jawo Basir ya kamani kullum sai nayi gashi nake Jin Dadi Kamar mejego,Ummi tace Eyyaa Sorry my Son,kaga Doctor? Yace ya bani magunguna ma na fara warkewa,Good jeka ka duba Kar ya tafasa da yawa,da sauri ya tafi,Manal ta ganshi ya dawo tana ta Masa dariya saman Bed din ya hau yace tana kasa Yi min kiss na tafi,Manal ta Masa kiss ya sauka ya koma Yana cewa ki zuba min abincin kafin nazo nima Tace to.
Yana komawa ta Gama hada Masa abinda zaici a saman Dan wani tire ta fito daga dakin a hankali Sadaf Sadaf ta leka kasan daga sama,ta hango su a Palo suna Hira Ummi ta juya baya yau saitin kitchen take kallo kuma,Dan karfen steps Dan buga kadan da zoben Yatsanta,Fuzail ne yaji karar ya dago Yana kallon saman,Manal ta fito daga jikin bangon data buya ta daga Masa plate din sama ya gani,Da yatsa take nuna Masa bakinta Wai yazo yaci,Da Ido yace gashi Nan,a jikin bangon ta manne tana jiransa tana Yi tana lekowa suna kallon juna da Fuzail tana cewa ya taho da Hannu,kiss yayi Mata a boye tare da buso Mata shi,Ummi karaf ta kamashi Amma Bata Gane Mene ba,Tace Kai Fuzail Wai kwana biyu meke damunka ne? Kai kadai ka dinga abubuwa Wai Mene Haka,Kai Ummi me nayi? Gashi Nan kana Busa Abu da bakinka sama, No wani gashi ne fa na kujera zai hau min jiki shine na hure,Yana magana Yana kallon Manal Dake lekowa tana kiransa.
Tashi yayi yace Bari inje ko ruwan zafin ya huce,Ummi Tace ka Bari dai ya huce sosai karka kone, Alright ya furta ya tafi sama Yana yanga irin ba Wani abu,Yana zuwa a jikin bangon ya tsaya Manal ta fara bashi tea harda cewa Bismillah karka manta,yayi Bismillah ta bashi ya kurba suna tsaye Suka leka Ummi a hankali suna kallonta, Suka sake dawowa Manal ta bashi nama da sauran su chips da sauransu Yana ci, ta saman Suka fito harda tsayawa a jikin karfen yanda Ummi tana dagowa zata gansu Amma Allah Bai sa ta dago ba,Kazar Fuzail ya gutsira sai da suka saita guduwa daga wajen sannan ya tauna kashin rukukus Suka fece Ummi taji kuwa tayi sauri ta kalli wajen ba kowa,Ci gaba tayi da kallonta a tv sai da ya cinye tas ya koshi sannan ya Rungume Manal yana furta I love you suka sake Fitowa suna wani jujjuyawa yanda Ummi zata gansu Amma Ina, daukanta yayi cak ya dagowa Ummi ita sosai Amma kafin ta gani ya fece da ita ya maidata daki,Manal suna dariya kasa kasa yace wallahi ganganci mukeyi idan ta Kama mu mun Gama yawo.
Fitowa yayi da Cinyar kaza a hannunsa Yana ci har wajen Ummi Yana Ummi kin iya girki Dadi naci na koshi Kinga Naman ya rage Zan na ci a hankali,Ummi taji Dadi Suka ci gaba da hira har ta manta ma da wata Manal matar danta, ta gaji da kwanciya Haka zaman ma ta gaji,tana lekowa ya nuna Mata wani Bedroom a kasa Wai Ummi tana ciki tana bacci,Manal ta fito sanye da rigarsa kafafu da Cinyoyi a waje lukuta lukuta sumulmul farare tas,a saman kujerar ta kwanta ta Mike tare da dora kanta a cinyarsa Yana shafa gashinta,ta cikin Dakin da Ummi take sukaji Kamar za a fito,Mantawa tayi da Ciwonta ta fada bayan kujerar da Fuzail yake zaune,Sai Ga Ummi Tace na kasa baccin ma,ta dawo ta zauna a kujerar da take,Manal na bayan kujerar Fuzail Hannu ya Mika ta Bayan kujerar yana yafito Manal ba tare da sun kalli ko juna ba,inda Hannun nasa yake ta karaso da rarrafe,gashinta ya laluba Yana ta shafawa,Manal bakinta ta toshe tana dariya a boye,shiko ya fuske,aka Nuno wasu Mata a tv zuka zuka Ummi tace Ina ma irin wannan ka aura son,Fuzail yace da nayi Dace irin wannan Guda ma ta isheka zaman rayuwa,shi a ransa Manal yake yabo ita Kuma Ummi tunaninta ta cikin tv yake yabo,Ya Lalubi wuyan Manal Yana shafawa yace Daya tamkar da dubu kenan Ummi,Ummi Tace ai Ina kallonsu naji da Kai suka Dace,Fuzail yace Sosai ta isheni ba kishiya,Ummi Tace dama bana son jarabar aure auren Nan Daya ta isheka,Yeahhhhh.....ya furta lokacin da yake Jin wani Dadi a jikinsa,Ya leka Kansa da sauri bayan kujera yayi kus kus Wai Dake nake fa,Manal da Hannu Tace na gane Ni kake yabo ai ba Matan tv ba,Ummi ce tace yau baza ka fita bane? Fuzail yace Ina fita Ina? Ba inda zanje Nan da 3days hutawa zanyi,Ummi tashi tayi ta shige kitchen Manal ta Mike da sauri ta fece sama Kar ta kamata, da karfi Fuzail yace sai nazo bye.....Lokacin Ummi ta fito Tace Kai da wa? Bayan kace baza ka fita ba? Ba dai wajen shegiyar yarinyar Nan zakaje ba? Wallahi na tsani Yarinyar Nan ban San kaddarar data sa ka kwaso ta ba,ka bani mamaki shegiyar yarinya Yar Iska na tsaneta mayya,Fuzail Bai ji dadin zagin da Ummi take mata ba tunda yasan ba abinda tayi Mata,Shuru yayi kawai sabo da Sam Bai ji Dadi ba,duk sai ta Bata masa Mood.
Mom Husnat
Habeebaty
Maman Husnah
Maryam Umar Faruq
Bilkisu Umar
Maryam Adamu
Mariya Abubaka GML
JJad kitchen Healthy Yummy & Perfect
Mommyn Sultan
Danne bacin ransa yayi kawai,Ummi Tace ya Naga Kamar ranka ya baci? Ummi bana son zancen Yarinyar Nan Sam kin kasa ganewa tayi rayuwarta ki daina min zancenta Yarinyar da ba Wani damuwa nayi da ita ba ke kinbi kin damu da ita Ni kinsa Mood Dina ma ya baci Bari naje nayi bacci 2pm Zan tashi nayi Sallah,Okay Ummi Tace tare da mikewa tana Jin Dadi ta bar part din burinta ya cika baya sonta,Shi Kuwa Fuzail bedroom din Manal ya sawa key,Ba karamin ji yake da Manal ba Yana lallabata sosai a Haka suka Sha baccinsu sai Karfe biyu Suka tashi sabo da Sallah,yau yayi dauriya har dare baiyi komai ba Haka washe Gari ma ga Ummi ta daina zuwa part dinsa gaba Daya sabo da Manal Bata Nan sai dai shi yaje sashenta,kwanan Manal uk cur tana hutawa ba tare da yayi komai ba,yau Kuwa Hakurin Fuzail ya Kare da safe ko Rana Bai Bari tayi ba ya damki Manal dama taga take takensa,Wannan lokacin tafi na farko tsorata sabo da tasan zafin abin,tayi kuka ta gode Allah tana rokonsa akan ya kyaleta Amma Ina Sam ya kasa,Yace ki daina rokona ma Sunshine nayi kokari ai Already Yana Maganar Yana Murzata,ta kasa sakin ranta ko wasan Nan yau Bata Yi ba sai kuka Kawai,Duk Kuma abinda yake Mata Bata Bari ma taji dadinsa ba,Yace yau Zaki fi jin zafi tunda kinki tsayawa Ni Kuma ba kyaleki zanyi ba.
Kuka Manal take Kamar karamar yarinya yayi duk iya lallashin da zai iya taki hakan yasa yayi zuciya Kawai yaci gaba da sarrafata,Albarkatun kirjinta da Suka Fi birgeshi su yake lailayawa cikin salo da kwarewa,Jikinta ne ya mutu murus sabo da yasan lagonta,duk yanda yaso ta tayashi kin yarda tayi duk Kuwa da tana Jin abinda yake Mata a jikinta,a hankali yake Binta tunda yaga tana da taurin kai, yaso ya canja salo amma zata fi jin zafi sai ya hakura sai Watarana idan ta Zama Yar gari,Chakulkuli ya fara Mata ganin sai fushi takeyi ba shiri ta fara kyalkyala Dariya tana zillilewa,wuyanta ya taba ai Kuwa ta makale da hannunsa a jiki tana yin wata sabuwar dariyar,Mood ya canja Mata ya koma lailaya matarsa cike da nutsuwa,Canjawa tayi lokaci Guda salon ya shigeta ba Bata lokaci ta shiga tayashi tana Masa abubuwa masu wuyar fassarawa,Ya Riga da yasan dadin abin yanzu ko Bata lokaci baiyi ba ya samu ya shigeta,Duk da a hankali ya shiga taji zafi kukan da tayi yau yafi ma na first night sabo da ya Bata wahala kasancewar dadin da yake ji Yana sani idan zai kawo sai ya fasa ya koma baya, shi yasa Manal ta haukace taci ubanta yau.
Babu Wanda ta jira sai gani yayi ta hada kayanta tayi shigarta ta kunyanga ta rataya Jakarta ta fice abinta,Allah yasa Ummi ta bada Iska.
Dariya ma ta ba Fuzail Yana ta Kiranta da Balkisa....ke Balkisata...ko juyowa Bata Yi ba ta Kara gaba abinta,Duk Dogarai da Suka ganta sun zaci Balkisa ce aka aiketa da jaka,Part dinta ta wuce Wanda ba kowa Amma ko Ina yasha gyara Yana sheka uban kamshi, kayanta ta cire ta canja wani Arniyar atamfa Maroon and Black super ce sabuwa ta cikin lefe,dinkin ya hadu Riga da skert,Bata Yi kwalliya ba ta Dan shirya abubuwa a cikin room dinta,kitchen dinta ta shiga ta tare da bude Wayarta tana kallon yanda ake girke girke na zamani,ta iya girkin gargajiya Amma Bata iya girkin Zamani ba sai yanzu take son koya,Tunani ta tsaya Yi Akan me ya kamata ta dafa,Tsaki ta ja kasancewar Mijin ma ba tare suke da shi ba bare ta birgeshi,A cikin Ma'aikatanta ta Kira Daya tace ta kawo Mata Lunch anjima,Kafin Yamma Ummi har taji labari Manal ta dawo daga School,ita Kuwa Manal Mayafi ta yafa tare da wucewa part din Ummi,a Palo ta Iske ta,Manal gabanta ta Isa a hankali cikin nutsuwa zuciyarta cike da tsoro a kasa ta durkusa tare da furta Ina Yini Ummi? Wata Tsawa Ummi ta Mata yinin ubanki,bance karki sake na ganki a part Dina ba? Get out....Lokacin Fuzail ya shigo shima zai Gaida Ummi yaji yanda take ma Manal Tsawa,kallon Manal yayi hankalinsa a tashe shi baya son ana ci ma matarsa mutunci,da Ido ya Bata hakuri,Manal ta sadda kanta kasa Kawai tare da juyawa ta fita,ji yake kamar ya bita,ga kwalliyar ta Mata kyau yaji Dama yanzu suna tare makale da juna,Danne bacin ransa yayi ya zauna Kamar Bai damu ba,Gaisar da ita yayi tana amsawa harda shafa gashinsa Tace Fuzail Naga sai wani kiba kake kwana biyu ka kara fresh ko duk kudin ne da aka samu riba me yawa?
Shuru yayi kawai sabo da hankalinsa Yana wajen matarsa so yake yaje ya lallashe ta ganin ba damar Haka ya tura Mata text Message har Guda biyar na ban Hakuri,ta Masa Reply da karka damu ba matsala ai Ummi ce Kamar Annatu take a wajena,ka kaddara Ma Annatu ce ta min hakan.
Bai samu yazo ganin Manal ba sai dare wurin 12pm ko Zama sosai baiyi ba sabo da Ummi taga Yanzu Manal ta dawo zata tare Masa a part kullum tana can,ta hanashi sakewa gaba Daya,ya rasa yanda zai bullo Mata,Hakan yasa ya koma yin shigarsa ta dogari Yana zuwa wajen Manal time to time,Manal ma idan taga Dama sai tasa kayan ma'aikatan gidan na Mata taje wajen Fuzail sai tayi kwana biyu Uku a part din Angonta Ummi Bata sani ba, har ta cika sati biyu cif,lokacin kuma ta koma makaranta Driver ke kaita ya dakkota,Ummi sai bala'i take Dan me sai an kaita an wani dakko ta.
Bangaren Tanko Kuwa Izni ya Nema na ganin Fuzail,Bayan ya same shi a palonsa Yana latsa waya time din Manal tana sashen da shigarta ta Kuyanga tana kitchen tana sheka girki a matsayin Yar aiki ce,Murya Fuzail ya daga tare da cewa kawo min Juice,Alright Prince Charming,Manal Bata San Tanko ya shigo ba,Baki Tanko ya Bude a boye Jin ta Kira Fuzail da wani suna na soyayya,a ransa yace Yar aiki fa ce,sai ga Manal shima Tanko yace Ashe Balkisa ce ba ke na gani dazu ba kince kin tafi taron Da'awa? Manal tace na dawo to tare da canja muryar, Fuzail yace Tanku Zauna sabo da Bai iya fadan Tanko ba sai dai yace Tanku,Tanko ya zauna tare da baza babbar riga,daidai lokacin Manal ta Miko Juice Fuzail yazo karbar Juice ya hada da Hannun Manal ya damki cup gaba Daya,Tanko yana kallo a Idonsa a ransa yace kut Haka abin yake dama Balkisa ba Wajen wa'azi take tafiya ba,Allah sarki Manal an hanashi kula matarsa ta sunna gashi sha'awa tasa Yana bin Yan Aiki kuyangi,Wayyo Yarima Guda Yana bin kuyanga,Allah sarki Manal Ina ma Ni ba me boye sirri bane da naje na fada Miki ki kula Kar ya shafa Miki kanjamau,Fuzail ne ya katse Masa tunani da cewa Ya akayi?Yana rike yatsun Manal Yana cewa lallen ya goge a canja min wani,Ido Tanko ya zaro yace wannan tsohon Hannu ne da Alama sun Dade wallahi bazan iya ba sai na fadawa Manal Ana ta zalintarta,Manal ta gyara Nikaf dinta tare da kwantar da kanta a saman kafadar Fuzail ta sarkafe yatsunta cikin nasa,Tanko ya diririce,Amarya da ango suna ta dariya a boye.
Tanko wayarsa ya zaro tsabar munafunci yayi Kamar Yana dannawa ya dauki Fuzail da Manal pics sannan yace Yarima dama fada maka zanyi nayi matar aure,Fuzail yace to Mene Nawa ciki ai can zaka fada inda ake kula da aurenku,Ba Haka bane ranka ya Dade mun Dade tare da Farida Yayar Manal,to Ina sonta Amma Bata so na Kuma Ni da gaske nake Yi Aurenta zanyi Dan Allah ka taimaka min ka sa min hannu ba tare da Matarka Manal ta sani ba,so nake ka daure min Gindi a kasar Nan inyi karya in aure ta idan ta shigo daga ciki ta Gane gaskiya,Nan Tanko ya dinga rokon Fuzail yana bashi labarin irin lalacewar da Farida tayi yanzu da yanda mahaifinta ke kuka da ita,Manal tana ji tasan komai ita tafi so ma Farida tayi auren ko ta nutsu amma ba irin Tanko ba sai ta kalli Fuzail Tace a boye karka taimaka Masa wannan ba aikin Allah za ayi ba tunda karya ce,Tanko ya gallawa Balkisa Harara sabo da tana kulawa Manal mijinta,ya kalli Manal wacce ta fito a suffar Balkisa ya ja kwafa a boye da Ido ya nunawa Balkisa Wai sai ya fadawa Manal,abin Dariya ya Bawa Su Fuzail Suka Fuske.
Fuzail yace yanzu ya kake so ayi? Tanko yace irin yanda kayi ka auri Manal,ita kaje Mata a talaka ta aureka karshe taga kai me kudi ne,ni Kuma ka dafa min inje a me kudi nasan dole zata so ni sai tazo taga Idonta,Fuzail yace wannan yayi Tanko maybe ma ko taga talakan ne kai ta koma sonka a Haka,Tanko yace wannan jihadi za ayi a ceto ta Yarima sannan Ni ko a gidan karuwai take Ina sonta a tallafa min.
Fuzail yace yaushe zaka je? Tanko yace ai Maganar taka ce tunda kudi zaka kashe min,sai ka min dinkuna ko ka karbo min Aron riguna manya da rawani na Alfarma,sannan dai....Fuzail ne ya daga Masa Hannu yace na Gane jeka Zan nemeka,Tanko a ransa yace shege Yarima dama ya kware a iya karya,Watarana karya tayi a rayuwa Watarana Kuma Bata Yi ba,Fuzail ya yarda da Tanko akan taimakon Farida zaiyi, Tanko Yana son Farida Amma badan sonta zai aure ta ba sabo da ya Rama bakin cikin da ta haddasa Masa iri iri sanadiyar wulakantashi da ta dinga Yi tana Gaya Masa magana yanda taga Dama.
Tanko ya Gama tsara komai a ransa tallafin Fuzail Kawai yake jira.
Salo Manal da Fuzail Suka canja yanzu Manal a Gaban Yan aikin gidan take zuwa ta shige part din Fuzail sanye da kayan Yan aikin Mata,tun ba'a Fara munafunci ba har zancen ya fara yawo a tsakanin Yan aikin gidan Yarima Fuzail yanzu Kuyangi yake lalatawa,Duk matan Yan aikin sai Suka shiga tsoron Fuzail,idan Fuzail ya Kira wata da Niyyar sata aiki sai yaga jikinsu na kyarma suna Tsoronsa suna ja da baya da kyar suke shahada suje,hakan Yana Bawa su Manal dariya,Yau ma Manal tana Gama Sallah Isha Fuzail ya Mata waya kizo Ummi Bata Nan tana gidan kawarta Ina jiranki,ai Manal sai tayi shigarta ta Yan Aiki ta fice tana tafiya tana Sanda tana waige waige a dole marar gaskiya,Yan Aiki maza da Mata sun buya sai leke suke suna munafuncin abin,suna kallo Fuzail ya Bude kofa da Kansa sai da ya fito har wajen part din sabo da aji dadin Kallonsa ya Fisgi Hannun Manal ya shige ciki da ita tare da banko Glass Door,Wanda abin ya faru a idonsu Salati Suka saki sai munafunci tsakanin ma'aikatan gidan,Yayin da gefe Daya Kuma ake Murna Maimartaba ya dawo daga Uk Lafiya.
Washe gari Dukkan Iyalan Mai Martaba taruwa sukayi har Fuzail, Manal ce ta shigo a karshe sanye cikin wata Arabian Gown Black and white tayi rolling da mayafinta,me kyau ce ta lefenta,gabanta Yana faduwa Haka ta shigo itama palon da ake taruwa an saka Sarki a tsakiya Yana zuba mulki,tunda ta shigo Angon nata yake Binta da mayen kallo sabo da Basu hadu ba,waje ta samu ita Daya can nesa ta samu tare da tsugunawa yanzu Kam ta koyi gaisuwar sarauta Haka ta Gaida sarki,Kallon yaransa yayi yace wace wannan? Da sauri Na'ima ta Riga kowa magana tana tabe Baki Wai Matar Yaya Fuzail ce,Sarki yace wannan Yarinyar ta Isa aure? Ai Bata Isa aure ba wannan zalunci ne,Iyayenta sun zalinceta,irinsu ke haduwa da Yoyon Fitsari,yarinya karama duk da kace laifi ta maka ai bai kamata ma ka kula wannan ba ai Bata da Hankalin da za a saurareta ma bare a dau fansa a kanta,Dariya suka kece da ita musanman Na'ima da Fatima dama Manal tafi tsanarsu sune suka Fi Mata wulakanci.
Sabo da yanda zuciyar Fuzail ke azalzalarsa ji yayi Kamar ya Mike ya Fadi gaskiya Yana son matarsa a daina takura Mata amma yasan Yana magana Bangaren Ummi ya samu matsala,Hajiya Babba ce tayi magana a nutse Tace Ranka ya Dade Maimartaba ai Sanda ko mu aka Mana aure ban fi 11 to 12yrs ba,wannan Kuwa gata katuwa zata Kai 17yrs kace yarinya ce,wlh abinda kukeyi Bai Dace ba,Bai kamata ba zubar da girma ne wannan,dole surukai su dinga Raina Iyaye,Maimartaba
Showing 87001 words to 90000 words out of 153479 words
Yana komawa ta Gama hada Masa abinda zaici a saman Dan wani tire ta fito daga dakin a hankali Sadaf Sadaf ta leka kasan daga sama,ta hango su a Palo suna Hira Ummi ta juya baya yau saitin kitchen take kallo kuma,Dan karfen steps Dan buga kadan da zoben Yatsanta,Fuzail ne yaji karar ya dago Yana kallon saman,Manal ta fito daga jikin bangon data buya ta daga Masa plate din sama ya gani,Da yatsa take nuna Masa bakinta Wai yazo yaci,Da Ido yace gashi Nan,a jikin bangon ta manne tana jiransa tana Yi tana lekowa suna kallon juna da Fuzail tana cewa ya taho da Hannu,kiss yayi Mata a boye tare da buso Mata shi,Ummi karaf ta kamashi Amma Bata Gane Mene ba,Tace Kai Fuzail Wai kwana biyu meke damunka ne? Kai kadai ka dinga abubuwa Wai Mene Haka,Kai Ummi me nayi? Gashi Nan kana Busa Abu da bakinka sama, No wani gashi ne fa na kujera zai hau min jiki shine na hure,Yana magana Yana kallon Manal Dake lekowa tana kiransa.
Tashi yayi yace Bari inje ko ruwan zafin ya huce,Ummi Tace ka Bari dai ya huce sosai karka kone, Alright ya furta ya tafi sama Yana yanga irin ba Wani abu,Yana zuwa a jikin bangon ya tsaya Manal ta fara bashi tea harda cewa Bismillah karka manta,yayi Bismillah ta bashi ya kurba suna tsaye Suka leka Ummi a hankali suna kallonta, Suka sake dawowa Manal ta bashi nama da sauran su chips da sauransu Yana ci, ta saman Suka fito harda tsayawa a jikin karfen yanda Ummi tana dagowa zata gansu Amma Allah Bai sa ta dago ba,Kazar Fuzail ya gutsira sai da suka saita guduwa daga wajen sannan ya tauna kashin rukukus Suka fece Ummi taji kuwa tayi sauri ta kalli wajen ba kowa,Ci gaba tayi da kallonta a tv sai da ya cinye tas ya koshi sannan ya Rungume Manal yana furta I love you suka sake Fitowa suna wani jujjuyawa yanda Ummi zata gansu Amma Ina, daukanta yayi cak ya dagowa Ummi ita sosai Amma kafin ta gani ya fece da ita ya maidata daki,Manal suna dariya kasa kasa yace wallahi ganganci mukeyi idan ta Kama mu mun Gama yawo.
Fitowa yayi da Cinyar kaza a hannunsa Yana ci har wajen Ummi Yana Ummi kin iya girki Dadi naci na koshi Kinga Naman ya rage Zan na ci a hankali,Ummi taji Dadi Suka ci gaba da hira har ta manta ma da wata Manal matar danta, ta gaji da kwanciya Haka zaman ma ta gaji,tana lekowa ya nuna Mata wani Bedroom a kasa Wai Ummi tana ciki tana bacci,Manal ta fito sanye da rigarsa kafafu da Cinyoyi a waje lukuta lukuta sumulmul farare tas,a saman kujerar ta kwanta ta Mike tare da dora kanta a cinyarsa Yana shafa gashinta,ta cikin Dakin da Ummi take sukaji Kamar za a fito,Mantawa tayi da Ciwonta ta fada bayan kujerar da Fuzail yake zaune,Sai Ga Ummi Tace na kasa baccin ma,ta dawo ta zauna a kujerar da take,Manal na bayan kujerar Fuzail Hannu ya Mika ta Bayan kujerar yana yafito Manal ba tare da sun kalli ko juna ba,inda Hannun nasa yake ta karaso da rarrafe,gashinta ya laluba Yana ta shafawa,Manal bakinta ta toshe tana dariya a boye,shiko ya fuske,aka Nuno wasu Mata a tv zuka zuka Ummi tace Ina ma irin wannan ka aura son,Fuzail yace da nayi Dace irin wannan Guda ma ta isheka zaman rayuwa,shi a ransa Manal yake yabo ita Kuma Ummi tunaninta ta cikin tv yake yabo,Ya Lalubi wuyan Manal Yana shafawa yace Daya tamkar da dubu kenan Ummi,Ummi Tace ai Ina kallonsu naji da Kai suka Dace,Fuzail yace Sosai ta isheni ba kishiya,Ummi Tace dama bana son jarabar aure auren Nan Daya ta isheka,Yeahhhhh.....ya furta lokacin da yake Jin wani Dadi a jikinsa,Ya leka Kansa da sauri bayan kujera yayi kus kus Wai Dake nake fa,Manal da Hannu Tace na gane Ni kake yabo ai ba Matan tv ba,Ummi ce tace yau baza ka fita bane? Fuzail yace Ina fita Ina? Ba inda zanje Nan da 3days hutawa zanyi,Ummi tashi tayi ta shige kitchen Manal ta Mike da sauri ta fece sama Kar ta kamata, da karfi Fuzail yace sai nazo bye.....Lokacin Ummi ta fito Tace Kai da wa? Bayan kace baza ka fita ba? Ba dai wajen shegiyar yarinyar Nan zakaje ba? Wallahi na tsani Yarinyar Nan ban San kaddarar data sa ka kwaso ta ba,ka bani mamaki shegiyar yarinya Yar Iska na tsaneta mayya,Fuzail Bai ji dadin zagin da Ummi take mata ba tunda yasan ba abinda tayi Mata,Shuru yayi kawai sabo da Sam Bai ji Dadi ba,duk sai ta Bata masa Mood.
Masu sharhi Ina godiya
AsmaBaffa
[1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭
DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA GP
66-70
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Mom Husnat
Habeebaty
Maman Husnah
Maryam Umar Faruq
Bilkisu Umar
Maryam Adamu
Mariya Abubaka GML
JJad kitchen Healthy Yummy & Perfect
Mommyn Sultan
Danne bacin ransa yayi kawai,Ummi Tace ya Naga Kamar ranka ya baci? Ummi bana son zancen Yarinyar Nan Sam kin kasa ganewa tayi rayuwarta ki daina min zancenta Yarinyar da ba Wani damuwa nayi da ita ba ke kinbi kin damu da ita Ni kinsa Mood Dina ma ya baci Bari naje nayi bacci 2pm Zan tashi nayi Sallah,Okay Ummi Tace tare da mikewa tana Jin Dadi ta bar part din burinta ya cika baya sonta,Shi Kuwa Fuzail bedroom din Manal ya sawa key,Ba karamin ji yake da Manal ba Yana lallabata sosai a Haka suka Sha baccinsu sai Karfe biyu Suka tashi sabo da Sallah,yau yayi dauriya har dare baiyi komai ba Haka washe Gari ma ga Ummi ta daina zuwa part dinsa gaba Daya sabo da Manal Bata Nan sai dai shi yaje sashenta,kwanan Manal uk cur tana hutawa ba tare da yayi komai ba,yau Kuwa Hakurin Fuzail ya Kare da safe ko Rana Bai Bari tayi ba ya damki Manal dama taga take takensa,Wannan lokacin tafi na farko tsorata sabo da tasan zafin abin,tayi kuka ta gode Allah tana rokonsa akan ya kyaleta Amma Ina Sam ya kasa,Yace ki daina rokona ma Sunshine nayi kokari ai Already Yana Maganar Yana Murzata,ta kasa sakin ranta ko wasan Nan yau Bata Yi ba sai kuka Kawai,Duk Kuma abinda yake Mata Bata Bari ma taji dadinsa ba,Yace yau Zaki fi jin zafi tunda kinki tsayawa Ni Kuma ba kyaleki zanyi ba.
Kuka Manal take Kamar karamar yarinya yayi duk iya lallashin da zai iya taki hakan yasa yayi zuciya Kawai yaci gaba da sarrafata,Albarkatun kirjinta da Suka Fi birgeshi su yake lailayawa cikin salo da kwarewa,Jikinta ne ya mutu murus sabo da yasan lagonta,duk yanda yaso ta tayashi kin yarda tayi duk Kuwa da tana Jin abinda yake Mata a jikinta,a hankali yake Binta tunda yaga tana da taurin kai, yaso ya canja salo amma zata fi jin zafi sai ya hakura sai Watarana idan ta Zama Yar gari,Chakulkuli ya fara Mata ganin sai fushi takeyi ba shiri ta fara kyalkyala Dariya tana zillilewa,wuyanta ya taba ai Kuwa ta makale da hannunsa a jiki tana yin wata sabuwar dariyar,Mood ya canja Mata ya koma lailaya matarsa cike da nutsuwa,Canjawa tayi lokaci Guda salon ya shigeta ba Bata lokaci ta shiga tayashi tana Masa abubuwa masu wuyar fassarawa,Ya Riga da yasan dadin abin yanzu ko Bata lokaci baiyi ba ya samu ya shigeta,Duk da a hankali ya shiga taji zafi kukan da tayi yau yafi ma na first night sabo da ya Bata wahala kasancewar dadin da yake ji Yana sani idan zai kawo sai ya fasa ya koma baya, shi yasa Manal ta haukace taci ubanta yau.
Babu Wanda ta jira sai gani yayi ta hada kayanta tayi shigarta ta kunyanga ta rataya Jakarta ta fice abinta,Allah yasa Ummi ta bada Iska.
Dariya ma ta ba Fuzail Yana ta Kiranta da Balkisa....ke Balkisata...ko juyowa Bata Yi ba ta Kara gaba abinta,Duk Dogarai da Suka ganta sun zaci Balkisa ce aka aiketa da jaka,Part dinta ta wuce Wanda ba kowa Amma ko Ina yasha gyara Yana sheka uban kamshi, kayanta ta cire ta canja wani Arniyar atamfa Maroon and Black super ce sabuwa ta cikin lefe,dinkin ya hadu Riga da skert,Bata Yi kwalliya ba ta Dan shirya abubuwa a cikin room dinta,kitchen dinta ta shiga ta tare da bude Wayarta tana kallon yanda ake girke girke na zamani,ta iya girkin gargajiya Amma Bata iya girkin Zamani ba sai yanzu take son koya,Tunani ta tsaya Yi Akan me ya kamata ta dafa,Tsaki ta ja kasancewar Mijin ma ba tare suke da shi ba bare ta birgeshi,A cikin Ma'aikatanta ta Kira Daya tace ta kawo Mata Lunch anjima,Kafin Yamma Ummi har taji labari Manal ta dawo daga School,ita Kuwa Manal Mayafi ta yafa tare da wucewa part din Ummi,a Palo ta Iske ta,Manal gabanta ta Isa a hankali cikin nutsuwa zuciyarta cike da tsoro a kasa ta durkusa tare da furta Ina Yini Ummi? Wata Tsawa Ummi ta Mata yinin ubanki,bance karki sake na ganki a part Dina ba? Get out....Lokacin Fuzail ya shigo shima zai Gaida Ummi yaji yanda take ma Manal Tsawa,kallon Manal yayi hankalinsa a tashe shi baya son ana ci ma matarsa mutunci,da Ido ya Bata hakuri,Manal ta sadda kanta kasa Kawai tare da juyawa ta fita,ji yake kamar ya bita,ga kwalliyar ta Mata kyau yaji Dama yanzu suna tare makale da juna,Danne bacin ransa yayi ya zauna Kamar Bai damu ba,Gaisar da ita yayi tana amsawa harda shafa gashinsa Tace Fuzail Naga sai wani kiba kake kwana biyu ka kara fresh ko duk kudin ne da aka samu riba me yawa?
Shuru yayi kawai sabo da hankalinsa Yana wajen matarsa so yake yaje ya lallashe ta ganin ba damar Haka ya tura Mata text Message har Guda biyar na ban Hakuri,ta Masa Reply da karka damu ba matsala ai Ummi ce Kamar Annatu take a wajena,ka kaddara Ma Annatu ce ta min hakan.
Bai samu yazo ganin Manal ba sai dare wurin 12pm ko Zama sosai baiyi ba sabo da Ummi taga Yanzu Manal ta dawo zata tare Masa a part kullum tana can,ta hanashi sakewa gaba Daya,ya rasa yanda zai bullo Mata,Hakan yasa ya koma yin shigarsa ta dogari Yana zuwa wajen Manal time to time,Manal ma idan taga Dama sai tasa kayan ma'aikatan gidan na Mata taje wajen Fuzail sai tayi kwana biyu Uku a part din Angonta Ummi Bata sani ba, har ta cika sati biyu cif,lokacin kuma ta koma makaranta Driver ke kaita ya dakkota,Ummi sai bala'i take Dan me sai an kaita an wani dakko ta.
Bangaren Tanko Kuwa Izni ya Nema na ganin Fuzail,Bayan ya same shi a palonsa Yana latsa waya time din Manal tana sashen da shigarta ta Kuyanga tana kitchen tana sheka girki a matsayin Yar aiki ce,Murya Fuzail ya daga tare da cewa kawo min Juice,Alright Prince Charming,Manal Bata San Tanko ya shigo ba,Baki Tanko ya Bude a boye Jin ta Kira Fuzail da wani suna na soyayya,a ransa yace Yar aiki fa ce,sai ga Manal shima Tanko yace Ashe Balkisa ce ba ke na gani dazu ba kince kin tafi taron Da'awa? Manal tace na dawo to tare da canja muryar, Fuzail yace Tanku Zauna sabo da Bai iya fadan Tanko ba sai dai yace Tanku,Tanko ya zauna tare da baza babbar riga,daidai lokacin Manal ta Miko Juice Fuzail yazo karbar Juice ya hada da Hannun Manal ya damki cup gaba Daya,Tanko yana kallo a Idonsa a ransa yace kut Haka abin yake dama Balkisa ba Wajen wa'azi take tafiya ba,Allah sarki Manal an hanashi kula matarsa ta sunna gashi sha'awa tasa Yana bin Yan Aiki kuyangi,Wayyo Yarima Guda Yana bin kuyanga,Allah sarki Manal Ina ma Ni ba me boye sirri bane da naje na fada Miki ki kula Kar ya shafa Miki kanjamau,Fuzail ne ya katse Masa tunani da cewa Ya akayi?Yana rike yatsun Manal Yana cewa lallen ya goge a canja min wani,Ido Tanko ya zaro yace wannan tsohon Hannu ne da Alama sun Dade wallahi bazan iya ba sai na fadawa Manal Ana ta zalintarta,Manal ta gyara Nikaf dinta tare da kwantar da kanta a saman kafadar Fuzail ta sarkafe yatsunta cikin nasa,Tanko ya diririce,Amarya da ango suna ta dariya a boye.
Tanko wayarsa ya zaro tsabar munafunci yayi Kamar Yana dannawa ya dauki Fuzail da Manal pics sannan yace Yarima dama fada maka zanyi nayi matar aure,Fuzail yace to Mene Nawa ciki ai can zaka fada inda ake kula da aurenku,Ba Haka bane ranka ya Dade mun Dade tare da Farida Yayar Manal,to Ina sonta Amma Bata so na Kuma Ni da gaske nake Yi Aurenta zanyi Dan Allah ka taimaka min ka sa min hannu ba tare da Matarka Manal ta sani ba,so nake ka daure min Gindi a kasar Nan inyi karya in aure ta idan ta shigo daga ciki ta Gane gaskiya,Nan Tanko ya dinga rokon Fuzail yana bashi labarin irin lalacewar da Farida tayi yanzu da yanda mahaifinta ke kuka da ita,Manal tana ji tasan komai ita tafi so ma Farida tayi auren ko ta nutsu amma ba irin Tanko ba sai ta kalli Fuzail Tace a boye karka taimaka Masa wannan ba aikin Allah za ayi ba tunda karya ce,Tanko ya gallawa Balkisa Harara sabo da tana kulawa Manal mijinta,ya kalli Manal wacce ta fito a suffar Balkisa ya ja kwafa a boye da Ido ya nunawa Balkisa Wai sai ya fadawa Manal,abin Dariya ya Bawa Su Fuzail Suka Fuske.
Fuzail yace yanzu ya kake so ayi? Tanko yace irin yanda kayi ka auri Manal,ita kaje Mata a talaka ta aureka karshe taga kai me kudi ne,ni Kuma ka dafa min inje a me kudi nasan dole zata so ni sai tazo taga Idonta,Fuzail yace wannan yayi Tanko maybe ma ko taga talakan ne kai ta koma sonka a Haka,Tanko yace wannan jihadi za ayi a ceto ta Yarima sannan Ni ko a gidan karuwai take Ina sonta a tallafa min.
Fuzail yace yaushe zaka je? Tanko yace ai Maganar taka ce tunda kudi zaka kashe min,sai ka min dinkuna ko ka karbo min Aron riguna manya da rawani na Alfarma,sannan dai....Fuzail ne ya daga Masa Hannu yace na Gane jeka Zan nemeka,Tanko a ransa yace shege Yarima dama ya kware a iya karya,Watarana karya tayi a rayuwa Watarana Kuma Bata Yi ba,Fuzail ya yarda da Tanko akan taimakon Farida zaiyi, Tanko Yana son Farida Amma badan sonta zai aure ta ba sabo da ya Rama bakin cikin da ta haddasa Masa iri iri sanadiyar wulakantashi da ta dinga Yi tana Gaya Masa magana yanda taga Dama.
Tanko ya Gama tsara komai a ransa tallafin Fuzail Kawai yake jira.
Salo Manal da Fuzail Suka canja yanzu Manal a Gaban Yan aikin gidan take zuwa ta shige part din Fuzail sanye da kayan Yan aikin Mata,tun ba'a Fara munafunci ba har zancen ya fara yawo a tsakanin Yan aikin gidan Yarima Fuzail yanzu Kuyangi yake lalatawa,Duk matan Yan aikin sai Suka shiga tsoron Fuzail,idan Fuzail ya Kira wata da Niyyar sata aiki sai yaga jikinsu na kyarma suna Tsoronsa suna ja da baya da kyar suke shahada suje,hakan Yana Bawa su Manal dariya,Yau ma Manal tana Gama Sallah Isha Fuzail ya Mata waya kizo Ummi Bata Nan tana gidan kawarta Ina jiranki,ai Manal sai tayi shigarta ta Yan Aiki ta fice tana tafiya tana Sanda tana waige waige a dole marar gaskiya,Yan Aiki maza da Mata sun buya sai leke suke suna munafuncin abin,suna kallo Fuzail ya Bude kofa da Kansa sai da ya fito har wajen part din sabo da aji dadin Kallonsa ya Fisgi Hannun Manal ya shige ciki da ita tare da banko Glass Door,Wanda abin ya faru a idonsu Salati Suka saki sai munafunci tsakanin ma'aikatan gidan,Yayin da gefe Daya Kuma ake Murna Maimartaba ya dawo daga Uk Lafiya.
Washe gari Dukkan Iyalan Mai Martaba taruwa sukayi har Fuzail, Manal ce ta shigo a karshe sanye cikin wata Arabian Gown Black and white tayi rolling da mayafinta,me kyau ce ta lefenta,gabanta Yana faduwa Haka ta shigo itama palon da ake taruwa an saka Sarki a tsakiya Yana zuba mulki,tunda ta shigo Angon nata yake Binta da mayen kallo sabo da Basu hadu ba,waje ta samu ita Daya can nesa ta samu tare da tsugunawa yanzu Kam ta koyi gaisuwar sarauta Haka ta Gaida sarki,Kallon yaransa yayi yace wace wannan? Da sauri Na'ima ta Riga kowa magana tana tabe Baki Wai Matar Yaya Fuzail ce,Sarki yace wannan Yarinyar ta Isa aure? Ai Bata Isa aure ba wannan zalunci ne,Iyayenta sun zalinceta,irinsu ke haduwa da Yoyon Fitsari,yarinya karama duk da kace laifi ta maka ai bai kamata ma ka kula wannan ba ai Bata da Hankalin da za a saurareta ma bare a dau fansa a kanta,Dariya suka kece da ita musanman Na'ima da Fatima dama Manal tafi tsanarsu sune suka Fi Mata wulakanci.
Sabo da yanda zuciyar Fuzail ke azalzalarsa ji yayi Kamar ya Mike ya Fadi gaskiya Yana son matarsa a daina takura Mata amma yasan Yana magana Bangaren Ummi ya samu matsala,Hajiya Babba ce tayi magana a nutse Tace Ranka ya Dade Maimartaba ai Sanda ko mu aka Mana aure ban fi 11 to 12yrs ba,wannan Kuwa gata katuwa zata Kai 17yrs kace yarinya ce,wlh abinda kukeyi Bai Dace ba,Bai kamata ba zubar da girma ne wannan,dole surukai su dinga Raina Iyaye,Maimartaba
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30 Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52