dauki abinda zata iya ci ta bashi ledarsa tace gashi,Sai lokacin ya dawo Hayyacinsa ta maida kofarta tare da kullewa abinta,Bedroom dinsa ya wuce Yana Shiga ya fada saman bed dinsa tare da lumshe idanuwa ya dafe Kansa yace mutum da matarsa baza a Bude Masa kofa ba,Ina sonta fa na aureta Amma sai yanga take min,me take so? Ni me nayi Mata ne Wai? Kamar Bata so na ta aureni,Mikewa yayi ya sheko wanka tare da Gabatar da Nafeela Bai iya cin komai ba hankalinsa da tunaninsa Yana Kan Amarya Haka ya kwanta.
Kasa bacci yayi haka itama bangaren Raheela Bayan ta Gama cin abinta bakinta ta wanke ta kwanta sai ta kasa bacci tana faman tunanin Angon nata irin yanda take sonsa da yawa abin har tsoro yake bata.
Yazed Kuwa kasa hakura yayi ya jawo wayarsa tare da tura Mata message Kamar Haka
Wifey ko kinyi bacci?
Wayarta taji karar shigowar message ta saki murmushin Jin Dadi sannan ta Masa reply da
No...kallo nake Yi.
Murmushi ya saki tare da cewa Yanzu ko Hira baza ki Bari muyi ba first night Guda?
yeah ta bashi amsa kawai,Ya tura Mata Alright na kiraki a waya?
Idan kana so ba Tace,ai Kuwa sai ga kiransa kirrrrrrr......sai da ta tsinke ya sake Kira sannan ta dauka tare da lankwashe Murya Tace Hello, wani Dadi yaji yace kinci abincin? tace ae,Good Girl inji mage ta tace,Dariya ya Bawa Raheela Wai bashi yace ba mage ce ma,Bari muyi Video call ki ganta dazu aka kawo min abata gidan Nan,Raheela Tace okay,Video call ya Kira tare da hasko Mata magen tana cin nama kusa da kafarsa a kasa,Raheela tace na ganta bata muyi magana sai na Mata godiyar yabona da tayi abinci take ci Baki gani ba,Raheela tana sani Tace wash....da sauri yace lafiya? tace ulcer ta ce ta tashi kirjina ciwo yake under ma ribs cage,Sannu tana yatsina Fuska ta Danna Breast dinta tana wani Nishi Kamar suna sex Wai duk cuta ce,Yazed Zaucewa yayi gaba Daya ya rasa inda zai saka Kansa yace ki Bude kofar Nan nazo na duba ki,Raheela tace no Zan Sha magani yanzu,Ana ganin nipples dinta ta rigar,Kamar zaiyi hauka Haka yaji wannan dalilin yasa ya kashe wayar tare da balbale yar magensa da masifa ai duk kece Kika jawo min dalla fita ya Fisgi mage tare da Bude kofarsa ya wulullukota waje ya banke kofa Yana masifa,yace na rasa me Wifey take so na mata,Ni Wai me nayi Mata ta tsaneni Haka?
Ita kanta Raheela sai ya Bata tausayi ta dinga dariya sannan tayi Addua ta kwanta bacci me dadi yayi gaba da ita,shi Kuwa da kyar ya iya rumtsawa ranar.
Bangaren Farida Kuwa sai washegari wurin 12 Belloti yace suzo ya Gaida su Hajiya sai su tafi Kano,Haka Kuwa akayi ba Wanda ma ya tambayi Ina taje tunda aka ganta tare da mijinta,Sai da Belloti ya gaisar da kowa har da bawa Annatu dubu goma,Ita ma Hajiya 10k,Kishiya 5k,Farida tattara kayanta tayi Suka musu Sallama zuwa gidan Manal Suka sake ganin Jaririya Suka tafi abinsu sai Kano ta dabo.
Tanko da Amaryarsa Islaha suna ta cakaki su biyu rak Amma Kamar mutane da yawa ne a gidan,Islaha tace Yeeee Wasa ya Kare tare da kashe tv game din da suke Yi tana cewa yanzu nice Yar jarida na Zama Yar jarida zanyi Hira da Kai a gidan Tv, Tace ko zamu iya Jin ta bakin Alhaji T&k Wanda aka Fi sani da Tanko wanne irin gwagwarmaya ya Sha a rayuwa?
Tanko harda gyaran Murya tare da furta ehem gaskiya ba karamin gwagwarmaya na Sha ba sabo da har kanzo naci Suka kwashe da dariya,yace an taba kulleni na Sha Bulala dari sabo da Rashin ji na,Islaha sai Dariya take Tanko Yana ta Mata soki burutsu,Tace ko zamu iya Jin wacce Nasara ka samu a rayuwa? Tanko yace babbar Nasara ta itace na taba Zane Dan sarki Guda da hannuna sakamakon Bamu San shi bane wannan ma wata Nasara ce suna ta dariya sabo da munafuki Ameer ne ya fadawa Tanko a boye sun Zane Fuzail Basu Sani ba,Islaha Tace ya akayi ka hadu da Matarka? Ko zamu iya Jin irin yanda Alhaji T&K ke son matarsa?
Tanko yace Yo a Napep Mana na tafi Neman auren wata wacce nake sa ran Zan aura sai Kuna cikin ikon Allah a hanyar na hadu da wacce tafi waccen komai,Ina sonta da yawan da yafi gashin tinkiya musamman sabo da kyawawan halayenta gata Pepper soup me dadi idan Ina ci bana so Gari ya waye,Islaha ta rufe Ido tana Dariya, Tanko yace shima Yau muna dauke da babbar bakuwa Wato Hajiya Islaha Me farfesun Dadi wacce ake wa lakabi da an Isle Isle suna ta uban dariya da Hayaniya Islaha tace sunkuya kayi min doki doki,Tanko ya duka ta Haye sama Yana tafiya da rarrafe a saman carpet, Badi'at Amaryar Ameer ta shigo tana cewa Baki kuka Yi ne Haka,Islaha an matse cikin kana Nan Kaya wando legins da rigarta me dogon Hannu Fara gashin Nan ya Sha gyara,Sannu da Zuwa Aunty cewar Islaha Kamar babbar mace mamakin da Badi'at take kenan Yara kanana Wanda Kannenta ne na wajen Uku sun fita iya sakin jiki da Miji,ita har mamaki suke Bata Basu kunya,ita me yasa ta kasa ne har yanzu sai tayi ta Jin kunya da tsoro,gaisawa sukayi da Tanko Islaha ta kawo Mata lemo da snacks,Badi'at tace kwashe snacks Ni Abu me yaji nake so me zanyi da snacks,Islaha tace ganin ku Yan Abuja ne ai shi yasa Naga sai Zaki da maiko,Tanko yace Nima nayi tunanin hakan,aka kawowa Badi'at wani potatoe balls yaji nama da kwai,Badi'at tace a ranta Yara da iya abun duniya Ni yaushe ma na iya wannan abin dole na tashi tsaye
Tana kallo Islaha ta zauna daram a Cinyar Tanko Tanko rada ya Mata tana kallonmu fa,Islaha ba sirri tace ai itama tana Yi Aunty ai itama ta fimu su da suke Yan Abuja,Badi'at tayi Dariya tana cin abinta Tace kin dameni da Abujan Nan sai kace kasar waje,ke da Manal Haka kuke ce min wlh Zan Rama ne Komai nayi kuce Yar Abuja,Manal fa sun dawo kije ki gano jaririya me kyau wlh,Islaha Tace suna dawowa muka je ai da shi mun gano Baby,Badi'at tace Nima naje ai Ameer tun suna asibiti yake sintiri,Suna ta Hira Tanko ya tashi ya fice ya bar Islaha da Badi'at suna Hira.
Abokan aikin Tanko duk inda Tanko ya gilma sai sun Masa tsiya yayi kiba da haske,har ya gaji ya daina ma maida musu martani.
Manal Kuwa tunda Suka dawo Yan Uwa da abokan arziki suke sintirin zuwa ganin Baby,kaf Yan Uwan Fuzail ba Wanda bai je part din prince ba dama tunda Suka dakko Manal Part din Fuzail aka kaita tare da Hajiya Sharifa, sunyi Niyyar komawa part din Manal Prince yace su zauna Kawai a Nan ga rooms Nan barkatai,Maimartaba ma da kafarsa ya taka yaje ya gano jikarsa Yana murna,Gab da Magriba sai lokacin mutane Suka tafi ba kowa sai Hajiya Babba,Hajiya Sharifa da Kuma Wasu kuyangin Suma Manal sallamarsu tayi kasancewar Prince Bai son taron masu Aiki,suna Gama Mata abinda zasuyi tace su tafi,dakin Fuzail ne kadai da kanta tayi kokarin gyarawa,Hajiya Babba murmushi tayi Kawai tace kinyi kokari Manal Haka ake son mace da karfafa jiki jiya Kika Haihu yau gashi harda gyara dakin miji Haka ake so kin birgeni wlh bana son mace me son jiki,Manal ta dakko room freshner da turarukan wuta masu shegen kamshi ta haura sama har toilet din Me gida sai da ko Ina ya dauki uban kamshi a saman prince.
Hajiya Babba da kanta tayiwa Baby wanka aka shafe ta da mayukan jarirai,Kayan da za a saka Mata Manal ta dakko wata pink rigar Mata da wando masu Dan kauri Tace a saka Mata wannan,Hajiya Sharifa ta watsa Mata Harara tace ke Wai Allah da yayoki Baki da kunya Yar fari ce fa, Hajiya Babba tana Dariya tace ai yanzu an daina wannan Hajiya Sharifa,sai da ta shirya jaririya tsab kayan ma Sai da Manal ta shafesu da turaruka,Sallah tayi sannan ta yiwa su Manal Sallama ta tafi,Hajiya Sharifa har da godewa Hajiya Babba,bayan Manal tayi wankan towel tunanin Hajiya Sharifa ai ta Gama wanka Haka zata kwanta ganin Manal da shigarta me kyau cass da ita,Ana yin Sallar Isha sai taga ta Shiga wani sabon wanka ta fito tana kamshi daure da towel har gashin an sake wanke shi,Hajiya Sharifa tace Sannu kwaduwa sarkin ruwa,Manal tace kawota na Bata nono Kar tayi bacci ta dameni cikin dare,Gashinta ta daure da towel ta zauna harda saka Hijab Kar a kallar Mata Nono a ciki ta saka Baby tare da Bata ta Sha ta ko shi,sannan ta mikawa Hajiya Sharifa ita,ta karbeta tana cewa tun safe Banga prince Chami na ki ya dawo ba,Manal tayi Dariya tace prince Charming fa Ni kadai nake fada Masa Anty,Kuma ba Chami ake cewa ba, Nan da 15mnt Zaki ganshi ai munyi waya.
Hajiya Sharifa nama ta jawo taci ta koshi ga nama Nan kala kala ake kawowa,su fruits, abinci lafiyayyu duk Manal ba Wani ci take ba amma Hajiya Sharifa komai ci take da maganin zawonta kusa idan taci taji alamar cikinta zai rude sai ta Kora maganinta.
Tana kallo Manal ta busar da gashinta da handdrier ta gyara shi Yana sheki da kamshi harda Hairspray ta fesa ma gashin bayan ta shafa body lotion, English gown ta zabo Wata doguwa fitted me gajeren hannu Yellow and Red,Hajiya Sharifa tana kallon rigar yanda ta fito da shape din Manal ta ko ina,ta sheka kyau,Hajiya Sharifa Tace yau Nahi he kace ba ke Kika Haihu ba,karfa kisa ya kasa Hakuri wlh kije ki jefa shi a sha'awa bayan kina jego yaje ya hadu da wata budurwa ta lalata Miki shi,Manal Tace ba Wani Abu sai dai dama can Idan Dan Iskan Ne amma ai akwai hanyoyin da zai gamsu ba tare da anyi komai ba,Hajiya Sharifa harda shewa eheheheeee Ahayye lallai Yarinya Manal....Yar hekara hya bakwai zuwa hya takwas auren bara ke kike fadar Haka lallai duniya tazo karhe ayi mugani.
Manal tana Dariya ta Gama tsara kwalliyarta a Gaban mirror ta Mike tsaye tana kallon kanta Tace wa zai ce na Haihu wa ma zai kalle Ni yace Ina da aure? Alhmdllh,Hajiya Sharifa tace to wani kokari Kika yi akan kin Haifo wannan Yar ficikar? a nakudar me kika Yi he kuka da abin kunya an Gama zagin Miji za a koma wallahi ki kiyaye Wato har kin manta wahalar da kika hya ko?
Suna Haka Fuzail ya shigo da Sallama ko Ina an kalkale shi tas,dakin da suke ya shiga tare da gaisar da Hajiya Sharifa,tace an dawo kenan yace ae Sannu da gida ya dawainiya? Alhmdllh ai mu Kam sai godiya tunda nazo nake ta cin kaji nake ta cin nama daban daban daga wannan sai wancan Kai gaskiya gidanku yayi,Haka nake son gida Inga girki Yana sauka Akan lokaci,kaga Yarima nifa Dan Tani Alqur'an idan naje gida to Indai za a kawo min girki to wallahi Kar ma matar gidan ta kulani,Kawai ta kawo girkin ta koma dakinta ta barni yafi ta hanani abinci ta zauna muyi ta surutu Ina hamma, ai kafin na koma Kauye inaga sai dai nayiwa Alhaji sa'idu waya kafin na koma a Sara min kofa a sake fadada min ita Kar tayi min kadan,Dariya Fuzail yayi yace to kiyi ta ci da yawa,yo ai ba he ka fada ba Dan Nan.
Manal jaririyar ta karba ta mikawa Prince abarsa ya dorata a kafadarsa tabi bayansa zasu tafi Princes ya kalli Hajiya Sharifa yace He da Safe Yana boye Dariyarsa,Manal ta dokeshi a kafada tace zamu hadu wlh zaka sani,ita Hajiya Sharifa Bata Gane ba tace to Allah ya tahe mu lafiya.
Tana Jin Prince yace da Manal muje ki huta yau nono na zata sha,Dariya Sukayi kasa kasa suke hirarsu, Hajiya Sharifa tace ku dai ba kunya ba komai Yar fari Guda,sama Suka haura Manal tana tafiya a hankali,suna shiga ciki yaji kamshi na musamman wannan karon ma ya banbanta da sauran kamshin da yake ji,Manal ce ta siyo wasu turarukan na daban masu tsada ji tayi kamshin ya Mata,wata nutsuwa yaji sai kace sabuwar Amarya gaba Daya tsarin dakin nasa an canja inda komai yake an canja musu position yayi kyau sosai, bedsheet sabo Dan gaske kallonta yayi yace duk yaushe aka kawo wannan? Manal Tace nice na siya abina,sai kace sabon Ango an Haihu tsaftar sai ta karu? Dariya tayi yace Haka ake so ai a dinga ci gaba kullum ba baya ba,Ni me sa'a ne thanks, a kawo min abinci yunwa ya Furta tare da Zama a gefen bed din Yarinyar tana jikinsa,waya Manal tayi aka kawo Masa chips and pepper chicken sai tea da ruwa,Shi ya sauka ya karbo abincin a kasa yazo yaci abinsa ya koshi sannan yayi wanka tare da Shirin bacci,Manal tace Yau Ina kaje ne Haka? da Ameer Muka fita okay ta furta,laptop ya dakko ya zauna Yana wani aikin,Manal ta kawo bed din jaririyar same color da nasu wani me shegen kyau ta saka a jikin bed dinsu komai ta kawo na bukata sannan ta haura saman bed din ta kwanta kafin kace me baccin gajiya ya kwasheta.
Shima Baby ya kwantar a bed dinta tare da kashe light ya haura saman bed ya kwanta tare da yin adduoi,baccinsu yayi nisa Jaririya Bata Yi bacci ba 12am ta dinga tsala ihu duk cikinsu ba Wanda ya tashi,tayi kuka har ta gode Allah,sai can sannan Fuzail ya iya farkawa,tashi yayi yaje ya kunna haske tana ganin haske sai tayi Shuru,Yana kashewa ya koma ya kwanta kenan ta sake sakin kuka,wannan lokacin da ya kunna hasken Bata Yi shuru ba,Haka ya dauketa ya dinga jijjiga ta Taki yin Shuru,yayi yayi Taki hakura ga Manal ko motsi Bata Yi ba,da yatsa ya nuna Mata Manal yace Mummy bacci takeyi sai kin tashe ta?kiyi Shuru,Jaririya taki yin Shuru, Wajen Hajiya Sharifa ya tafi da jaririya yana buga kofa ta bude yace gata taki yin bacci sai kuka,Ina Manal din ta Bata ta Sha Mana,bacci takeyi ba'a tashinta kanta zai iya ciwo,wannan Yarinya zata jawo tun tana jaririya na fara marinta, masifa Hajiya Sharifa ta shiga Yi Ni na kasa Gane muku,kaje ka tasheta Mana kana ganin kukan kasan na yunwa ne,Wannan Yar ficikar zaka Mara? tafiya yayi sama da Niyyar tashin Manal Yana zuwa cikin rada yace Sunshine.... Sunshine....Baby.....Baby Manal......Shuru sai ya dawo wajen Sharifa yace Taki tashi,baccinta yayi nisa,Hajiya Sharifa tace muje Ni na tasheta da kaina tunda Bata da hankali,Tafiya Suka yi tare da Sharifa tana zuwa ta rufe Manal da duka tashi Dan Ubanki Mahaukaciya yarinya tana uban kuka kina bacci idan bakwa sonta ku kaita gidan marayu Mana,Manal ta farka a tsorace da muryar bacci ta Furta Ashe fa Ina da 'ya,Jaririyar ta Mika Mata tace Bata ta Sha,da Magriba fa aka Bata yanzu 12:30 ai taci abincin darenta,Wallahi kuka sake yunwa zata halaka yarku Kuna ganin dama kanta Kamar ludayin miya ba ruwana cewar Hajiya Sharifa tayi ficewarta.
Tana fita Manal ta kakaba Hannu zata curo nono ta saman Riga Prince yace No....karki Fara wannan ai rashin sanin darajarsa ne salon ki lalata shi Ni na rasa ba asararki,ki cire rigar Nan tunda Bata da zif,Ga yarinya sai ihu take har sai da ta cire Riga ta saka rigarsa me botin a gaba ta Bude sannan tayi Bismillah ta fara bata,tana Fara Sha tayi Shuru,Sai da ta Sha da yawa sannan ta juya ta Sha Dayan,Manal Gyangyadi ta shiga Yi zata saki Yar a kasa , Prince da sauri yace na shiga Uku 'yata ya taso ya tare wajen da sauri Manal ta Bude Ido yace Dan Allah ki tsaya baccinta yayi nisa kinga har tayi bacci Saura kadan ki jefar da ita,sai da yarinyar baccinta yayi nisa sannan ta kwantar da ita itama ta koma gadonsu Fuzail yace ko za a dawo da ita nan sabo ta danji duminki? to ai ba kyau ka sani Sai a sata a gabanki sabuwar Haihuwa ce idan tayi Yan satikai sai a maidata bed dinta,Dakko Babyn yayi ya dawo da ita Gaban Manal Suka kwanta.
Garin bacci Saura kadan Manal ta danne jaririyar Allah yasa Prince ya farka zaije toilet ya gani da sauri ya dauke yarsa tunda Manal kuruciya ta Mata yawa yana Fitowa a toilet ya maida Babyn gabansa bayansa,Cikin dare Manal ta koma ta makaleshi ta baya .
Yazed Kuwa washe Gari Bai tashi da wuri ba kasancewar bai samu bacci da wuri ba tunda yayi Sallar Asuba ya koma baccinsa,har Raheela ta fito tare da gyara ko Ina na gidan ya dauki sheki da kamshi tana Niyyar Shiga kitchen sai ga Afrah Wato Masatura da Abinci inji Hajiya, Raheela tace Afrah ce shigo Mana,Afrah Tace sauri nakeyi gyaran gida mukeyi ki Gaida Yaya ta juya ta tafi abinta,Raheela Tace na huta har Ina Shirin hada breakfast, Bedroom ta koma Ta da sheka wanka ta zauna ta tsara kwalliyarta me kyau ta shirya cikin wata atamfa sabuwar Riga da skert,tana Fitowa shima ya fito ya dauki wanka Yana sheki,kallonta ya Shiga Yi itama Haka ya fita ya Mata kyau yard din ya Masa kyau,Ina kwana Tace Masa da fara'a yace lfy Alhmdllh ya kika tashi Tace Normal,Hajiya ta Aiko da breakfast,kin huta da girki kenan tace wlh muje ka gani,tana gaba Yana binta a baya har Dining ya duba yaga Chips ne da doya da kwai ga tea da sauransu tana Buda Masa Yana Bayanta Kamar zai shige jikinta kirjinsa Yana gugan gadon Bayanta,wani Shock suke ji Dukkansu,Da sauri ta juyo suna facing juna a
Showing 141001 words to 144000 words out of 153479 words
Kasa bacci yayi haka itama bangaren Raheela Bayan ta Gama cin abinta bakinta ta wanke ta kwanta sai ta kasa bacci tana faman tunanin Angon nata irin yanda take sonsa da yawa abin har tsoro yake bata.
Yazed Kuwa kasa hakura yayi ya jawo wayarsa tare da tura Mata message Kamar Haka
Wifey ko kinyi bacci?
Wayarta taji karar shigowar message ta saki murmushin Jin Dadi sannan ta Masa reply da
No...kallo nake Yi.
Murmushi ya saki tare da cewa Yanzu ko Hira baza ki Bari muyi ba first night Guda?
yeah ta bashi amsa kawai,Ya tura Mata Alright na kiraki a waya?
Idan kana so ba Tace,ai Kuwa sai ga kiransa kirrrrrrr......sai da ta tsinke ya sake Kira sannan ta dauka tare da lankwashe Murya Tace Hello, wani Dadi yaji yace kinci abincin? tace ae,Good Girl inji mage ta tace,Dariya ya Bawa Raheela Wai bashi yace ba mage ce ma,Bari muyi Video call ki ganta dazu aka kawo min abata gidan Nan,Raheela Tace okay,Video call ya Kira tare da hasko Mata magen tana cin nama kusa da kafarsa a kasa,Raheela tace na ganta bata muyi magana sai na Mata godiyar yabona da tayi abinci take ci Baki gani ba,Raheela tana sani Tace wash....da sauri yace lafiya? tace ulcer ta ce ta tashi kirjina ciwo yake under ma ribs cage,Sannu tana yatsina Fuska ta Danna Breast dinta tana wani Nishi Kamar suna sex Wai duk cuta ce,Yazed Zaucewa yayi gaba Daya ya rasa inda zai saka Kansa yace ki Bude kofar Nan nazo na duba ki,Raheela tace no Zan Sha magani yanzu,Ana ganin nipples dinta ta rigar,Kamar zaiyi hauka Haka yaji wannan dalilin yasa ya kashe wayar tare da balbale yar magensa da masifa ai duk kece Kika jawo min dalla fita ya Fisgi mage tare da Bude kofarsa ya wulullukota waje ya banke kofa Yana masifa,yace na rasa me Wifey take so na mata,Ni Wai me nayi Mata ta tsaneni Haka?
Ita kanta Raheela sai ya Bata tausayi ta dinga dariya sannan tayi Addua ta kwanta bacci me dadi yayi gaba da ita,shi Kuwa da kyar ya iya rumtsawa ranar.
Bangaren Farida Kuwa sai washegari wurin 12 Belloti yace suzo ya Gaida su Hajiya sai su tafi Kano,Haka Kuwa akayi ba Wanda ma ya tambayi Ina taje tunda aka ganta tare da mijinta,Sai da Belloti ya gaisar da kowa har da bawa Annatu dubu goma,Ita ma Hajiya 10k,Kishiya 5k,Farida tattara kayanta tayi Suka musu Sallama zuwa gidan Manal Suka sake ganin Jaririya Suka tafi abinsu sai Kano ta dabo.
Tanko da Amaryarsa Islaha suna ta cakaki su biyu rak Amma Kamar mutane da yawa ne a gidan,Islaha tace Yeeee Wasa ya Kare tare da kashe tv game din da suke Yi tana cewa yanzu nice Yar jarida na Zama Yar jarida zanyi Hira da Kai a gidan Tv, Tace ko zamu iya Jin ta bakin Alhaji T&k Wanda aka Fi sani da Tanko wanne irin gwagwarmaya ya Sha a rayuwa?
Tanko harda gyaran Murya tare da furta ehem gaskiya ba karamin gwagwarmaya na Sha ba sabo da har kanzo naci Suka kwashe da dariya,yace an taba kulleni na Sha Bulala dari sabo da Rashin ji na,Islaha sai Dariya take Tanko Yana ta Mata soki burutsu,Tace ko zamu iya Jin wacce Nasara ka samu a rayuwa? Tanko yace babbar Nasara ta itace na taba Zane Dan sarki Guda da hannuna sakamakon Bamu San shi bane wannan ma wata Nasara ce suna ta dariya sabo da munafuki Ameer ne ya fadawa Tanko a boye sun Zane Fuzail Basu Sani ba,Islaha Tace ya akayi ka hadu da Matarka? Ko zamu iya Jin irin yanda Alhaji T&K ke son matarsa?
Tanko yace Yo a Napep Mana na tafi Neman auren wata wacce nake sa ran Zan aura sai Kuna cikin ikon Allah a hanyar na hadu da wacce tafi waccen komai,Ina sonta da yawan da yafi gashin tinkiya musamman sabo da kyawawan halayenta gata Pepper soup me dadi idan Ina ci bana so Gari ya waye,Islaha ta rufe Ido tana Dariya, Tanko yace shima Yau muna dauke da babbar bakuwa Wato Hajiya Islaha Me farfesun Dadi wacce ake wa lakabi da an Isle Isle suna ta uban dariya da Hayaniya Islaha tace sunkuya kayi min doki doki,Tanko ya duka ta Haye sama Yana tafiya da rarrafe a saman carpet, Badi'at Amaryar Ameer ta shigo tana cewa Baki kuka Yi ne Haka,Islaha an matse cikin kana Nan Kaya wando legins da rigarta me dogon Hannu Fara gashin Nan ya Sha gyara,Sannu da Zuwa Aunty cewar Islaha Kamar babbar mace mamakin da Badi'at take kenan Yara kanana Wanda Kannenta ne na wajen Uku sun fita iya sakin jiki da Miji,ita har mamaki suke Bata Basu kunya,ita me yasa ta kasa ne har yanzu sai tayi ta Jin kunya da tsoro,gaisawa sukayi da Tanko Islaha ta kawo Mata lemo da snacks,Badi'at tace kwashe snacks Ni Abu me yaji nake so me zanyi da snacks,Islaha tace ganin ku Yan Abuja ne ai shi yasa Naga sai Zaki da maiko,Tanko yace Nima nayi tunanin hakan,aka kawowa Badi'at wani potatoe balls yaji nama da kwai,Badi'at tace a ranta Yara da iya abun duniya Ni yaushe ma na iya wannan abin dole na tashi tsaye
Tana kallo Islaha ta zauna daram a Cinyar Tanko Tanko rada ya Mata tana kallonmu fa,Islaha ba sirri tace ai itama tana Yi Aunty ai itama ta fimu su da suke Yan Abuja,Badi'at tayi Dariya tana cin abinta Tace kin dameni da Abujan Nan sai kace kasar waje,ke da Manal Haka kuke ce min wlh Zan Rama ne Komai nayi kuce Yar Abuja,Manal fa sun dawo kije ki gano jaririya me kyau wlh,Islaha Tace suna dawowa muka je ai da shi mun gano Baby,Badi'at tace Nima naje ai Ameer tun suna asibiti yake sintiri,Suna ta Hira Tanko ya tashi ya fice ya bar Islaha da Badi'at suna Hira.
Abokan aikin Tanko duk inda Tanko ya gilma sai sun Masa tsiya yayi kiba da haske,har ya gaji ya daina ma maida musu martani.
Manal Kuwa tunda Suka dawo Yan Uwa da abokan arziki suke sintirin zuwa ganin Baby,kaf Yan Uwan Fuzail ba Wanda bai je part din prince ba dama tunda Suka dakko Manal Part din Fuzail aka kaita tare da Hajiya Sharifa, sunyi Niyyar komawa part din Manal Prince yace su zauna Kawai a Nan ga rooms Nan barkatai,Maimartaba ma da kafarsa ya taka yaje ya gano jikarsa Yana murna,Gab da Magriba sai lokacin mutane Suka tafi ba kowa sai Hajiya Babba,Hajiya Sharifa da Kuma Wasu kuyangin Suma Manal sallamarsu tayi kasancewar Prince Bai son taron masu Aiki,suna Gama Mata abinda zasuyi tace su tafi,dakin Fuzail ne kadai da kanta tayi kokarin gyarawa,Hajiya Babba murmushi tayi Kawai tace kinyi kokari Manal Haka ake son mace da karfafa jiki jiya Kika Haihu yau gashi harda gyara dakin miji Haka ake so kin birgeni wlh bana son mace me son jiki,Manal ta dakko room freshner da turarukan wuta masu shegen kamshi ta haura sama har toilet din Me gida sai da ko Ina ya dauki uban kamshi a saman prince.
Hajiya Babba da kanta tayiwa Baby wanka aka shafe ta da mayukan jarirai,Kayan da za a saka Mata Manal ta dakko wata pink rigar Mata da wando masu Dan kauri Tace a saka Mata wannan,Hajiya Sharifa ta watsa Mata Harara tace ke Wai Allah da yayoki Baki da kunya Yar fari ce fa, Hajiya Babba tana Dariya tace ai yanzu an daina wannan Hajiya Sharifa,sai da ta shirya jaririya tsab kayan ma Sai da Manal ta shafesu da turaruka,Sallah tayi sannan ta yiwa su Manal Sallama ta tafi,Hajiya Sharifa har da godewa Hajiya Babba,bayan Manal tayi wankan towel tunanin Hajiya Sharifa ai ta Gama wanka Haka zata kwanta ganin Manal da shigarta me kyau cass da ita,Ana yin Sallar Isha sai taga ta Shiga wani sabon wanka ta fito tana kamshi daure da towel har gashin an sake wanke shi,Hajiya Sharifa tace Sannu kwaduwa sarkin ruwa,Manal tace kawota na Bata nono Kar tayi bacci ta dameni cikin dare,Gashinta ta daure da towel ta zauna harda saka Hijab Kar a kallar Mata Nono a ciki ta saka Baby tare da Bata ta Sha ta ko shi,sannan ta mikawa Hajiya Sharifa ita,ta karbeta tana cewa tun safe Banga prince Chami na ki ya dawo ba,Manal tayi Dariya tace prince Charming fa Ni kadai nake fada Masa Anty,Kuma ba Chami ake cewa ba, Nan da 15mnt Zaki ganshi ai munyi waya.
Hajiya Sharifa nama ta jawo taci ta koshi ga nama Nan kala kala ake kawowa,su fruits, abinci lafiyayyu duk Manal ba Wani ci take ba amma Hajiya Sharifa komai ci take da maganin zawonta kusa idan taci taji alamar cikinta zai rude sai ta Kora maganinta.
Tana kallo Manal ta busar da gashinta da handdrier ta gyara shi Yana sheki da kamshi harda Hairspray ta fesa ma gashin bayan ta shafa body lotion, English gown ta zabo Wata doguwa fitted me gajeren hannu Yellow and Red,Hajiya Sharifa tana kallon rigar yanda ta fito da shape din Manal ta ko ina,ta sheka kyau,Hajiya Sharifa Tace yau Nahi he kace ba ke Kika Haihu ba,karfa kisa ya kasa Hakuri wlh kije ki jefa shi a sha'awa bayan kina jego yaje ya hadu da wata budurwa ta lalata Miki shi,Manal Tace ba Wani Abu sai dai dama can Idan Dan Iskan Ne amma ai akwai hanyoyin da zai gamsu ba tare da anyi komai ba,Hajiya Sharifa harda shewa eheheheeee Ahayye lallai Yarinya Manal....Yar hekara hya bakwai zuwa hya takwas auren bara ke kike fadar Haka lallai duniya tazo karhe ayi mugani.
Manal tana Dariya ta Gama tsara kwalliyarta a Gaban mirror ta Mike tsaye tana kallon kanta Tace wa zai ce na Haihu wa ma zai kalle Ni yace Ina da aure? Alhmdllh,Hajiya Sharifa tace to wani kokari Kika yi akan kin Haifo wannan Yar ficikar? a nakudar me kika Yi he kuka da abin kunya an Gama zagin Miji za a koma wallahi ki kiyaye Wato har kin manta wahalar da kika hya ko?
Suna Haka Fuzail ya shigo da Sallama ko Ina an kalkale shi tas,dakin da suke ya shiga tare da gaisar da Hajiya Sharifa,tace an dawo kenan yace ae Sannu da gida ya dawainiya? Alhmdllh ai mu Kam sai godiya tunda nazo nake ta cin kaji nake ta cin nama daban daban daga wannan sai wancan Kai gaskiya gidanku yayi,Haka nake son gida Inga girki Yana sauka Akan lokaci,kaga Yarima nifa Dan Tani Alqur'an idan naje gida to Indai za a kawo min girki to wallahi Kar ma matar gidan ta kulani,Kawai ta kawo girkin ta koma dakinta ta barni yafi ta hanani abinci ta zauna muyi ta surutu Ina hamma, ai kafin na koma Kauye inaga sai dai nayiwa Alhaji sa'idu waya kafin na koma a Sara min kofa a sake fadada min ita Kar tayi min kadan,Dariya Fuzail yayi yace to kiyi ta ci da yawa,yo ai ba he ka fada ba Dan Nan.
Manal jaririyar ta karba ta mikawa Prince abarsa ya dorata a kafadarsa tabi bayansa zasu tafi Princes ya kalli Hajiya Sharifa yace He da Safe Yana boye Dariyarsa,Manal ta dokeshi a kafada tace zamu hadu wlh zaka sani,ita Hajiya Sharifa Bata Gane ba tace to Allah ya tahe mu lafiya.
Tana Jin Prince yace da Manal muje ki huta yau nono na zata sha,Dariya Sukayi kasa kasa suke hirarsu, Hajiya Sharifa tace ku dai ba kunya ba komai Yar fari Guda,sama Suka haura Manal tana tafiya a hankali,suna shiga ciki yaji kamshi na musamman wannan karon ma ya banbanta da sauran kamshin da yake ji,Manal ce ta siyo wasu turarukan na daban masu tsada ji tayi kamshin ya Mata,wata nutsuwa yaji sai kace sabuwar Amarya gaba Daya tsarin dakin nasa an canja inda komai yake an canja musu position yayi kyau sosai, bedsheet sabo Dan gaske kallonta yayi yace duk yaushe aka kawo wannan? Manal Tace nice na siya abina,sai kace sabon Ango an Haihu tsaftar sai ta karu? Dariya tayi yace Haka ake so ai a dinga ci gaba kullum ba baya ba,Ni me sa'a ne thanks, a kawo min abinci yunwa ya Furta tare da Zama a gefen bed din Yarinyar tana jikinsa,waya Manal tayi aka kawo Masa chips and pepper chicken sai tea da ruwa,Shi ya sauka ya karbo abincin a kasa yazo yaci abinsa ya koshi sannan yayi wanka tare da Shirin bacci,Manal tace Yau Ina kaje ne Haka? da Ameer Muka fita okay ta furta,laptop ya dakko ya zauna Yana wani aikin,Manal ta kawo bed din jaririyar same color da nasu wani me shegen kyau ta saka a jikin bed dinsu komai ta kawo na bukata sannan ta haura saman bed din ta kwanta kafin kace me baccin gajiya ya kwasheta.
Shima Baby ya kwantar a bed dinta tare da kashe light ya haura saman bed ya kwanta tare da yin adduoi,baccinsu yayi nisa Jaririya Bata Yi bacci ba 12am ta dinga tsala ihu duk cikinsu ba Wanda ya tashi,tayi kuka har ta gode Allah,sai can sannan Fuzail ya iya farkawa,tashi yayi yaje ya kunna haske tana ganin haske sai tayi Shuru,Yana kashewa ya koma ya kwanta kenan ta sake sakin kuka,wannan lokacin da ya kunna hasken Bata Yi shuru ba,Haka ya dauketa ya dinga jijjiga ta Taki yin Shuru,yayi yayi Taki hakura ga Manal ko motsi Bata Yi ba,da yatsa ya nuna Mata Manal yace Mummy bacci takeyi sai kin tashe ta?kiyi Shuru,Jaririya taki yin Shuru, Wajen Hajiya Sharifa ya tafi da jaririya yana buga kofa ta bude yace gata taki yin bacci sai kuka,Ina Manal din ta Bata ta Sha Mana,bacci takeyi ba'a tashinta kanta zai iya ciwo,wannan Yarinya zata jawo tun tana jaririya na fara marinta, masifa Hajiya Sharifa ta shiga Yi Ni na kasa Gane muku,kaje ka tasheta Mana kana ganin kukan kasan na yunwa ne,Wannan Yar ficikar zaka Mara? tafiya yayi sama da Niyyar tashin Manal Yana zuwa cikin rada yace Sunshine.... Sunshine....Baby.....Baby Manal......Shuru sai ya dawo wajen Sharifa yace Taki tashi,baccinta yayi nisa,Hajiya Sharifa tace muje Ni na tasheta da kaina tunda Bata da hankali,Tafiya Suka yi tare da Sharifa tana zuwa ta rufe Manal da duka tashi Dan Ubanki Mahaukaciya yarinya tana uban kuka kina bacci idan bakwa sonta ku kaita gidan marayu Mana,Manal ta farka a tsorace da muryar bacci ta Furta Ashe fa Ina da 'ya,Jaririyar ta Mika Mata tace Bata ta Sha,da Magriba fa aka Bata yanzu 12:30 ai taci abincin darenta,Wallahi kuka sake yunwa zata halaka yarku Kuna ganin dama kanta Kamar ludayin miya ba ruwana cewar Hajiya Sharifa tayi ficewarta.
Tana fita Manal ta kakaba Hannu zata curo nono ta saman Riga Prince yace No....karki Fara wannan ai rashin sanin darajarsa ne salon ki lalata shi Ni na rasa ba asararki,ki cire rigar Nan tunda Bata da zif,Ga yarinya sai ihu take har sai da ta cire Riga ta saka rigarsa me botin a gaba ta Bude sannan tayi Bismillah ta fara bata,tana Fara Sha tayi Shuru,Sai da ta Sha da yawa sannan ta juya ta Sha Dayan,Manal Gyangyadi ta shiga Yi zata saki Yar a kasa , Prince da sauri yace na shiga Uku 'yata ya taso ya tare wajen da sauri Manal ta Bude Ido yace Dan Allah ki tsaya baccinta yayi nisa kinga har tayi bacci Saura kadan ki jefar da ita,sai da yarinyar baccinta yayi nisa sannan ta kwantar da ita itama ta koma gadonsu Fuzail yace ko za a dawo da ita nan sabo ta danji duminki? to ai ba kyau ka sani Sai a sata a gabanki sabuwar Haihuwa ce idan tayi Yan satikai sai a maidata bed dinta,Dakko Babyn yayi ya dawo da ita Gaban Manal Suka kwanta.
Garin bacci Saura kadan Manal ta danne jaririyar Allah yasa Prince ya farka zaije toilet ya gani da sauri ya dauke yarsa tunda Manal kuruciya ta Mata yawa yana Fitowa a toilet ya maida Babyn gabansa bayansa,Cikin dare Manal ta koma ta makaleshi ta baya .
Yazed Kuwa washe Gari Bai tashi da wuri ba kasancewar bai samu bacci da wuri ba tunda yayi Sallar Asuba ya koma baccinsa,har Raheela ta fito tare da gyara ko Ina na gidan ya dauki sheki da kamshi tana Niyyar Shiga kitchen sai ga Afrah Wato Masatura da Abinci inji Hajiya, Raheela tace Afrah ce shigo Mana,Afrah Tace sauri nakeyi gyaran gida mukeyi ki Gaida Yaya ta juya ta tafi abinta,Raheela Tace na huta har Ina Shirin hada breakfast, Bedroom ta koma Ta da sheka wanka ta zauna ta tsara kwalliyarta me kyau ta shirya cikin wata atamfa sabuwar Riga da skert,tana Fitowa shima ya fito ya dauki wanka Yana sheki,kallonta ya Shiga Yi itama Haka ya fita ya Mata kyau yard din ya Masa kyau,Ina kwana Tace Masa da fara'a yace lfy Alhmdllh ya kika tashi Tace Normal,Hajiya ta Aiko da breakfast,kin huta da girki kenan tace wlh muje ka gani,tana gaba Yana binta a baya har Dining ya duba yaga Chips ne da doya da kwai ga tea da sauransu tana Buda Masa Yana Bayanta Kamar zai shige jikinta kirjinsa Yana gugan gadon Bayanta,wani Shock suke ji Dukkansu,Da sauri ta juyo suna facing juna a
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48 Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52