafiya”
Rashida ta kashe wayar tana kallon ƙanwarta Safiya dake tsaye jikin ƙofa riƙe da littafi.
“Shigo mana kika tsaya bakin ƙofa kina kallona”
Ta shigo tana ɗan murmushi
“Wallahi Anty ni jikina duk a mace yake”
“Saboda me mutuwa aka yi?”
“A'a, kin san mun fara zuwa asibiti yanzu...”
Ta ɗan yi shiru tana tunanin ƙarasa zancen, dan tana jin nauyin karya alƙawarin data ɗauka a asibiti na cewar ba zata faɗawa kowa wanda ta gani ba, idan ta shiga sashen masu hiv da sarin tb.
“To shine nake neman addu'ah, idan mun gama zamu fara exam”
“To Allah ya taimaka ya bada sa'ah, nima ina son ki min addu'ah Allah ya maido da hankalin mijina gare ni”
“Adda Rashida kenan, kina damuwa da abunda be kamata ki damu da shi ba, mijin daya juya miki baya meye na addu'a ya dawo gareki, bayan ya ci zalinki?”
“Ba a cikin, hayyacinsa yayi min ba, kin fi kowa sanin yadda Hilal yake so na, kawai sherin Kalsoom ne magani tayi masa, yanzu haka ma su Ezza basa jindaɗin zama da ita, so take ta kore kowa ta mallaki gidan”
“Kada Allah ya bata sa'ah, kuma wallahi indai mugun nufinta kenan sai ta ga abinta, ai karka bi mutum da sheri ka bar shi ya bika da sherin abun zai koma kansa”
“Ba zan bata damar haka ba, Safiya bata isa ta shiga gidan dana shekara ina ginawa ba a rana ɗaya ta rusa min kuma ta kore min ƴaƴa ta mallake min miji sannan na bar ta”
“Ki ƙyale ta ki bar ta da Allah, idan ma wani asirin ne tayi miki Wallahi zai karye zata dawo nadama lokacin da bata da amfani”
»“Haka ne Allah ya shige mana gaba”
“Amin dan Allah ki ma daina sa ran ki a damuwa”
“Ina nan ina addu'ah komai zai dai-daita inshallah”
“Allah yasa, sai da safe”
Safiya ta miƙe tsaye ta fice zuciyarta cike da tausayin ƴar'uwarta. Rashida kuma ta sauke ajiyar zuciya tana busar da iskar bakinta. Lallai tana ji a zuciyarta, ba a banza Hilal ya barta ba, dan tasan yadda mijinta yake son ta dan kawai ya gano tana tare da wani be isa yasa ya sake ta ba, tasan da ada ne da komai tayi ba zai rabu da ita ba.
Sai dai abunda har yau bata sani ba shine, daga lokacin da mijinki ya gano kina mu'amala da wasu a waje tun kin fita daga ransa kenan indai ya san kansa, kuma komai irin son da yake mki ba zai sake ganin darajar ki ba.
NAMRA POV.
Yau ta farka da baƙinciki da kuma tunanin mafita dan samawa kanfa ƴanci.
I zuwa yanzu ita kaɗai tasan abunda take ji a zuciyarta, idan ta soma tunani har numfashinta yake yin sama, tsabar baƙinciki da damuwa.
Dole ne taje a cire mata robar nan, dan ba zata iya da rikitarwar da jinin yake nata ba, kuma ga matsalar Asim da yanzu babu ruwansa da matsalarsa haka zai yi forcing ɗinta ya yi yadda yake so da ita.
Irin yadda yake mata Allah ya isa akan rashin cire robar da bata yi abun har mamaki yake bata, kamar ba mijinta ba, ko kuma wanda be san addini ba, abu kaɗan zai mata Allah ya isa, ga yawan kusheta da yake, shi dai kullum ya fi son ya ganta a cikin damuwa da baƙinciki.
Ba laifi yanzu dan ya ɗan fara fita, har ya koma aikinsa na ƙira da suke da Ƙanen Babansa, sai dai naira ba zai cire ya bata ba, da sunan ta siye abinci balle cefane, babu ruwanshi da matsalarta, sai dai ita tayi cefane kuma haka zai zo ya zauna ya ci dan bashi da kunya. Ita kuma har yanzu bata yi ƙarfin halin da zata iya hana shi abincinta ba.
“Idan na yi kuɗi, zan auro mace mai kyau mai tarbiya”
Sune kalamansa a kullum kuma sune kalaman da suka fi ƙona zuciyar Namra, a yanzu ne take ƙara tabbatar da son Asim be gama fita zuciyarta gaba ɗaya ba.
Ta maida hankalinta sosai gurin siye da siyarwa, na kayan aiki abinci like magi manja da sauran kayan miya, ba laifi ana siye sosai dan a unguwar ita kaɗai ce take wannan sana'ar hakan yasa ta sabo da mutane har ta buɗe islamiya tana ɗan karantar da su abubuwa game da addini da kuma ƙur'ane.
manage it please.....
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: ~4»»»»9»»»»»~
AMIRA POV.
Ta fara sabawa da Abdool cikin ƴan kwanaki ƙalilan ya shiga ranta, har matsuwa take ya zo ya ganta, dan kullum sai ya zo da safe ya duba ta, da rana ma ya kan zo idan baya da aiki, haka ma da dare sai yayi mata sallama sannan ya wuce gida.
Ta karanci abubuwa da yawa a rayuwar Abdool tun daga yanayinsa na rashin son magana da kuma shisshigi, ba kasafai yake dariya ba, ko murmushi sai idan ta kama ne yake yi.
Sai dai hakan be hana annurin fuskarsa bayyana, ya kan mata kwarjini sosai idan ta kalleshi. Sai dai har yanzu matsala ɗaya ce tayi mata tsaye a rai nasa, rashin sakewa da yake da ita, sannan idan zata shekara tana kuka ba zai iya bata haƙuri ba, sai dai ya tashi ya bata guri. Lokuta da dama ta kam ƙirƙiri kukan ne dan ya tausaya mata amman bata taɓa ganin alamun tausayinta a fuskarsa ba.
Wata ƙila baya da tausayi ne, ko kuma ba shi da kula da lamarin wasu, a yadda ta karanci rayuwarsa kamar ma yana kula ta ne by force.
Abu ɗaya zuwa biyu take ta ƙoƙarin yaƙar zuciyarta akansa, faɗuwar gaban ta take samu idan ta kalleshi, da kuma damuwar da take shiga idan ta wuni bata sashi a ido ba.
Sai dai har yanzu ta kasa, ɗan zuwan nan da yayi katsina ya kwana biyu ya dawo ji take kamar shekara biyu yayi. Tunani take idan ya rabu da ita ya zata kasance? A yanzu kam bata da gurin zuwa tun da Guy son ya mutu, kuma ta san Abdool ba zai barta ta zauna a tare da shi ba, wanda ɗaga ido ma ya kalleta yake masa wuya balle yayi mata masauki a inda yake.
Sai yanzu take nadamar abunda tayi ma Guy son, tabbas bata kyauta ba, dan me zata butulcewa wanda ya ɗauki ɗawainiyarta, dan kawai ta ceci ran wanda kallon ma mai tsada ne?
Lallai tayi kuskure kuma bata bi hanya mai ɓullewa ba. Ya kamata ta yaƙi rayuwarta dan samawa kanta yan ci, taya zata bar Abdool ya tafi haka nan ya barta ta dabon ciwo da kuma na zuciya, bayan duk akansa tayi wannan? Ashe bata cancanci fiye da haka a gareshi ba? Sam bata ga alamar karaminci a tare da shi ba, sam be san darajar ɗan'adam ba, ya kamata ace a iya zaman da tayi yayi ƙoƙarin kawar mata da damuwarta, amman sai nuna mata halin ko'in kula yake mata, sai tambayoyin banza da yake tsare ta da su wani lokacin.
Ta share hawayen idonta ta miƙe tsaye tana shafa kafaɗunta ta nufi window ɗakin tana sauraren zance da zuciyarta take mata.
‘Idan kika na bar Abdool ya kuɓuce min, lallai nayi babbar wauta kuma na yi hasara, taya zan ceci ran mutum kuma ya juya min baya? Ya kamata fa ya nemawa kai na ƴanci haka na yi ta sake har Namra ta ci galaba a kaina, tun da har na butulcewa Guy son dole ne na samu wanda zai maye min gurbinsa.
Sometimes ina abu kamar ba ni ba, zama da Guy son ya kamata ace na ko yi abubuwa da dama, amman sai kasa gazawa nake, a yanzu babu kowa a kusa da ni, ya kamata ace na zama mace. Amman sai kasawa nake, i will fight the spirit ghost of me, i will surely be my own boss, i have to answer my own name’
Ta kai hannayenta ta dafa window, dan ta ji motsin shigowar mutum kuma ta san Abdool ne dan shi kaɗai yake mata haka. Yi tayi kamar bata ji shigowarsa ba ta ƙirƙiri hawaye, ta soma magana cikin sanyin murya kalar tausayi.
“Allah ka zama gata na Allah, bana da kowa sai kai, ya Allah idan mutuwa hutu ne a gareni Allah ka karɓi rai na na huta, Allah na tuba ba zan ƙara ba”
“Ai ba haka ake tubar ma Allah ba”
Ya faɗa yana tsaye jikin ƙofa sanye da ƙananan tufafi, sai faman danna waya yake kamar ba shine yayi maganar ba.
Juyowa tayi ta sauri ta kalleshi like bata ma san yana gurin ba. Be kalleta ba, amman hakan be hana ta ganin ƙwajininsa ba saboda yadda tufafin suka karɓi jikinsa suka masa kyau sosai kamar daman can dansa kawai aka yi tufafin.
Lumshe ido ta yi tana sauraren bugun zuciyarta, hancinta na shaƙar ƙamshin turarensa daya game ɗaki, hawaye ne suka silalo mata.
Yadda zuciyarta take amsa irin kiran da Abdool yake mata ya tabbatar mata da shine mutumen da take mafarki, shine burinta a duniya bata taɓa ɗora idonta akan wani namiji taji abunda take ji akan Abdool ba, ita kwata-ƙwata a rayuwartaa bata taɓa mutumen da take so ba sai Abdool, duk wanda zata so sai dai ta soshi dan kuɗinsa ko kuma da wani abun na dabam.
Amman tana jin Abdool ko bashi da komai zata iya zama da shi, ballantana ma ya haɗa komai da ake so ga namiji, a rayuwarta bata taɓa ganin kyakkyawan mutum kamar Abdool ba, sam be yi kama da ƴan nigeria ba. Ga tarin dukiya da kowa wacce mace take so a gurin Namiji, ga shi kuma ɗan Sarki wata rana zai iya zama sarkin gaba ɗaya.
“Da ace hawaye za su miki magani da sun miki tuni, kuma tun lokacin da kika saka ƙafarki kika bar gidan ku ya kamata ace kin yi kuka kin dawo sai yanzu? Lokacin da nadamar ki bata da amfani, do you know what? I don't believe in fiction, idan har da gaske kin yi nadama ya kamata a ce yanzu kin kama hanyar gidan iyayenki”
Yayi mata maganar
Showing 114001 words to 117000 words out of 280121 words
Till now be ɗaga ido ya kalli Mai Martaba balle ta ce wani abu, shi kansa yana da buƙatar auren, sai dai matsalar bayan Namra be ga mace da ta kwanta masa ba, sannan be son ya auri mace da baya so gudun karya tauye mata wasu haƙoƙa nata, dan wanda yake so baya jin zata samu enough time nasa balle wacce baya so.
Hullar uniform ɗin dake jikinsa kawai yake taɓi yana sauke ajiyar zuciya.
“Ba na son cilasta maka auten wacce baka so, shiyasa nake ta ɗaga maka ƙafa ina baka lokaci, amman ka ƙi ka gane”
“Mai Martaba ka gafarce ni, ina nan ina ta addu'ah Allah ya bani matar da nake so”
“Allah ya baka, amman karka zarge ni da abuɓda zan maka nan gaba”
Har ya miƙe tsaye be kalli Mai Martaba ba, dan baya son Mai Martaba ya ga ɓacin ransa.
“Zan tafi, Allah ya ƙara maka lafiya”
“Yau ba za'ayi min fira ba kenan ko? Tun da nayi maka faɗa?”
Ya ɗan murmusa
“Ba haka bane, kana yawan faɗa min na kula da kai na, kuma yamma tayi i want to spend time with Ummi, dan gobe zan koma”
“Ai daman na san ita take ƙara goya maka baya kana fatali da maganar auren nan”
“Ba dan wani abu ba da sai na ce tama fika damuwa da lamarin auren nan”
“Kuma ba kayi komai a kai ba?”
“Zan yi inshallah, a ƙara min lokaci”
“Allah ya kiyaye hanya”
Ya ɗan risina kamar yadda yake masa.
“Na gode Mai Martaba”
Sannan ya juya ya nufi ƙofar fita, a bakin ƙofar ya tsaya ya saka Army shoes ɗinsa dake gurin sannan ya shiga cikin gidan sashen matan sarkin yayi musu sallama ya fito.
Kuɗin dake aljihunsa ya ciro ya miƙawa mutanen dake zageye da motarsa, sannan ya shiga motarsa boys ɗinsa suka shiga wata motar already wasu na cikin motar sake gaba sai kawai suka kama hanyar gida.
Sai da ya fara shiga part ɗinsa yayi wanka ya canja tufafi sannan ya nufo part ɗin Ummi.
Sisters ɗinsa ya samu falon tare da friends ɗin su, cikin murna suka tarbesa, sai ya gaisa da Friends ɗin su sannan ya nufi ɗakin Ummi.
Zaune ya tararda ita ƙasan carpet hannunta riƙe da qur'ane tana karatu. Kusa da ita ya zauna yana sauraren ƙira'ar nata har sai da ta kai ƙarshen suratul Maryam sannan tayi addu'ah ta shafa, ta aje qur'ane a gefe ta cire gilashin idonta ta kalli ɗanta tana murmushi.
“Soja wuta soja”
Yayi dariya yana shafa dogon hancinsa.
“Uwar soja ma soja ce”
“So ya hanya?”
“Alhamdulillah”
“Ka ci abinci”
“Eh na ci tare da Mai martaba”
“Can ka fara biyawa kenan?”
“Eh kuma na sha faɗa akan mganar aure, Mai Martaba be gajiya”
Ummi tayi murmushi irun nasu na manya tana kallon ɗan nata cike da so da ƙauna.
“Kai ma ai baka gajiya da faɗan shiyasa kaƙi kayi auren ka huta, amman Abdool bana son kana cin abincin mutanen”
“Ummi ki daina zargin komai, yanzu ba kamar da bane, suna sona sosai”
“Ba lallai bane ka iya gane haka, ai maƙiyin ɓoye baya taɓa nuna maka baya son ka, kuma dik wanda ya ƙi ni to kai ma zai iya ƙin ka you have to be very careful”
“Na kan yi bismillah idan zan ci, kin san ko minene idan ka yi bismillah ba zai taɓa samun ka ba, kuma ina addu'o'i sosai musamman da safe, kuma kin san irin addu'o'in da nake musamman laƙada ja'akum wace idan aka karanta mutum ma ba zai mutu ranar ba, saboda tsananin tsarinta, idan har zaka mutu a ranar yo Allah ba zai baka ikon karantawa ba, ga a'uzu bikkalimattillahi”
“Hakan yana da kyau, nayi tunanin ko baka samun time ɗin addu'ah ne saboda aikin ka”
“Komai nauyin aikin na na kanyi sai dai ba dika ba, amman dai bana tashi ba tare da nayi addu'o'in tsari ba”
“Allah ya ƙara tsare ka”
“Amin ya rabb”
“Ina labarin yarinyar nan an sallame ta?”
“Ni na hana su sallame ta da tuni sun sallame dan taji sauƙi sosai”
“Ni abunda na ga yafi karka bar yarinyar nan ta koma cikin ƙazamar rayuwa, ya kamata kayi wani abu a a kai”
“I try my best naga ta koma gidan su amman ta ƙi, ta tsaya kai da fata ita ba zata koma gida ba, wai ji take kamar idan ta koma mutuwa za ta yi, ni kuma ban san abunda zan mata ba”
“Why not ta zauna da mu kamin hankalinta ya kwanta sai mu mai da gida gurin iyayenta”
“Kawai yarinyar bata kwanta min bane, ta taɓa zubar da ciki, kuma kin ga ta zauna da mutane ƴan iska kala kala, kar tazo ta ɓata mata tarbiyar Sisters na”
“Ba zata ɓata ba, sai dai su su gyara mata tarbiyanta, she deserved everything Abdool dik wanda ya sadaukar da ransa dan kana ya rayu ya cancanci komai a gare ka, a yanzu bata da gurin zuwa kuma idan har muka bar ta ta koma cikin wacan rayuwar kamar ba mu mata adalci ba, :sannan ka bincika an tabbatar maka da gaske guduwa tayi daga gidansu, ai ya kamata ace kayi wani abu akai na ganin kaima ka maida mata farinciki a zuciyarta ”
“Amman Ummi har yanzu babu tabbacin abunda yasa ta gudu”
“Ai kasan ita da iyayenta ba zasu fito su faɗawa duniya dalilinta na guduwa ba, ya zaka ji idan aka ce ɗaya daga cikin ƙannen ka ne? Put yourself in my shoes zaka ji irin abunda ko wane uba ko uwa take ji”
Ya sosa kansa yana miƙewa tsaye.
“I will think about it, lemme go and pray”
Daga haka yasa kai ya fice ɗakin.
RASHIDA POV.
Kusan kullum sai ta yi waya da malamin nan ko kuma nace boka, amman labari ɗaya yake bata, cewar Hilal da Rashida basa zaman lafiya, kuma har gobe jini na nan yana mata zuba.
Sai da ita bata da tabbacin hakan tun da bata ji wani motsi daga garesu ba, dan har yanzu bata ji ya saki Kalsoom ba, kuma Ezza tana yawan faɗa mata ita bata ganin suna faɗa har sai idan ta dake ta sannan Daddy ta yayi faɗa.
Izzah bata da labarin komai da yake faruwa tun da Hilal baya faɗa da Kalsoom a gaba idonta, ko lokacin da Rashida take gidan idan zai yi mata faɗa ba yayi a gaban idon yaransa gudun abunda zai je ya dawo. Balle kuma.Kalsoom da baya biye mata dan ta fahimci bata cikin hankalin kanta duba da yadda abubuwan da take masa a.yanzu abunda be tsammaci zata masa ba, kuma baya tunanin kishi ne da sai dai ta nuna jindaɗinta akan barin gidan da Rashida tayi ta ƙara mallakarsa, sannan Hajiyarsa tana yawan tunasarda shi akan ya kawar da idonsa gareta, duk wani abun da zata yi ya riƙa sa mata ido.
Tana yawaita bibiyar shafinsa na facebook da instagram da whatsapp, wai ko zata gano idan hankalinsa ya karta kanta amman sai ta ga tsaɓanin hakan, dan har text take masa amman baya mai da mata amsa daga ƙarshe ma sai ya saka ta a blacklist.
Yau kam ta kuɗiri aniyar tura Asmee dan ta binciko mata irin zaman da suke, tun da ta san Kalsoom ta yarda da Asmee kuma zata iya bugun cikinta dan ta ji labarinta, idan ma suna zaman lafiya ko a yanayin fuskarta zata iya karantar hakan.
A gogon ɗakinta ta kalla taga 10:36Pm, ba laifi dare ya ɗan fara sai dai hakan be hana ta janyo wayarta ta kira line Asmee ba.
“Ƴar gari... Yanzu ko na ke maganar ki da Oga”
“Uhmm gulmata kuka yi kenan?”
“A'a Wallahi kawai yana yabon halin ki ne, wai duk yadda kike da haƙuri ace Hilal ya sake”
“Ke dai bari, ai sherin kishiya sai Allah, ni so ma nake kije gobe ki bincika min gidan nan, ya zamantakewar su yake”
“Zan ko miki haka, nima Wallahi ina son zuwa dan naga idon munafukar”
“Da Sassfe zaki je dan Allah lokacin da Hilal.yake gida”
“Karki samu matsala Asmee ce fa ƙawarki”
“Na gode ki gaishe da ogan na ki”
“Zai ji mu kwana lafiya”
Rashida ta kashe wayar tana kallon ƙanwarta Safiya dake tsaye jikin ƙofa riƙe da littafi.
“Shigo mana kika tsaya bakin ƙofa kina kallona”
Ta shigo tana ɗan murmushi
“Wallahi Anty ni jikina duk a mace yake”
“Saboda me mutuwa aka yi?”
“A'a, kin san mun fara zuwa asibiti yanzu...”
Ta ɗan yi shiru tana tunanin ƙarasa zancen, dan tana jin nauyin karya alƙawarin data ɗauka a asibiti na cewar ba zata faɗawa kowa wanda ta gani ba, idan ta shiga sashen masu hiv da sarin tb.
“To shine nake neman addu'ah, idan mun gama zamu fara exam”
“To Allah ya taimaka ya bada sa'ah, nima ina son ki min addu'ah Allah ya maido da hankalin mijina gare ni”
“Adda Rashida kenan, kina damuwa da abunda be kamata ki damu da shi ba, mijin daya juya miki baya meye na addu'a ya dawo gareki, bayan ya ci zalinki?”
“Ba a cikin, hayyacinsa yayi min ba, kin fi kowa sanin yadda Hilal yake so na, kawai sherin Kalsoom ne magani tayi masa, yanzu haka ma su Ezza basa jindaɗin zama da ita, so take ta kore kowa ta mallaki gidan”
“Kada Allah ya bata sa'ah, kuma wallahi indai mugun nufinta kenan sai ta ga abinta, ai karka bi mutum da sheri ka bar shi ya bika da sherin abun zai koma kansa”
“Ba zan bata damar haka ba, Safiya bata isa ta shiga gidan dana shekara ina ginawa ba a rana ɗaya ta rusa min kuma ta kore min ƴaƴa ta mallake min miji sannan na bar ta”
“Ki ƙyale ta ki bar ta da Allah, idan ma wani asirin ne tayi miki Wallahi zai karye zata dawo nadama lokacin da bata da amfani”
»“Haka ne Allah ya shige mana gaba”
“Amin dan Allah ki ma daina sa ran ki a damuwa”
“Ina nan ina addu'ah komai zai dai-daita inshallah”
“Allah yasa, sai da safe”
Safiya ta miƙe tsaye ta fice zuciyarta cike da tausayin ƴar'uwarta. Rashida kuma ta sauke ajiyar zuciya tana busar da iskar bakinta. Lallai tana ji a zuciyarta, ba a banza Hilal ya barta ba, dan tasan yadda mijinta yake son ta dan kawai ya gano tana tare da wani be isa yasa ya sake ta ba, tasan da ada ne da komai tayi ba zai rabu da ita ba.
Sai dai abunda har yau bata sani ba shine, daga lokacin da mijinki ya gano kina mu'amala da wasu a waje tun kin fita daga ransa kenan indai ya san kansa, kuma komai irin son da yake mki ba zai sake ganin darajar ki ba.
NAMRA POV.
Yau ta farka da baƙinciki da kuma tunanin mafita dan samawa kanfa ƴanci.
I zuwa yanzu ita kaɗai tasan abunda take ji a zuciyarta, idan ta soma tunani har numfashinta yake yin sama, tsabar baƙinciki da damuwa.
Dole ne taje a cire mata robar nan, dan ba zata iya da rikitarwar da jinin yake nata ba, kuma ga matsalar Asim da yanzu babu ruwansa da matsalarsa haka zai yi forcing ɗinta ya yi yadda yake so da ita.
Irin yadda yake mata Allah ya isa akan rashin cire robar da bata yi abun har mamaki yake bata, kamar ba mijinta ba, ko kuma wanda be san addini ba, abu kaɗan zai mata Allah ya isa, ga yawan kusheta da yake, shi dai kullum ya fi son ya ganta a cikin damuwa da baƙinciki.
Ba laifi yanzu dan ya ɗan fara fita, har ya koma aikinsa na ƙira da suke da Ƙanen Babansa, sai dai naira ba zai cire ya bata ba, da sunan ta siye abinci balle cefane, babu ruwanshi da matsalarta, sai dai ita tayi cefane kuma haka zai zo ya zauna ya ci dan bashi da kunya. Ita kuma har yanzu bata yi ƙarfin halin da zata iya hana shi abincinta ba.
“Idan na yi kuɗi, zan auro mace mai kyau mai tarbiya”
Sune kalamansa a kullum kuma sune kalaman da suka fi ƙona zuciyar Namra, a yanzu ne take ƙara tabbatar da son Asim be gama fita zuciyarta gaba ɗaya ba.
Ta maida hankalinta sosai gurin siye da siyarwa, na kayan aiki abinci like magi manja da sauran kayan miya, ba laifi ana siye sosai dan a unguwar ita kaɗai ce take wannan sana'ar hakan yasa ta sabo da mutane har ta buɗe islamiya tana ɗan karantar da su abubuwa game da addini da kuma ƙur'ane.
manage it please.....
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: ~4»»»»9»»»»»~
AMIRA POV.
Ta fara sabawa da Abdool cikin ƴan kwanaki ƙalilan ya shiga ranta, har matsuwa take ya zo ya ganta, dan kullum sai ya zo da safe ya duba ta, da rana ma ya kan zo idan baya da aiki, haka ma da dare sai yayi mata sallama sannan ya wuce gida.
Ta karanci abubuwa da yawa a rayuwar Abdool tun daga yanayinsa na rashin son magana da kuma shisshigi, ba kasafai yake dariya ba, ko murmushi sai idan ta kama ne yake yi.
Sai dai hakan be hana annurin fuskarsa bayyana, ya kan mata kwarjini sosai idan ta kalleshi. Sai dai har yanzu matsala ɗaya ce tayi mata tsaye a rai nasa, rashin sakewa da yake da ita, sannan idan zata shekara tana kuka ba zai iya bata haƙuri ba, sai dai ya tashi ya bata guri. Lokuta da dama ta kam ƙirƙiri kukan ne dan ya tausaya mata amman bata taɓa ganin alamun tausayinta a fuskarsa ba.
Wata ƙila baya da tausayi ne, ko kuma ba shi da kula da lamarin wasu, a yadda ta karanci rayuwarsa kamar ma yana kula ta ne by force.
Abu ɗaya zuwa biyu take ta ƙoƙarin yaƙar zuciyarta akansa, faɗuwar gaban ta take samu idan ta kalleshi, da kuma damuwar da take shiga idan ta wuni bata sashi a ido ba.
Sai dai har yanzu ta kasa, ɗan zuwan nan da yayi katsina ya kwana biyu ya dawo ji take kamar shekara biyu yayi. Tunani take idan ya rabu da ita ya zata kasance? A yanzu kam bata da gurin zuwa tun da Guy son ya mutu, kuma ta san Abdool ba zai barta ta zauna a tare da shi ba, wanda ɗaga ido ma ya kalleta yake masa wuya balle yayi mata masauki a inda yake.
Sai yanzu take nadamar abunda tayi ma Guy son, tabbas bata kyauta ba, dan me zata butulcewa wanda ya ɗauki ɗawainiyarta, dan kawai ta ceci ran wanda kallon ma mai tsada ne?
Lallai tayi kuskure kuma bata bi hanya mai ɓullewa ba. Ya kamata ta yaƙi rayuwarta dan samawa kanta yan ci, taya zata bar Abdool ya tafi haka nan ya barta ta dabon ciwo da kuma na zuciya, bayan duk akansa tayi wannan? Ashe bata cancanci fiye da haka a gareshi ba? Sam bata ga alamar karaminci a tare da shi ba, sam be san darajar ɗan'adam ba, ya kamata ace a iya zaman da tayi yayi ƙoƙarin kawar mata da damuwarta, amman sai nuna mata halin ko'in kula yake mata, sai tambayoyin banza da yake tsare ta da su wani lokacin.
Ta share hawayen idonta ta miƙe tsaye tana shafa kafaɗunta ta nufi window ɗakin tana sauraren zance da zuciyarta take mata.
‘Idan kika na bar Abdool ya kuɓuce min, lallai nayi babbar wauta kuma na yi hasara, taya zan ceci ran mutum kuma ya juya min baya? Ya kamata fa ya nemawa kai na ƴanci haka na yi ta sake har Namra ta ci galaba a kaina, tun da har na butulcewa Guy son dole ne na samu wanda zai maye min gurbinsa.
Sometimes ina abu kamar ba ni ba, zama da Guy son ya kamata ace na ko yi abubuwa da dama, amman sai kasa gazawa nake, a yanzu babu kowa a kusa da ni, ya kamata ace na zama mace. Amman sai kasawa nake, i will fight the spirit ghost of me, i will surely be my own boss, i have to answer my own name’
Ta kai hannayenta ta dafa window, dan ta ji motsin shigowar mutum kuma ta san Abdool ne dan shi kaɗai yake mata haka. Yi tayi kamar bata ji shigowarsa ba ta ƙirƙiri hawaye, ta soma magana cikin sanyin murya kalar tausayi.
“Allah ka zama gata na Allah, bana da kowa sai kai, ya Allah idan mutuwa hutu ne a gareni Allah ka karɓi rai na na huta, Allah na tuba ba zan ƙara ba”
“Ai ba haka ake tubar ma Allah ba”
Ya faɗa yana tsaye jikin ƙofa sanye da ƙananan tufafi, sai faman danna waya yake kamar ba shine yayi maganar ba.
Juyowa tayi ta sauri ta kalleshi like bata ma san yana gurin ba. Be kalleta ba, amman hakan be hana ta ganin ƙwajininsa ba saboda yadda tufafin suka karɓi jikinsa suka masa kyau sosai kamar daman can dansa kawai aka yi tufafin.
Lumshe ido ta yi tana sauraren bugun zuciyarta, hancinta na shaƙar ƙamshin turarensa daya game ɗaki, hawaye ne suka silalo mata.
Yadda zuciyarta take amsa irin kiran da Abdool yake mata ya tabbatar mata da shine mutumen da take mafarki, shine burinta a duniya bata taɓa ɗora idonta akan wani namiji taji abunda take ji akan Abdool ba, ita kwata-ƙwata a rayuwartaa bata taɓa mutumen da take so ba sai Abdool, duk wanda zata so sai dai ta soshi dan kuɗinsa ko kuma da wani abun na dabam.
Amman tana jin Abdool ko bashi da komai zata iya zama da shi, ballantana ma ya haɗa komai da ake so ga namiji, a rayuwarta bata taɓa ganin kyakkyawan mutum kamar Abdool ba, sam be yi kama da ƴan nigeria ba. Ga tarin dukiya da kowa wacce mace take so a gurin Namiji, ga shi kuma ɗan Sarki wata rana zai iya zama sarkin gaba ɗaya.
“Da ace hawaye za su miki magani da sun miki tuni, kuma tun lokacin da kika saka ƙafarki kika bar gidan ku ya kamata ace kin yi kuka kin dawo sai yanzu? Lokacin da nadamar ki bata da amfani, do you know what? I don't believe in fiction, idan har da gaske kin yi nadama ya kamata a ce yanzu kin kama hanyar gidan iyayenki”
Yayi mata maganar
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39 Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52Chapter 53Chapter 54Chapter 55Chapter 56Chapter 57Chapter 58Chapter 59Chapter 60Chapter 61Chapter 62Chapter 63Chapter 64Chapter 65Chapter 66Chapter 67Chapter 68Chapter 69Chapter 70Chapter 71Chapter 72Chapter 73Chapter 74Chapter 75Chapter 76Chapter 77Chapter 78Chapter 79Chapter 80Chapter 81Chapter 82Chapter 83Chapter 84Chapter 85Chapter 86Chapter 87Chapter 88Chapter 89Chapter 90Chapter 91Chapter 92Chapter 93Chapter 94