kukanta,fada min wa ya taba min ke? Ya furta Yana shafa bayanta da sigar lallashi,sai lallashinta yake Amma Taki yin Shuru ganin hankalinsa ya tashi sai ta Dan rage kuka tana hawaaye tasa Yatsanta na tsakiya a Baki tana cin farcen da babu,zanen lallen Hannunta ya Shiga kallo yayi kyau abinka da fara,Hannun ya shafa tare da cewa wow lallen yayi min kyau,Manal da tabara tace Kaine ka mareni ba,Kuma Ni bana son gidan Nan ka canja min gida,Kallonta Kawai yakeyi Kamar tsohon maye shi kukan nata ma birgeshi yayi yaji wani sha'awarta sabuwa ce ta kamashi,Hannunsa yasa tare da tallafo fuskarta da tafukan hannayensa Guda biyu tana faman Hawaye Fuzail yace Ina ma kukan Nan Zaki Adana min shi sai anjima idan kinzo ai da kin bani Ginger, bata Yi Niyyar magana ba tace me zaka min idan nazo? Ya wayance Mata da idan kinzo ki min kukan a can yanda zanfi lallashinki,Kafada ta makale ta Dora daga inda ta tsaya da kukanta.
Fuzail jikinsa ya jawo ta tare da kwantar da ita saman cinyarsa ya zame siririn mayafin nata Yana shafa gashinta me Matukar santsi da tsayi,Bayanta yake shafawa Yana lallashinta amma Taki yin Shuru ya rasa ma me zaice mata sai yace Oh Yanzu nasan Su Hajiya Herifatu an kusa karasawa,Shima Fuzail a wajen su Na'ima yaji suna Dariya suna ta nanata sunan Wai Hajiya Sharifatu itace tace sunanta Herifatu,Manal ba shiri ta saki Dariya tace wannan gidan naku Allah munafukai suna da yawa waye ya fada maka?,Hawayen nata ya goge Mata da hannayensa Yana cewa I love you,Wasa ta shiga Yi da botin din Gaban rigarsa, ya furta Kawai Dan Kinga su Annatu sai ki fara yiwa mutane kuka,Manal Tace Hmm Kai dai Bari Saniyata ce Annatu tace tana can ranga ranga Bata da lafiya Saura kadan ta mutu Kuma Dan Busuru na ya kasa an siyar da shi,Fuzail Kansa ya nuna tare da furta ai ga wani Bunsuru kin samu sabo dal,Baki Manal ta Bude tana sheka Dariya tace ka zagi kanka ba ruwana,kanta ya kifa a cinyarsa Yana kallon shashin wuyanta ta baya zuwa kafadunta yanda gashi ya kwanto a keyarta yala yala,iya ta bayan keyar Manal idan ka kalla kasan me gashi ce ,Shafawa ya dinga Yi a hankali Yana yawo da Yatsunsa a saman keyarta zuwa wuyanta,kamar Wasa sai tayi bacci Kawai Bata sani ba,Bai tashi ba ya zauna a Haka tana cinyarsa ya gyara Mata kwanciya Kawai taci gaba da baccinta me dadi,Shi Kam sai Yan tabe tabensa yake a jikinta,Ganin baccin nata yayi nisa sai ya kwantar da ita a tsakiyar bed sabo da Kar Ummi ta fara sintiri,Sanyin ac ya rage Mata tare da lulluba Mata blanket sannan ya lallaba tare da barin sashen nata gaba Daya.
Wani Driver daban ya dauka ya kaishi Guess House a can yayi baccinsa shima sai Magriba ya dawo gidan Bayan yayi Sallar Magriba,Manal kuwa Sallar la'asar ce ta tasheta tayi Sallah ta sake cin abinci sannan ta jawo Littafan Boko dinta ta karanta abinda ta Gane Wanda Bata Gane ba ta Kira Yaya Yazed ya Mata bayani,Tana Gama na Boko ta Koma Karatun Qur'ani abinta har Magriba sannan tayi Sallar Magriba ta shiga wanka.
Fuzail Kuwa Yana dawowa Ummi ya samu a palonsa na kasa tana kallo,a ransa yace na shiga dubu ma ba Tara ba,Zama yayi a gefenta bayan ta amsa sallamarsa ta kalle shi tare da furta daga Ina? Naje part din wannan Yarinyar dazu Naga tana bacci,Wai Bata da Aiki sai bacci ne? Fuzail Baki ya tabe tare da furta Ina Zan sani matar da ko part dinta ban San kalarsa ba Taya Zan San tana bacci,ke kika damu da ita shi yasa kika San tana da bacci ma,Yayanta ma ya kirani a waya Wai yau da dare zata tafi gida acan zata kwana sabo da gobe suna da Exam Fuzail ya shiryo karya,Ummi Tace ban Gane daga kawo Amarya ta tafi gida ba akan exam ko da safe baza a kaita ba,wa zai kaita? ta Isa na kaita Ina ruwana idan zata tafi taje ke Ummi Nifa ba kauna ce tasa na auro ta ba Dan Allah ki daina min zancenta.
Ummi taji wani Dadi harda sakin murmushi tace day school za a tafi kwana gida? Fuzail yace tayi kwana dari ma ba damuwata ba,Ummi tana ta Jin Dadi tana sani take zancen dan taji yanda Fuzail ke nuna tsanarta karara a fili.
Ta sake cewa da kasa Driver na ya kaita,God for bid over my Dead Body Ace Driver din Uwata Guda shi zai dauki wannan kucakar da nayi asara a duniya,Ummi ta kurbi Lemon Jin Dadi taci gaba da kallon Film dinta suna Hira Sama sama,kafin kace Me Ummi duk ta bawa Cid dinta Umarni idan Manal ta tafi su bar part din kawai,Ana Yin Sallar Isha Manal ta shirya cikin Black Abaya ta shirya sosai Kamar gaske da katuwar Jakar ta wacce maza da Mata suna iya Daukanta ta rataya abarta zata Yi tafiya,Sallama sukayi da Masu kula da part dinta sai Nan da 3days zata dawo idan sun Gama Exam.
Direct Part din su Ameer ta nufa Allah yasa ba kowa bangaren Maman Ameer ta wuce sabo da Bata Nan ta tafi Abuja wajen yaranta da suke karatu a can,sabo da Manal ba Yar wani bace ba Wanda ke wani Bata tsaro, shi yasa take walawa a gidan, Ameer Yana jiranta ya nuna Mata bedroom a part din Mamansa ya fice abinsa.
A ciki Manal taga kayan kuyangi wata barmemiyar rigar yadi Silk green da zani red,Kayan jikinta ta cire ta maida cikin Jakarta irin ta matafiya Wanda zata ci kaya kala Uku zuwa biyu ta zamani,Sosai ta shirya tsaf cikin kayan,Wata bakar safa ta saka a kafafunta da Hannayenta,ta saka Hijab Green sai ta sa Nikaf Baki Wanda Idonta Kawai ake gani,idon ma Bata barshi ba sai da ta sa farin glass karami, ta fito tsaf ba Wanda ya Isa ya Gane Manal,Ameer tuni ya karbi jakar ya tafi part din Fuzail Direct ya Shiga ya gansu tare da Ummi suna Hira,Ummi ta kalli Ameer tana murmushi ta furta abokan juna,abotarku tana birgeni Ina zuwa Haka da wannan jakar katuwa? Ameer murmushi ya saki tare da cewa wasu dinkuna ne nawa na karbo bana so a taba min su shi yasa na kawo Nan Zan ajiye Yana furta Haka ya haura sama tare da shiga bedroom din da aka tanadarwa Manal Wanda Ummi Hankalinta bazai Kai Kansa ba bare ta shiga,Bata taba shiga dakin ba,jakar ya boye ya fita yayi tafiyarsa a she ta Kofar kitchen ta can baya ya budewa Manal yanda zata shigo ta kitchen tunda kofa biyu ce.
Manal Fitowa tayi tana tafiya a nutse kanta a kasa,ji tayi an finciko Rigarta tana Juyawa taga wata Kuyanga ta washe Mata Baki tace Balkisa kin dawo? ai sai yanzu kika dawo daga wajen Da'awar Taki ta Yan Izala? Balkisa Ina gargadinki wallahi ki rage sa Nikaf din Nan jibi yanzu abun naki ya girmama yayi tsamari harda safa bakake kike sawa wallahi ki kuka da kanki Balkisa Kar labari ya Kai kunnen su Jakadiya zasu iya sanarwa sarki Kin Fara tafiya cikin gari Da'awa kina mace,Manal ta gyara Yar muryarta tace wallahi Sabon Malami Muka samu me zafi? Kuyanga ta jinjina Kai tace da anyi magana kice kunyi sabon Malam wallahi Balkisa ki kiyayi kanki,ke kadaice me addini dalla muje part din Ta Brazil ta samu Aiki,Gaban Manal ya yanke ya Fadi Jin part din Ummi za a jata,Duka Kuyangar ta dadawa Manal a gadon baya me shegen zafi Tace dalla Kamar Baki Sanni ba kawarki ce fa Sailuba ya kike min wani Kamar Baki Sanni ba,Manal hayyacinta ta dawo tace muje Kawai,Sailuba tace Balkisa lafiya Kuwa yau Anya? Ko dai haddar Hadisin ce Baki Kai dai dai ba? Manal tsoron Kar a kamata yasa ta fashe da kuka sosai,Sailuba ta tsaya tare da sakin Baki Tace yau me Zan gani me ya faru? Ko Fyade aka Miki ne?Manal ta girgiza Kai Wai a'a,to ko zaneku aka Yi yau a makaranta? Manal tace ae kawai,Baki Sailuba ta Bude tare da cewa da girmanku? Manal tace Wai sabon tsari aka kawo,Sailuba ta dinga dariya Tace maganinku kenan da nacin karatun bala'i Kun girma ma baza ku hakura ba,karatun Nan Kun samu na Sallah Dana zaman rayuwa ku hakura kunki ai sai kuyi ta Yi muje ta fisgi Hannun Manal suka tafi.
Suna dosar part din Ummi sai ga Balkisa ta asali ta fito itama Kuwa da Nikaf Amma ba safa gata tana da haske itama,Allah yasa Balkisa ta asali aka kwala Mata Kira ta juya da gudu,Sailuba tace a'a ya nake hango Kamar Balkisa Kuma? Da sauri Manal tace ba ita bace Yar uwata ce,Sailuba tayi Dariya tace na manta fa kina da kanwa ai wallahi Kowa Yana fada Kuna Kama da Saddiqa kanwarki,Manal Gaba Daya ta hada zufa a ranta Tace Wato a gidan Sarki babu kwashe kwashen da babu sabo da yawan mutane kowa kace sai a samu a gidan.
Suna shiga part din Ummi Suka ga komai nata na Larabawa ne a ciki ka rantse gidan Larabawa ka shiga dake balarabiyar ce.
Tana zaune ta warware gashinta har kusan Mazaunanta tana yatsina tace Zo ku gyara min gashina,Tsoro ya Kama Manal,Ummi ko kallonsu Bata Yi ba Tace Daya tazo ta wanke min kafa Daya ta gyara gashin kuyi sauri Shopping Zan fita na samu time tunda Yar Iskan Yarinyar can ta tafi school Allah ma yasa sai Nan da 3days zata dawo mutum ya samu yayi bacci a nutse.
Gashin Ummi Manal ta Kama tana Dariya a ranta Suruka da gyara gashin surukarta abin kunya,gashi da Ummi tasan Manal ce zata taba Mata gashi da taci ubanta Amma Ummi har da mikawa Manal Mai wani color Tace Fara shafa wannan,Manal ta ta zare Safar Hannunta ta karba ta fara shafe Kan Ummi tana taje shi a hankali harda wani lailaye Mata gefen goshinta,Ummi Tace kin iya gyara gashi ba irin wasu ba Rannan Kamar zasu tsige min fatar Kai,wata shegiya ma Kamar tana cire min kwarkwata Haka ta dinga min sai da nasa aka Zane shegiya daga yau ke Zaki dinga gyara min gashi,Zan dinga sawa Ana kiranki,Manal tayi murmushi cikin Nikaf Tace ba damuwa,Ummi Ashe tana surutu idan jininta ya hadu Dana mutum tace sai naji kin shiga Raina ko Dan kinyi shigar irin tamu ne ta Larabawa oho,Kin birgeni Haka ake son mace ta dinga suturta jikinta,Manal a ranta Tace sai kace ita suturta nata takeyi duk uban kwalliyar da take sha.
Mu a kasar mu Can Arab site bafa Brazil ba,Brazil Latin ne Business ya kaimu Ina fada Miki a bangaren Arab irin su Sa'audiyya Ummi harda wani kalkala,kin gane? Manal Tace ae to mu duk Haka muke shiga ba irin Nan ba a fito da kirji waje ba,Haka Zaki ga Mata da damatsa a waje wasu ma damatsan nasu ba kyan gani kamar na maza wahala da daukan kayan nauyi yasa duk sun Zama irin na maza Chaiiii Ummi ta furta tana yatsina,Sailuba tana ji tana ta faman wankin kafar Ummi,Ummi tana cewa shi yasa bana son Dana ya auro min Yar Nan,musamman Wanda Basu da kudi Kai sai suzo suna Kai maka sunan yaro wajen Malam sabo da suci kudinsa,Dan Matsiyata ba abin a jawo shi jiki bane,Bai iya cin arziki ba,Manal tace wasu ba,Amma wasu Zaki gansu masu hankali,Banda surukata da Fuzail ya kwaso min gidansu ba tarbiyya,ban so ma Dana ya fiye son mace sabo da zata kwace min Dana Ni Dana Sha wahalarsa,Manal tace uhm ai na hangota dazu ta fita,Baki Ummi ta tabe tare da furta ai na tsaneta Yarinyar da ganinta idan Dana yana Muamula da ita zai so ta da yawa ne ta kwace min yaro na,shi yasa bana hutawa banso suna haduwa Kar ma ya sota,Allah yasa ma ba sonta yake ba,Nan gaba zai sake ta kowa ya huta,Yana sakinta Zan tafi Brazil,yanzu lallabashi nake Yi ya saketa kawai da wuri sai na tafi.
Sailuba sabo da Neman gindin Zama harda cewa Nima Bata min ba Sam,ta fiye ji da Kai munje ganinta part dinta sai wani basarwa take ita a Dole matar Fuzail,tana da kyau amma dai hmm ta wani tabe Baki,Ummi tace kyau ba shine aure ba ai,ka auri mutum Dan kyau ai ba birgewa bane Matukar mutum baida Hali na kirki,Ni Kam koma tana da halin kirki ba ruwana bazan so ta ba,Manal mamaki takeyi Wai dama Haka Ummi ke da labari har ta kula Bayi suyi surutu Ashe dai ita take wulakantawa sabo da Bata kaunarta.
Bayan sun Gama zasu tafi Ummi ko Sannu babu Haka ta Mike tare da haurawa sama,Sailuba ta kalli Manal Tace matar Nan fa kamar me Aljanu Haka take Watarana kirki Watarana rashin mutunci muje Kawai,Manal Tace bana Jin Dadi tafiya zanyi Zan dawo fit ta fice ta bar Sailuba,tana Fitowa Nan ma wata Dattijuwa tace yawwa Balkisa tayani kaiwa Yarima Fuzail abinci sashensa Umminsa ce ta damu mutane a Kai Masa abinci kin gansu sunfi kala biyar Wai duk shi zai ci yau,Manal tayi Dariya a ranta tasan sabo da ita aka ce a kawo.
Wani Basket ta dauka Suka tafi da Dattijuwar tiryan tiryan amma jaraba kafin Manal su karasa Ummi ta fito ta wuce su ko gajiya kafafunta basa Yi da sintiri zuwa part din Fuzail
Manal suna shiga taga Angon nata sanye da 3qtr silver da Riga Armless fara,yayi mugun kyau Yana Zaune a nutse cikin kujera,Suna Shiga ya Gane Manal sabo da Safar da ya gani wata Designers shi ya siyo su da hannunsa, ta cikin glass ta kalle shi ta kyafta Masa Ido,Dattijuwar tuni tayi waje da sauri sabo da aikin Dake gabanta,Ummi ce ta shigo tana cewa zaka rakani Shopping din ne? No Ummi bazan iya fita ba yanzu na gaji,dama kin fada min a waya Kawai ba sai kin Zo ba,ki dinga hutawa Ummi,Manal mikewa tayi Kamar zata tafi a tsawace yace ke Baki Yi Serving Dina ba Zaki tafi,Ummi Tace Allah sarki tana da kirki itace Nasa yanzu ta gyara min gashi,Fuzail ya zaro Ido tare da furta wannan kazamar Yana Nuna Manal,Manal murmushi tayi a boye Wanda shi kadai ya gani,Ummi Zama tayi a palon ta juyawa Kofar kitchen Dake palon baya,Manal ganin sai Bayan Ummi take gani Fuzail Yana cewa Shiga kitchen ki kawo plate da cups,Ganin Ummi Bata kallonta Allah yasa kujerun Dole sai dai ka Juyawa Kofar kitchen baya,Manal tana ganin Haka ta juya tana tafiya ta dage Hijab din sama tana wani juya Mazaunai,Fuzail ya manta ya wani washe Baki har da yin dogon wuya,Ya kafe saitin Manal dake tafiya Yana kallon Hips,a gabansa Kuma suna facing juna da Umminsa.
Ummi Tace Kai Kuma lafiya? Me kake kallo kana dariya? Da sauri ya Bata Rai yace Allah wancen ac din na kalla Kawai tana birgeni Ummi Ac tayi a rayuwa Allah yayi wata baiwa a can, na tuna wani bakauye da yaji sanyin ac shima yace Ras dani,Murmushi Ummi tayi Tace ai mutanen Kauye sai su, amma sai kace wani abin kirki wacce Kalar ac ce baka gani ba sai wannan ko matar taka ta fara koya maka kauyancinta ne? Fuzail ko Maganar Ummi baya saurara yace Uhmmm Kawai yana daga Kai sama Yana hango Manal.
Manal tana shiga kitchen sai ta tsaya a bakin Kofar ta juyo suna kallon juna da Fuzail girgiza tayi tana Dariya marar sauti yanda sai Wanda ya kalleta shi zai gani,Fuzail Yana kallo ya Sosa Kansa sai ya jawo wayarsa yasa ta a flymode sannan ya Kama Wayar karya yanda Manal zata ji yace barni Haka Dan Allah kar muyi kaca kaca da Kai anjima,Ummi Tace Hala Ameer ne? Fuzail yace ae ai kin San sai shi,Manal ta tsaya sai magana take yiwa Fuzail da yatsu da hannalaye da Baki,plate ta dakko da komai ta sake tsayawa a Kofar kitchen ta fara tsalle tsalle yanda ba Wanda zaiji sautun kafarta,Fuzail Yana ta kokarin danne dariyarsa,nutsuwa tayi sannan tazo tayi Serving dinsa sannan Ummi tace ke muje ki dakko min Kaya a Mall,Fuzail da sauri yace da aikenta zamuyi Ni da Ameer ki tafi da wata,Ummi tana son danta ba musu Tace to ta tafi abinta zuciyarta wasai Manal ta tafi ta huta na wani lokaci.
Farida sababbin kawaye ta samu Yan wanka,Gaba dayansu su Uku zuwa suke Ana musu Allura me da fari da kiba,Walida ita ce Suka fi shiri da Farida,Walida itace ta koyawa Farida yawace yawace yanzu basa Zama kullum suna gantali a gari a Haka zasu samo mazajen aure masu kudi,Cikin lokaci kadan Farida ta fara komawa wata baturiya itama ta Sha Allura,Malam gajiya yayi ya Kira Farida yace ke Dan Ubanki kema Kwailin din kika shiga Yi? Kalli Fatarki duk kin kankareta da mayamayan banza,wallahi ki shiga hankalinki Baki da Aiki sai yawo da shigar banza,ga kanwarki can tana zamanta a dakin mijinta asirinta a rufe ke kince sai me kudi wallahi ki fito da Miji ko wallahi na zabo Miki da kaina,Farida da fitsara Tace to Ni me nayi Kawai dai ka tsaneni,Ni duk anbi an tsaneni a gidan nan,babu me kaunata sai Uwata dama na sani ai,Mutum baza a Bari ya samu Mijin kirki ba me Dan abin hannunsa Ni wallahi sai na zaba na darje.
Takaici ne ya Kama Malam yace ai shike Nan Mu zuba Ni da ke sai na gani idan kece kika haife Ni Dan ubanki, laifin Uwarki ne ita ta lalataki,da sauri Hajiya ta Fado dakin tana nuna Malam da yatsa karka sake ambatar sunana,naji dama kana wani Zaginta ta Zama Fara tayi waye da waye ai Kai dama baka waye ba kolo ne,dama
Showing 75001 words to 78000 words out of 153479 words
Fuzail jikinsa ya jawo ta tare da kwantar da ita saman cinyarsa ya zame siririn mayafin nata Yana shafa gashinta me Matukar santsi da tsayi,Bayanta yake shafawa Yana lallashinta amma Taki yin Shuru ya rasa ma me zaice mata sai yace Oh Yanzu nasan Su Hajiya Herifatu an kusa karasawa,Shima Fuzail a wajen su Na'ima yaji suna Dariya suna ta nanata sunan Wai Hajiya Sharifatu itace tace sunanta Herifatu,Manal ba shiri ta saki Dariya tace wannan gidan naku Allah munafukai suna da yawa waye ya fada maka?,Hawayen nata ya goge Mata da hannayensa Yana cewa I love you,Wasa ta shiga Yi da botin din Gaban rigarsa, ya furta Kawai Dan Kinga su Annatu sai ki fara yiwa mutane kuka,Manal Tace Hmm Kai dai Bari Saniyata ce Annatu tace tana can ranga ranga Bata da lafiya Saura kadan ta mutu Kuma Dan Busuru na ya kasa an siyar da shi,Fuzail Kansa ya nuna tare da furta ai ga wani Bunsuru kin samu sabo dal,Baki Manal ta Bude tana sheka Dariya tace ka zagi kanka ba ruwana,kanta ya kifa a cinyarsa Yana kallon shashin wuyanta ta baya zuwa kafadunta yanda gashi ya kwanto a keyarta yala yala,iya ta bayan keyar Manal idan ka kalla kasan me gashi ce ,Shafawa ya dinga Yi a hankali Yana yawo da Yatsunsa a saman keyarta zuwa wuyanta,kamar Wasa sai tayi bacci Kawai Bata sani ba,Bai tashi ba ya zauna a Haka tana cinyarsa ya gyara Mata kwanciya Kawai taci gaba da baccinta me dadi,Shi Kam sai Yan tabe tabensa yake a jikinta,Ganin baccin nata yayi nisa sai ya kwantar da ita a tsakiyar bed sabo da Kar Ummi ta fara sintiri,Sanyin ac ya rage Mata tare da lulluba Mata blanket sannan ya lallaba tare da barin sashen nata gaba Daya.
Wani Driver daban ya dauka ya kaishi Guess House a can yayi baccinsa shima sai Magriba ya dawo gidan Bayan yayi Sallar Magriba,Manal kuwa Sallar la'asar ce ta tasheta tayi Sallah ta sake cin abinci sannan ta jawo Littafan Boko dinta ta karanta abinda ta Gane Wanda Bata Gane ba ta Kira Yaya Yazed ya Mata bayani,Tana Gama na Boko ta Koma Karatun Qur'ani abinta har Magriba sannan tayi Sallar Magriba ta shiga wanka.
Fuzail Kuwa Yana dawowa Ummi ya samu a palonsa na kasa tana kallo,a ransa yace na shiga dubu ma ba Tara ba,Zama yayi a gefenta bayan ta amsa sallamarsa ta kalle shi tare da furta daga Ina? Naje part din wannan Yarinyar dazu Naga tana bacci,Wai Bata da Aiki sai bacci ne? Fuzail Baki ya tabe tare da furta Ina Zan sani matar da ko part dinta ban San kalarsa ba Taya Zan San tana bacci,ke kika damu da ita shi yasa kika San tana da bacci ma,Yayanta ma ya kirani a waya Wai yau da dare zata tafi gida acan zata kwana sabo da gobe suna da Exam Fuzail ya shiryo karya,Ummi Tace ban Gane daga kawo Amarya ta tafi gida ba akan exam ko da safe baza a kaita ba,wa zai kaita? ta Isa na kaita Ina ruwana idan zata tafi taje ke Ummi Nifa ba kauna ce tasa na auro ta ba Dan Allah ki daina min zancenta.
Ummi taji wani Dadi harda sakin murmushi tace day school za a tafi kwana gida? Fuzail yace tayi kwana dari ma ba damuwata ba,Ummi tana ta Jin Dadi tana sani take zancen dan taji yanda Fuzail ke nuna tsanarta karara a fili.
Ta sake cewa da kasa Driver na ya kaita,God for bid over my Dead Body Ace Driver din Uwata Guda shi zai dauki wannan kucakar da nayi asara a duniya,Ummi ta kurbi Lemon Jin Dadi taci gaba da kallon Film dinta suna Hira Sama sama,kafin kace Me Ummi duk ta bawa Cid dinta Umarni idan Manal ta tafi su bar part din kawai,Ana Yin Sallar Isha Manal ta shirya cikin Black Abaya ta shirya sosai Kamar gaske da katuwar Jakar ta wacce maza da Mata suna iya Daukanta ta rataya abarta zata Yi tafiya,Sallama sukayi da Masu kula da part dinta sai Nan da 3days zata dawo idan sun Gama Exam.
Direct Part din su Ameer ta nufa Allah yasa ba kowa bangaren Maman Ameer ta wuce sabo da Bata Nan ta tafi Abuja wajen yaranta da suke karatu a can,sabo da Manal ba Yar wani bace ba Wanda ke wani Bata tsaro, shi yasa take walawa a gidan, Ameer Yana jiranta ya nuna Mata bedroom a part din Mamansa ya fice abinsa.
A ciki Manal taga kayan kuyangi wata barmemiyar rigar yadi Silk green da zani red,Kayan jikinta ta cire ta maida cikin Jakarta irin ta matafiya Wanda zata ci kaya kala Uku zuwa biyu ta zamani,Sosai ta shirya tsaf cikin kayan,Wata bakar safa ta saka a kafafunta da Hannayenta,ta saka Hijab Green sai ta sa Nikaf Baki Wanda Idonta Kawai ake gani,idon ma Bata barshi ba sai da ta sa farin glass karami, ta fito tsaf ba Wanda ya Isa ya Gane Manal,Ameer tuni ya karbi jakar ya tafi part din Fuzail Direct ya Shiga ya gansu tare da Ummi suna Hira,Ummi ta kalli Ameer tana murmushi ta furta abokan juna,abotarku tana birgeni Ina zuwa Haka da wannan jakar katuwa? Ameer murmushi ya saki tare da cewa wasu dinkuna ne nawa na karbo bana so a taba min su shi yasa na kawo Nan Zan ajiye Yana furta Haka ya haura sama tare da shiga bedroom din da aka tanadarwa Manal Wanda Ummi Hankalinta bazai Kai Kansa ba bare ta shiga,Bata taba shiga dakin ba,jakar ya boye ya fita yayi tafiyarsa a she ta Kofar kitchen ta can baya ya budewa Manal yanda zata shigo ta kitchen tunda kofa biyu ce.
Manal Fitowa tayi tana tafiya a nutse kanta a kasa,ji tayi an finciko Rigarta tana Juyawa taga wata Kuyanga ta washe Mata Baki tace Balkisa kin dawo? ai sai yanzu kika dawo daga wajen Da'awar Taki ta Yan Izala? Balkisa Ina gargadinki wallahi ki rage sa Nikaf din Nan jibi yanzu abun naki ya girmama yayi tsamari harda safa bakake kike sawa wallahi ki kuka da kanki Balkisa Kar labari ya Kai kunnen su Jakadiya zasu iya sanarwa sarki Kin Fara tafiya cikin gari Da'awa kina mace,Manal ta gyara Yar muryarta tace wallahi Sabon Malami Muka samu me zafi? Kuyanga ta jinjina Kai tace da anyi magana kice kunyi sabon Malam wallahi Balkisa ki kiyayi kanki,ke kadaice me addini dalla muje part din Ta Brazil ta samu Aiki,Gaban Manal ya yanke ya Fadi Jin part din Ummi za a jata,Duka Kuyangar ta dadawa Manal a gadon baya me shegen zafi Tace dalla Kamar Baki Sanni ba kawarki ce fa Sailuba ya kike min wani Kamar Baki Sanni ba,Manal hayyacinta ta dawo tace muje Kawai,Sailuba tace Balkisa lafiya Kuwa yau Anya? Ko dai haddar Hadisin ce Baki Kai dai dai ba? Manal tsoron Kar a kamata yasa ta fashe da kuka sosai,Sailuba ta tsaya tare da sakin Baki Tace yau me Zan gani me ya faru? Ko Fyade aka Miki ne?Manal ta girgiza Kai Wai a'a,to ko zaneku aka Yi yau a makaranta? Manal tace ae kawai,Baki Sailuba ta Bude tare da cewa da girmanku? Manal tace Wai sabon tsari aka kawo,Sailuba ta dinga dariya Tace maganinku kenan da nacin karatun bala'i Kun girma ma baza ku hakura ba,karatun Nan Kun samu na Sallah Dana zaman rayuwa ku hakura kunki ai sai kuyi ta Yi muje ta fisgi Hannun Manal suka tafi.
Suna dosar part din Ummi sai ga Balkisa ta asali ta fito itama Kuwa da Nikaf Amma ba safa gata tana da haske itama,Allah yasa Balkisa ta asali aka kwala Mata Kira ta juya da gudu,Sailuba tace a'a ya nake hango Kamar Balkisa Kuma? Da sauri Manal tace ba ita bace Yar uwata ce,Sailuba tayi Dariya tace na manta fa kina da kanwa ai wallahi Kowa Yana fada Kuna Kama da Saddiqa kanwarki,Manal Gaba Daya ta hada zufa a ranta Tace Wato a gidan Sarki babu kwashe kwashen da babu sabo da yawan mutane kowa kace sai a samu a gidan.
Suna shiga part din Ummi Suka ga komai nata na Larabawa ne a ciki ka rantse gidan Larabawa ka shiga dake balarabiyar ce.
Tana zaune ta warware gashinta har kusan Mazaunanta tana yatsina tace Zo ku gyara min gashina,Tsoro ya Kama Manal,Ummi ko kallonsu Bata Yi ba Tace Daya tazo ta wanke min kafa Daya ta gyara gashin kuyi sauri Shopping Zan fita na samu time tunda Yar Iskan Yarinyar can ta tafi school Allah ma yasa sai Nan da 3days zata dawo mutum ya samu yayi bacci a nutse.
Gashin Ummi Manal ta Kama tana Dariya a ranta Suruka da gyara gashin surukarta abin kunya,gashi da Ummi tasan Manal ce zata taba Mata gashi da taci ubanta Amma Ummi har da mikawa Manal Mai wani color Tace Fara shafa wannan,Manal ta ta zare Safar Hannunta ta karba ta fara shafe Kan Ummi tana taje shi a hankali harda wani lailaye Mata gefen goshinta,Ummi Tace kin iya gyara gashi ba irin wasu ba Rannan Kamar zasu tsige min fatar Kai,wata shegiya ma Kamar tana cire min kwarkwata Haka ta dinga min sai da nasa aka Zane shegiya daga yau ke Zaki dinga gyara min gashi,Zan dinga sawa Ana kiranki,Manal tayi murmushi cikin Nikaf Tace ba damuwa,Ummi Ashe tana surutu idan jininta ya hadu Dana mutum tace sai naji kin shiga Raina ko Dan kinyi shigar irin tamu ne ta Larabawa oho,Kin birgeni Haka ake son mace ta dinga suturta jikinta,Manal a ranta Tace sai kace ita suturta nata takeyi duk uban kwalliyar da take sha.
Mu a kasar mu Can Arab site bafa Brazil ba,Brazil Latin ne Business ya kaimu Ina fada Miki a bangaren Arab irin su Sa'audiyya Ummi harda wani kalkala,kin gane? Manal Tace ae to mu duk Haka muke shiga ba irin Nan ba a fito da kirji waje ba,Haka Zaki ga Mata da damatsa a waje wasu ma damatsan nasu ba kyan gani kamar na maza wahala da daukan kayan nauyi yasa duk sun Zama irin na maza Chaiiii Ummi ta furta tana yatsina,Sailuba tana ji tana ta faman wankin kafar Ummi,Ummi tana cewa shi yasa bana son Dana ya auro min Yar Nan,musamman Wanda Basu da kudi Kai sai suzo suna Kai maka sunan yaro wajen Malam sabo da suci kudinsa,Dan Matsiyata ba abin a jawo shi jiki bane,Bai iya cin arziki ba,Manal tace wasu ba,Amma wasu Zaki gansu masu hankali,Banda surukata da Fuzail ya kwaso min gidansu ba tarbiyya,ban so ma Dana ya fiye son mace sabo da zata kwace min Dana Ni Dana Sha wahalarsa,Manal tace uhm ai na hangota dazu ta fita,Baki Ummi ta tabe tare da furta ai na tsaneta Yarinyar da ganinta idan Dana yana Muamula da ita zai so ta da yawa ne ta kwace min yaro na,shi yasa bana hutawa banso suna haduwa Kar ma ya sota,Allah yasa ma ba sonta yake ba,Nan gaba zai sake ta kowa ya huta,Yana sakinta Zan tafi Brazil,yanzu lallabashi nake Yi ya saketa kawai da wuri sai na tafi.
Sailuba sabo da Neman gindin Zama harda cewa Nima Bata min ba Sam,ta fiye ji da Kai munje ganinta part dinta sai wani basarwa take ita a Dole matar Fuzail,tana da kyau amma dai hmm ta wani tabe Baki,Ummi tace kyau ba shine aure ba ai,ka auri mutum Dan kyau ai ba birgewa bane Matukar mutum baida Hali na kirki,Ni Kam koma tana da halin kirki ba ruwana bazan so ta ba,Manal mamaki takeyi Wai dama Haka Ummi ke da labari har ta kula Bayi suyi surutu Ashe dai ita take wulakantawa sabo da Bata kaunarta.
Bayan sun Gama zasu tafi Ummi ko Sannu babu Haka ta Mike tare da haurawa sama,Sailuba ta kalli Manal Tace matar Nan fa kamar me Aljanu Haka take Watarana kirki Watarana rashin mutunci muje Kawai,Manal Tace bana Jin Dadi tafiya zanyi Zan dawo fit ta fice ta bar Sailuba,tana Fitowa Nan ma wata Dattijuwa tace yawwa Balkisa tayani kaiwa Yarima Fuzail abinci sashensa Umminsa ce ta damu mutane a Kai Masa abinci kin gansu sunfi kala biyar Wai duk shi zai ci yau,Manal tayi Dariya a ranta tasan sabo da ita aka ce a kawo.
Wani Basket ta dauka Suka tafi da Dattijuwar tiryan tiryan amma jaraba kafin Manal su karasa Ummi ta fito ta wuce su ko gajiya kafafunta basa Yi da sintiri zuwa part din Fuzail
Manal suna shiga taga Angon nata sanye da 3qtr silver da Riga Armless fara,yayi mugun kyau Yana Zaune a nutse cikin kujera,Suna Shiga ya Gane Manal sabo da Safar da ya gani wata Designers shi ya siyo su da hannunsa, ta cikin glass ta kalle shi ta kyafta Masa Ido,Dattijuwar tuni tayi waje da sauri sabo da aikin Dake gabanta,Ummi ce ta shigo tana cewa zaka rakani Shopping din ne? No Ummi bazan iya fita ba yanzu na gaji,dama kin fada min a waya Kawai ba sai kin Zo ba,ki dinga hutawa Ummi,Manal mikewa tayi Kamar zata tafi a tsawace yace ke Baki Yi Serving Dina ba Zaki tafi,Ummi Tace Allah sarki tana da kirki itace Nasa yanzu ta gyara min gashi,Fuzail ya zaro Ido tare da furta wannan kazamar Yana Nuna Manal,Manal murmushi tayi a boye Wanda shi kadai ya gani,Ummi Zama tayi a palon ta juyawa Kofar kitchen Dake palon baya,Manal ganin sai Bayan Ummi take gani Fuzail Yana cewa Shiga kitchen ki kawo plate da cups,Ganin Ummi Bata kallonta Allah yasa kujerun Dole sai dai ka Juyawa Kofar kitchen baya,Manal tana ganin Haka ta juya tana tafiya ta dage Hijab din sama tana wani juya Mazaunai,Fuzail ya manta ya wani washe Baki har da yin dogon wuya,Ya kafe saitin Manal dake tafiya Yana kallon Hips,a gabansa Kuma suna facing juna da Umminsa.
Ummi Tace Kai Kuma lafiya? Me kake kallo kana dariya? Da sauri ya Bata Rai yace Allah wancen ac din na kalla Kawai tana birgeni Ummi Ac tayi a rayuwa Allah yayi wata baiwa a can, na tuna wani bakauye da yaji sanyin ac shima yace Ras dani,Murmushi Ummi tayi Tace ai mutanen Kauye sai su, amma sai kace wani abin kirki wacce Kalar ac ce baka gani ba sai wannan ko matar taka ta fara koya maka kauyancinta ne? Fuzail ko Maganar Ummi baya saurara yace Uhmmm Kawai yana daga Kai sama Yana hango Manal.
Manal tana shiga kitchen sai ta tsaya a bakin Kofar ta juyo suna kallon juna da Fuzail girgiza tayi tana Dariya marar sauti yanda sai Wanda ya kalleta shi zai gani,Fuzail Yana kallo ya Sosa Kansa sai ya jawo wayarsa yasa ta a flymode sannan ya Kama Wayar karya yanda Manal zata ji yace barni Haka Dan Allah kar muyi kaca kaca da Kai anjima,Ummi Tace Hala Ameer ne? Fuzail yace ae ai kin San sai shi,Manal ta tsaya sai magana take yiwa Fuzail da yatsu da hannalaye da Baki,plate ta dakko da komai ta sake tsayawa a Kofar kitchen ta fara tsalle tsalle yanda ba Wanda zaiji sautun kafarta,Fuzail Yana ta kokarin danne dariyarsa,nutsuwa tayi sannan tazo tayi Serving dinsa sannan Ummi tace ke muje ki dakko min Kaya a Mall,Fuzail da sauri yace da aikenta zamuyi Ni da Ameer ki tafi da wata,Ummi tana son danta ba musu Tace to ta tafi abinta zuciyarta wasai Manal ta tafi ta huta na wani lokaci.
Farida sababbin kawaye ta samu Yan wanka,Gaba dayansu su Uku zuwa suke Ana musu Allura me da fari da kiba,Walida ita ce Suka fi shiri da Farida,Walida itace ta koyawa Farida yawace yawace yanzu basa Zama kullum suna gantali a gari a Haka zasu samo mazajen aure masu kudi,Cikin lokaci kadan Farida ta fara komawa wata baturiya itama ta Sha Allura,Malam gajiya yayi ya Kira Farida yace ke Dan Ubanki kema Kwailin din kika shiga Yi? Kalli Fatarki duk kin kankareta da mayamayan banza,wallahi ki shiga hankalinki Baki da Aiki sai yawo da shigar banza,ga kanwarki can tana zamanta a dakin mijinta asirinta a rufe ke kince sai me kudi wallahi ki fito da Miji ko wallahi na zabo Miki da kaina,Farida da fitsara Tace to Ni me nayi Kawai dai ka tsaneni,Ni duk anbi an tsaneni a gidan nan,babu me kaunata sai Uwata dama na sani ai,Mutum baza a Bari ya samu Mijin kirki ba me Dan abin hannunsa Ni wallahi sai na zaba na darje.
Takaici ne ya Kama Malam yace ai shike Nan Mu zuba Ni da ke sai na gani idan kece kika haife Ni Dan ubanki, laifin Uwarki ne ita ta lalataki,da sauri Hajiya ta Fado dakin tana nuna Malam da yatsa karka sake ambatar sunana,naji dama kana wani Zaginta ta Zama Fara tayi waye da waye ai Kai dama baka waye ba kolo ne,dama
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26 Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52