shafawa? Farida ranta ya sake baci Yana Bata Mata lokaci da masifa tace Snow White,Ya furta wow ki dinga hadawa da Glycerin da man kadanya Zaki fi Haka laushi,Farida Tsaki taja tare da furta Dan Allah Malam sauri nake Yi ana Harkar arziki kana ta tsiya Mene wani man kadanya in Banda wari me zanyi.
Tanko yace yarinya ki dinga bin duniya a Sannu sai na siyo Miki man kadai din da Glycerin me kyau me tsadar ma ya Kai dari biyar,Takaici ya Kama Farida Tace wallahi badan Kai bane yau da Babarka ma Sai taji zagin da Zan maka daga kabari.
Indai iya ji ne Dan tana kabari taji kin zagi danta Tanko sai me? Ai ji Kawai ba matsala Hajiya Farida Yana magana Yana kashe Mata Ido daya sai da ya Gama wahalar da ita tana jiransa sannan ya wani cakumeta ya mutsitsikata,Farida cikin haushi Tace Wai mene Haka kamar ka samu kayan wanki? Tanko Yana washe Baki yana wani karewa kirjinta kallo yace Allah yasa wannan Abincin 'ya'ya nane.
Sai da ta gaji zata gudu sannan yace ai Bai dawo ba Amma ance gobe ko jibi zai dawo Amma fa babu Guarantee, bacin ran ya tunzura Farida tace ai Kuwa baza ta hakura ta yafewa Farooq ba Wanda ya Bata Mata ganin Dan sarki sabo da Haka ta shiga Bincike da Neman Ina Manal ta kaisu,ai Kuwa taci sa'a ta samo gidan,har wajen Baba me kayan Miya Farida taje, Bayan ta gaisar da shi da ladabi Tace Baba nasan ka Gane Ni ko? Baba yace kwarai Yar Uwar Manal ba,Farida tace to Baba kana ta jawa kanka zunubi,ya za ayi ka bawa fasikai wajen zama? To wallahi ka Sani Manal Bata da Aure ka bincika kaji,ba mijinta bane karya take,ba mutuniyar kirki bace Mazinaciya ce,a Kauye ma cikin shege tayi shine aka turo ta birni Yayanta Yazed ya zubar Mata da ciki,Baba yace Amma Yarinyar Nan ta cuce ni,tsakanina da ita sai Allah ya isa,dama Ni tunda Naga Yaron ban yarda da shi ba,nayi Dana sani,Farida tace kaje wallahi ka koresu irinsu ne suke yiwa Yaran Unguwa fyade,sune masu lalata Yaran Unguwa,Amma Manal tun a Kauye karuwa ce,Rannan ma tunda ta bar gida ba a sake ganinta ba sai bayan sati biyu,Baba ransa ya baci yace muje yarinya yau sai naci zarafinsu sai na Tara musu jama'a sai nasa Yara sun musu Atile da kasa da ruwan duwatsu,Gidan Baba Suka wuce ya sanarwa Matarsa komai itama matarsa ta dinga Salati Tace Bari na dakko mayafina da Ni za a je koresu shedanun banza.
Lokacin Kuma Fuzail ya kalli Manal suna cin abinci tare yace kiyi min alkawari ko Mai wahala komai runtsi Zaki zauna tare Dani,ki min Alkawari ko a wanne Hali Zaki aureni,kiyi min alkawari baza ki sake saurarar wani Namiji ba ko waye sai Ni Daya sannan ki kular min da kanki,wannan gangancin taimakon da kika Yi Mana a zamanin Nan na yanda kasar Nan take ciki abin a yaba Miki ne,Amma daga kaina karki sake gangancin yin makamancin irin wannan taimakon ko da kuwa Mutanen karairayewa sukayi kada ki taimaki uban wani,daga kanmu an rufe Kofar taimako irin wannan,Manal tana Dariya Jin son Kai irin na Farooq.
Ameer mamaki yakeyi Wai Fuzail ne Haka,Yana jinsu Yana cin Abincinsa,Manal Tace nayi alkawari gaba Daya Inshaallah,Nima kamin alkawari duk runtsi zaka so ni Kuma baza ka kula wata ba sai Ni, Fuzail yace Inshaallah nayi alkawari zanci gaba da sonki har abada Manal,ke mutum ce,ke abar a so ce,sai da suka Gama alkawarinsu sannan Suka cinye abincinsu,Naman ya dauka yasa a bakinsa tsakanin hakoransa ya tallafe kanta a hankali tare da sa Mata Naman a Baki Kamar wasu tattabaru,Basu taba yin hakan ba sai yau,suna taka tsantsan Amma sai ji sukayi an banko kofa an shigo gaba Daya da Yara da manya,kowa ya saki Salati,Baba yace ga zahiri na gani,Manal ya nuna da yatsa yace Allah ya Isa tsakanina Dake fasika,ai Manal tunda taga Farida tasan me zai faru,Farida ta kalli Farooq shekeke Tace kwarto ihuuuu anji kunya kwarto eho jama'a,Fuzail ya Kalli Farida ransa a bace matuka yace Wai me na Miki a rayuwa ne? Sabo da Ni talaka ne shine kike min Haka? Ribar Nawa kika samu yanzu Dan kin Sa an Mana ihu? Farida tace idan kunyi zuciya kuyi kudin Mana waye ya hanaku, wallahi duk Randa na auri prince Dina sai Kun yabawa aya zakinta a duk inda kuke a garin Nan,Manal Yan tarkacen kayan su ta Hado kaf ko tsinke Bata Bari ba tana Fitowa ta kalli Fuzail da Ameer tare da kyafta musu Ido,a fili Kuma Tace Baba ku fito Nima yanzu a Kofar gida Ina da shedar da Zan kafa Kuma wallahi idan na fiku gaskiya sai na kaiku kotu Kara an bi min hakki na,wallahi kunji na rantse kuzo muje na nuna muku abinda kuke zargi, Baba Bai tunanin wani abuba yace muje Naga shedar gantalalliya Allah wadaran halinki sai kin kafa sheda na gani Dan Ubanki,naci dake Ashe fasikai nake tallafawa,Manal aka biyo su yuuuu da Yara suna jira a bada Umarni su fara ihu da ruwan duwatsu,Suna fita Fuzail da Ameer Suka sulale Suka Sha kwana lokacin mutane gaba Daya hankalinsu ya koma Kan Manal.
Manal tana tafiya kusa da titi tana cewa ku biyoni wallahi na fiku gaskiya Yara da wasu manyan har Farida Ana Binta yuuuuuu lokacin ma tuni Ameer ya tare Napep sun shiga inda Manal ke tafiya Suka nufo da Napep.
Ai kafin su karaso ta arce da gudu da kayanta,Ihu aka dauka Ana jifanta Allah yasa Me Napep yaci birki ta shige Ana fisgo rigarta Fuzail ya rike ta sosai Yana yiwa me Napep Tsawa yayi sauri ai Kuwa ya fisga da karfi Saura kadan su kife Allah yasa Suka hau Titi kafin kace me sunyi nisa.
Sai lokacin Manal ta saki Ajiyar zuciya tare da sakin kuka,tayi karfin Hali ta shiga tashin hankali da tsoro Allah yasa Basu ji Mata rauni ba,Fuzail lallashinta ya dinga Yi har tayi Shuru,sai da sukayi nisa sannan me Napep ya tsaya da Umarnin Fuzail,Ya kalli Manal cike da so,marairaicewa yayi tare da komawa Kalar tausayi yace My love ya Zama Dole yau mu tafi Kinga Dan Uwan namu yayi waya yace Yana garin Nan sun dawo shi da Iyalinsa,yace muje gidansa mu zauna tare kafin Nan gaba mu fara sana'a sannan sai mu koma Kauye na siyar da ragowar gonar gado na nazo muyi aure,na matsu Naga kin Zama matata,Zan samu na Kama gidan haya a daura Mana aure,Manal zata Yi kuka ya fara lallashinta yace ki koma idan Yayanki ya dawo zanzo na kaiki kiga Yan Uwana Dake Kauye da Kuma Dan uwanmu Wanda yanzu zamu koma gidansa da zama sannan sai na kawo kudin aure ko?,Manal tace na yarda da Allah na yarda da Kai Farooq Dan Allah karka yaudareni kasan Ina sonka ka dawo da wuri,yace Inshaallah,fita tayi da kayanta a katuwar leda ta Basu kayan gwanjonsu ta dauki nata sannan sukayi Sallama Hawaye Yana bulbulowa Manal Bata son rabuwa da Farooq dinta.
Tace bazan yafewa Farida ba nasan makircinta ne,Fuzail Wayar Dake hannunsa ya Bude ya sa Mata wani sabon layi sannan ya Mika Mata Wayar ta karba,yace ki rike Wayar Nan Zan dinga kiranki a ciki kinji,Manal tana Hawaye da shesheka Tace to Kai Kuma fa? Haba Dan uwanmu zai bani wata,Tace to na gode Allah ya Kara arziki,Ameen ya furta,Ameer ya zaro dubu biyu ya Mika Mata yace ungo tun Rannan aka bani sadakarsu a Hospital kiyi amfani da su,Manal tayi godiya sannan suka Yi Sallama me Napep Yaja kenan Fuzail yace wait da sauri.
Me Napep ya tsaya cak da sauri Fuzail ya fito ya taka Gaban Manal ya jawota jikinsa tare da Rungume ta sosai,Manal ta sake fashewa da kuka a jikinsa yace so kike Kar na dawo na aureki da wuri? Kinfi so muyi ta Zama babu aure? Manal ta girgiza Kai yace to kije gidanku ki jirani Zan dawo na aureki okay? Kai ta daga tana goge hawayenta Suka rabu shima Kamar yayi kukan.
Allah yasa ka dawo da wuri na hadaka da Yaya na,Bafa Kauye Zan tafi ba Ina garin Nan ko sati bazanyi ba Zaki ganni.
Suna rabuwa gida ta koma Direct tana shiga da shirgin kayanta Farida da Hajiya Suka dinga sheka uban dariya sabo da Murna,Ran Manal ya dugunzuma amma Bata su take Yi ba rabuwarta da Farooq itace ke damunta.
Bangaren Farooq Kuwa suna barin Manal wasu dalla dallan motoci na Alfarma Guda uku suka shiga Daya biyu suna take musu baya har zuwa Guess House din da Suka Fara zuwa kafin su fito gari da farko,Machine din da suka Yi Hatsari Fuzail ya hango anyi parking nasa,Dariya yayi sosai Yana Fitowa ya nufi inda Machine din yake tare da Dan dukan machine din da hannunsa ya furta na gode ka birgeni,bazan bayar da Kai ba sai ga mutum me daraja,Ameer yace lallai ka zare Prince Fuzail,Ciki Suka shiga su biyu bedroom kowannensu ya zaba ya shiga shi daya,Ameer toilet ya fada ya shiga darje jikinsa kamar me.
Fuzail Kuwa a bakin bed ya zauna tare da murtukewa ya dawo Fuzail dinsa na asali sannan ya cire uban gashin Daya saka tare da gemu da sajen Daya Kara a saman kan nasa,Kyawunsa zalla ya bayyana,Izza ta dawo da Gadara ya shiga wanka ya Dade Yana kalailaitarsa sannan ya fito,tare da Shiryawa cikin wasu kana Nan Kaya farare tas,Pencil jean da rigar me dogon Hannu Yar gajera,ya zuba kyau Kamar me gashin Nan ya Sha gyara Yana sheki,Bangaren Ameer Kuwa wata Jallabiyya yasa maroon, Lafiyayyen abincin da sukayi order Suka Fara ci suna Santi,Fuzail Kamar zai cinye har plate din yayi irin Hausar Manal yace yaushe Rabon duniya da ayyaraye,Kai talauci masifa ne just one week Zan mutu ahhh.....Dariya Ameer ya dinga Yi shi dai zai ga rigimar da za ayi kafin Fuzail ya auri Manal,Fuzail Naman Nan ya dinga ci yace kaza Dadi wallahi,Ameer ya rage tasa amma Fuzail ya dauke ya cinye kazar Yana Santi ya Dade Bai ci ba,yace Saura kadan idan na nayiwa mutum Baki ya kamashi sabo da Rashin cin nama,Ameer yace Kai dai ka sani Duk Manal ce ta koya maka iskancin Maganar Nan,badan Haka ba gidan Ubanwa kasan Wanda ya Dade Bai ci nama ba idan yayiwa wani bako ko tsinuwa tana kamashi?Dariya sukayi.
Sai da Suka cika cikinsu tare da samun nutsuwa da dare Suka shiga motocinsu tare da komawa gida,Mai Martaba yaji Dadi da dawowar Dan nasa lafiya sai yaga yayi Yar kiba,Ameer Yana kasa a zaune Gaban Mai martaba amma Fuzail a kujera ya zauna shima ba ruwansa,Sarki yayi Murmushi tare da furta Fuzail Naga Kamar kiba ma kayi? Tunowa yayi da Abar kaunarsa Manal ya saki murmushi tare da furta ganin masoyiyata kullum ne ya jawo,Ido sarki Ya zaro tare da tambaya Masoyiya Kuma? Fuzail yace Yeah Dad na samu macen da nake so wacce Zan aura,Farin ciki ya Kama sarki yace da gaske? Sosai ma Dad Yar sila ce karama Allah ya hada mu sabo da haka zan kawota Nan gaba ta gaishe ka,Sarki yace Kai Mashaallah Amma nayi Murna wannan abin murna ne,Allah ya kaimu tazo,Jakadiya tana gefe,Sarki ya furta Jakadiya a sanar Matar da Fuzail zai Aura zata Zo gaisar da mu Nan kusa Inshaallah,Allah ya Kara yawan Rai magana Kamar ta Isa kunnen kowa cewar Jakadiya.
Fuzail mikewa yayi ya fita,Ameer ma ya wuce gidansu,11pm Fuzail yayi Shirin bacci cikin kayan baccinsa masu Dan Karen tsada silk purple Bayan ya kwanta wayarsa me azabar tsada ya jawo tare da Danna Number layin Dake Wayar da ya bawa Manal ta rike.
Manal tana kwance ita Daya ta kasa bacci in Banda tunanin Fuzail dinta ba abinda take yi,a fili ta Furta ko yanzu suna Ina oho,Addua ta Shiga Yi Allah ka tsare su,Allah ka Kai su gida Lafiya,Wayar ce ta dauki ruri sai da ta Bata tsoro sabo da Rashin sabo,Kawai dagawa tayi Dake ya koya Mata,Sallama tayi a nutse,Ido ya lumshe tare da yin Juyi a saman makeken bed dinsa,Naira darin data taba ajiyewa cikin Bra ta zaro zata bawa Me Napep Fuzail ya kwace ita ya dakko a cikin aljihunsa Yana Kare Mata kallo Yana magana a waya da Manal.
Masu Sharhi Ina Matukar godiya wallah Kuna birgeni.
Ummu Shahidah
Ikeen Mama
Hajjora investment
Jamila sule
Minerh
Yar Albarka
Maman Ashraf
Zainab Abdullahi
Rukeey a Bako
Ummu Abba
Alhamdulillah
Salihu Ubaidat Haruna
Zakiyya Bello
Rukayley
Muryarsa Manal taji da sauri ta Zabura tare da mikewa zaune, Farin ciki ya mamaye Mata zuciya sabo da Bata Yi zaton da gaske zai nemeta ba a tsorace take da mutanen duniya,Saita kanta tayi Kar ya Gane ta haukace a Kansa a nutse Tace Ina yini? Kunje gida Lafiya? Alhmdllh ya furta a wani yangance Kamar bazai magana ba,Manal a ranta Tace Izza ta motsa ko Kuma gajiya ce oho,tunaninta ya katse Mata ya Family naki hope Basu Miki komai ba?dama ai Kaine basa kauna tunda ka tafi Kuma ai Basu da damuwa Dani kayi Hakuri da abinda Suka maka,ba damuwa tunda ba kece kika min ba,murmushi tayi Tace yaya Ameer? Yana Nan yayi bacci kin ganshi kusa Dani,Hmmm Ina Dan Uwan naku da matarsa fatan dai sun karbe ku ba matsala,Fuzail yace bamu da matsala an Bamu masauki me kyau dakinmu harda Tiles da komai,Manal Taji Dadi ta tambaya da katifa? Katuwa ma harda katon Bargo ya Bata amsa,Yayi kyau,Yaushe zanzo zance to? Manal sabo da Murna Harda dunkulewa a saman katifarta Tace Saturday ko Sunday,Murmushi yayi Wanda sai da taji sautin har kwanyarta sannan ya furta is too far yayi nisa,to zaba da kanka,Wednesday zanzo Kinga yau saturday remain 4days,Allah ya kaimu.
Bacci zan tafi yace,Allah tashe mu lafiya cewarta,Yace baki missing Dina ba? Missing.....Missing ta shiga tambayar kanta,yace bana koya Miki ba ko kin manta tuno Ma'anar tayi Tace oh na tuna Ina Yi Mana,to kice kina missing dina,Manal da shagwaba Tace to Wai Ni kullum kullum sai na dinga ta Fadin abu Ni Allah Kai zaka fada yau,Hausawa kanku Kato ne Wai Baku so namiji ya Gane Kuna sonsa da yawa,Ni fa ba Dan kasar Nan bane ya kamata ki sani Halina daban Ni duk irin wannan zurfi can ciki ban Saba shi ba,so kike wata ta fa'a min?
Idan Baki fa'a wace zata fa'a? Manal ta fara dariyar Hausar tashi ba shiri tare da ce Masa to Bari na Fa'a, Nima ukku Nika hwadi makka aradun Allah gobe Jibi bani Sake Hwaddi makka,Fuzail yace ke Ameer yace Yar Fullo ce Hausar ma Baki iya ba sai ta daji,Manal a ranta Tace kaji Ameer Munafuki Ina ganinsa na Allah harda fadawa Farooq ta daji nakeyi Nima Zan dage na koyi ta birni wallahi na daina Zama Ana Bari na a baya ana min Dariya daga yau ta karfi Zan canja.
Ina jinki Bacci,Manal Tace Ina missing naka to,Say You love me,I love you,Love you too ya Furta yace karki Bari na sake tambayar wannan sai na roka Zaki fa'a,Shuru tayi ya datse wayarsa Addua yayi tare da kwanciya bacci,itama Haka.
Rugar Su Manal Majalisar su Belloti ta cika makil da matasa Yan Fulani suna ta shaye shayen Sigari,wasu Kuma suna cin Gyada suna Hira da ihu da dariya,gaba dayansu sun Tara Uwar Suma sun San Relaxer tayi wani yalo yalo kowanne da Kalar askinsa na iya shege,gashi kowanne da sandarsa a hannunsa ta kiwon shanu,Belloti ne ya fito sanye cikin wata koriyar Shadda rigar iya gwiya ta dameshi sosai Kam Kam a jikinsa Haka wandon ma Sai zip aka sa Masa a kafar wandon Shaddar shi a Dole gaye, gashinsa gaba Daya an kwalkwale ko Ina an bar wata Yar toliyar gashi a tsakiyar Kansa sai kace Shedan shi a Dole gayu yayi,Duk garin ba Wanda ya Kai Belloti wayewa da daukan wanka,Yana wulwula Sanda Yana fito da bakinsa ga wani katon karensa Baki wuluk Yana binsa a baya.
Belloti Yana zuwa Suka tafa Daya bayan Daya sannan ya zauna shima a saman wani benchi kato,Belloti yasa aka yanko musu rake kowanne na Naira ashirin suna ta garza.
Wani abokinsu lawi shima yazo ba ko Sallama yace Yaya Belloti wannan wankan fa Haka sai kace Manal tana gari,Belloti Yana gabzar rake ya cika bakinsa yace Ina cikin fadamar rake Bari tukun,sai da ya Gama sha Lawi ya sake cewa Belloti yanzu idan Manal ta samu Miji a birni tayi aure fa? Belloti yace Alqur'an duk uban Wanda ya aurar min Mata sai ya Gane kurensa, suna dariya wani Yahaya yace to idan me kudi ne fa? Belloti yace sai na jira Nima idan nayi kudi na kaishi Kara kotu na fadawa alkali ya aurar min mata ya sakar min ita ko uban waye komai kudinsa wallahi sai munyi Sharia da shi a kotu ko uban waye.
Ja'e ne ya taho shima da wata addarsa ga Sanda Yana wulwulata Yana zuwa wajen matasan yace Wahala tazo fa,Wahala ce ta saka Riga da wando take yawo da kafafunta tana Tafiya,Wahala? Matasan suka Furta sun San Indai akace Wahala ta saka Riga da wando to akwai matsala,Ja'e yace Belloti Kawai ka Kara Hakuri,Belloti yace Kai Malam lafiya? Ja'e ya zauna a gefen Belloti ya fara tausarsa Yana Masa nasiha wacce Basu San dalilin wannan Nasihar ba,Ja'e Bai kulasu ba duk Kuwa da tambayoyin da suke Masa ko lafiya?
Kafadun Belloti ya sake dafawa ya Furta shi lamarin Allah Haka yake idan Abu ba rabonka bane to fa baza ka samu ba Matukar Allah baiyi ba,ya Zama Dole ka yarda da kaddara Belloti, Ja'e Dan rainin
Showing 33001 words to 36000 words out of 153479 words
Tanko yace yarinya ki dinga bin duniya a Sannu sai na siyo Miki man kadai din da Glycerin me kyau me tsadar ma ya Kai dari biyar,Takaici ya Kama Farida Tace wallahi badan Kai bane yau da Babarka ma Sai taji zagin da Zan maka daga kabari.
Indai iya ji ne Dan tana kabari taji kin zagi danta Tanko sai me? Ai ji Kawai ba matsala Hajiya Farida Yana magana Yana kashe Mata Ido daya sai da ya Gama wahalar da ita tana jiransa sannan ya wani cakumeta ya mutsitsikata,Farida cikin haushi Tace Wai mene Haka kamar ka samu kayan wanki? Tanko Yana washe Baki yana wani karewa kirjinta kallo yace Allah yasa wannan Abincin 'ya'ya nane.
Sai da ta gaji zata gudu sannan yace ai Bai dawo ba Amma ance gobe ko jibi zai dawo Amma fa babu Guarantee, bacin ran ya tunzura Farida tace ai Kuwa baza ta hakura ta yafewa Farooq ba Wanda ya Bata Mata ganin Dan sarki sabo da Haka ta shiga Bincike da Neman Ina Manal ta kaisu,ai Kuwa taci sa'a ta samo gidan,har wajen Baba me kayan Miya Farida taje, Bayan ta gaisar da shi da ladabi Tace Baba nasan ka Gane Ni ko? Baba yace kwarai Yar Uwar Manal ba,Farida tace to Baba kana ta jawa kanka zunubi,ya za ayi ka bawa fasikai wajen zama? To wallahi ka Sani Manal Bata da Aure ka bincika kaji,ba mijinta bane karya take,ba mutuniyar kirki bace Mazinaciya ce,a Kauye ma cikin shege tayi shine aka turo ta birni Yayanta Yazed ya zubar Mata da ciki,Baba yace Amma Yarinyar Nan ta cuce ni,tsakanina da ita sai Allah ya isa,dama Ni tunda Naga Yaron ban yarda da shi ba,nayi Dana sani,Farida tace kaje wallahi ka koresu irinsu ne suke yiwa Yaran Unguwa fyade,sune masu lalata Yaran Unguwa,Amma Manal tun a Kauye karuwa ce,Rannan ma tunda ta bar gida ba a sake ganinta ba sai bayan sati biyu,Baba ransa ya baci yace muje yarinya yau sai naci zarafinsu sai na Tara musu jama'a sai nasa Yara sun musu Atile da kasa da ruwan duwatsu,Gidan Baba Suka wuce ya sanarwa Matarsa komai itama matarsa ta dinga Salati Tace Bari na dakko mayafina da Ni za a je koresu shedanun banza.
Lokacin Kuma Fuzail ya kalli Manal suna cin abinci tare yace kiyi min alkawari ko Mai wahala komai runtsi Zaki zauna tare Dani,ki min Alkawari ko a wanne Hali Zaki aureni,kiyi min alkawari baza ki sake saurarar wani Namiji ba ko waye sai Ni Daya sannan ki kular min da kanki,wannan gangancin taimakon da kika Yi Mana a zamanin Nan na yanda kasar Nan take ciki abin a yaba Miki ne,Amma daga kaina karki sake gangancin yin makamancin irin wannan taimakon ko da kuwa Mutanen karairayewa sukayi kada ki taimaki uban wani,daga kanmu an rufe Kofar taimako irin wannan,Manal tana Dariya Jin son Kai irin na Farooq.
Ameer mamaki yakeyi Wai Fuzail ne Haka,Yana jinsu Yana cin Abincinsa,Manal Tace nayi alkawari gaba Daya Inshaallah,Nima kamin alkawari duk runtsi zaka so ni Kuma baza ka kula wata ba sai Ni, Fuzail yace Inshaallah nayi alkawari zanci gaba da sonki har abada Manal,ke mutum ce,ke abar a so ce,sai da suka Gama alkawarinsu sannan Suka cinye abincinsu,Naman ya dauka yasa a bakinsa tsakanin hakoransa ya tallafe kanta a hankali tare da sa Mata Naman a Baki Kamar wasu tattabaru,Basu taba yin hakan ba sai yau,suna taka tsantsan Amma sai ji sukayi an banko kofa an shigo gaba Daya da Yara da manya,kowa ya saki Salati,Baba yace ga zahiri na gani,Manal ya nuna da yatsa yace Allah ya Isa tsakanina Dake fasika,ai Manal tunda taga Farida tasan me zai faru,Farida ta kalli Farooq shekeke Tace kwarto ihuuuu anji kunya kwarto eho jama'a,Fuzail ya Kalli Farida ransa a bace matuka yace Wai me na Miki a rayuwa ne? Sabo da Ni talaka ne shine kike min Haka? Ribar Nawa kika samu yanzu Dan kin Sa an Mana ihu? Farida tace idan kunyi zuciya kuyi kudin Mana waye ya hanaku, wallahi duk Randa na auri prince Dina sai Kun yabawa aya zakinta a duk inda kuke a garin Nan,Manal Yan tarkacen kayan su ta Hado kaf ko tsinke Bata Bari ba tana Fitowa ta kalli Fuzail da Ameer tare da kyafta musu Ido,a fili Kuma Tace Baba ku fito Nima yanzu a Kofar gida Ina da shedar da Zan kafa Kuma wallahi idan na fiku gaskiya sai na kaiku kotu Kara an bi min hakki na,wallahi kunji na rantse kuzo muje na nuna muku abinda kuke zargi, Baba Bai tunanin wani abuba yace muje Naga shedar gantalalliya Allah wadaran halinki sai kin kafa sheda na gani Dan Ubanki,naci dake Ashe fasikai nake tallafawa,Manal aka biyo su yuuuu da Yara suna jira a bada Umarni su fara ihu da ruwan duwatsu,Suna fita Fuzail da Ameer Suka sulale Suka Sha kwana lokacin mutane gaba Daya hankalinsu ya koma Kan Manal.
Manal tana tafiya kusa da titi tana cewa ku biyoni wallahi na fiku gaskiya Yara da wasu manyan har Farida Ana Binta yuuuuuu lokacin ma tuni Ameer ya tare Napep sun shiga inda Manal ke tafiya Suka nufo da Napep.
Ai kafin su karaso ta arce da gudu da kayanta,Ihu aka dauka Ana jifanta Allah yasa Me Napep yaci birki ta shige Ana fisgo rigarta Fuzail ya rike ta sosai Yana yiwa me Napep Tsawa yayi sauri ai Kuwa ya fisga da karfi Saura kadan su kife Allah yasa Suka hau Titi kafin kace me sunyi nisa.
Sai lokacin Manal ta saki Ajiyar zuciya tare da sakin kuka,tayi karfin Hali ta shiga tashin hankali da tsoro Allah yasa Basu ji Mata rauni ba,Fuzail lallashinta ya dinga Yi har tayi Shuru,sai da sukayi nisa sannan me Napep ya tsaya da Umarnin Fuzail,Ya kalli Manal cike da so,marairaicewa yayi tare da komawa Kalar tausayi yace My love ya Zama Dole yau mu tafi Kinga Dan Uwan namu yayi waya yace Yana garin Nan sun dawo shi da Iyalinsa,yace muje gidansa mu zauna tare kafin Nan gaba mu fara sana'a sannan sai mu koma Kauye na siyar da ragowar gonar gado na nazo muyi aure,na matsu Naga kin Zama matata,Zan samu na Kama gidan haya a daura Mana aure,Manal zata Yi kuka ya fara lallashinta yace ki koma idan Yayanki ya dawo zanzo na kaiki kiga Yan Uwana Dake Kauye da Kuma Dan uwanmu Wanda yanzu zamu koma gidansa da zama sannan sai na kawo kudin aure ko?,Manal tace na yarda da Allah na yarda da Kai Farooq Dan Allah karka yaudareni kasan Ina sonka ka dawo da wuri,yace Inshaallah,fita tayi da kayanta a katuwar leda ta Basu kayan gwanjonsu ta dauki nata sannan sukayi Sallama Hawaye Yana bulbulowa Manal Bata son rabuwa da Farooq dinta.
Tace bazan yafewa Farida ba nasan makircinta ne,Fuzail Wayar Dake hannunsa ya Bude ya sa Mata wani sabon layi sannan ya Mika Mata Wayar ta karba,yace ki rike Wayar Nan Zan dinga kiranki a ciki kinji,Manal tana Hawaye da shesheka Tace to Kai Kuma fa? Haba Dan uwanmu zai bani wata,Tace to na gode Allah ya Kara arziki,Ameen ya furta,Ameer ya zaro dubu biyu ya Mika Mata yace ungo tun Rannan aka bani sadakarsu a Hospital kiyi amfani da su,Manal tayi godiya sannan suka Yi Sallama me Napep Yaja kenan Fuzail yace wait da sauri.
Me Napep ya tsaya cak da sauri Fuzail ya fito ya taka Gaban Manal ya jawota jikinsa tare da Rungume ta sosai,Manal ta sake fashewa da kuka a jikinsa yace so kike Kar na dawo na aureki da wuri? Kinfi so muyi ta Zama babu aure? Manal ta girgiza Kai yace to kije gidanku ki jirani Zan dawo na aureki okay? Kai ta daga tana goge hawayenta Suka rabu shima Kamar yayi kukan.
Allah yasa ka dawo da wuri na hadaka da Yaya na,Bafa Kauye Zan tafi ba Ina garin Nan ko sati bazanyi ba Zaki ganni.
Suna rabuwa gida ta koma Direct tana shiga da shirgin kayanta Farida da Hajiya Suka dinga sheka uban dariya sabo da Murna,Ran Manal ya dugunzuma amma Bata su take Yi ba rabuwarta da Farooq itace ke damunta.
Bangaren Farooq Kuwa suna barin Manal wasu dalla dallan motoci na Alfarma Guda uku suka shiga Daya biyu suna take musu baya har zuwa Guess House din da Suka Fara zuwa kafin su fito gari da farko,Machine din da suka Yi Hatsari Fuzail ya hango anyi parking nasa,Dariya yayi sosai Yana Fitowa ya nufi inda Machine din yake tare da Dan dukan machine din da hannunsa ya furta na gode ka birgeni,bazan bayar da Kai ba sai ga mutum me daraja,Ameer yace lallai ka zare Prince Fuzail,Ciki Suka shiga su biyu bedroom kowannensu ya zaba ya shiga shi daya,Ameer toilet ya fada ya shiga darje jikinsa kamar me.
Fuzail Kuwa a bakin bed ya zauna tare da murtukewa ya dawo Fuzail dinsa na asali sannan ya cire uban gashin Daya saka tare da gemu da sajen Daya Kara a saman kan nasa,Kyawunsa zalla ya bayyana,Izza ta dawo da Gadara ya shiga wanka ya Dade Yana kalailaitarsa sannan ya fito,tare da Shiryawa cikin wasu kana Nan Kaya farare tas,Pencil jean da rigar me dogon Hannu Yar gajera,ya zuba kyau Kamar me gashin Nan ya Sha gyara Yana sheki,Bangaren Ameer Kuwa wata Jallabiyya yasa maroon, Lafiyayyen abincin da sukayi order Suka Fara ci suna Santi,Fuzail Kamar zai cinye har plate din yayi irin Hausar Manal yace yaushe Rabon duniya da ayyaraye,Kai talauci masifa ne just one week Zan mutu ahhh.....Dariya Ameer ya dinga Yi shi dai zai ga rigimar da za ayi kafin Fuzail ya auri Manal,Fuzail Naman Nan ya dinga ci yace kaza Dadi wallahi,Ameer ya rage tasa amma Fuzail ya dauke ya cinye kazar Yana Santi ya Dade Bai ci ba,yace Saura kadan idan na nayiwa mutum Baki ya kamashi sabo da Rashin cin nama,Ameer yace Kai dai ka sani Duk Manal ce ta koya maka iskancin Maganar Nan,badan Haka ba gidan Ubanwa kasan Wanda ya Dade Bai ci nama ba idan yayiwa wani bako ko tsinuwa tana kamashi?Dariya sukayi.
Sai da Suka cika cikinsu tare da samun nutsuwa da dare Suka shiga motocinsu tare da komawa gida,Mai Martaba yaji Dadi da dawowar Dan nasa lafiya sai yaga yayi Yar kiba,Ameer Yana kasa a zaune Gaban Mai martaba amma Fuzail a kujera ya zauna shima ba ruwansa,Sarki yayi Murmushi tare da furta Fuzail Naga Kamar kiba ma kayi? Tunowa yayi da Abar kaunarsa Manal ya saki murmushi tare da furta ganin masoyiyata kullum ne ya jawo,Ido sarki Ya zaro tare da tambaya Masoyiya Kuma? Fuzail yace Yeah Dad na samu macen da nake so wacce Zan aura,Farin ciki ya Kama sarki yace da gaske? Sosai ma Dad Yar sila ce karama Allah ya hada mu sabo da haka zan kawota Nan gaba ta gaishe ka,Sarki yace Kai Mashaallah Amma nayi Murna wannan abin murna ne,Allah ya kaimu tazo,Jakadiya tana gefe,Sarki ya furta Jakadiya a sanar Matar da Fuzail zai Aura zata Zo gaisar da mu Nan kusa Inshaallah,Allah ya Kara yawan Rai magana Kamar ta Isa kunnen kowa cewar Jakadiya.
Fuzail mikewa yayi ya fita,Ameer ma ya wuce gidansu,11pm Fuzail yayi Shirin bacci cikin kayan baccinsa masu Dan Karen tsada silk purple Bayan ya kwanta wayarsa me azabar tsada ya jawo tare da Danna Number layin Dake Wayar da ya bawa Manal ta rike.
Manal tana kwance ita Daya ta kasa bacci in Banda tunanin Fuzail dinta ba abinda take yi,a fili ta Furta ko yanzu suna Ina oho,Addua ta Shiga Yi Allah ka tsare su,Allah ka Kai su gida Lafiya,Wayar ce ta dauki ruri sai da ta Bata tsoro sabo da Rashin sabo,Kawai dagawa tayi Dake ya koya Mata,Sallama tayi a nutse,Ido ya lumshe tare da yin Juyi a saman makeken bed dinsa,Naira darin data taba ajiyewa cikin Bra ta zaro zata bawa Me Napep Fuzail ya kwace ita ya dakko a cikin aljihunsa Yana Kare Mata kallo Yana magana a waya da Manal.
Masu Sharhi Ina Matukar godiya wallah Kuna birgeni.
AsmaBaffa
[1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭MAFARKIN FARIDA🧭🧭
IS DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP.
26-30
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Ummu Shahidah
Ikeen Mama
Hajjora investment
Jamila sule
Minerh
Yar Albarka
Maman Ashraf
Zainab Abdullahi
Rukeey a Bako
Ummu Abba
Alhamdulillah
Salihu Ubaidat Haruna
Zakiyya Bello
Rukayley
Muryarsa Manal taji da sauri ta Zabura tare da mikewa zaune, Farin ciki ya mamaye Mata zuciya sabo da Bata Yi zaton da gaske zai nemeta ba a tsorace take da mutanen duniya,Saita kanta tayi Kar ya Gane ta haukace a Kansa a nutse Tace Ina yini? Kunje gida Lafiya? Alhmdllh ya furta a wani yangance Kamar bazai magana ba,Manal a ranta Tace Izza ta motsa ko Kuma gajiya ce oho,tunaninta ya katse Mata ya Family naki hope Basu Miki komai ba?dama ai Kaine basa kauna tunda ka tafi Kuma ai Basu da damuwa Dani kayi Hakuri da abinda Suka maka,ba damuwa tunda ba kece kika min ba,murmushi tayi Tace yaya Ameer? Yana Nan yayi bacci kin ganshi kusa Dani,Hmmm Ina Dan Uwan naku da matarsa fatan dai sun karbe ku ba matsala,Fuzail yace bamu da matsala an Bamu masauki me kyau dakinmu harda Tiles da komai,Manal Taji Dadi ta tambaya da katifa? Katuwa ma harda katon Bargo ya Bata amsa,Yayi kyau,Yaushe zanzo zance to? Manal sabo da Murna Harda dunkulewa a saman katifarta Tace Saturday ko Sunday,Murmushi yayi Wanda sai da taji sautin har kwanyarta sannan ya furta is too far yayi nisa,to zaba da kanka,Wednesday zanzo Kinga yau saturday remain 4days,Allah ya kaimu.
Bacci zan tafi yace,Allah tashe mu lafiya cewarta,Yace baki missing Dina ba? Missing.....Missing ta shiga tambayar kanta,yace bana koya Miki ba ko kin manta tuno Ma'anar tayi Tace oh na tuna Ina Yi Mana,to kice kina missing dina,Manal da shagwaba Tace to Wai Ni kullum kullum sai na dinga ta Fadin abu Ni Allah Kai zaka fada yau,Hausawa kanku Kato ne Wai Baku so namiji ya Gane Kuna sonsa da yawa,Ni fa ba Dan kasar Nan bane ya kamata ki sani Halina daban Ni duk irin wannan zurfi can ciki ban Saba shi ba,so kike wata ta fa'a min?
Idan Baki fa'a wace zata fa'a? Manal ta fara dariyar Hausar tashi ba shiri tare da ce Masa to Bari na Fa'a, Nima ukku Nika hwadi makka aradun Allah gobe Jibi bani Sake Hwaddi makka,Fuzail yace ke Ameer yace Yar Fullo ce Hausar ma Baki iya ba sai ta daji,Manal a ranta Tace kaji Ameer Munafuki Ina ganinsa na Allah harda fadawa Farooq ta daji nakeyi Nima Zan dage na koyi ta birni wallahi na daina Zama Ana Bari na a baya ana min Dariya daga yau ta karfi Zan canja.
Ina jinki Bacci,Manal Tace Ina missing naka to,Say You love me,I love you,Love you too ya Furta yace karki Bari na sake tambayar wannan sai na roka Zaki fa'a,Shuru tayi ya datse wayarsa Addua yayi tare da kwanciya bacci,itama Haka.
Rugar Su Manal Majalisar su Belloti ta cika makil da matasa Yan Fulani suna ta shaye shayen Sigari,wasu Kuma suna cin Gyada suna Hira da ihu da dariya,gaba dayansu sun Tara Uwar Suma sun San Relaxer tayi wani yalo yalo kowanne da Kalar askinsa na iya shege,gashi kowanne da sandarsa a hannunsa ta kiwon shanu,Belloti ne ya fito sanye cikin wata koriyar Shadda rigar iya gwiya ta dameshi sosai Kam Kam a jikinsa Haka wandon ma Sai zip aka sa Masa a kafar wandon Shaddar shi a Dole gaye, gashinsa gaba Daya an kwalkwale ko Ina an bar wata Yar toliyar gashi a tsakiyar Kansa sai kace Shedan shi a Dole gayu yayi,Duk garin ba Wanda ya Kai Belloti wayewa da daukan wanka,Yana wulwula Sanda Yana fito da bakinsa ga wani katon karensa Baki wuluk Yana binsa a baya.
Belloti Yana zuwa Suka tafa Daya bayan Daya sannan ya zauna shima a saman wani benchi kato,Belloti yasa aka yanko musu rake kowanne na Naira ashirin suna ta garza.
Wani abokinsu lawi shima yazo ba ko Sallama yace Yaya Belloti wannan wankan fa Haka sai kace Manal tana gari,Belloti Yana gabzar rake ya cika bakinsa yace Ina cikin fadamar rake Bari tukun,sai da ya Gama sha Lawi ya sake cewa Belloti yanzu idan Manal ta samu Miji a birni tayi aure fa? Belloti yace Alqur'an duk uban Wanda ya aurar min Mata sai ya Gane kurensa, suna dariya wani Yahaya yace to idan me kudi ne fa? Belloti yace sai na jira Nima idan nayi kudi na kaishi Kara kotu na fadawa alkali ya aurar min mata ya sakar min ita ko uban waye komai kudinsa wallahi sai munyi Sharia da shi a kotu ko uban waye.
Ja'e ne ya taho shima da wata addarsa ga Sanda Yana wulwulata Yana zuwa wajen matasan yace Wahala tazo fa,Wahala ce ta saka Riga da wando take yawo da kafafunta tana Tafiya,Wahala? Matasan suka Furta sun San Indai akace Wahala ta saka Riga da wando to akwai matsala,Ja'e yace Belloti Kawai ka Kara Hakuri,Belloti yace Kai Malam lafiya? Ja'e ya zauna a gefen Belloti ya fara tausarsa Yana Masa nasiha wacce Basu San dalilin wannan Nasihar ba,Ja'e Bai kulasu ba duk Kuwa da tambayoyin da suke Masa ko lafiya?
Kafadun Belloti ya sake dafawa ya Furta shi lamarin Allah Haka yake idan Abu ba rabonka bane to fa baza ka samu ba Matukar Allah baiyi ba,ya Zama Dole ka yarda da kaddara Belloti, Ja'e Dan rainin
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12 Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52