min zancenta ba kaunarta nake ba,dama Kawai Dan nayi maganinta ne sai na Gama daukan fansa Zan fada muku irin abinda ta min,Ummi tayi murmushin Jin Dadi tace ai dama na San Ni Dana na daban ne,Fuzail yace ki zuba kuyangi ma su dinga kalle Miki abinda Zan dinga mata sabo da kiga zahiri,Ai ba sai ka fada ba tunda har yanzu ba yarda zanyi da Kai ba ko Ina a gidan Nan na saka cid na wallahi suna kalle min abinda zaka Yi,part dinta ma yanzu na tura wasu Kuma a Nan ma suna Nan,daga Nan kisa CCTV Mana Ummi,hauka nake ka Gama wayewa Zansa CCTV salon ka cireta ai gwara na zuba mutane Ina Nan a gidan Nan sai na ga kwal Uwar daka.
Daga Sanda Naga ka sake min karya Kawai Zan tsine ma ne, Dariya Fuzail yayi Yana Shan ruwan Roba yasan baza ta iya tsine masa ba ko me zaiyi a duniya kawai baya son bacin ran Iyayensa ne shi yasa yake binsu a Sannu Yana musu karya sabo da Kar hankalinsu ya tashi sanadiyarsa.
Wanka ya Shiga Yayinda Ummi duk ta baza mutanenta a dinga Sa mata Ido akan Fuzail da Manal,Ita tunaninta Farida ce Manal shi yasa ko ganinta Bata fatan yi,Dan Kawai Abban Ameer ya zuga sarki ne anfi karfinta ne gashi ba aurenta sarki yake ba bare ta samu power.
Su Na'ima ne Suka yiwa Manal taron dangi tare da fisge mayafinta Ido Suka zaro tare da Bude Baki gaba dayansu............
Miss Jalam
Hindu Moha
Maman Afrah
Aisha Usman
Mace ta gari
Sa'adatu A muhm(Hajiya)
Saulerwah
Mmn Teemah
Khaltum Zanna
Hauwa'u
Zainab Ali
Ummu Jafar
Mr Nazir
Maman Nusy
Mmn Waheeda
Alhamdulillah
Mamakin kyan da Allah ya Mata sukeyi yanda suka ganta Fara tassss Haka suka ga matsanancin kyanta ya zarta tunaninsu su a Haka ma a tunaninsu Basu taba ganin me kyan Manal ba sai dai ko a turai sun manta,Sai dai kowa ya ganta yaga yarinya Danya sharaf da ita,Manal mikewa tayi tsaye zata dakko Jakarta da Suka jefar Mata garin son kallonta,Tsayinta Suka gani da Kyawun Surarta ya Gama da su,Bata kulasu ba Suma Basu ce Mata kala ba Suka juya suka tafi cike da mamaki,Lokacin Kuma Cid na Ummi duk Suka zo part din Manal suna ta sintiri,Su Fatima suna fita labari Suka dinga watsawa na kyan amarya,aka dinga turuwar ganin Manal har ma'aikatan gidan,cikin Matan Sarki ma su ukun Suka shigo Ana take musu baya kuyangi,Suna shigowa da takama Manal ta zube a kasa tare da kwasar gaisuwa,suna ta kallonta Kamar mayu amma ba Wani Dan mutunci Suka fice Manal Baki ta bude tare da furta tab suna matan sarki ma baza su bada Umarni a Kai musu Amaryar har can ba sabo da gulma na Cinsu har da takowa da kansu, Manal Tace wannan gidan Sarautar nasu na daban ne ban San irin nasu Kalar ba.
Sai da kowa yazo na Mata sai maza Suka Fara Sallama Amma kanne Yan samarin,sunji Ana ta zancen kyan Amarya Suka zo ganewa idonsu,Mazan ma ba yabo ba fallasa gasu Nan dai amma gwara maza da matan a mutunci,itama Manal ganin kannen Fuzail ne duk da sun girmeta Taki gaishe su Kamar yanda tayiwa Yan matan su Na'ima,Ciki Daya yace ba gaisuwa? Manal Tace ai ku ya kamata ku kwashi gaisuwa wajen Auntynku, wani kallon Up and Down Suka yiwa Manal suna wani takama Suka fita abinsu,Hassan da Hussain ne Suka shigo karshe,wannan dama ba ruwansu Manal ta sansu da fara'a Suka ce Oyoyo Auntynmu,ita Manal mamaki ya kamata shigowa Kawai akeyi Abu ba sirri Haka,Su Hussain sun Dade suna Taya Manal Hira kafin su Mata Sallama tare da tafiya,Sai da kowa ya Gama zuwansa sannan ta huta da Baki su Kuma ma'aikatan suna waje da Cid na Ummi,Wasu kuyangi ne Suka shigo bayan sun gaisar da Manal suka ce ko akwai abinda Amarya take bukata? Manal tace Babu na gode kuje.
Bata Sa ran Fuzail zaizo ba yau tunda tasan halin da ake ciki Amma saman Bed ta koma ta zauna tana latsa wayarta,a Wayarta message ya shigo,Fuzail ne taga ya turo Mata Zan shigo fa karki Yi bacci.
Alright ta bashi amsa.
Ummi Taki barin part din Fuzail har ya sheko uban wanka tare da saka wata sabuwar jallabiyyarsa ruwan toka Yana kamshi ya fito,Yana son yayi gayu Amma yasan Ummi Dole ya fito Kamar ba Ango ba,Zama yayi tare da canja Chanel Ummi tace mu je wajen Amaryar tare tunda kace ba wancen bace Dana sani,Fuska ya Bata yace me Zan Mata ai ki Bari tayi sati Uku Bata ga ango ba ta fara Gane kurenta,Ni bana son ganinta ma,Ummi taji Dadi Tace muje dai Naga kiyayyar da Ido na.
Tafiya sukayi tare da Ummi Yana dariya a ransa,Hajiya Babba ce ta tsayar da Ummi suna magana shi Kuwa yayi sauri ya Riga Ummi zuwa part din,mamaki yayi ganin Ma'aikatan Ummi har ta baza su Amma duk tsiya ai baza su shiga bedroom ba,Wuce su yayi ya Shiga dakin,Manal tana zaune ta ganshi ya shigo da sauri babu Bata lokaci ya haura saman Bed din Manal tayi murmushi yace taho naji dumin jikinki ya Rungume Manal a jikinsa suna shakar kamshin juna,sumarsa ta shafa Masa a hankali da sauri ya lalubi bakinta ya shiga kissing da sauri sauri sabo da Ummi,a hankali yace kiyi Hakuri komai zai wuce akwai shirin da nake mana,Allah yasa cewar Manal tana sake kankame shi,Ummi ce ta Fado dakin ai Fuzail Allah yasa ya Ankara ya Hankada Manal saman bed daga jikinsa ta fada pillow ya dauka tare da Bata Rai ya kwadawa Manal Yana masifa Ni saanki ne,Manal tace ai wallahi duk abinda ka min bazan yafe ba Kawai kazo ka dinga kwada min Mari Chinese suka shiga Yi yace sai na ballaki yau,Ummi taga fa abin da gaske ne sai murna take Yi.
Tayi mamaki Kuma ganin da gaske Ashe dai me Dan kirki kirkin ce Baki ta tabe tayi waje tana fita suka Fara dariya cikin wani rada rada kadan,Manal tace ka kusa balla min Hannu, Ni da kika make min Fuska fa a ka'ida ma Marina kika Yi kin Mari mijinki,Kayi Hakuri na manta da Wasa ne fadan yace ke tsaya na bita Kar ta juyo ta tarfa ni,Daga saman bed din suka Mike Manal tana binsa a baya Yana gaba a jikin kofa Suka tsaya ya rungumeta yace Zaki iya ganina ko yaushe karki damu za a kawo Miki abinci,Ummi har ta tafi taga Danta shuru Bai fito ba sai ta dawo tare da banko kofa kafin ma ta kifta Ido Fuzail ya Mari Manal tass duk da bada karfi yayi ba Manal Taji zafi ta tsaya tayi wani saraaaaa tare da dafe kumatunta zata Yi kuka wani haushin Fuzail ya kamata ya dalla Mata Mari Amarya guda.
Shi Kansa Bai San Marin zai zo Haka ba bakin ciki ne ya kamashi ya tsorata sosai ya zaro Ido yasan zai ci ubansa wajen Amarya tayi fushi,Maganar Ummi yaji let's go ta furta tare da juya baya,tana Juyawa ya kalli Manal tare da Hade Hannayensa biyu baya so yayi magana Ummi taji ya fara rusunawa Yana mikewa a Gaban Manal Wai tayi hakuri,haushi yasa ta juya tayi tafiyarta,Ummi ta fisgo hannunsa tana kalau Kuwa kake ko dai karya ka min? Da sauri ya girgiza Kai No...no...ya bi Ummi da sauri,Ita Ummi Dole sai ta kure karya Wai.
Manal Alwala ta Mike tayi tare da Gabatar da Sallar Isha tayi Adduointa sosai sai ga wata Matashiyar Kuyanga dauke da wasu flasks na Alfarma an kawo inji Ameer, sannan Tace bakya bukatar komai? Manal Tace ae babu Jeki,Tana tafiya ta Bude taga naman kaza gasu nan,ga Wata Green rice taji Hadi,abubuwa dai gashi Nan wani ma baza ta iya ci ba Bata San Mene ba.
Abinda take so ta ci tare da rufe sauran tayi wanka da Brush,cikin kayan lefenta ta zabo Nighty wata me Dan kauri me dogon Hannu Amma iyakarta cinya wata red,Saman bed ta haura ta rasa ta inda zata kashe hasken dakin Haka ta hakura gal ta kwanta tayi Adduointa na bacci, tana kallon kanta Wai duk Nan nata ne, Juyi tayi saman bed din tace ko Dan ka kwana saman gado Yar talaka ta so ayi Mata aure masu kwana saman katifa me Kama da Tabarma da Wanda suke kwana a Tabarma ko Dan gado ya kamata su so a musu aure su huta da kwanciyar kasa tana Haka har bacci ya kwashe ta.
Gaf da Asuba lokacin kowa bacci yake a gidan Sarki amma shi Fuzail ya tashi tuni Yana jiran time din zuwa wajen Amarya wasu sababbin kayan Dogarai yasa Wanda dama sun tanadi abinsu ya saka shi Kansa Dariya yake ma Kansa ya saka komai ya dauki rawani yanda wasu keyi ya tunguma a Kansa tare da nade kansa ya fito,Yar Bala'i Ummi ta sama tana yawan farkawa ta leka ta fadawa masu sa Ido su kula fa,Suna bacci wasu idonsu biyu Fuzail ya wuce su Tunaninsu wani Dogarin ne aka aike shi ya kula da cikin palon Manal,Manal tana bacci taji an kwanta a gefenta Kuma an shigo cikin bargonta a tsorace ta farka taga mutum da kayan Dogarai ga rawani ihu ta kurma gaba Daya masu tsaron part din Suka taho zasu shigo,Wani tsalle Fuzail yayi yace dalla nine Fuzail tare da fadawa toilet ya sa key,ai Kuwa sai ga masu tsaro Mata sun Fado ciki,Manal ta sauke Ajiyar zuciya tare da furta wallahi tsorata nayi wani mafarki nayi kuje Kawai,Juyawa sukayi tare da ficewa lokacin Fuzail ya fito Yana magana da rada ki dinga sawa room key sai ki zauna kofa a bude,Manal Tace Kai fa kace min na bar kofa a bude zaka Zo ko yaushe,Kofar yaje ya rufe Manal tana ta Masa dariya Tace Tanko sak,Zan mareki nine Tankon?
Yanzu ya za ayi kenan? angwancewa fa zanyi Manal ta hade Rai Ni Allah ba yau ba bani da lafiya,Fuzail yace ai idan Kinga yau na fasa abin Nan sai in gawata aka fitar,Text din Ameer ya gani a waya yace Ummi ta fito Bata yarda fa da Kai ba gata Nan a Hanya,Ameer ma Ashe Yana da nasa Cid din akan Ummi,Fuzail yace ke tashi a toilet za ayi,Manal Tace so kake ta shigo taga bana Nan kaje ka buya,Fuzail yasan Kofar a kulle take ya Rungume Manal yace wannan masifa da nake ciki Allah ka Mana maganinta kafin Manal tayi magana ya cafki bakinta ya shiga tsotsa,wani irin yanayi ya tsinci Kansa ciki,jikinsa ya fara rawa hankalinsa ya tashi,Kawai a cikin tsananin bukata yake rigar jikinta ya zare mata,Manal tsoro ya bata yanda yake wani mazari hankalinsa ya fita daga jikinsa,Surar Manal kyakyawa ta bayyana,Rigar Dogarai ya zare tare da jifa da ita daga shi sai Boxers,Manal taga kirji me kyau me Dadi ta fara shafa Masa a hankali,wutar sha'awarsa ce ta sake ruruwa ya shiga lashe sassan jikin Manal, ta Gama tsurewa,Muryarsa na rawa yace ba abinda Zan Miki yanzu ki nutsu kisa naji Dadi,Indai Baki min komai ba sai nayi yanzu.
Manal tana Jin Haka tace irin abinda kake min? Yace Yeah Manal Taji sauki yazo ba abinda za a mata ta dage tare da ture Fuzail da hannayenta,Bai da wani karfi ya kwanta a gefenta tare da rufe Ido ya daga Kai sama Yana kallon sama shi kadai yasan me yake ji a jikinsa, Idonsa yayi ja duk haskensa ya rine,Manal tace kwantar da hankalinka yanzu Zan fetse ka wallah ta Furta tare da daure zuciyarta ta koma samansa.
Manal daga ita sai pant ta kwanta tayi balance a saman Fuzail tare da furta Yeeeee loyi Wai laushi take nufi,Kankame shi tayi tace Allah jikinka Dadi,Fuskarta dake saman kirjinsa ta dago tare da matso da ita saitin Fuskarsa tana kallon cikin idanuwansa cike da so,shima Ita yake kallo cikin wani yanayi na sha'awa da kauna.
Hannu Manal tasa saman Dan Sajensa da gemunsa me kyau gashi da laushi da wani santsi Yana kamshi na musamman, Shafawa ta shiga Yi tare da cewa kitso Zan maka yau a gemun Nan,Manal ta shiga Masa calaba a gemu sai da tayi Guda Daya ta murdeta sosai yanda ko zata ware sai an taba, Dariya Fuzail yake Yana shafa gadon Bayanta,Light ya kashe bayan ta Gama kitsonta,ganin baya kallonta kunyar ta ragu ta fara Masa wani salo tana goga masa Dukiyar Fulaninta a kirjinsa,Tsigar jikinsu gaba Daya ta tashi zata daina yace Yeah ci gaba,Manal tace da Dadi ne? Dama kaji abinda naji Nima? Yace Uhmmmm ci gaba Yana lumshe idanuwa itama Haka,ci gaba tayi sosai Yana Jin wani irin azabar Dadi ya mikar da ita zaune a saman cikinsa ya sa Hannayensa masu laushi Yana Wasa da Boobs dinta manya dasu Yan matasa,Manal Taji Dadin wannan ma ta lumshe Ido tare da daga kanta sama tana ballako masa kirjin ta,Fuzail yaga Alama ta fara tafiya magana ma Bata Yi,Dan Nishi ta fara kadan da kunya Bata iya sakewa sabo da kunya tana kokarin saita kanta Amma Ina.
Zaune ya Mike Kawai Yana kissing dinta Yana sarrafa Kirjinta yanda yake bukata,tuni ta manta da kunyar lokacin ya kafa bakinsa a Na Shanunta Yana tsotsa Yana Mata wasu salo da Harshe,Dan sunan da Manal ta tanada tace sai ta Haihu zata radawa Fuzail shi sai gashi yau ta manta har ta rada Masa Prince Charming,Yana jinta kyaleta yayi ya dinga dariya a ransa,kunnenta ta Mika Masa tare da cewa Nan ma ayi Masa nasa,ai Kuwa ya Shiga sa Mata harshe ciki Yana Dan hura Mata Iska ciki,Manal Dariya ta Kama Yi tace Allah Dadi yau na shi Abu dadi, Haka ta Bude tafin hannunta ta Mika shi gefe Tace Farida Bye Bye mu munyi nisa,Idonta ta nunawa Fuzail da yatsa ayiwa Nan ma anbaby ko shi babu nasa? Wai anbaby ta sake sa Masa suna,rufe yace ta rufe Kuwa ya lashe saman idon,Saman Hancinta ta nuna Masa Nan ma ya Masa nasa,tana kwance flat yana sarrafa Kirjinta Yana lasar Mata cibi,zuwa kasan mararta,Nan ma da Bakinsa ya cire pant din nata,Manal ta firgita ko wani Abu zaiyi,Relax ya iya cewa sannan ya Mata wasu kalolin wasanni na musamman,bakinta ne ya mutu sai Nishi da kukan Dadi take zubawa,Bakinta ya danne da hannunsa yace Ummi fa maybe tana Palo tunaninta ke kadaice kike bacci, ai Kuwa Ummi tuni tana palon a zaune tana bacci tana farkawa ta nufi dakin Manal tare da Murda Handle taji Gam Gam da key,Buga Kofar ta shiga Yi,a hankali Fuzail yace idan aka Rusa min wannan ai mutuwa zanyi, look sa kawai nayi Releasing gobe na angonce,Manal tsoro tuni ya kamata cikin rada Tace wayyo Allah karta dukeni.
Ki daina saurar Kofar can da ake knocking Kawai ki min abinda Zan samu nutsuwa,ba abinda zai faru trust me,Manal dai tace okay ta maida hankalinta Kan mijinta,Yana koya Mata abinda zata Masa yaji Dadi tana Yi Kuwa yanda yake so,ko wani takan knocking Basu bi ba yaci gaba da Jin dadinsa,yasa Manal tana Masa Sucking Hajiya Babba yanda zai ji sweet Yana koya mata tana aiwatarwa Kamar dama ta iya,Mouth Sex Yayi sosai abinsa Kuma nishinsa da wani kukan Dadi da kalaman soyayya Bai fasa fada ba sabo da yasan ko kunnen miciji ne da Ummi baza ta ji ba, makyarkyatar Dadi yake Yana cewa Sunshine Zan kawo,Manal Bata tsaya ba ganin Yana tsaka da Jin Dadi dama Shukrah duk ta Wayar Mata da Kai kafin auren,har Novels ta Bata ta karanta da littafa na ilimin addini akan Jima'i,a bakin Manal yayi Release ya dure shi tas a ciki,Yana ta kallon Manal yaga yanda zata ji kyankyami ko ta zubar amma Manal dake Yar duniya ce sai ta shanye har da lashe lips Tace Dadi Mando sukari,Rashin so shike sawa a kyankyami mutum,Amma idan Ana son mutum sosai ba'a kyankyamin ko mene nasa.
Dariya zasuyi sabo da Manal da tace Dadi Mando sukari da sauri Suka toshe bakunansu da Hannu,Fuzail wani nishadi da farin ciki yake ji jinsa yake yafi kowa a duniya Jin Dadi yau,Hajiya ce taci gaba da buga kofa ga Asuba ta kusa da sauri Suka maida kayan jikinsu Manal ta gyara bed din Fuzail ya shirya tsaf cikin kayan dogaransa harda nadinsa ga kitson Manal a gemunsa cikin sip ya Bude tare da shigewa abinsa,sai da Manal ta tabbatar ba abinda za a gani na zargi sannan tayi Kalar bacci tana hamma da Mika ta Bude kofar tana lumshe Ido Tace waye,Uwarki ce Ummi ta furta da sauri ta zube kasa tana Ina yini? Yinin gidan ubanki,Sa'arki ce Ni da Zaki ajiyeni Ina buga kofa Yar matsiyata,cikin Dakin ta wuce ta duba toilet taga ba kowa sannan ta fice Tace kinci sa'a kece Ina Dan daga Miki kafa wallahi da wannan Yar iskar Yar Uwar Taki ce da sai nasa an nada Mata duka yau taja Tsaki tayi waje abinta.
Duk da Haka Manal Tace Ummi kiyi Hakuri Dan Allah Asuba ta gari,Ummi ko juyowa Bata Yi ba,Kofar Manal ta sawa key again Fuzail ya fito tuni ya yakice kayan Dogarai ya sake watsarwa daga shi sai short Manal ta daka tsalle tare da daneshi Suka makalkale juna suna ta dariya da murna,Fuzail yace muyi wanka da Sallah sai bacci,Manal Tace idan safiya tayi aka Kamaka fa? Karki damu Allah zai rufa Mana asiri Baki San aure sirrin Allah bane? Shi yake kare mutum da Kansa ya sirrinta abin,kin taba Jin Ana Kama masu kwanciyar aure ma'aurata idan sunayin sex ace wani ya gansu? Allah ne yake boyewa.
Manal
Showing 69001 words to 72000 words out of 153479 words
Daga Sanda Naga ka sake min karya Kawai Zan tsine ma ne, Dariya Fuzail yayi Yana Shan ruwan Roba yasan baza ta iya tsine masa ba ko me zaiyi a duniya kawai baya son bacin ran Iyayensa ne shi yasa yake binsu a Sannu Yana musu karya sabo da Kar hankalinsu ya tashi sanadiyarsa.
Wanka ya Shiga Yayinda Ummi duk ta baza mutanenta a dinga Sa mata Ido akan Fuzail da Manal,Ita tunaninta Farida ce Manal shi yasa ko ganinta Bata fatan yi,Dan Kawai Abban Ameer ya zuga sarki ne anfi karfinta ne gashi ba aurenta sarki yake ba bare ta samu power.
Su Na'ima ne Suka yiwa Manal taron dangi tare da fisge mayafinta Ido Suka zaro tare da Bude Baki gaba dayansu............
AsmaBaffa
[1/1, 10:24 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭
DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP.
51-55
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne masoyan asali
Miss Jalam
Hindu Moha
Maman Afrah
Aisha Usman
Mace ta gari
Sa'adatu A muhm(Hajiya)
Saulerwah
Mmn Teemah
Khaltum Zanna
Hauwa'u
Zainab Ali
Ummu Jafar
Mr Nazir
Maman Nusy
Mmn Waheeda
Alhamdulillah
Mamakin kyan da Allah ya Mata sukeyi yanda suka ganta Fara tassss Haka suka ga matsanancin kyanta ya zarta tunaninsu su a Haka ma a tunaninsu Basu taba ganin me kyan Manal ba sai dai ko a turai sun manta,Sai dai kowa ya ganta yaga yarinya Danya sharaf da ita,Manal mikewa tayi tsaye zata dakko Jakarta da Suka jefar Mata garin son kallonta,Tsayinta Suka gani da Kyawun Surarta ya Gama da su,Bata kulasu ba Suma Basu ce Mata kala ba Suka juya suka tafi cike da mamaki,Lokacin Kuma Cid na Ummi duk Suka zo part din Manal suna ta sintiri,Su Fatima suna fita labari Suka dinga watsawa na kyan amarya,aka dinga turuwar ganin Manal har ma'aikatan gidan,cikin Matan Sarki ma su ukun Suka shigo Ana take musu baya kuyangi,Suna shigowa da takama Manal ta zube a kasa tare da kwasar gaisuwa,suna ta kallonta Kamar mayu amma ba Wani Dan mutunci Suka fice Manal Baki ta bude tare da furta tab suna matan sarki ma baza su bada Umarni a Kai musu Amaryar har can ba sabo da gulma na Cinsu har da takowa da kansu, Manal Tace wannan gidan Sarautar nasu na daban ne ban San irin nasu Kalar ba.
Sai da kowa yazo na Mata sai maza Suka Fara Sallama Amma kanne Yan samarin,sunji Ana ta zancen kyan Amarya Suka zo ganewa idonsu,Mazan ma ba yabo ba fallasa gasu Nan dai amma gwara maza da matan a mutunci,itama Manal ganin kannen Fuzail ne duk da sun girmeta Taki gaishe su Kamar yanda tayiwa Yan matan su Na'ima,Ciki Daya yace ba gaisuwa? Manal Tace ai ku ya kamata ku kwashi gaisuwa wajen Auntynku, wani kallon Up and Down Suka yiwa Manal suna wani takama Suka fita abinsu,Hassan da Hussain ne Suka shigo karshe,wannan dama ba ruwansu Manal ta sansu da fara'a Suka ce Oyoyo Auntynmu,ita Manal mamaki ya kamata shigowa Kawai akeyi Abu ba sirri Haka,Su Hussain sun Dade suna Taya Manal Hira kafin su Mata Sallama tare da tafiya,Sai da kowa ya Gama zuwansa sannan ta huta da Baki su Kuma ma'aikatan suna waje da Cid na Ummi,Wasu kuyangi ne Suka shigo bayan sun gaisar da Manal suka ce ko akwai abinda Amarya take bukata? Manal tace Babu na gode kuje.
Bata Sa ran Fuzail zaizo ba yau tunda tasan halin da ake ciki Amma saman Bed ta koma ta zauna tana latsa wayarta,a Wayarta message ya shigo,Fuzail ne taga ya turo Mata Zan shigo fa karki Yi bacci.
Alright ta bashi amsa.
Ummi Taki barin part din Fuzail har ya sheko uban wanka tare da saka wata sabuwar jallabiyyarsa ruwan toka Yana kamshi ya fito,Yana son yayi gayu Amma yasan Ummi Dole ya fito Kamar ba Ango ba,Zama yayi tare da canja Chanel Ummi tace mu je wajen Amaryar tare tunda kace ba wancen bace Dana sani,Fuska ya Bata yace me Zan Mata ai ki Bari tayi sati Uku Bata ga ango ba ta fara Gane kurenta,Ni bana son ganinta ma,Ummi taji Dadi Tace muje dai Naga kiyayyar da Ido na.
Tafiya sukayi tare da Ummi Yana dariya a ransa,Hajiya Babba ce ta tsayar da Ummi suna magana shi Kuwa yayi sauri ya Riga Ummi zuwa part din,mamaki yayi ganin Ma'aikatan Ummi har ta baza su Amma duk tsiya ai baza su shiga bedroom ba,Wuce su yayi ya Shiga dakin,Manal tana zaune ta ganshi ya shigo da sauri babu Bata lokaci ya haura saman Bed din Manal tayi murmushi yace taho naji dumin jikinki ya Rungume Manal a jikinsa suna shakar kamshin juna,sumarsa ta shafa Masa a hankali da sauri ya lalubi bakinta ya shiga kissing da sauri sauri sabo da Ummi,a hankali yace kiyi Hakuri komai zai wuce akwai shirin da nake mana,Allah yasa cewar Manal tana sake kankame shi,Ummi ce ta Fado dakin ai Fuzail Allah yasa ya Ankara ya Hankada Manal saman bed daga jikinsa ta fada pillow ya dauka tare da Bata Rai ya kwadawa Manal Yana masifa Ni saanki ne,Manal tace ai wallahi duk abinda ka min bazan yafe ba Kawai kazo ka dinga kwada min Mari Chinese suka shiga Yi yace sai na ballaki yau,Ummi taga fa abin da gaske ne sai murna take Yi.
Tayi mamaki Kuma ganin da gaske Ashe dai me Dan kirki kirkin ce Baki ta tabe tayi waje tana fita suka Fara dariya cikin wani rada rada kadan,Manal tace ka kusa balla min Hannu, Ni da kika make min Fuska fa a ka'ida ma Marina kika Yi kin Mari mijinki,Kayi Hakuri na manta da Wasa ne fadan yace ke tsaya na bita Kar ta juyo ta tarfa ni,Daga saman bed din suka Mike Manal tana binsa a baya Yana gaba a jikin kofa Suka tsaya ya rungumeta yace Zaki iya ganina ko yaushe karki damu za a kawo Miki abinci,Ummi har ta tafi taga Danta shuru Bai fito ba sai ta dawo tare da banko kofa kafin ma ta kifta Ido Fuzail ya Mari Manal tass duk da bada karfi yayi ba Manal Taji zafi ta tsaya tayi wani saraaaaa tare da dafe kumatunta zata Yi kuka wani haushin Fuzail ya kamata ya dalla Mata Mari Amarya guda.
Shi Kansa Bai San Marin zai zo Haka ba bakin ciki ne ya kamashi ya tsorata sosai ya zaro Ido yasan zai ci ubansa wajen Amarya tayi fushi,Maganar Ummi yaji let's go ta furta tare da juya baya,tana Juyawa ya kalli Manal tare da Hade Hannayensa biyu baya so yayi magana Ummi taji ya fara rusunawa Yana mikewa a Gaban Manal Wai tayi hakuri,haushi yasa ta juya tayi tafiyarta,Ummi ta fisgo hannunsa tana kalau Kuwa kake ko dai karya ka min? Da sauri ya girgiza Kai No...no...ya bi Ummi da sauri,Ita Ummi Dole sai ta kure karya Wai.
Manal Alwala ta Mike tayi tare da Gabatar da Sallar Isha tayi Adduointa sosai sai ga wata Matashiyar Kuyanga dauke da wasu flasks na Alfarma an kawo inji Ameer, sannan Tace bakya bukatar komai? Manal Tace ae babu Jeki,Tana tafiya ta Bude taga naman kaza gasu nan,ga Wata Green rice taji Hadi,abubuwa dai gashi Nan wani ma baza ta iya ci ba Bata San Mene ba.
Abinda take so ta ci tare da rufe sauran tayi wanka da Brush,cikin kayan lefenta ta zabo Nighty wata me Dan kauri me dogon Hannu Amma iyakarta cinya wata red,Saman bed ta haura ta rasa ta inda zata kashe hasken dakin Haka ta hakura gal ta kwanta tayi Adduointa na bacci, tana kallon kanta Wai duk Nan nata ne, Juyi tayi saman bed din tace ko Dan ka kwana saman gado Yar talaka ta so ayi Mata aure masu kwana saman katifa me Kama da Tabarma da Wanda suke kwana a Tabarma ko Dan gado ya kamata su so a musu aure su huta da kwanciyar kasa tana Haka har bacci ya kwashe ta.
Gaf da Asuba lokacin kowa bacci yake a gidan Sarki amma shi Fuzail ya tashi tuni Yana jiran time din zuwa wajen Amarya wasu sababbin kayan Dogarai yasa Wanda dama sun tanadi abinsu ya saka shi Kansa Dariya yake ma Kansa ya saka komai ya dauki rawani yanda wasu keyi ya tunguma a Kansa tare da nade kansa ya fito,Yar Bala'i Ummi ta sama tana yawan farkawa ta leka ta fadawa masu sa Ido su kula fa,Suna bacci wasu idonsu biyu Fuzail ya wuce su Tunaninsu wani Dogarin ne aka aike shi ya kula da cikin palon Manal,Manal tana bacci taji an kwanta a gefenta Kuma an shigo cikin bargonta a tsorace ta farka taga mutum da kayan Dogarai ga rawani ihu ta kurma gaba Daya masu tsaron part din Suka taho zasu shigo,Wani tsalle Fuzail yayi yace dalla nine Fuzail tare da fadawa toilet ya sa key,ai Kuwa sai ga masu tsaro Mata sun Fado ciki,Manal ta sauke Ajiyar zuciya tare da furta wallahi tsorata nayi wani mafarki nayi kuje Kawai,Juyawa sukayi tare da ficewa lokacin Fuzail ya fito Yana magana da rada ki dinga sawa room key sai ki zauna kofa a bude,Manal Tace Kai fa kace min na bar kofa a bude zaka Zo ko yaushe,Kofar yaje ya rufe Manal tana ta Masa dariya Tace Tanko sak,Zan mareki nine Tankon?
Yanzu ya za ayi kenan? angwancewa fa zanyi Manal ta hade Rai Ni Allah ba yau ba bani da lafiya,Fuzail yace ai idan Kinga yau na fasa abin Nan sai in gawata aka fitar,Text din Ameer ya gani a waya yace Ummi ta fito Bata yarda fa da Kai ba gata Nan a Hanya,Ameer ma Ashe Yana da nasa Cid din akan Ummi,Fuzail yace ke tashi a toilet za ayi,Manal Tace so kake ta shigo taga bana Nan kaje ka buya,Fuzail yasan Kofar a kulle take ya Rungume Manal yace wannan masifa da nake ciki Allah ka Mana maganinta kafin Manal tayi magana ya cafki bakinta ya shiga tsotsa,wani irin yanayi ya tsinci Kansa ciki,jikinsa ya fara rawa hankalinsa ya tashi,Kawai a cikin tsananin bukata yake rigar jikinta ya zare mata,Manal tsoro ya bata yanda yake wani mazari hankalinsa ya fita daga jikinsa,Surar Manal kyakyawa ta bayyana,Rigar Dogarai ya zare tare da jifa da ita daga shi sai Boxers,Manal taga kirji me kyau me Dadi ta fara shafa Masa a hankali,wutar sha'awarsa ce ta sake ruruwa ya shiga lashe sassan jikin Manal, ta Gama tsurewa,Muryarsa na rawa yace ba abinda Zan Miki yanzu ki nutsu kisa naji Dadi,Indai Baki min komai ba sai nayi yanzu.
Manal tana Jin Haka tace irin abinda kake min? Yace Yeah Manal Taji sauki yazo ba abinda za a mata ta dage tare da ture Fuzail da hannayenta,Bai da wani karfi ya kwanta a gefenta tare da rufe Ido ya daga Kai sama Yana kallon sama shi kadai yasan me yake ji a jikinsa, Idonsa yayi ja duk haskensa ya rine,Manal tace kwantar da hankalinka yanzu Zan fetse ka wallah ta Furta tare da daure zuciyarta ta koma samansa.
Manal daga ita sai pant ta kwanta tayi balance a saman Fuzail tare da furta Yeeeee loyi Wai laushi take nufi,Kankame shi tayi tace Allah jikinka Dadi,Fuskarta dake saman kirjinsa ta dago tare da matso da ita saitin Fuskarsa tana kallon cikin idanuwansa cike da so,shima Ita yake kallo cikin wani yanayi na sha'awa da kauna.
Hannu Manal tasa saman Dan Sajensa da gemunsa me kyau gashi da laushi da wani santsi Yana kamshi na musamman, Shafawa ta shiga Yi tare da cewa kitso Zan maka yau a gemun Nan,Manal ta shiga Masa calaba a gemu sai da tayi Guda Daya ta murdeta sosai yanda ko zata ware sai an taba, Dariya Fuzail yake Yana shafa gadon Bayanta,Light ya kashe bayan ta Gama kitsonta,ganin baya kallonta kunyar ta ragu ta fara Masa wani salo tana goga masa Dukiyar Fulaninta a kirjinsa,Tsigar jikinsu gaba Daya ta tashi zata daina yace Yeah ci gaba,Manal tace da Dadi ne? Dama kaji abinda naji Nima? Yace Uhmmmm ci gaba Yana lumshe idanuwa itama Haka,ci gaba tayi sosai Yana Jin wani irin azabar Dadi ya mikar da ita zaune a saman cikinsa ya sa Hannayensa masu laushi Yana Wasa da Boobs dinta manya dasu Yan matasa,Manal Taji Dadin wannan ma ta lumshe Ido tare da daga kanta sama tana ballako masa kirjin ta,Fuzail yaga Alama ta fara tafiya magana ma Bata Yi,Dan Nishi ta fara kadan da kunya Bata iya sakewa sabo da kunya tana kokarin saita kanta Amma Ina.
Zaune ya Mike Kawai Yana kissing dinta Yana sarrafa Kirjinta yanda yake bukata,tuni ta manta da kunyar lokacin ya kafa bakinsa a Na Shanunta Yana tsotsa Yana Mata wasu salo da Harshe,Dan sunan da Manal ta tanada tace sai ta Haihu zata radawa Fuzail shi sai gashi yau ta manta har ta rada Masa Prince Charming,Yana jinta kyaleta yayi ya dinga dariya a ransa,kunnenta ta Mika Masa tare da cewa Nan ma ayi Masa nasa,ai Kuwa ya Shiga sa Mata harshe ciki Yana Dan hura Mata Iska ciki,Manal Dariya ta Kama Yi tace Allah Dadi yau na shi Abu dadi, Haka ta Bude tafin hannunta ta Mika shi gefe Tace Farida Bye Bye mu munyi nisa,Idonta ta nunawa Fuzail da yatsa ayiwa Nan ma anbaby ko shi babu nasa? Wai anbaby ta sake sa Masa suna,rufe yace ta rufe Kuwa ya lashe saman idon,Saman Hancinta ta nuna Masa Nan ma ya Masa nasa,tana kwance flat yana sarrafa Kirjinta Yana lasar Mata cibi,zuwa kasan mararta,Nan ma da Bakinsa ya cire pant din nata,Manal ta firgita ko wani Abu zaiyi,Relax ya iya cewa sannan ya Mata wasu kalolin wasanni na musamman,bakinta ne ya mutu sai Nishi da kukan Dadi take zubawa,Bakinta ya danne da hannunsa yace Ummi fa maybe tana Palo tunaninta ke kadaice kike bacci, ai Kuwa Ummi tuni tana palon a zaune tana bacci tana farkawa ta nufi dakin Manal tare da Murda Handle taji Gam Gam da key,Buga Kofar ta shiga Yi,a hankali Fuzail yace idan aka Rusa min wannan ai mutuwa zanyi, look sa kawai nayi Releasing gobe na angonce,Manal tsoro tuni ya kamata cikin rada Tace wayyo Allah karta dukeni.
Ki daina saurar Kofar can da ake knocking Kawai ki min abinda Zan samu nutsuwa,ba abinda zai faru trust me,Manal dai tace okay ta maida hankalinta Kan mijinta,Yana koya Mata abinda zata Masa yaji Dadi tana Yi Kuwa yanda yake so,ko wani takan knocking Basu bi ba yaci gaba da Jin dadinsa,yasa Manal tana Masa Sucking Hajiya Babba yanda zai ji sweet Yana koya mata tana aiwatarwa Kamar dama ta iya,Mouth Sex Yayi sosai abinsa Kuma nishinsa da wani kukan Dadi da kalaman soyayya Bai fasa fada ba sabo da yasan ko kunnen miciji ne da Ummi baza ta ji ba, makyarkyatar Dadi yake Yana cewa Sunshine Zan kawo,Manal Bata tsaya ba ganin Yana tsaka da Jin Dadi dama Shukrah duk ta Wayar Mata da Kai kafin auren,har Novels ta Bata ta karanta da littafa na ilimin addini akan Jima'i,a bakin Manal yayi Release ya dure shi tas a ciki,Yana ta kallon Manal yaga yanda zata ji kyankyami ko ta zubar amma Manal dake Yar duniya ce sai ta shanye har da lashe lips Tace Dadi Mando sukari,Rashin so shike sawa a kyankyami mutum,Amma idan Ana son mutum sosai ba'a kyankyamin ko mene nasa.
Dariya zasuyi sabo da Manal da tace Dadi Mando sukari da sauri Suka toshe bakunansu da Hannu,Fuzail wani nishadi da farin ciki yake ji jinsa yake yafi kowa a duniya Jin Dadi yau,Hajiya ce taci gaba da buga kofa ga Asuba ta kusa da sauri Suka maida kayan jikinsu Manal ta gyara bed din Fuzail ya shirya tsaf cikin kayan dogaransa harda nadinsa ga kitson Manal a gemunsa cikin sip ya Bude tare da shigewa abinsa,sai da Manal ta tabbatar ba abinda za a gani na zargi sannan tayi Kalar bacci tana hamma da Mika ta Bude kofar tana lumshe Ido Tace waye,Uwarki ce Ummi ta furta da sauri ta zube kasa tana Ina yini? Yinin gidan ubanki,Sa'arki ce Ni da Zaki ajiyeni Ina buga kofa Yar matsiyata,cikin Dakin ta wuce ta duba toilet taga ba kowa sannan ta fice Tace kinci sa'a kece Ina Dan daga Miki kafa wallahi da wannan Yar iskar Yar Uwar Taki ce da sai nasa an nada Mata duka yau taja Tsaki tayi waje abinta.
Duk da Haka Manal Tace Ummi kiyi Hakuri Dan Allah Asuba ta gari,Ummi ko juyowa Bata Yi ba,Kofar Manal ta sawa key again Fuzail ya fito tuni ya yakice kayan Dogarai ya sake watsarwa daga shi sai short Manal ta daka tsalle tare da daneshi Suka makalkale juna suna ta dariya da murna,Fuzail yace muyi wanka da Sallah sai bacci,Manal Tace idan safiya tayi aka Kamaka fa? Karki damu Allah zai rufa Mana asiri Baki San aure sirrin Allah bane? Shi yake kare mutum da Kansa ya sirrinta abin,kin taba Jin Ana Kama masu kwanciyar aure ma'aurata idan sunayin sex ace wani ya gansu? Allah ne yake boyewa.
Manal
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24 Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52