ALLAH ya Kara Miki lafiya da tsawon Rai masu amfani.
Kuka ya Iske Manal na Yi Kamar me ta kudundune a bargo mamaki ya kamashi amma ta wanni fannin sai ya tausaya Mata sabo da Bata Dade da fita daga wahala ba ga wata tazo again,gefen bed din ya zauna yace ki shirya mu wuce Abuja yau na gaji da zama,Ni bazan je ba na fasa Tsawa ya Mata wacce Bata taba sani ya iyata ba ransa a bace cikin karaji yace Get up......sai data tsorata,Now ya sake cewa idan Kinga dama kije ki musu sallama ya fice abinsa,dama duk kayan sawarsu an kwashe Yan kadan ne Suka rage Shiryawa ta shiga Yi tana Yi tana goge hawaye ta Gama da kyar ta Dan wanke fuskarta taje part din matan Sarki,Wajen Badi'at,karshe taje bangaren Ummi kasancewar maimarta yayi tafiya Umrah,Ummi tace yanzu Fuzail ya fada min yau Zaku tafi,Manal Tace ae Haka yace Kamar zata Yi kuka,ya Naga Kamar ba lafiya ba fada Kuka Yi? Manal tace a'a tana murmushin dole,Ummi Nasiha tayi Mata sosai akan Hakuri da zaman tare,Dan Allah Manal karki Bari ku dinga fada da sauran shirme an San Watarana dole a Bata amma a daure a kiyaye Kinga can da gogaggu Zaki hadu karki Bari hakan ya canja Miki tarbiyya karki dauki wani layi marar dorewa,Fuzail Yana sonki da yawa please kar hakan yasa ki dinga Masa ba dai dai ba,ku zauna lfy shima nayi Masa fada sosai.
Inshaallah nasan baza ki samu matsala daga Fuzail ba a yanda na sanshi,Yana da Hakuri karki Bari Kuma yayi Fushi Bai iya Fushi ba,idan kika sake yayi Fushi to sai kin shiga wani hali,ki dauka dama zaman Ibada ne aure ba zaman Jin Dadi Kawai ba,Kar ku tafi muji wani Abu daban duk nasan yanzu Indai ya bar Nan garin to Kuma kasar waje zaku ware tunda Naga ya damu da sai ya koma Abuja nasan Yana da plan, koma Mene karki Bari 6mnths tayi Baku Zo gida ba,idan ba Haka ba Sarki zai sa ku dawo masarauta,anan Kuma Baku da yanci sai abinda akace Kuna under control.
Minal ta dakko wacce ke bacci a dakinta ta Mata wanka ta shirya ta tunda taji Fuzail yace tafiya zasuyi,Manal ta karbi Yarta Yar kubulbul da ita Tasha Kaya sky blue masu kyau,tana karbarta tayiwa Ummi Sallama,Fuzail yasha kananan kaya ruwan toka ya zuba kyau kamar me,Manal cikin Arabian Gown take wata peach ta zuba kyau,takalmi da Jakarta silver,Minal ta Saba a kafada wata Yar aiki tana binta da Jakarta har ta fito taga Fuzail Yana jira a mota,Driver da sauri ya bude Mata ta Shiga ya rufe sannan Yaja mota,tunda Suka tafi Airport ba Wanda yayiwa wani magana sai Fuzail da ya Kira Maimartaba ya sanar Masa sun tafi,Minal ya kalla tana ta wutsil wutsil Manal taki kulata ta kalli window tana Hawaye shaaaaarrrr......Baby dinsa ya dauka Dake saman cinyarta Yana Mata Wasa yace ki kyale Mummy taji da Dan cikinta,kwana Nan za ayo Miki kanne Twins...da Sauri Manal Tace Al....Alla....Allah... y....ya kiyaye....dake nake magana Ni? Banza ta Masa yaci gaba Yana yiwa Minal rawa Yana an kusa haifo miki kanne twins, Manal ta galla Masa harara ta sake dauke kanta,Fuzail yayi Murmushi yace sai kin jawa kanki cuta ko? So kike hawan jininki ya dawo? akan Allah ya Miki kyauta shine Baki so wasu suna can da kudi suke Nema sun kasa samu.
Har Suka shiga jirgi Minal tana Hannun Fuzail sabo da Manal kunci take ta Yi,Belt ma kin daurawa tayi,Ma'aikaciyar jirgi tace madam you sit belt Manal ta nuna Mata Fuzail Dake kusa da ita Yana yiwa Minal Wasa tace shi Zaki fadawa idan ba Haka ba jirgin ya rikito akan ban sa sit Belt ba,Prince ya kalli Ma'aikaciyar yace Aljanunta ne Suka tashi idan suka tashi basa Hakuri sai an Bata cassava,Ma'aikaciya Bata Gane ba tace Eyyaaa sorry gashi a Nan Bamu bada Rogo dafaffe sai in kun sauka,Fuzail yace Fresh Cassava take ci sai kiga tayi luf ta dawo normal,Manal ba shiri tayi Dariya,Ma'aikaciya taga handsome sai tace Dan Allah ya sunanka Ranka ya Dade? My name is Fu......Manal ta katse shi da wuri tace to anji malama ki koma wajen aikinki Ina ruwanki da sunansa Dan Kinga ya Miki fara'a shike Nan daga suna kice number waya ko? Ma'aikaciya tace baiwar Allah daga mutunci ya hada mu,ba mutunci tsakanin Namiji da mace idan mutuncin kike so ga maza Nan tafi wajen waccen Alhajin can Mana gashi can me tumbi sune irin naki ko wallahi yanzu na Tara Miki mutane a jirgin Nan,Ma'aikaciya tayi Dariya tace Allah ya baki Hakuri Nima Ina da saurayina ta tafi abinta.
Kallon Fuzail tayi tace shine sai wani Hira kake Yi da ita kana Mata Dariya ai Ina kallonka,in aure Zan Kara ai ba irinta Zan auro Miki ba,sai na duba wacce ta fiki kyau sosai,wacce ta fiki iya Sex da love wacce ta fiki masifa sai na auro Miki ita sabo da ki daina min yanga,Manal tace zaka Yi bayani.
Suna sauka a Birnin tarayya Sani yazo da felleliyar motar Fuzail ya dauke su.
Manal tunda aka shiga gidan ta saki Baki tana kallon Aljannar duniya musamman part dinsu,fita sukayi a motar sai ga Tanko da Islaha sun karaso suna musu Sannu da zuwa,Manal taga su har sunyi wani fresh sun canja,Fuzail yace Tanko Ina billenka? Tanko yayi Murmushi yace tuni naje na biya kudi aka goge min shi tunda naje Makka munje Riyad acan na samu waje,ai Kuwa kafi kyau Haka,Islaha Tace rigima ya dinga Yi Yaya Prince akan nace Kar ya goge Yana Masa kyau amma ka ganshi sai da ya goge,Dariya Fuzail yayi sai kace yaro ya Furta,Yo wannan Nawa yake a wajena,Manal ta kyalkyale da dariya tace hakane Islaha Yar Abuja Tace a gaishe ki, Badi'at kenan ta Ameer rabu da Yar Abuja Watarana haushi take bani sai ta dinga wani Iskanci Wai Ameer ya dawo Taki kulashi tana latsa waya,Tanko yace Ina ruwanki,idan Kai nayi maka zaka ji Dadi? Islaha ta tambayi Tanko,Sosai ma cewar Tanko ai Ni Haka nake so ma Aki kulani idan an isa Ni Kuma na janye tallafi na,Dariya Fuzail yayi yace Kai mu mun gaji kuje sai mun hadu Suka wuce ciki Su Tanko Suka juya Suma abinsu.
Yan Aiki Suka Iske Mata biyu Sun gyara gidan kwas,gaisuwa suka kwasa sannan Suka fice.
Manal murnar tsaruwar gidan ta isheta Tace wow gidan Nan Yayi,sai yanzu nake ganin gaskiyar Farida da take son me kudi gashi ko tukunya Annatu Bata taba siya min ba,da Talaka ne da yanzu Dangin miji suna ai shi ya Mata kayan dakin ma,da tuni Ana Yi min gorin Gara to amma shuru kake ji sabo da wadata,Allah ya Kara budi gidan Nan ya hadu karshe sai kace a Paris,Fuzail farin ciki yayi ta yaba dama sabo da ita ya tsara ginin Rungume shi tayi sosai sai Kuma ta fara Hawaye tace gidan Nan ne yasa na kulaka kayi min ciki wuta Bal bal,Kissing din juna Suka shiga Yi sun makale juna Haka Suka fada saman bed din,yau zamu Fara rare bed din nan cewar Fuzail,Manal Taji gado me Lilo kuma gadon zamani Tace ya naji Muna Lilo muyi sama muyi kasa? Ba Dadi bed din? Manal Tace a Haka yake ko me spring ce katifar ne? Bed din ne gaba Daya haka ake yinsa,wow yayi Dadi gaskiya,kayan jikinta ya shiga rabata da su da sauri Manal ta dakatar dashi me zaka Yi Wai??? Ni na gaji da cikin Nan da ake ta faman Yi min wlh baza ta yuwu kayi min cikin twins ba,so kake a sake Jan wani sperm din ciki nayi cikin Yan biyu na Shiga Uku da wahala,dama gashi na gaji twins wajen Annatu kaima gashi Nan Maimartaba Yana da su,Dariya Fuzail yayi yace ai in sune to tuni ma kinyi Cikin twins,cikin Nan an Riga anyi Sunshine ki daina damun kanki Kawai kizo muji dadinmu,Manal Tace ba ruwana da Dadin Nan yanzu ni,tun Yana kissing dinta tana nokewa har ta hakura Tace Dan Allah karka cinye ni,rumfa ya Mata gaba Daya Yana Sarrafata daga bisani Suka Lula wata duniya,bed sai Lilo yake ,tana ta Kara sasu tsalle a saman bed suyi kasa suyi sama,Manal Tace bed din Nan Kara sa mutum yake Jin Dadi,Yeah ya furta Yana ci gaba da Dancewarsa.
Bayan su Manal sun tafi Hajiya Sharifa washe Gari da Sassafe da shatara na arzikinta aka sa driver ya maida ta har kauyensu.
Badi'at Kuwa tunda taga Islaha yanda sukeyi itama ta dawo ta canja halinta yanda takewa Ameer halin ko in kula,Ameer ya dinga Mamaki yanda yanzu take kula da shi tana nuna Masa so da kauna,sai yanda yayi da ita,ai kuwa tana Jin dadin Ameer itama Yana ji da abarsa.
Bangaren Yazed Kuwa tunda ya dauki hutun Aiki Bai koma ba sai yau Monday zai koma,cikin bakin ciki yake da komawarsa Office,Bayan Sallar Asuba ya koma bacci Raheela har ta Gama aikinta na gida ta hada Breakfast bai tashi ba,tunawa tayi yau zai koma Aiki,Ko kwalliyar da takeyi Bata karasa ba ta koma bedroom dinsa Yana ta bacci,a Hankali Raheela tace sweety wake up tana dan bugar cinyarsa,sweety to 11 fa ka manta aikin,Sake shigewa yayi bargon tasa Hannu ta fisge ya rike da sauri tare da fisgo Hannunta gaba Daya ta Fado Kansa tana ka tashi Dan Allah,rungumeta yayi yace kwanta Dan Allah sai gobe Zan koma,Gaskiya ban yarda ba sai an koreka a Aiki mun Shiga Uku,Haba Ina da Yarima Guda kice za a koreni ai sun San dama hutu na dauka nayi aure Muna waya fa,gobe ki tashe ni 8am Zan je amma kema kin San wannan jikin naki me Dadi Yana tare Dani Ina Zan iya tashi da wuri.
Tashi to kayi wanka muyi break,sai da kyar ya Mike ya shiga toilet.
Bayan wasu watanni Zama akeyi cikin Jin Dadi da lumana sai matsalu na rayuwa Wanda ba a rasa ba sabo da Dan Adam kullum cikin jarabawa yake,Farida cikinta ya tsufa sosai itama Zama da kyar tashi da kyar,Belloti ko yaushe Yana yawan dawowa gida daga wurin aiki,ganin Haka ma Sai ya samowa Farida Yar aiki wata Dattijuwa me kwari wacce zata kula da ita,Lami mace ce me tsaftar gaske ga Hakuri tare suke Zama da Farida ,Belloti ne ya dawo gida da rana sabo da yaga lafiyar Faridansa Yana zuwa ya ganta a tsaye Wai motsa jiki takeyi sanye da doguwar Rigar material silk dinkin Buba,Belloti yace Me Injin Kanta yau Kuma Exercise akeyi,Kinji a School next month zamu koma lecture,Allah yasa lokacin kin haihu,Farida tace koma yane Haka Zan na zuwa tunda ba class dinmu Daya da Kai ba,Lami tana kallonsu ita dai suna birgeta makarantarsu Daya suke zuwa abinsu suyi karatunsu tare,abinda Bai Gane ba ta koya masa shima in ya San wani Abin Bata sani ba ya koya Mata abinsu shar.
Belloti yace Bari na tayaki motsa jikin ya rike Farida Yana Dan taimaka Mata a hankali suna Yi abinsu,daga haka Kuma Farida sai ciwon baya da Mara,kasa Zama tayi sai shine ya zaunar da ita,Farida ta sake mikewa tace ka kaini asibiti Honey wannan ciwon bana lafiya bane,Belloti yace cikinfa watansa bakwai Me Injin Dap amma kice Kamar Haihuwa nidai muje Asibiti wlh,Haka har lami aka tafi asibiti ba Wanda yasan Haihuwa ce Amma suna zuwa ko minti biyar Basu Yi ba Farida ta Haifo Danta Bakwaini,Amma Kamar ba bakwaini ba Dan Kato dashi Kamar Yar Manal data Haifa a 9months, Likita tace ah wannan bakwainin ba sai ya Shiga kwalba ba,amma Kar a Bari a dinga Bude shi ko kunna haske,Kar ayi Masa wanka sai Nan da satikai,Haka sai ta dinga Basu shawarar yanda za a kula da Bakwaini,Belloti yace amma Zan dinga ganinsa kullum? Dariya yaba Likita Tace ae Mana ,Belloti ya kalli Dan Jariri a Showel yace ka huta kaikam yaro ba ruwanka da Rawar cika masakinka Dan Baba,kayiwa kanka kiyamul laili da kazo a Bakwaini da taranni kazo yau din Nan Dan Ubanka sai na maka cika masakinka da Baba,aka dinga dariya a ciki,Sai da kowa ya fita daga Farida sai Belloti ya kalleta yace Farcy Beb Dan cikin mintuna har kin rame haka,Farida tace baka ji azabar bane Kamar mutuwa,Belloti yace Allah?Farida tace hmmm bala'in ya Isa,Belloti yace Allah sarki Inji Dap Dina Bai Bari munyi bankwana ba sabo da Rashin mutunci ai sai yaki ya tsaya Cucumber ta Masa Sallama ko ai gashi Nan yanzu ya fada cikin kwata ya jagalgale,Farida tayi Dariya tace Sorry sai Nan da 40days,Belloti ya zaro Ido yace ke ki fada Masa bazan jira ba idan zai Sami lafiya ma ya samu da wuri wallahi akan me,Belloti yace yanzu a wajen Aiki za a dinga ganin manager ba kuzari salab salab wayyo ba Injin J5,ya kamata bayan anzo Barka a dinga hadawa da jaje,Wai me yasa mutane Basu gano bane idan mace ta Haihu anzo anyi Barka ai sai a dinga yiwa Mijin Jake sakamakon rashin inji.
Belloti waya ya buga ya sanarwa Iyayensa da abokai tare da Yan uwa da abokan arzuka,Murna wajen Babar Belloti ba a magana,sai ta manta ma da Bata son Farida dama ta gaji ta hakura tuni tunda taga ba yanda zasu yi,sai da aka hada ta da Farida taji lafiyarta data Jariri tana ta murna,Farida har mamaki tayi matar da Bata sonta,Haka Baban Belloti da Kannensa da abokai sai Kira suke Ana hada su da Farida,Farida ma danginta da Kawayenta ta sanarwa,Manal suna Shirin tafiya England tayi mamaki sosai Tace prince kaji Farida ta Haifi bakwaini,Fuzail dake kasan carpet Yana Aiki a system yace mashaallah hope lafiya take? Sosai ma lafiya take Manal ta sa Masa Wayar a kunne Suka gaisa da Farida ya Mata Barka,ya Kira Belloti har su Malam da su Hajiya,Jariri Bakwaini ba suna shi yasa kowa sai Barka yajewa farida,Manal,Afrah,Hajiya sune Kawai suka je Suka kwana ana gobe suna,washe Gari Fuzail ya addabi Manal sai t taho,Hajiya tace ya kamata dai muyi Mata kwana biyu tunda munyi nesa da ita,Farida anyi Shar an zuba kyau dama gwanar daukan wanka tace Dan Allah Manal ki rokeshi kuyi min ko 3days ne,Manal tace bazai yarda ba sai in Hajiya ce zata Masa magana Bari na Kira shi,Manal ta Kira Fuzail Yana dagawa tace Hajiya ce tace na Bata za kuyi magana ta mikawa Hajiya.
Hajiya tace dan Allah Fuzail Alfarma nake Nema ka bar Manal mu Kara 2days kaga 3days kenan sai mu taho gida gaba Daya,har ga Allah Prince Bai so ba Kuma yaji haushi ita Manal baza ta iya fada Masa ba sai ta hada shi da iyayenta,a fili yace ba komai Hajiya Allah ya kaimu da Rai da lafiya Tace ameen an gode.
Sai da suka Gama Wayar Manal ta Mike ta shiga bedroom sannan ta Kira shi,ai Kuwa tana dagawa sai masifa ke in kin fada min bazan barki ba sai kin hadani da Hajiya,sau nawa Ina rokonka ka barni kaki yarda din sabo da ban Isa ba amma Hajiya na magana ai ka yarda,idan na Kamaki ko tam.. kici gaba Zaki dawo ne,ae din naji Haba Dan Allah yau ka tuna gwaurantarka ka rungumi pillow,Ina Baby na? tana can ta gama rigimarta tayi bacci Hajiya ta goyata,Hajiya ce ta goyata? ae Mana ai tunda Muka zo tafi son Hajiyan ma,Yace tunda Hajiya ta goya min Minal Dina ai Dole ma na barki kuyi 3days,ai na zaci ma Kara min zaka Yi 1week, sai kace Ana hauka,Belloti ne ya shigo gidan shi da Afrah Masatura kenan sun dawo daga Shopping,da kayan makulashe iri iri,Su Hajiya ai suna zuge Dadi a gidan Belloti ko yaushe cikin tande tande suke Baya gajiya,Hajiya murna ta isheta Farida tana hutawa,Tace lallai a baya munyi hauka da shirme,abin zuciya ne Ashe ba kudin ba,yaro me zuciyar Yi Haka Amma a nace sai me kudi,ba a son me rufin asiri sai Naira kawai Yan Mata da Iyaye Ido ya rufe,Farida tace wallahi dai Kinga duk abinda Hamshakin me kudi yaci Ina cinsa a gidan Nan duk da shima Allah ya bashi aikinyi me kyau Alhmdllh.
Belloti kowa ya tambayeshi ya Jariri sai yace Yana can dakin duhu,akan Likita sunce Kar a kunna Masa haske sai Nan gaba.
Farida ta samu Gift daban daban,Jariri yaci sunan Baban Belloti Umar suna ce Masa Musaddiq,kwana Uku na cika su Manal suka bi flight sai gida.
Prince da Kansa yaje airport dakko Manal dinsa,Yana hango ta da Baby Minal sun dau wanka harda sa takalmi me tsini,Ga jaka katuwa da kyar take tafiya,Suna Fitowa Fuzail ya rungumesu da ita da Baby din duka Yana Yana cewa I really miss you,Miss you too ta furta,Fuskarta ya shafa yace I need you Badly Sunshine let's go,Dariya tayi tace Dan Allah ka dinga Hakuri,au 3days banyi Hakuri ba? Kina can kullum sai su Tanko ne ke tayani Hira mu zauna suyi ta bani dariya,Wai Tanko wanne aikin zaiyi maka ne? Fuzail yace gidan fa gona na Bude katon gaske a Nan na zuba ma'aikata Tanko shine na bawa gidan gonar yake karkashinsa, zai dinga lura da komai sabo da a baya ya Dade Yana kula da gidan gonar Maimartaba Yana da Ilimi akan abin,Salary dinsa Kuma ya ninka na gidan Sarki Wajen sau Uku ko hudu ma,Sannan Kinga ko Bama Gari suna gidan Nan zasu dinga kula da gidan Bai kamata a bar gida ba kowa ba shi yasa na kawo
Showing 147001 words to 150000 words out of 153479 words
AsmaBaffa
[1/1, 10:26 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭
DEDICATED TO DUNIYATA AAMNA FANS GP
121-125
Official
By
AsmaBaffa
Page nakI ne
AIDA MAMAN TASNIM
ALLAH ya Kara Miki lafiya da tsawon Rai masu amfani.
Kuka ya Iske Manal na Yi Kamar me ta kudundune a bargo mamaki ya kamashi amma ta wanni fannin sai ya tausaya Mata sabo da Bata Dade da fita daga wahala ba ga wata tazo again,gefen bed din ya zauna yace ki shirya mu wuce Abuja yau na gaji da zama,Ni bazan je ba na fasa Tsawa ya Mata wacce Bata taba sani ya iyata ba ransa a bace cikin karaji yace Get up......sai data tsorata,Now ya sake cewa idan Kinga dama kije ki musu sallama ya fice abinsa,dama duk kayan sawarsu an kwashe Yan kadan ne Suka rage Shiryawa ta shiga Yi tana Yi tana goge hawaye ta Gama da kyar ta Dan wanke fuskarta taje part din matan Sarki,Wajen Badi'at,karshe taje bangaren Ummi kasancewar maimarta yayi tafiya Umrah,Ummi tace yanzu Fuzail ya fada min yau Zaku tafi,Manal Tace ae Haka yace Kamar zata Yi kuka,ya Naga Kamar ba lafiya ba fada Kuka Yi? Manal tace a'a tana murmushin dole,Ummi Nasiha tayi Mata sosai akan Hakuri da zaman tare,Dan Allah Manal karki Bari ku dinga fada da sauran shirme an San Watarana dole a Bata amma a daure a kiyaye Kinga can da gogaggu Zaki hadu karki Bari hakan ya canja Miki tarbiyya karki dauki wani layi marar dorewa,Fuzail Yana sonki da yawa please kar hakan yasa ki dinga Masa ba dai dai ba,ku zauna lfy shima nayi Masa fada sosai.
Inshaallah nasan baza ki samu matsala daga Fuzail ba a yanda na sanshi,Yana da Hakuri karki Bari Kuma yayi Fushi Bai iya Fushi ba,idan kika sake yayi Fushi to sai kin shiga wani hali,ki dauka dama zaman Ibada ne aure ba zaman Jin Dadi Kawai ba,Kar ku tafi muji wani Abu daban duk nasan yanzu Indai ya bar Nan garin to Kuma kasar waje zaku ware tunda Naga ya damu da sai ya koma Abuja nasan Yana da plan, koma Mene karki Bari 6mnths tayi Baku Zo gida ba,idan ba Haka ba Sarki zai sa ku dawo masarauta,anan Kuma Baku da yanci sai abinda akace Kuna under control.
Minal ta dakko wacce ke bacci a dakinta ta Mata wanka ta shirya ta tunda taji Fuzail yace tafiya zasuyi,Manal ta karbi Yarta Yar kubulbul da ita Tasha Kaya sky blue masu kyau,tana karbarta tayiwa Ummi Sallama,Fuzail yasha kananan kaya ruwan toka ya zuba kyau kamar me,Manal cikin Arabian Gown take wata peach ta zuba kyau,takalmi da Jakarta silver,Minal ta Saba a kafada wata Yar aiki tana binta da Jakarta har ta fito taga Fuzail Yana jira a mota,Driver da sauri ya bude Mata ta Shiga ya rufe sannan Yaja mota,tunda Suka tafi Airport ba Wanda yayiwa wani magana sai Fuzail da ya Kira Maimartaba ya sanar Masa sun tafi,Minal ya kalla tana ta wutsil wutsil Manal taki kulata ta kalli window tana Hawaye shaaaaarrrr......Baby dinsa ya dauka Dake saman cinyarta Yana Mata Wasa yace ki kyale Mummy taji da Dan cikinta,kwana Nan za ayo Miki kanne Twins...da Sauri Manal Tace Al....Alla....Allah... y....ya kiyaye....dake nake magana Ni? Banza ta Masa yaci gaba Yana yiwa Minal rawa Yana an kusa haifo miki kanne twins, Manal ta galla Masa harara ta sake dauke kanta,Fuzail yayi Murmushi yace sai kin jawa kanki cuta ko? So kike hawan jininki ya dawo? akan Allah ya Miki kyauta shine Baki so wasu suna can da kudi suke Nema sun kasa samu.
Har Suka shiga jirgi Minal tana Hannun Fuzail sabo da Manal kunci take ta Yi,Belt ma kin daurawa tayi,Ma'aikaciyar jirgi tace madam you sit belt Manal ta nuna Mata Fuzail Dake kusa da ita Yana yiwa Minal Wasa tace shi Zaki fadawa idan ba Haka ba jirgin ya rikito akan ban sa sit Belt ba,Prince ya kalli Ma'aikaciyar yace Aljanunta ne Suka tashi idan suka tashi basa Hakuri sai an Bata cassava,Ma'aikaciya Bata Gane ba tace Eyyaaa sorry gashi a Nan Bamu bada Rogo dafaffe sai in kun sauka,Fuzail yace Fresh Cassava take ci sai kiga tayi luf ta dawo normal,Manal ba shiri tayi Dariya,Ma'aikaciya taga handsome sai tace Dan Allah ya sunanka Ranka ya Dade? My name is Fu......Manal ta katse shi da wuri tace to anji malama ki koma wajen aikinki Ina ruwanki da sunansa Dan Kinga ya Miki fara'a shike Nan daga suna kice number waya ko? Ma'aikaciya tace baiwar Allah daga mutunci ya hada mu,ba mutunci tsakanin Namiji da mace idan mutuncin kike so ga maza Nan tafi wajen waccen Alhajin can Mana gashi can me tumbi sune irin naki ko wallahi yanzu na Tara Miki mutane a jirgin Nan,Ma'aikaciya tayi Dariya tace Allah ya baki Hakuri Nima Ina da saurayina ta tafi abinta.
Kallon Fuzail tayi tace shine sai wani Hira kake Yi da ita kana Mata Dariya ai Ina kallonka,in aure Zan Kara ai ba irinta Zan auro Miki ba,sai na duba wacce ta fiki kyau sosai,wacce ta fiki iya Sex da love wacce ta fiki masifa sai na auro Miki ita sabo da ki daina min yanga,Manal tace zaka Yi bayani.
Suna sauka a Birnin tarayya Sani yazo da felleliyar motar Fuzail ya dauke su.
Manal tunda aka shiga gidan ta saki Baki tana kallon Aljannar duniya musamman part dinsu,fita sukayi a motar sai ga Tanko da Islaha sun karaso suna musu Sannu da zuwa,Manal taga su har sunyi wani fresh sun canja,Fuzail yace Tanko Ina billenka? Tanko yayi Murmushi yace tuni naje na biya kudi aka goge min shi tunda naje Makka munje Riyad acan na samu waje,ai Kuwa kafi kyau Haka,Islaha Tace rigima ya dinga Yi Yaya Prince akan nace Kar ya goge Yana Masa kyau amma ka ganshi sai da ya goge,Dariya Fuzail yayi sai kace yaro ya Furta,Yo wannan Nawa yake a wajena,Manal ta kyalkyale da dariya tace hakane Islaha Yar Abuja Tace a gaishe ki, Badi'at kenan ta Ameer rabu da Yar Abuja Watarana haushi take bani sai ta dinga wani Iskanci Wai Ameer ya dawo Taki kulashi tana latsa waya,Tanko yace Ina ruwanki,idan Kai nayi maka zaka ji Dadi? Islaha ta tambayi Tanko,Sosai ma cewar Tanko ai Ni Haka nake so ma Aki kulani idan an isa Ni Kuma na janye tallafi na,Dariya Fuzail yayi yace Kai mu mun gaji kuje sai mun hadu Suka wuce ciki Su Tanko Suka juya Suma abinsu.
Yan Aiki Suka Iske Mata biyu Sun gyara gidan kwas,gaisuwa suka kwasa sannan Suka fice.
Manal murnar tsaruwar gidan ta isheta Tace wow gidan Nan Yayi,sai yanzu nake ganin gaskiyar Farida da take son me kudi gashi ko tukunya Annatu Bata taba siya min ba,da Talaka ne da yanzu Dangin miji suna ai shi ya Mata kayan dakin ma,da tuni Ana Yi min gorin Gara to amma shuru kake ji sabo da wadata,Allah ya Kara budi gidan Nan ya hadu karshe sai kace a Paris,Fuzail farin ciki yayi ta yaba dama sabo da ita ya tsara ginin Rungume shi tayi sosai sai Kuma ta fara Hawaye tace gidan Nan ne yasa na kulaka kayi min ciki wuta Bal bal,Kissing din juna Suka shiga Yi sun makale juna Haka Suka fada saman bed din,yau zamu Fara rare bed din nan cewar Fuzail,Manal Taji gado me Lilo kuma gadon zamani Tace ya naji Muna Lilo muyi sama muyi kasa? Ba Dadi bed din? Manal Tace a Haka yake ko me spring ce katifar ne? Bed din ne gaba Daya haka ake yinsa,wow yayi Dadi gaskiya,kayan jikinta ya shiga rabata da su da sauri Manal ta dakatar dashi me zaka Yi Wai??? Ni na gaji da cikin Nan da ake ta faman Yi min wlh baza ta yuwu kayi min cikin twins ba,so kake a sake Jan wani sperm din ciki nayi cikin Yan biyu na Shiga Uku da wahala,dama gashi na gaji twins wajen Annatu kaima gashi Nan Maimartaba Yana da su,Dariya Fuzail yayi yace ai in sune to tuni ma kinyi Cikin twins,cikin Nan an Riga anyi Sunshine ki daina damun kanki Kawai kizo muji dadinmu,Manal Tace ba ruwana da Dadin Nan yanzu ni,tun Yana kissing dinta tana nokewa har ta hakura Tace Dan Allah karka cinye ni,rumfa ya Mata gaba Daya Yana Sarrafata daga bisani Suka Lula wata duniya,bed sai Lilo yake ,tana ta Kara sasu tsalle a saman bed suyi kasa suyi sama,Manal Tace bed din Nan Kara sa mutum yake Jin Dadi,Yeah ya furta Yana ci gaba da Dancewarsa.
Bayan su Manal sun tafi Hajiya Sharifa washe Gari da Sassafe da shatara na arzikinta aka sa driver ya maida ta har kauyensu.
Badi'at Kuwa tunda taga Islaha yanda sukeyi itama ta dawo ta canja halinta yanda takewa Ameer halin ko in kula,Ameer ya dinga Mamaki yanda yanzu take kula da shi tana nuna Masa so da kauna,sai yanda yayi da ita,ai kuwa tana Jin dadin Ameer itama Yana ji da abarsa.
Bangaren Yazed Kuwa tunda ya dauki hutun Aiki Bai koma ba sai yau Monday zai koma,cikin bakin ciki yake da komawarsa Office,Bayan Sallar Asuba ya koma bacci Raheela har ta Gama aikinta na gida ta hada Breakfast bai tashi ba,tunawa tayi yau zai koma Aiki,Ko kwalliyar da takeyi Bata karasa ba ta koma bedroom dinsa Yana ta bacci,a Hankali Raheela tace sweety wake up tana dan bugar cinyarsa,sweety to 11 fa ka manta aikin,Sake shigewa yayi bargon tasa Hannu ta fisge ya rike da sauri tare da fisgo Hannunta gaba Daya ta Fado Kansa tana ka tashi Dan Allah,rungumeta yayi yace kwanta Dan Allah sai gobe Zan koma,Gaskiya ban yarda ba sai an koreka a Aiki mun Shiga Uku,Haba Ina da Yarima Guda kice za a koreni ai sun San dama hutu na dauka nayi aure Muna waya fa,gobe ki tashe ni 8am Zan je amma kema kin San wannan jikin naki me Dadi Yana tare Dani Ina Zan iya tashi da wuri.
Tashi to kayi wanka muyi break,sai da kyar ya Mike ya shiga toilet.
Bayan wasu watanni Zama akeyi cikin Jin Dadi da lumana sai matsalu na rayuwa Wanda ba a rasa ba sabo da Dan Adam kullum cikin jarabawa yake,Farida cikinta ya tsufa sosai itama Zama da kyar tashi da kyar,Belloti ko yaushe Yana yawan dawowa gida daga wurin aiki,ganin Haka ma Sai ya samowa Farida Yar aiki wata Dattijuwa me kwari wacce zata kula da ita,Lami mace ce me tsaftar gaske ga Hakuri tare suke Zama da Farida ,Belloti ne ya dawo gida da rana sabo da yaga lafiyar Faridansa Yana zuwa ya ganta a tsaye Wai motsa jiki takeyi sanye da doguwar Rigar material silk dinkin Buba,Belloti yace Me Injin Kanta yau Kuma Exercise akeyi,Kinji a School next month zamu koma lecture,Allah yasa lokacin kin haihu,Farida tace koma yane Haka Zan na zuwa tunda ba class dinmu Daya da Kai ba,Lami tana kallonsu ita dai suna birgeta makarantarsu Daya suke zuwa abinsu suyi karatunsu tare,abinda Bai Gane ba ta koya masa shima in ya San wani Abin Bata sani ba ya koya Mata abinsu shar.
Belloti yace Bari na tayaki motsa jikin ya rike Farida Yana Dan taimaka Mata a hankali suna Yi abinsu,daga haka Kuma Farida sai ciwon baya da Mara,kasa Zama tayi sai shine ya zaunar da ita,Farida ta sake mikewa tace ka kaini asibiti Honey wannan ciwon bana lafiya bane,Belloti yace cikinfa watansa bakwai Me Injin Dap amma kice Kamar Haihuwa nidai muje Asibiti wlh,Haka har lami aka tafi asibiti ba Wanda yasan Haihuwa ce Amma suna zuwa ko minti biyar Basu Yi ba Farida ta Haifo Danta Bakwaini,Amma Kamar ba bakwaini ba Dan Kato dashi Kamar Yar Manal data Haifa a 9months, Likita tace ah wannan bakwainin ba sai ya Shiga kwalba ba,amma Kar a Bari a dinga Bude shi ko kunna haske,Kar ayi Masa wanka sai Nan da satikai,Haka sai ta dinga Basu shawarar yanda za a kula da Bakwaini,Belloti yace amma Zan dinga ganinsa kullum? Dariya yaba Likita Tace ae Mana ,Belloti ya kalli Dan Jariri a Showel yace ka huta kaikam yaro ba ruwanka da Rawar cika masakinka Dan Baba,kayiwa kanka kiyamul laili da kazo a Bakwaini da taranni kazo yau din Nan Dan Ubanka sai na maka cika masakinka da Baba,aka dinga dariya a ciki,Sai da kowa ya fita daga Farida sai Belloti ya kalleta yace Farcy Beb Dan cikin mintuna har kin rame haka,Farida tace baka ji azabar bane Kamar mutuwa,Belloti yace Allah?Farida tace hmmm bala'in ya Isa,Belloti yace Allah sarki Inji Dap Dina Bai Bari munyi bankwana ba sabo da Rashin mutunci ai sai yaki ya tsaya Cucumber ta Masa Sallama ko ai gashi Nan yanzu ya fada cikin kwata ya jagalgale,Farida tayi Dariya tace Sorry sai Nan da 40days,Belloti ya zaro Ido yace ke ki fada Masa bazan jira ba idan zai Sami lafiya ma ya samu da wuri wallahi akan me,Belloti yace yanzu a wajen Aiki za a dinga ganin manager ba kuzari salab salab wayyo ba Injin J5,ya kamata bayan anzo Barka a dinga hadawa da jaje,Wai me yasa mutane Basu gano bane idan mace ta Haihu anzo anyi Barka ai sai a dinga yiwa Mijin Jake sakamakon rashin inji.
Belloti waya ya buga ya sanarwa Iyayensa da abokai tare da Yan uwa da abokan arzuka,Murna wajen Babar Belloti ba a magana,sai ta manta ma da Bata son Farida dama ta gaji ta hakura tuni tunda taga ba yanda zasu yi,sai da aka hada ta da Farida taji lafiyarta data Jariri tana ta murna,Farida har mamaki tayi matar da Bata sonta,Haka Baban Belloti da Kannensa da abokai sai Kira suke Ana hada su da Farida,Farida ma danginta da Kawayenta ta sanarwa,Manal suna Shirin tafiya England tayi mamaki sosai Tace prince kaji Farida ta Haifi bakwaini,Fuzail dake kasan carpet Yana Aiki a system yace mashaallah hope lafiya take? Sosai ma lafiya take Manal ta sa Masa Wayar a kunne Suka gaisa da Farida ya Mata Barka,ya Kira Belloti har su Malam da su Hajiya,Jariri Bakwaini ba suna shi yasa kowa sai Barka yajewa farida,Manal,Afrah,Hajiya sune Kawai suka je Suka kwana ana gobe suna,washe Gari Fuzail ya addabi Manal sai t taho,Hajiya tace ya kamata dai muyi Mata kwana biyu tunda munyi nesa da ita,Farida anyi Shar an zuba kyau dama gwanar daukan wanka tace Dan Allah Manal ki rokeshi kuyi min ko 3days ne,Manal tace bazai yarda ba sai in Hajiya ce zata Masa magana Bari na Kira shi,Manal ta Kira Fuzail Yana dagawa tace Hajiya ce tace na Bata za kuyi magana ta mikawa Hajiya.
Hajiya tace dan Allah Fuzail Alfarma nake Nema ka bar Manal mu Kara 2days kaga 3days kenan sai mu taho gida gaba Daya,har ga Allah Prince Bai so ba Kuma yaji haushi ita Manal baza ta iya fada Masa ba sai ta hada shi da iyayenta,a fili yace ba komai Hajiya Allah ya kaimu da Rai da lafiya Tace ameen an gode.
Sai da suka Gama Wayar Manal ta Mike ta shiga bedroom sannan ta Kira shi,ai Kuwa tana dagawa sai masifa ke in kin fada min bazan barki ba sai kin hadani da Hajiya,sau nawa Ina rokonka ka barni kaki yarda din sabo da ban Isa ba amma Hajiya na magana ai ka yarda,idan na Kamaki ko tam.. kici gaba Zaki dawo ne,ae din naji Haba Dan Allah yau ka tuna gwaurantarka ka rungumi pillow,Ina Baby na? tana can ta gama rigimarta tayi bacci Hajiya ta goyata,Hajiya ce ta goyata? ae Mana ai tunda Muka zo tafi son Hajiyan ma,Yace tunda Hajiya ta goya min Minal Dina ai Dole ma na barki kuyi 3days,ai na zaci ma Kara min zaka Yi 1week, sai kace Ana hauka,Belloti ne ya shigo gidan shi da Afrah Masatura kenan sun dawo daga Shopping,da kayan makulashe iri iri,Su Hajiya ai suna zuge Dadi a gidan Belloti ko yaushe cikin tande tande suke Baya gajiya,Hajiya murna ta isheta Farida tana hutawa,Tace lallai a baya munyi hauka da shirme,abin zuciya ne Ashe ba kudin ba,yaro me zuciyar Yi Haka Amma a nace sai me kudi,ba a son me rufin asiri sai Naira kawai Yan Mata da Iyaye Ido ya rufe,Farida tace wallahi dai Kinga duk abinda Hamshakin me kudi yaci Ina cinsa a gidan Nan duk da shima Allah ya bashi aikinyi me kyau Alhmdllh.
Belloti kowa ya tambayeshi ya Jariri sai yace Yana can dakin duhu,akan Likita sunce Kar a kunna Masa haske sai Nan gaba.
Farida ta samu Gift daban daban,Jariri yaci sunan Baban Belloti Umar suna ce Masa Musaddiq,kwana Uku na cika su Manal suka bi flight sai gida.
Prince da Kansa yaje airport dakko Manal dinsa,Yana hango ta da Baby Minal sun dau wanka harda sa takalmi me tsini,Ga jaka katuwa da kyar take tafiya,Suna Fitowa Fuzail ya rungumesu da ita da Baby din duka Yana Yana cewa I really miss you,Miss you too ta furta,Fuskarta ya shafa yace I need you Badly Sunshine let's go,Dariya tayi tace Dan Allah ka dinga Hakuri,au 3days banyi Hakuri ba? Kina can kullum sai su Tanko ne ke tayani Hira mu zauna suyi ta bani dariya,Wai Tanko wanne aikin zaiyi maka ne? Fuzail yace gidan fa gona na Bude katon gaske a Nan na zuba ma'aikata Tanko shine na bawa gidan gonar yake karkashinsa, zai dinga lura da komai sabo da a baya ya Dade Yana kula da gidan gonar Maimartaba Yana da Ilimi akan abin,Salary dinsa Kuma ya ninka na gidan Sarki Wajen sau Uku ko hudu ma,Sannan Kinga ko Bama Gari suna gidan Nan zasu dinga kula da gidan Bai kamata a bar gida ba kowa ba shi yasa na kawo
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50 Chapter 51Chapter 52