da kana Nan Kaya na shigo garin Nan,a Kira me Dj na cashe Iya rabona zanje na dawo da Yamma,Farida tana Murmushi tace a dawo lafiya ta Balle murfin mota ta fice shima ya Fisgi mota ya Kara gaba,Tana shiga ciki ta Iske Kawayenta da yawa su Rumaisa,Walida gasu Nan da yawa sunfi su Goma Sha biyar wasu ma suna Kan Hanya,ita dai Manal Shukrah Kawai ta gayyato sauran Yan makarantar tasu Bata gayyaci kowa ba,su Walida ne Suka ja Amarya saloon aka gyara Mata gashinta sosai, Yan Magungunan Mata Suka siyo Mata da wasu abubuwan na gyaran jiki Wanda zata tafi da su Yan kadan kasancewar Basu shirya komai ba sakamakon Tanko ne Angon,Amma yanzu tunda Belloti ne yafi Dama dama zasu shirya ko Yaya ne.
Zuwa 2pm Suka dawo tare da sake sabon wanka Ana Jiran Masu Dj zasu Fara,suna ta daukan wanka wasu suna shigowa kuma sun Sha gayu,Su Annatu ne Suka Yi shinkafa da Miya sai Abincin da Yazed ya bada a wani Restaurant Ayo,aka kawo Fried rice lafiyayya da Pepper chicken ga lemuka Nan da ruwa sai ka gaji,Manal wanka ta sake Yi tare da Shafa lotion dinta me kamshi,Walida ta daga lotion din Jin matsiyacin kamshinsa Tace Nawa kika siyi wannan? Manal Wai Prince Charming ne ya siya ba Ni ba,Baki su Walida Suka tabe sabo da dama Mata Haka suke sun tsani a fisu,duk wacce kaji Mata suna Zaginta ko Ana tabe Mata Baki to tafisu ba yanda zasu Yi sai a dinga Mata gani gani,Rumaisa ce Tace naganshi ana talla dubu ashirin da biyar, Farida yatsina Fuska tayi tana taje gashinta Walida tace Farida ya Naga gashin naki Yana ta Kara tsayi ne? Tace sai ma yaji sinadarin jikin Muhammad,Wai harda canja Masa suna baza ace Bello ba.
Dariya Manal tayi da sigar wasa Tace Zaki fada musu ne sai Daren farko Allah ya kaimu,Farida da masifa tace Wai Ina ruwana da harkarki? Ina magana da Kawayena kina tsoma min Baki ni kina nufin Ni yarinya ce Kenan fuuuu Farida tayi waje tare da Kiran Yazed Tace ka rabani da Manal wallahi a Gaban Kawayena zata dinga ce min Yarinya tana fada min Maganar data ga dama Ni sa'arta ce, Manal Bata Saka kayanta ba Tana kwance tana tunanin mijinta me yasa ya tafiyarsa dazu oho Bata sani ba,ta Kira wayarsa yaki dagawa,Muryar Yazed taji ya kwala Mata kira,Kasancewar ba Kaya a jikinta Hijab ta saka ta fita kawayen Farida suna wani tabe Baki Walida tace wlh Yarinyar Nan iyayinta ya baci Yar Dakikiya Wai Dan tana auren Prince Wai Charming Prince ko Prince Charming jaka,Rumaisa tace Banga laifinta ba ai abin Alfahari ne wlh ko nice abinda yafi Haka ma zanyi waye Bai son Harkar Hutu,Zugar Yan Rawar Solo ne Suka zo Mata suna da yawa Shegu ne wajen taka rawa,a Haka Kamar na kirki,Dj dinma nasu ne da abinsu Suka zo.
Yazed Kuwa Hararar Manal yayi yace kin San Allah yanzu sai na sa a maida ki gida so kike Ana zaune lafiya ki jawo rigima bana son Iskanci fa,Sa'arki ce a mutane Zaki dinga kunyatata,Manal tace Ni wallahi ba abinda nace Wasa nayi Mata ma Allah Yaya,Wasan dole ne? Tunda Bata so ta fada Miki ki hakura Mana,Ko Wasa kayi da mutum kaga baya so ai sai ka hakura,ki shiga hankalinki ai ba Sa'arki bace,Farida ta Mata gwalo tace Wai Dan ta rigani Aure shine take ganin Kamar kanmu Daya Ni zata gayawa duniya matar da yaushe ma ta waye yaushe ma ta shigo birni Kawai Dan ta auri Prince sai ta rainani,Yazed yace kiyi Hakuri to ke Kuma kika sake Mata abinda Bata so wlh kin Gama bikin nan,Manal tace shike Nan ya wuce Indai nice baza a sake ba,Farida Tace sai kije ki zubawa Kawayena abinci Kuma Banda waccen girkin na mutan Kauye Wanda Yaya ya kawo shi za a basu,Manal Tace Ni fa wallahi ba dadin jikina nake ji ba,Kuma ma Ni akwai abinda ke damuna kina kallo Fuzail yayi Fushi yayi tafiyarsa na rasa dalili,Farida tace Wai ke Baki da Aiki sai zancen Fuzail...Fuzail...Yarima...prince haba uban waye yace ki tsaya da Mijin wata ba naki ba,Dariya Manal tayi Tace Kai Aunty Farida Ko Kara babu,Ke wallahi ki kiyayi tsayawa da Bello yawwa karki jawo min,kije ki Basu abinci ni ba ruwana da wani mijinki Yana Fushi,ya shekara Yana Yi,Manal tace karki jawo naki zubawa,da Kuwa Na Kai karar ki wajen Yaya Yazed wlh yaci Ubanki.
Manal Cooler Kawai tasa aka ajiye musu da komai har ruwa da lemuka Suka ce sai an fara cashewa zasu ci a barshi,ita Manal Pepper chicken din ta zuba a plate Kawai tana ci da lemonta,Farida Tace kiyi sauri rawa za ayi fa,Manal Tace Rufa min asiri ni yanzu Fuzail ya kamani Ina rawa Gaban karti ai Naga ta kaina....ke dalla Yar Kauye ki zauna ki tsufa akan kinyi aure,Shukrah da shigowarta kenan itama taci gayu tace Manal dole fa muyi rawa,Gane min Hanya Yar gari.
Manal Dakin su Annatu ta koma zata shirya ta sake kwanciya kusa da Annatu,Hajiya Sharifa tace ke Yar Nan ko ciki ne da ita ne Alqur'an,Naga tunda tazo sai kwanciya ta kwanta can Hyaraf ta tahi can Ni ko gidan Hutu ne ya lalata ki an Saba da Hawa gado kullum? Dole ta koyi bacci ai wannan ac Haka ko Ina sai sanyin Dadi ga gado
Sabin by Sabin (Seven)
Annatu tana jinsu suna ta tsokanar Manal ta musu shuru.
Mikewa Manal tayi ta zauna Tace Annatu Ina Saniya ta? Ke karki dameni da jarabar Saniya bakya mantawa da ita tana can ta Haifi Yan biyu,Manal ta dinga Murna Tace Tinkiyata fa? Tsohon ciki ne da ita,Kaza ta fa? Idan Yaran sun girma ki dinga kamawa kina yanka su kici kinji Anna,to naji tashi ki koma wajen Yan matan ku can,Shiryawa Manal tayi ta saka wani Sabon lace dark green and Golden tayi kyau sosai Ana ganinta an San akwai Naira,Hajiya Sharifa da Bata gani tayi Shuru tace Uhmm matan manya a saka wannan a fita a saka wancen wannan kyau Haka dole Angon naki ya zauce to anga Jar fata jiki Kamar jini ya fito ba dole ba,hi yasa duk Rawar jikin Nan da yake akanmu nasan ba banza ba,kafarki kafarsa kullum nanai nanai da ke Yana Rawar jiki Unguwar ma baza a barki ki sake ba,Dahara tace Banga laifinsa ba,Yaran zamanin Nan dama Yaya bare Kuma an samu dama,Allah Ni kunya ma yake bani cewar Wata Hindatu tace Yana gaihe mu amma Idonsa Yana kanta Kai wannan Surukin namu,Wani kallo da yake mata Ni ban taba ganin irinsa ba a duniya sai yau hyu'umin kuma ya iya cewar Hajiya Sharifa,Tace yo aike Hindatu Baki hya kallo ba sai ranar da aka Daura Masa aure da Manal Munga bidiri ni Hyarifatu nace cab.
Suna ta faman Yi Manal tana jinsu tace surukinku ne dai,Wlh Kuwa cewar Dahara,Kida ne ya fara tashi Yan Solo tuni sun Fara taka rawa ta fitsara Ana ta Shan kallo Mata da maza Yara da maza gasu Nan Yan solo sun ja Hankalin kartai,sai liki ake Ana zuba kudin ka rantse dama an shiryi abin,Amarya tana Shan liki,Yahaya tsohon abokinta shima suna wajen da abokansa suna ta cashewa da su ake iskancin Rawar,Yan matasa da su sunyi kicin kicin duk mutanen Farida ne,Hajiya ce ta dakko wanka cikin Shadda wata sea Blue dinkin manyan mata ,idan kunga Hajiya ba Wanda zai Gane ta,ta zuba Uban kyau ta Sha make up ta gaske harda Eyelashes aka sa Mata Kamar Budurwa Haka ta dawo dama Hajiya Yan Birni,Takalminta Kalar zaren dinkin dark pink da mayafinta har Jakarta me tsada dama sabo da bikin ta dinka,Malam can Yana Sallamar Baki yaga Hajiya ta zuba kyau Hajiya ba karya Yar birni ce ba a barinta a baya musamman a biki,Malam ya hadiyii yawu tare da sharewa Kamar Bai ganta ba,Su Walida Suka Yanyame Hajiya suna tafi suna ai sai Hajiya wallahi kinyi Kyau,Hajiya tana murmushi Tace Ina ta godiya ba adadi,Rumaisa tace Hajiya kinyi wlh, Hajiya Tace na gode ta wajena,dalilin Farida duk suna Dan Wasa da Hajiya kadan kadan,Hajiya Kamar kawarsu Haka suke Abu da ita,Walida ta rike Hannun Hajiya tace Hajiya shiga mu zuba liki,ciki aka shigar da Hajiya Ana ragargazar uban kida, Suka saka Hajiya a tsakiya Suka zagayeta suna zagawa suna cashewa ana liki Hajiya tana musu suna Mata itama,Hajiya tace ku fita na kwaso Shoki Nima yau sai na Rama wallahi,Manal Bata San ramuwa za ayi ba ta taho da sauri da kudinta Yan dari biyu biyu zata Yi liki,lokacin an tsaya da kida, Hajiya ita kadai a fili ta kalli Dj da karfi Tace Music......sai aka saki kida Hajiya nata Shokin ma har kasa ta tsuguna ta kwarfo shi itama dai dai Manal ta fara Mata liki tana Dariya Hajiya tana Ebowa ta juyewa Manal a tsakiyar kanta har da dangwara tafin Hannunta sosai a tsakiyar Kan Manal sai da Daurin dan kwalin Manal ya ware kadan Amma ba cire ba,Hajiya ta Kama bakin mayafinta ta sake kwaso Shokin da shi ta watsawa Manal,aka saki Ihu da dariya,Manal ta Gane Wato Hajiya ita a Mayafi ma zata kwaso me yawa,Manal taci gaba da zubawa Hajiya Naira tana Dariya sabo da Hajiya Shokin ta sake Ebowa da Hannu biyu ta watsawa Manal wannan karon Hajiya harda gwalo ta hadawa Manal,Su Annatu da suke kallo ma duk ta kwaso ta watsa musu,Farida ta shigo Itama kusa da Hajiya Suka Fara kwasowa tare suna watsawa Manal Shoki,Harda sa musu wakar Shoki ahh Shoki,Su Sharifa Suka ce Ana zuba bariki a wajen nan, su
Yahaya da Basu San ramuwa ake Yi ba suka ce Hajiya Haka akeyi Bari ki gani Suka shige Suka dinga cashewa suna girgiza da Murguda Kugu Kamar Mata,Hajiya Tace Uwaku ba rawa nazo Yi ba.
Fuzail da kishinsa ya koma gida,Ummi tana kallonsa duk ya kasa sukuni,Tace akan Allah baiyi Tanko ya auri Farida ba ko wa take? Sai ka zauna ka damu kanka akan me,tunda ka shigo kake kunci an rasa me aka maka,Yarinyar Nan ce ta min fitsara Dan taga naje gidansu Ina ruwana da safgarsu da har zata gaya min magana,Dariya Ummi tayi tace tukunnama Indai matsiyaci ne,wa yace kaje,kace ba kulata kake ba me ya kaika? Baza ki Gane ba Ummi,Ummi tace Ni dama wallahi Ina son magana da Kai naji a gidan Nan Ana gulma kana bibiyar Kuyanga yanzu Fuzail abinda zaka min kenan akan kayi lalata da Kuyanga wallahi gwara ka kula matarka Ummi ta fashe da kuka,Fuzail yace Ni karya ake min me zanyi da wata Kuyanga,wallahi idan ta tabbata ko kayiwa wata Kuyanga ciki a gidan nan ba Ni ba Kai Kuma kasan Maimartaba sai ya daureka wallahi Dan Allah karka ja min abin kunya,Fuzail yace tukunna ma Sai Manal tayi ciki kunji ance Kuyanga ce kwayi bayani,a fili yace Allah Yana bayan me gaskiya,Allah ya tona asirina Indai Ina kula kuyanga,kwafa Ummi ta ja tace ai Allah Yana gani ta fice a fusace.
Fuzail ta matarsa yake,kasa nutsuwa yayi 2pm ya ci abinci lafiyayye ya sheka wanka ya fito cikin wata jallabiya Fara tas Kamar wani Balarabe Yana kamshi,bayan yaje Sallar la'asar yace Tanko yazo ya kaishi gidan su Manal,Tanko ne yayi Driving dinsa, har can lokacin Ana ta cashewa,Manal ya hango tana ta zirga zirga gyalenma babu ta ajiyeshi Haka suke yawonsu dukkan su matan,daga nesa yasa Tanko yayi parking Yana ta kallon Manal ransa ya Kara baci ya hasala sosai sai zirga zirga sukeyi tare da Yan Mata su Shukrah,duk ta fisu yarinta,Tanko Yana satar Kallon Fuzail Yana dariya a ransa yace jaraba sai kace shi kadai ne me Mata duk ga Mata Nan wajen ma da matane mazan Basu da yawa duk ya damu Kansa,Tsaki Kuwa Fuzail ya ja yafi kwando Guda,Ya Kira Wayarta Kuma a kashe Bai San ta kasheta ba ta bawa Annatu Ajiya Kar me Dan Hali ta sace mata.
Tanko Yana sani yace Ranka ya Dade Kira maka ita za ayi ne? Da bala'i ya kalli Tanko Yace a Haka zaka je wajenta ka ganta,yo gani na nawa Kuma Tanko ya furta a ransa,Gajiya Fuzail yayi Akan ya barta a Haka gwara Tanko ya Kira Masa ita, Tanko kira ta kace tazo Tafiya gida zamuyi kace tazo mu tafi ka fada a Gaban Annatu dole zata Koro min ita,Tanko yasha yadinsa milk duk cikin kayan da Fuzail ya dinka Masa yayi kyau harda hularsa ka rantse ma Abokin Prince din ne,Yana tafiya sai ga Islaha da Dan farin Hijab dinta da Leda a Hannunta ta auno Madara ta yin Alawar Madara,tana kallonsa ta Gane Tanko da karfi Tace laaaaa Iliyas ? Tanko ya tsaya da dariya yace lallai kinyi kokari da kika Gane Ni Haba taya bazan ganeka ba tab Sannu Ina yini?Tanko yace lafiya Alhmdllh,Fuzail sai masifa yake a ransa ganin Tanko ya ma manta da aikensa ya Kama Hira da wata yarinya.
Ina kika je Haka? Madara na siyo ta gobe,kaga wayata tana ta aikinta gaskiya me kyau ce kaji idan na Kira Goggota muryarta a cikin rangadadau, Tanko yace ba karamin Aiki na bane In Baki babbarta Islaha ta fara Masa fada wai Kai wallahi ka kiyayi wannan kyautar taka Yan Mata yanzu kulaka zasu dinga Yi su maidaka gara,ai Ni me kaunata nake Bawa abina,Ni kaina kana birgeni da ka bani Wayar Kuma sai naji wani tausayinka naji ka sake birgeni,Ai kyauta Dadi gareta cewar Tanko,ai Kuwa dai Nima naji,da Kamar Kar na karba,da tuni kin cuci kanki Tanko yace Yana kallon fuskar Islaha kyakyawa da ita me haske, yace kina da kyau duk masu suna da L masu kyau ne,Islaha tace uhm ai ni Zan fada maka Haka Ni da nake ganinsu a makarantar safe,Hmm Ni dai Zan tafi gida,Tanko tuni yace muje na rakaki a Ina kike ko a Nan Unguwar kike? Fuzail Yana Shan mamakin rainin Hankalin Tanko yanda yabi Budurwa ma ya manta da shi sun tafi suna ta Hira suna dariya,Islaha tace Allah ya kiyaye min zama a wannan Unguwar lalatacciya,Fuzail a fusace ya Kira wayar Tanko,Tanko ko duba Wayar baiyi ba Islaha ta tafi da shi tuni sun bar layin ma.
Yana kallon Amarya da Yan Mata suna ta nishadi,Fuzail yayi Dariya shi kadai yace Allah ya tsare Allah ya jishe mu Alkhairi,Yana Haka sai ga Ango da wasu Yan matasa irinsa Wanda a garin zuwansa Suka Saba a wata majalisa,Motarsa ya kotse tare da parking Suka fito da kudaden liki Suka yiwa Amarya Liki Wanda abokan nasa ma Belloti ne ya Basu kudin likin sabo da su rufa Masa baya,Amarya ta Shiga,Belloti har zai taka rawa sai ya fasa Kar a ganoshi Dan Tasha ne,ya nuna nutsuwa da da'a sosai Farida ma Bata nuna zakewa ba ta nuna itace Amarya,Manal ta fito da wani kudin zata Yi liki tana cewa Ango ya shiga? suka Kama Fulatanci da Belloti lokacin data shiga tana Masa liki ta Gama ta fito,Belloti Bayan ya fito yaje wajen Manal Yana fada Mata su Lawi sunce a gaisheta suna Dan tuna gida suna Dan magana abinka da Yan gari Daya an taso tare gashi Kauye kowa yasan kowa dole a gaisa ayi Hira,shi Fuzail Bai San wannan ba,ransa yayi tsananin baci Kamar ya fashe Haka yake ji,zuciyarsa kamar ta fito sabo da kishin bala'i ne da Fuzail matuka.
Nan take Idonsa ya canja yayi wani ja,farcensa yasa a Baki Yana kwankwasa hakorinsa da shi,Yana kallo gab da Magriba Manal suka shige gida sai gata sun fito da Mayafi sun Mike layinsu sun Kara gaba ko Ina zasu oho,dama Haka Mata ke biki wasu Indai Suka fito biki to fa shike Nan ba ruwansu ko Ina zasu iya zuwa Kuma a layin Haka da masu aure da marasa aure Haka basa yafa ko mayafi baza ka Gane matar aure ba.
Basu Dade ba yaga sun dawo a Napep da ledoji a Hannunsu alamar wani abin Suka siyo ma.
Bangaren Manal kuwa bata ma San Yana wajen ba,Unguwa da suka fita kayan Amarya suka karbo Wanda zata tafi da su ta Kai wajen wanki shine Suka karbo da Kuma sababbi da ta bayar a goge Mata,Tana Shiga Ciki taji Hajiya Sharifa da ta shigo yanzu tana cewa ke Manal Naga mijinki wallahi ki hirya daukanki yazo mun dawo daga makwafta muka ganhi Yana Alwala,Manal a ranta tace tab bikin ma baza a bar mutum ya huta ba idan na tafi Amaryar wa zai shirya Mata kayanta ga kawaye duk kwana zasu Yi ana Shan shafta ai bazai ganni ba,Shuru tayi tace Ina zuwa ta koma dakin Yazed ta buya a ciki,Fuzail gajiya yayi da jiran Tanko ya tura wani yaro gidan ace Manal ta fito anzo Daukanta,Su Annatu ba inda Basu duba ba ba'a ganta ba,an nemi Manal an rasa,Ana fadawa Fuzail yayi Dariya a ransa yasan buya tayi Ana Haka Sai ga Falaqi da su Masatura Dukkansu sun taho Wajensa sun Sha gayu,Yace duk kune Haka wannan wanka Haka,Yaya Fuzail Makeup Muka je Aunty Manal ce ta Bamu kudin,Malam yace zai canja Mana sunaye masu Dadi da Ma'ana,Fuzail yana murmushi yace Good ni Zan sake siyo raguna kowa ya ci Dadi, Falaqi yace dazu na ganta a dakin Yaya Yazed Tace Kar na fadawa kowa tana ciki Wai bacci zata yi,Fuzail yace Good je ku nunawa Annatu inda take sannan kuce Sauri nakeyi ta fito.
Falaqi ya tafi da Gudu,Fuzail ya Basu sababbin kudi Yan Hamsim Hamsim yace kuje kuyi liki Kuma,Masatura suna godiya Suka tafi yace karfa ku Hana Falaq,to ai zamu bashi.
Falaqi Yana Shiga ya Iske Annatu tana ta masifa Ina Manal ta tafi,yace tana dakin Yaya Yazed Kuma Yaya Fuzail yace tayi sauri su tafi,Annatu suna Shiga Suka ga Manal a katifar Yazed tana Danna Wayarta,Annatu tace to Hakima taso wallahi ko yanzu na
Showing 102001 words to 105000 words out of 153479 words
Zuwa 2pm Suka dawo tare da sake sabon wanka Ana Jiran Masu Dj zasu Fara,suna ta daukan wanka wasu suna shigowa kuma sun Sha gayu,Su Annatu ne Suka Yi shinkafa da Miya sai Abincin da Yazed ya bada a wani Restaurant Ayo,aka kawo Fried rice lafiyayya da Pepper chicken ga lemuka Nan da ruwa sai ka gaji,Manal wanka ta sake Yi tare da Shafa lotion dinta me kamshi,Walida ta daga lotion din Jin matsiyacin kamshinsa Tace Nawa kika siyi wannan? Manal Wai Prince Charming ne ya siya ba Ni ba,Baki su Walida Suka tabe sabo da dama Mata Haka suke sun tsani a fisu,duk wacce kaji Mata suna Zaginta ko Ana tabe Mata Baki to tafisu ba yanda zasu Yi sai a dinga Mata gani gani,Rumaisa ce Tace naganshi ana talla dubu ashirin da biyar, Farida yatsina Fuska tayi tana taje gashinta Walida tace Farida ya Naga gashin naki Yana ta Kara tsayi ne? Tace sai ma yaji sinadarin jikin Muhammad,Wai harda canja Masa suna baza ace Bello ba.
Dariya Manal tayi da sigar wasa Tace Zaki fada musu ne sai Daren farko Allah ya kaimu,Farida da masifa tace Wai Ina ruwana da harkarki? Ina magana da Kawayena kina tsoma min Baki ni kina nufin Ni yarinya ce Kenan fuuuu Farida tayi waje tare da Kiran Yazed Tace ka rabani da Manal wallahi a Gaban Kawayena zata dinga ce min Yarinya tana fada min Maganar data ga dama Ni sa'arta ce, Manal Bata Saka kayanta ba Tana kwance tana tunanin mijinta me yasa ya tafiyarsa dazu oho Bata sani ba,ta Kira wayarsa yaki dagawa,Muryar Yazed taji ya kwala Mata kira,Kasancewar ba Kaya a jikinta Hijab ta saka ta fita kawayen Farida suna wani tabe Baki Walida tace wlh Yarinyar Nan iyayinta ya baci Yar Dakikiya Wai Dan tana auren Prince Wai Charming Prince ko Prince Charming jaka,Rumaisa tace Banga laifinta ba ai abin Alfahari ne wlh ko nice abinda yafi Haka ma zanyi waye Bai son Harkar Hutu,Zugar Yan Rawar Solo ne Suka zo Mata suna da yawa Shegu ne wajen taka rawa,a Haka Kamar na kirki,Dj dinma nasu ne da abinsu Suka zo.
Yazed Kuwa Hararar Manal yayi yace kin San Allah yanzu sai na sa a maida ki gida so kike Ana zaune lafiya ki jawo rigima bana son Iskanci fa,Sa'arki ce a mutane Zaki dinga kunyatata,Manal tace Ni wallahi ba abinda nace Wasa nayi Mata ma Allah Yaya,Wasan dole ne? Tunda Bata so ta fada Miki ki hakura Mana,Ko Wasa kayi da mutum kaga baya so ai sai ka hakura,ki shiga hankalinki ai ba Sa'arki bace,Farida ta Mata gwalo tace Wai Dan ta rigani Aure shine take ganin Kamar kanmu Daya Ni zata gayawa duniya matar da yaushe ma ta waye yaushe ma ta shigo birni Kawai Dan ta auri Prince sai ta rainani,Yazed yace kiyi Hakuri to ke Kuma kika sake Mata abinda Bata so wlh kin Gama bikin nan,Manal tace shike Nan ya wuce Indai nice baza a sake ba,Farida Tace sai kije ki zubawa Kawayena abinci Kuma Banda waccen girkin na mutan Kauye Wanda Yaya ya kawo shi za a basu,Manal Tace Ni fa wallahi ba dadin jikina nake ji ba,Kuma ma Ni akwai abinda ke damuna kina kallo Fuzail yayi Fushi yayi tafiyarsa na rasa dalili,Farida tace Wai ke Baki da Aiki sai zancen Fuzail...Fuzail...Yarima...prince haba uban waye yace ki tsaya da Mijin wata ba naki ba,Dariya Manal tayi Tace Kai Aunty Farida Ko Kara babu,Ke wallahi ki kiyayi tsayawa da Bello yawwa karki jawo min,kije ki Basu abinci ni ba ruwana da wani mijinki Yana Fushi,ya shekara Yana Yi,Manal tace karki jawo naki zubawa,da Kuwa Na Kai karar ki wajen Yaya Yazed wlh yaci Ubanki.
Manal Cooler Kawai tasa aka ajiye musu da komai har ruwa da lemuka Suka ce sai an fara cashewa zasu ci a barshi,ita Manal Pepper chicken din ta zuba a plate Kawai tana ci da lemonta,Farida Tace kiyi sauri rawa za ayi fa,Manal Tace Rufa min asiri ni yanzu Fuzail ya kamani Ina rawa Gaban karti ai Naga ta kaina....ke dalla Yar Kauye ki zauna ki tsufa akan kinyi aure,Shukrah da shigowarta kenan itama taci gayu tace Manal dole fa muyi rawa,Gane min Hanya Yar gari.
Manal Dakin su Annatu ta koma zata shirya ta sake kwanciya kusa da Annatu,Hajiya Sharifa tace ke Yar Nan ko ciki ne da ita ne Alqur'an,Naga tunda tazo sai kwanciya ta kwanta can Hyaraf ta tahi can Ni ko gidan Hutu ne ya lalata ki an Saba da Hawa gado kullum? Dole ta koyi bacci ai wannan ac Haka ko Ina sai sanyin Dadi ga gado
Sabin by Sabin (Seven)
Annatu tana jinsu suna ta tsokanar Manal ta musu shuru.
Mikewa Manal tayi ta zauna Tace Annatu Ina Saniya ta? Ke karki dameni da jarabar Saniya bakya mantawa da ita tana can ta Haifi Yan biyu,Manal ta dinga Murna Tace Tinkiyata fa? Tsohon ciki ne da ita,Kaza ta fa? Idan Yaran sun girma ki dinga kamawa kina yanka su kici kinji Anna,to naji tashi ki koma wajen Yan matan ku can,Shiryawa Manal tayi ta saka wani Sabon lace dark green and Golden tayi kyau sosai Ana ganinta an San akwai Naira,Hajiya Sharifa da Bata gani tayi Shuru tace Uhmm matan manya a saka wannan a fita a saka wancen wannan kyau Haka dole Angon naki ya zauce to anga Jar fata jiki Kamar jini ya fito ba dole ba,hi yasa duk Rawar jikin Nan da yake akanmu nasan ba banza ba,kafarki kafarsa kullum nanai nanai da ke Yana Rawar jiki Unguwar ma baza a barki ki sake ba,Dahara tace Banga laifinsa ba,Yaran zamanin Nan dama Yaya bare Kuma an samu dama,Allah Ni kunya ma yake bani cewar Wata Hindatu tace Yana gaihe mu amma Idonsa Yana kanta Kai wannan Surukin namu,Wani kallo da yake mata Ni ban taba ganin irinsa ba a duniya sai yau hyu'umin kuma ya iya cewar Hajiya Sharifa,Tace yo aike Hindatu Baki hya kallo ba sai ranar da aka Daura Masa aure da Manal Munga bidiri ni Hyarifatu nace cab.
Suna ta faman Yi Manal tana jinsu tace surukinku ne dai,Wlh Kuwa cewar Dahara,Kida ne ya fara tashi Yan Solo tuni sun Fara taka rawa ta fitsara Ana ta Shan kallo Mata da maza Yara da maza gasu Nan Yan solo sun ja Hankalin kartai,sai liki ake Ana zuba kudin ka rantse dama an shiryi abin,Amarya tana Shan liki,Yahaya tsohon abokinta shima suna wajen da abokansa suna ta cashewa da su ake iskancin Rawar,Yan matasa da su sunyi kicin kicin duk mutanen Farida ne,Hajiya ce ta dakko wanka cikin Shadda wata sea Blue dinkin manyan mata ,idan kunga Hajiya ba Wanda zai Gane ta,ta zuba Uban kyau ta Sha make up ta gaske harda Eyelashes aka sa Mata Kamar Budurwa Haka ta dawo dama Hajiya Yan Birni,Takalminta Kalar zaren dinkin dark pink da mayafinta har Jakarta me tsada dama sabo da bikin ta dinka,Malam can Yana Sallamar Baki yaga Hajiya ta zuba kyau Hajiya ba karya Yar birni ce ba a barinta a baya musamman a biki,Malam ya hadiyii yawu tare da sharewa Kamar Bai ganta ba,Su Walida Suka Yanyame Hajiya suna tafi suna ai sai Hajiya wallahi kinyi Kyau,Hajiya tana murmushi Tace Ina ta godiya ba adadi,Rumaisa tace Hajiya kinyi wlh, Hajiya Tace na gode ta wajena,dalilin Farida duk suna Dan Wasa da Hajiya kadan kadan,Hajiya Kamar kawarsu Haka suke Abu da ita,Walida ta rike Hannun Hajiya tace Hajiya shiga mu zuba liki,ciki aka shigar da Hajiya Ana ragargazar uban kida, Suka saka Hajiya a tsakiya Suka zagayeta suna zagawa suna cashewa ana liki Hajiya tana musu suna Mata itama,Hajiya tace ku fita na kwaso Shoki Nima yau sai na Rama wallahi,Manal Bata San ramuwa za ayi ba ta taho da sauri da kudinta Yan dari biyu biyu zata Yi liki,lokacin an tsaya da kida, Hajiya ita kadai a fili ta kalli Dj da karfi Tace Music......sai aka saki kida Hajiya nata Shokin ma har kasa ta tsuguna ta kwarfo shi itama dai dai Manal ta fara Mata liki tana Dariya Hajiya tana Ebowa ta juyewa Manal a tsakiyar kanta har da dangwara tafin Hannunta sosai a tsakiyar Kan Manal sai da Daurin dan kwalin Manal ya ware kadan Amma ba cire ba,Hajiya ta Kama bakin mayafinta ta sake kwaso Shokin da shi ta watsawa Manal,aka saki Ihu da dariya,Manal ta Gane Wato Hajiya ita a Mayafi ma zata kwaso me yawa,Manal taci gaba da zubawa Hajiya Naira tana Dariya sabo da Hajiya Shokin ta sake Ebowa da Hannu biyu ta watsawa Manal wannan karon Hajiya harda gwalo ta hadawa Manal,Su Annatu da suke kallo ma duk ta kwaso ta watsa musu,Farida ta shigo Itama kusa da Hajiya Suka Fara kwasowa tare suna watsawa Manal Shoki,Harda sa musu wakar Shoki ahh Shoki,Su Sharifa Suka ce Ana zuba bariki a wajen nan, su
Yahaya da Basu San ramuwa ake Yi ba suka ce Hajiya Haka akeyi Bari ki gani Suka shige Suka dinga cashewa suna girgiza da Murguda Kugu Kamar Mata,Hajiya Tace Uwaku ba rawa nazo Yi ba.
Fuzail da kishinsa ya koma gida,Ummi tana kallonsa duk ya kasa sukuni,Tace akan Allah baiyi Tanko ya auri Farida ba ko wa take? Sai ka zauna ka damu kanka akan me,tunda ka shigo kake kunci an rasa me aka maka,Yarinyar Nan ce ta min fitsara Dan taga naje gidansu Ina ruwana da safgarsu da har zata gaya min magana,Dariya Ummi tayi tace tukunnama Indai matsiyaci ne,wa yace kaje,kace ba kulata kake ba me ya kaika? Baza ki Gane ba Ummi,Ummi tace Ni dama wallahi Ina son magana da Kai naji a gidan Nan Ana gulma kana bibiyar Kuyanga yanzu Fuzail abinda zaka min kenan akan kayi lalata da Kuyanga wallahi gwara ka kula matarka Ummi ta fashe da kuka,Fuzail yace Ni karya ake min me zanyi da wata Kuyanga,wallahi idan ta tabbata ko kayiwa wata Kuyanga ciki a gidan nan ba Ni ba Kai Kuma kasan Maimartaba sai ya daureka wallahi Dan Allah karka ja min abin kunya,Fuzail yace tukunna ma Sai Manal tayi ciki kunji ance Kuyanga ce kwayi bayani,a fili yace Allah Yana bayan me gaskiya,Allah ya tona asirina Indai Ina kula kuyanga,kwafa Ummi ta ja tace ai Allah Yana gani ta fice a fusace.
Fuzail ta matarsa yake,kasa nutsuwa yayi 2pm ya ci abinci lafiyayye ya sheka wanka ya fito cikin wata jallabiya Fara tas Kamar wani Balarabe Yana kamshi,bayan yaje Sallar la'asar yace Tanko yazo ya kaishi gidan su Manal,Tanko ne yayi Driving dinsa, har can lokacin Ana ta cashewa,Manal ya hango tana ta zirga zirga gyalenma babu ta ajiyeshi Haka suke yawonsu dukkan su matan,daga nesa yasa Tanko yayi parking Yana ta kallon Manal ransa ya Kara baci ya hasala sosai sai zirga zirga sukeyi tare da Yan Mata su Shukrah,duk ta fisu yarinta,Tanko Yana satar Kallon Fuzail Yana dariya a ransa yace jaraba sai kace shi kadai ne me Mata duk ga Mata Nan wajen ma da matane mazan Basu da yawa duk ya damu Kansa,Tsaki Kuwa Fuzail ya ja yafi kwando Guda,Ya Kira Wayarta Kuma a kashe Bai San ta kasheta ba ta bawa Annatu Ajiya Kar me Dan Hali ta sace mata.
Tanko Yana sani yace Ranka ya Dade Kira maka ita za ayi ne? Da bala'i ya kalli Tanko Yace a Haka zaka je wajenta ka ganta,yo gani na nawa Kuma Tanko ya furta a ransa,Gajiya Fuzail yayi Akan ya barta a Haka gwara Tanko ya Kira Masa ita, Tanko kira ta kace tazo Tafiya gida zamuyi kace tazo mu tafi ka fada a Gaban Annatu dole zata Koro min ita,Tanko yasha yadinsa milk duk cikin kayan da Fuzail ya dinka Masa yayi kyau harda hularsa ka rantse ma Abokin Prince din ne,Yana tafiya sai ga Islaha da Dan farin Hijab dinta da Leda a Hannunta ta auno Madara ta yin Alawar Madara,tana kallonsa ta Gane Tanko da karfi Tace laaaaa Iliyas ? Tanko ya tsaya da dariya yace lallai kinyi kokari da kika Gane Ni Haba taya bazan ganeka ba tab Sannu Ina yini?Tanko yace lafiya Alhmdllh,Fuzail sai masifa yake a ransa ganin Tanko ya ma manta da aikensa ya Kama Hira da wata yarinya.
Ina kika je Haka? Madara na siyo ta gobe,kaga wayata tana ta aikinta gaskiya me kyau ce kaji idan na Kira Goggota muryarta a cikin rangadadau, Tanko yace ba karamin Aiki na bane In Baki babbarta Islaha ta fara Masa fada wai Kai wallahi ka kiyayi wannan kyautar taka Yan Mata yanzu kulaka zasu dinga Yi su maidaka gara,ai Ni me kaunata nake Bawa abina,Ni kaina kana birgeni da ka bani Wayar Kuma sai naji wani tausayinka naji ka sake birgeni,Ai kyauta Dadi gareta cewar Tanko,ai Kuwa dai Nima naji,da Kamar Kar na karba,da tuni kin cuci kanki Tanko yace Yana kallon fuskar Islaha kyakyawa da ita me haske, yace kina da kyau duk masu suna da L masu kyau ne,Islaha tace uhm ai ni Zan fada maka Haka Ni da nake ganinsu a makarantar safe,Hmm Ni dai Zan tafi gida,Tanko tuni yace muje na rakaki a Ina kike ko a Nan Unguwar kike? Fuzail Yana Shan mamakin rainin Hankalin Tanko yanda yabi Budurwa ma ya manta da shi sun tafi suna ta Hira suna dariya,Islaha tace Allah ya kiyaye min zama a wannan Unguwar lalatacciya,Fuzail a fusace ya Kira wayar Tanko,Tanko ko duba Wayar baiyi ba Islaha ta tafi da shi tuni sun bar layin ma.
Yana kallon Amarya da Yan Mata suna ta nishadi,Fuzail yayi Dariya shi kadai yace Allah ya tsare Allah ya jishe mu Alkhairi,Yana Haka sai ga Ango da wasu Yan matasa irinsa Wanda a garin zuwansa Suka Saba a wata majalisa,Motarsa ya kotse tare da parking Suka fito da kudaden liki Suka yiwa Amarya Liki Wanda abokan nasa ma Belloti ne ya Basu kudin likin sabo da su rufa Masa baya,Amarya ta Shiga,Belloti har zai taka rawa sai ya fasa Kar a ganoshi Dan Tasha ne,ya nuna nutsuwa da da'a sosai Farida ma Bata nuna zakewa ba ta nuna itace Amarya,Manal ta fito da wani kudin zata Yi liki tana cewa Ango ya shiga? suka Kama Fulatanci da Belloti lokacin data shiga tana Masa liki ta Gama ta fito,Belloti Bayan ya fito yaje wajen Manal Yana fada Mata su Lawi sunce a gaisheta suna Dan tuna gida suna Dan magana abinka da Yan gari Daya an taso tare gashi Kauye kowa yasan kowa dole a gaisa ayi Hira,shi Fuzail Bai San wannan ba,ransa yayi tsananin baci Kamar ya fashe Haka yake ji,zuciyarsa kamar ta fito sabo da kishin bala'i ne da Fuzail matuka.
Nan take Idonsa ya canja yayi wani ja,farcensa yasa a Baki Yana kwankwasa hakorinsa da shi,Yana kallo gab da Magriba Manal suka shige gida sai gata sun fito da Mayafi sun Mike layinsu sun Kara gaba ko Ina zasu oho,dama Haka Mata ke biki wasu Indai Suka fito biki to fa shike Nan ba ruwansu ko Ina zasu iya zuwa Kuma a layin Haka da masu aure da marasa aure Haka basa yafa ko mayafi baza ka Gane matar aure ba.
Basu Dade ba yaga sun dawo a Napep da ledoji a Hannunsu alamar wani abin Suka siyo ma.
Bangaren Manal kuwa bata ma San Yana wajen ba,Unguwa da suka fita kayan Amarya suka karbo Wanda zata tafi da su ta Kai wajen wanki shine Suka karbo da Kuma sababbi da ta bayar a goge Mata,Tana Shiga Ciki taji Hajiya Sharifa da ta shigo yanzu tana cewa ke Manal Naga mijinki wallahi ki hirya daukanki yazo mun dawo daga makwafta muka ganhi Yana Alwala,Manal a ranta tace tab bikin ma baza a bar mutum ya huta ba idan na tafi Amaryar wa zai shirya Mata kayanta ga kawaye duk kwana zasu Yi ana Shan shafta ai bazai ganni ba,Shuru tayi tace Ina zuwa ta koma dakin Yazed ta buya a ciki,Fuzail gajiya yayi da jiran Tanko ya tura wani yaro gidan ace Manal ta fito anzo Daukanta,Su Annatu ba inda Basu duba ba ba'a ganta ba,an nemi Manal an rasa,Ana fadawa Fuzail yayi Dariya a ransa yasan buya tayi Ana Haka Sai ga Falaqi da su Masatura Dukkansu sun taho Wajensa sun Sha gayu,Yace duk kune Haka wannan wanka Haka,Yaya Fuzail Makeup Muka je Aunty Manal ce ta Bamu kudin,Malam yace zai canja Mana sunaye masu Dadi da Ma'ana,Fuzail yana murmushi yace Good ni Zan sake siyo raguna kowa ya ci Dadi, Falaqi yace dazu na ganta a dakin Yaya Yazed Tace Kar na fadawa kowa tana ciki Wai bacci zata yi,Fuzail yace Good je ku nunawa Annatu inda take sannan kuce Sauri nakeyi ta fito.
Falaqi ya tafi da Gudu,Fuzail ya Basu sababbin kudi Yan Hamsim Hamsim yace kuje kuyi liki Kuma,Masatura suna godiya Suka tafi yace karfa ku Hana Falaq,to ai zamu bashi.
Falaqi Yana Shiga ya Iske Annatu tana ta masifa Ina Manal ta tafi,yace tana dakin Yaya Yazed Kuma Yaya Fuzail yace tayi sauri su tafi,Annatu suna Shiga Suka ga Manal a katifar Yazed tana Danna Wayarta,Annatu tace to Hakima taso wallahi ko yanzu na
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35 Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52