kawo Masa kayan ciye ciye yayi mamaki dama ta iya irin wannan snacks haka,ta kasa magana sabo da kunya sai Dariya takeyi ita kadai ta rasa inda zata saka kanta,Yace ya akayi ne wannan murmushin fa? Manal ta sa Yatsa a bakinta tana ta faman gwigwiya,Hannu yasa tare da zare Mata Hannun yace sai kin cinye min yatsan Kuma? Dariya ta sake Yi tana daga zaune tayi kasa da kanta,Yace Ikon Allah,Ina kwana au Ina yini ta furta,I'm Good and you? Tace Alhmdllh,Kinyi kyau fa yarinyar nan,idan Baki aureni ba kika yaudareni sai mun koma makiya da ke,Manal ta kyalkyale da dariya tace Haba dai ai bazan yaudareka ba,Idan Malam yace bazai bani ba fa? Manal tace karma ka Fara Malam bazai hanaka Ni ba Indai Ina so,to a gidanku basa kaunata da wa Zan Kama kafa? Manal ta nuna kanta da yatsa Tace ai Kai ka Riga ka Kama dahir ba ruwanka da wani kamun kafa.
Yace Farida fa Wai me na Mata ne? Karfa ta kawo cikas a aure na dake? Manal tayi yanda Yan tauri keyi ta Kai wani Suka gefe Tace akanka Zan iya sara Suka,Dariya ta bawa Fuzail Suka dinga dariya,a ransa yace kallo ya bar Ameer yau.
Ledar hannunsa ya Mika mata,Tace Mene? Bude ki gani mana,tana budewa taka wata sabuwar Wayar Tecno spark 5 wacce ta ninka waccen tsada da komai,Baki ta Bude tare da tambaya Ina ka samu kudin? Na siyar da gonar gadon ai an tura min kudin shine naji Wayar Taki ta lalace na canja Miki wacce ta fita tsada,Manal tace to Kai Kuma fa? Shi Kuma ya nuna Mata wata Vivo karama yace ta isheni nafi damuwa da ke nafi so Naga matata ta fito,Manal Taji wani kaunarsa sabuwa, ta shiga jero Masa godiya da adduoi,wacce ta lalace ta Mike zata dakko Masa ya bi Bayanta da kallo yanda ta dame komai ya fito,Fuzail a ransa yace wow Zan huta,Amma wannan Shukrah ta dame min Baby da yawa za a rabawa maza a titi su gani Ina bazai yuwu ba Dole a Kara Size din Ashe katuwa ce haka.
Wayar ta kawo Masa yace me zanyi da ita ki siyar da ita idan za a siya ki kashe kudin,Fafur Manal Taki yarda Wai sai dai ya tafi da ita Dole ya karba,Lemon ta Bude Masa ya karba ya Sha Yana cin snacks din yaji Dadi yace ke kika Yi? a Ina kika koya? Manal tace ai kawata ce Shukrah da Mamanta suka koya min,Kai ya jinjina yace wow yayi Dadi kina da brain,kaci da yawa Kai nayiwa akwai wani ma da yawa nayi zaka tafi da shi kaga sai Ameer ma ya ci da Dan uwanku,Thanks My love,Murmushi tayi Kawai yace Haka Zaki ce You are welcome,idan ance kinyi kyau kice Thanks,Manal ta amsa da to,Karar Napep taji a Kofar gidansu Tace Ga su Yaya Yazed Nan ma na sani...kafin ta rufe Baki taga keken Guragu Yazed ya turo Malam a kai,Manal Tace ba a Dace ba kenan,magani baiyi ba,suna shugowa sai taga Malam Yana sarrafa Hannunsa yanda yaga dama ba irin a baya ba,Manal mikewa tayi da sauri cike da kunya Wai tana zance da saurayi an ganta.
Yazed ganin bako tare da Manal yayi mamaki ko a waya Bata taba bashi labari ba duk surutunta,Sallama Malam Yayi Fuzail da sauri ya zube gwiwoyinsa a kasa ya Shiga gaisar da Malam Yana Masa ya jiki,Malam ya amsa da fara'a da sakin fuska yaji Hausar Kuma ta saurayin Bata fita da kyar ma yaji wani abin,Fuzail Mikewa yayi tsaye tare da mikawa Yazed Hannu,Yazed ya karba da fara'a Suka gaisa ya Masa ya Mai jiki ya amsa da sauki,Manal tana ta murna Fuzail ma Haka ya samu Shiga.
Manal ce tace Yaya Yazed yau baka rike min ko Hannu ba ka daina so na ta furta da shagwaba,Murmushi yayi kawai,Malam shi tuni su Falaqi Suka fito da gudu Suka gungura kekensa cikin gidan,Manal Hannun Yazed ta rike Tace Yaya kayi kyau Kamar ba Kauye kaje ba kalli yanda kayi Dan kumatu ta Kai Hannu zata taba da wasa yace Zan mareki,Uhmm Yaya baka min fada ba kaga Ina zance,Ya zanyi Dake Manal idan na hanaki zance Ni Zan aureki? Ciki ya shige ta bi bayansa zata tafi,Fuzail ya sa Hannayensa a hips dinta tare da jawo ta baya da sauri,Sai ga Farida ta shigo da kayanta fuskarta ta kumbura,taga shigowar Su Malam shi yasa Bata saurari su Manal ba ita ta tsaraba takeyi tukun Amma ta tabbata kafin Farooq ya tafi yau sai ta Kona Masa Rai.
Tana shiga gidan Malam Kawai ta gaisar a tsaye tace babu Yar Ayabar Hanya ne? Ko Dan Orange,Sa'iha Tace Aunty Kinga Malam Hannunsa yanzu Yana komai Yaya Yazed ma yace Yana Dan takawa da kafafunsa kadan kadan,Farida tace Good Haka ake so Ina tsarabar? Harara Malam ta gasa mata tayi Shuru.
Hajiya Kuwa ta rasa inda zata sa kanta sabo da Murna Dama ita kullum Sha'awa ce ta dameta gashi Malam baya nan shi yasa take murna tunda ya dawo zai biya Mata bukatarta ba Wai lafiyarsa ce ta dameta ba, Manal tasan yau ta Gama tafiya da Imanin Fuzail yanda yake nacin kallonta, yace je ku gaisa da su Malam sai ki dawo,Kida sukaji ta cikin gidan Farida ta kunna Blootooth speaker a dakinta ta cika gidan,Malam yasan ko yace ta rage baza ta rage ba,Yazed ma ko ta kanta baibi yasan Bata Jin magana Manal ta Mike tare da juya baya zata shiga gida abinka da karamin gida sai kidan ya cika ko Ina har waje Kamar kayi rawa,Manal kidan taji me Dadi gashi yau a cikin murna take step daya tayi tare da juya hips dinta a Gaban Fuzail tayi cikin gida ko juyowa Bata Yi ba,Fuzail Kansa ya Kama kaikayi sabo da yanda Manal ta tafi da Imaninsa ya nutsa a hannunsa a cikin sumarsa me uban yawa ya Sosa sai yaji Kamar Bai Sosa ba ya sake sosawa Karo na biyu sai lokacin ya tuna Ashe hular gashi ce a kansa,Murmushi yayi tare da daukan ruwansa me sanyi ya kwankwada ji yake kamar Kar ya tafi ya bar Manal.
Dakin Malam ta shiga tare da durkusawa ta sake sabuwar gaisuwa Tace Malam ya jikin? Malam da fara'a yace Alhmdllh ai Hannuna yanzu Ina sarrafa su sosai sannan tafiya ma Ina Dan takawa kadan me maganin yace a hankali Zan dawo dai dai,Manal ta dinga Murna,Baba yace Manal Ina kika samo wannan me gashin Haka? Bai Jin Hausar ma tamu fatan ba Arne bane? Dariya Manal tayi a kunyace tace ba Arne bane Malam Dan Niger ne yazo Nan na Dan taimake su ne lokacin da sukayi hatsari shine muke mutunci,Malam Yayi murmushi yace Uhmmmm a Haka sai na ganshi Kamar Yana da nutsuwa da sauri Manal tace sosai ma Sai ka zauna da shi ma,ai kasan Malam wallahi Hankali ne da shi,Ni Indai bana kirki bane ma ai bazan kula shi ba,Malam yace gashin nasa ne yayi yawa,Manal tace yo ai liman ne a unguwarsu Malam,Dariya ta bawa Malam yace a Ina kika sani? Kuma Liman ne zai hada Suma a Kansa haka? Yo Malam ai koyi yake da Larabawan Madina,Malam yace Hakane dake a Madina aka haife shi ko? Kunne Manal ta Sosa tace idan an tashi auren ba sai ayi Bincike ba kuji,Baki Malam ya bude yace au kika ce mutunci kukeyi, Malam Allah mutumin kirki ne ko a addini ka kirashi kaji sai Kun tafka mahawara da shi nasan ma shi zai lashe Mahawarar, Ma'ana dai kina sonsa Ko? Karatun fa? Nayi ko secondary ce a dakinsa bayan aure sauran jami'ar na karasa abata a kitchen,Malam yace dama na lakanci bakya son Ilimi Manal mazan yanzu wallahi idan Suka lallaba Suka kaiki shike Nan kin Zama nama,Mikewa Manal tayi Tace Malam ka huta kayi wanka kunyarka nake ji ni ta fice fit Dan Kar ma ace ta hakura da Aure.
Tana fita taci Karo da Yazed ya gasa Mata Harara Dariya tayi tasan zancen ya ganta tana zance yafi so tayi karatu wajen Fuzail ta koma abinta Suka ci gaba da Shan Hira,Fuuuuuuuu Farida tazo ta wuce su sanye da Hijab dinta.
Tana fita wajen wani tantirin abokinta Me suna Yahaya Uban daru ta je, Hannu ta Mika Masa Suka tafa a bainar jama'a ga hasken wuta a wajen,Yahaya Yace Yan Mata ya akayi ne? Akwai labari uban daru Zo mu wuce ta wani dafa kafadar Yahaya suka Yi gefe can Suka Gama zancensu suna Yi suna dariya suna tafawa,Farida ta koma gida abinta 9pm Fuzail ya karbi Snacks dinsa zai tafi gida sun fito da Manal zata raka shi Yahaya Uban daru me takama da Rashin kunya yazo har Gaban su Manal ya tsaya Manal ya kalla tare da kashe Mata Ido daya Baby ya akayi ne,Ran Manal ya baci ita Bata sanshi ba ma,Tace na sanka ne?Murmushi Farooq ya saki yasan Farida ce Kawai ta hada,Fuzail ya kalli Yahaya yace Kai Kuma fa? Yace Yahaya kenan ko baka taba Jin sunan ba? To suna ne Wanda Allah ne ya rada shi da kansa,Ya fadawa Annabi zakariyya zai haifi da Dan Kuma sunansa Yahaya,
Fuzail ya danne Dariyarsa yace to ai ba yahayan gaskiyar bane,ai ba Kai aka radawa ba mutum me daraja aka radawa,Wanda aka radawa sunan daban Kai photocopy ne, a photocopy din ma Kai photon-photon-photon copy ne sau dubu dari dari ma na gaske kuwa,Ba Manal ba Har Yahaya Dariya ya koma Yi Kamar me,Ba musu yace gaskiya ka fada tunda a wancan zamanin Ana ta yin masu suna Yahaya na kirki suna shudewa har zuwa wannan zamanin da muke ciki Kuma Ni a cikin wannan zamanin ma cikakken Dan Iska ne ban gaji me sunan ba,Manal tace Kai ka sani Kuma.
Yahaya Uban daru yace shike Nan ke Manal Saurayinki ya bani Dariya na hakura na bar masa,Hannu ya mikawa Fuzail,Fuzail ya Mika Masa Hannu Suka gaisa yace kayi Murna yaro da kasan waye yau sai ka kwana baka Yi bacci ba,Yahaya yace karka min kuri Malam Dan na hakura ka samu bakin magana,kasan me aka turo Ni nayi Kuwa? Fuzail yace sai ka fada.
Yahaya yace cewa akayi nazo Kawai na rungumeta a gabanka, Kawai kwar jini tayi min kaima Dana kalleka naji idea ta gaba Daya ta gudu,Fuzail yayi dan gajeren murmushi yace Allah ya rufa maka asiri baka aikata ba wallahi kaji Ina cewa rantsuwa ko sai kayi Prison,batar da Kai zanyi sai an manta da Kai a duniya,Dariya Yahaya yayi Yana ganin Karya ne kuri Kawai Fuzail keyi yace shegiya karyar samari ba a Gane mun iya karya sai Muna Gaban Budurwa wannan karyar taka ta hau wallahi Ni ka Zama abokina ma daga yau ga Hausar taka sai a slow Wai Ina cewa Rantsuwa hhhh uban daru ya sake dariya,Fuzail Kuwa ko murmushi baiyi ba Kallonsa Kawai yakeyi,Yahaya ya sake mikawa Fuzail Hannu Suka tafa yace shege mutumina da Allah Indai kazo ka tabani ko ta wajen zamanmu ne ka gashi can muje na nuna maka wajen, wallahi kayi min da gaske nake ka birgeni Haka Kawai naji kayi min,Fuzail yace na gode Yana mamaki yanda ya girmi Yaron amma sabo da ya ganshi ba kowa bane harda wani maida shi sa'ansa Wai shege mutumina,Kai ya girgiza Kawai Manal ta Masa rada a kunne kayi Hakuri,shima da rada yace Soyayya ta jawo min Ina cin ubana a garin Nan Gaskiya,Dariya suke ta yi,Yahaya yace style din gashin Nan naka ya birgeni kaga Nawa Ina ta tarashi Dan banza Taki taruwa gaba daya,Gaskiya wankan Sumar Nan taka yayi Nima irinsa zanyi Verysoon,Fuzail ya tsaida Manal yace koma gida to can maza ne,Kana zuwa gida ka kirani kaji?yace to Kuna da wuta kinsa Wayar a charge? Tace ae tare da juyawa tayi gida abinta.
Shi Kuma Suka tafi da Yahaya,suna tsaye zai shiga taxi Motocin Maimartaba sarki sukayi parking da sauri kusa da Fuzail ko a jikinsa yasan babu Wanda zai Gane shi,Yana mamaki me Sarki zaiyi a Nan sai yaga wasu Motocin Suma da yawa sun tsaya Gaban Motocin sarki Sai lokacin ya Gane Ashe Babban Aminin Mai martaba ne Gomnan Kano,Yahaya yace Uhm Harkar ta manyace Allah ya Isa kudin mu a kasar Nan ba Wani me gaskiya Kawai zaluntar mu akeyi.
Kaga Tsinannun sarakunan Nan Suma mugun yashe kudin kasar Nan sukeyi,ai ba azzalumai irin sarakuna wallahi daga su sai yayansu,gasu da tsumulmula basa kyauta Yan Bura.....Fuzail Yana ji yace ai Basu da kirki Sam,Yahaya yace ae Mana Yan Iska asararru muna fama da yunwa kalli Motocin da suke Hawa matsiyata,gasu duk mazinata ne manema Mata sai bariki Suka iya,Fuzail yasan har ubansa aka hada sai yace a dinga Yi musu Addua dai yafi,Uban waye zai Bata lokacinsa wajen Yi musu addua? Yau dan Uwa da kyar Muka ci abincin Rana Ni da Kaka ta,Kaga Sai nayi sati ban rike dari biyar tawa ba,ba Dole mu haukace ba mu tada Hankalin kasa,wallahi Dole na Shiga kwacen Wayar mutane a titi,Baki Fuzail ya Bude yace Amma kake zagin shugabanni bayan kaima bana kirkin bane? Dan Uwarsu ai su suka koya Mana,Ni wallahi ma duk nafi tsanar Yan masarauta musamman wannan Sarkin namu ya fiye son Kai,daga shi sai yaransa,Shi idan ba Wani bane ma a kasar Nan ko Mu'amula bayayi da mutum bare taimakon talakawa sai dai a siyar Mana da filaye da gonaki yaransa su Shana daga shi sai su,Haka yaransa Yan Iska ance basa ganin kowa da kima sai Dan sarauta,su duk kudinka ma Matukar baka gaji sarauta ba babu ruwansu da mutum.
Fuzail yace Allah? Wallahi cewar Yahaya ai wani Dansa da aka Haifa a turai ko Fuzail yake ko wa? Shi ance Daban yake ba ruwansa da wannan Sarautar da wani iyayi,safgar gabansa yake Yi kawai ko Sarkin ma Bai Isa yasa yayi wani shirmen sarauta ba,ba ruwansa guy din Yana birgeni kaga dai ban taba ganinsa ba ko? To Ni labarinsa Kawai yasa naji ya min a rayuwa,Kai da Zan ganshi ma wallahi sai mun gaisa da shi Dole duk yanda zanyi mu gaisa sai nayi Hannu da Hannu da shi,Fuzail a ransa Yana ta dariya sai ya mikawa Yahaya Hannu yace mu sake gaisawa ai gani a madadin Dan sarki,Yahaya ya sheke da wata Dariya yace Kai dalla matsa wa yake takai Kai Nifa wankanka ne Kawai ya min sai fatarka da gani kana kula da ita,Amma ka Isa ka Kama kafar Fuzail.
Fuzail Yana dariya yace wallahi karka sake cewa wanka na ya maka ko skin Dina sai kace wani Dan Gay dan Luwadi Zansa a maka duka,Yahaya yace a'uzu iskancina Bai Kai Nan ba wallahi ba nufina kenan ba Kawai Ni ka Gane Ina son Dan wanka ne ba Wani Abu ba,karka Bata min Rai da Allah Malam,Fuzail ya sake Bude Baki da mamaki yanda Yahaya yake cin ubansa a ransa yace Bai San waye Ni ba babu komai.
Suna Haka sai ga sarki da Fadawa an lullubeshi zai shiga mota,Yahaya yace kalli da Allah asararru sai kace wani Allansu aikin banza zo mu matsa baya yanzu Fadawan Nan sai suzo su fara shaudawa mutum Bulala akan mun tsaya kusa da sarki,ai kafin Yahaya ya rufe baki Kawai sunji ruwan Bulalu a jikinsu ta ko ina Musamman Fuzail da yaki guduwa,Shi Yahaya tuni ya fece,Fuzail Kuwa Ana ta tafka Masa ruwan Bulalai ta ko Ina,Kuma yaki guduwa,Har Allah yasa sarki ya gani da sauri ya sa dogari ya musu magana su daina,aka dinga musu fada,Sarki ta Glass window na motarsa yake ta faman kallon Wanda fadawa Suka rufe da duka,ikon Allah ya furta kaga wani Kamar Fuzail Dina,Kai lamarin Allah da yawa yake,Shi wannan ya Tara gashi ne Kawai gashi talaka Amma komai iri Daya har dirin da yananyin skin din,sarki kasa daurewa Yayi yace a Kira Masa Yaron, Dogarai Suka zo gabansa Sarki Yace ayi maka Iso dai dai lokacin Kuma ya tare Taxi ya shige abinsa yayi tafiyarsa ya barsu Nan sabo da takaici.
Yana motar Yana masifa sabo da zafin bulalar doruna ta ratsa Fuzail yace ai Dole a zagi Sarki wallahi banga laifinsu ba,wannan wanne irin zalunci ne,shi talaka a kasar Nan Baida yanci, bayansa ya Sosa yasan ma an fasa Masa baya da duka duk manal ce ta jawo min ya Furta Yana tsaki yau ko na koma bazan kirata a waya ba wallahi sai gobe,ko ta Kira bazan picking ba.
Sarki Kuwa a ransa baiji dadin rashin zuwan Saurayin Wajensa ba,yaso ya Masa Alheri me tsoka sabo da Kawai sunyi Kama da Dansa,Kuma yaso ya bashi Hakuri sabo da yayi Kama da Dansa sabo da son Kai irin na sarki,idan baiyi Kama da Dansa ba shike Nan sun daki banza kenan.
Manal ita Kuwa Yazed Bai Mata maganar Saurayin ba Itama Bata Masa ba,da dare tana ta jiran Kiran Fuzail amma Shuru,tsoro ya kamata lokacin Fuzail Yana gida ya shiga Toilet Yaga yanda jikinsa yayi rudu rudu da bulalar Dogarai,jikinsa ya gasa Yana ta Jin haushin sarki da Manal yace laifinsu ne,Manal ta jefa shi a halin canja shiga,shi Kuma sarki baida Adalci Bai San darajar Dan Adam ba.
Wanka yayi da Sallah sannan ya kwanta a makeken Gadonsa ko Riga Bai sa ba sabo da Kar bayansa ya sake rurucewa Haka ya kwanta,lokacin Manal tana ta kiransa a waya yaki dagawa Yana Fushi da ita.
Wayar tana ta Kara ya kalla yace baza a daga ba kin Sa mutum sai wahala yake Sha Ana ta dukana tunda na fara sonki dai dai ranar da bazanci zagi da duka ba,abin haushi yau Dogarai yarana Yan aikina da Hannunsu suka zaneni a gefen Titi Gaban mutane,ai na ganeku su Tanko ne zaku Gane kurenku wallahi bari komai yayi settling
Showing 45001 words to 48000 words out of 153479 words
Yace Farida fa Wai me na Mata ne? Karfa ta kawo cikas a aure na dake? Manal tayi yanda Yan tauri keyi ta Kai wani Suka gefe Tace akanka Zan iya sara Suka,Dariya ta bawa Fuzail Suka dinga dariya,a ransa yace kallo ya bar Ameer yau.
Ledar hannunsa ya Mika mata,Tace Mene? Bude ki gani mana,tana budewa taka wata sabuwar Wayar Tecno spark 5 wacce ta ninka waccen tsada da komai,Baki ta Bude tare da tambaya Ina ka samu kudin? Na siyar da gonar gadon ai an tura min kudin shine naji Wayar Taki ta lalace na canja Miki wacce ta fita tsada,Manal tace to Kai Kuma fa? Shi Kuma ya nuna Mata wata Vivo karama yace ta isheni nafi damuwa da ke nafi so Naga matata ta fito,Manal Taji wani kaunarsa sabuwa, ta shiga jero Masa godiya da adduoi,wacce ta lalace ta Mike zata dakko Masa ya bi Bayanta da kallo yanda ta dame komai ya fito,Fuzail a ransa yace wow Zan huta,Amma wannan Shukrah ta dame min Baby da yawa za a rabawa maza a titi su gani Ina bazai yuwu ba Dole a Kara Size din Ashe katuwa ce haka.
Wayar ta kawo Masa yace me zanyi da ita ki siyar da ita idan za a siya ki kashe kudin,Fafur Manal Taki yarda Wai sai dai ya tafi da ita Dole ya karba,Lemon ta Bude Masa ya karba ya Sha Yana cin snacks din yaji Dadi yace ke kika Yi? a Ina kika koya? Manal tace ai kawata ce Shukrah da Mamanta suka koya min,Kai ya jinjina yace wow yayi Dadi kina da brain,kaci da yawa Kai nayiwa akwai wani ma da yawa nayi zaka tafi da shi kaga sai Ameer ma ya ci da Dan uwanku,Thanks My love,Murmushi tayi Kawai yace Haka Zaki ce You are welcome,idan ance kinyi kyau kice Thanks,Manal ta amsa da to,Karar Napep taji a Kofar gidansu Tace Ga su Yaya Yazed Nan ma na sani...kafin ta rufe Baki taga keken Guragu Yazed ya turo Malam a kai,Manal Tace ba a Dace ba kenan,magani baiyi ba,suna shugowa sai taga Malam Yana sarrafa Hannunsa yanda yaga dama ba irin a baya ba,Manal mikewa tayi da sauri cike da kunya Wai tana zance da saurayi an ganta.
Yazed ganin bako tare da Manal yayi mamaki ko a waya Bata taba bashi labari ba duk surutunta,Sallama Malam Yayi Fuzail da sauri ya zube gwiwoyinsa a kasa ya Shiga gaisar da Malam Yana Masa ya jiki,Malam ya amsa da fara'a da sakin fuska yaji Hausar Kuma ta saurayin Bata fita da kyar ma yaji wani abin,Fuzail Mikewa yayi tsaye tare da mikawa Yazed Hannu,Yazed ya karba da fara'a Suka gaisa ya Masa ya Mai jiki ya amsa da sauki,Manal tana ta murna Fuzail ma Haka ya samu Shiga.
Manal ce tace Yaya Yazed yau baka rike min ko Hannu ba ka daina so na ta furta da shagwaba,Murmushi yayi kawai,Malam shi tuni su Falaqi Suka fito da gudu Suka gungura kekensa cikin gidan,Manal Hannun Yazed ta rike Tace Yaya kayi kyau Kamar ba Kauye kaje ba kalli yanda kayi Dan kumatu ta Kai Hannu zata taba da wasa yace Zan mareki,Uhmm Yaya baka min fada ba kaga Ina zance,Ya zanyi Dake Manal idan na hanaki zance Ni Zan aureki? Ciki ya shige ta bi bayansa zata tafi,Fuzail ya sa Hannayensa a hips dinta tare da jawo ta baya da sauri,Sai ga Farida ta shigo da kayanta fuskarta ta kumbura,taga shigowar Su Malam shi yasa Bata saurari su Manal ba ita ta tsaraba takeyi tukun Amma ta tabbata kafin Farooq ya tafi yau sai ta Kona Masa Rai.
Tana shiga gidan Malam Kawai ta gaisar a tsaye tace babu Yar Ayabar Hanya ne? Ko Dan Orange,Sa'iha Tace Aunty Kinga Malam Hannunsa yanzu Yana komai Yaya Yazed ma yace Yana Dan takawa da kafafunsa kadan kadan,Farida tace Good Haka ake so Ina tsarabar? Harara Malam ta gasa mata tayi Shuru.
Hajiya Kuwa ta rasa inda zata sa kanta sabo da Murna Dama ita kullum Sha'awa ce ta dameta gashi Malam baya nan shi yasa take murna tunda ya dawo zai biya Mata bukatarta ba Wai lafiyarsa ce ta dameta ba, Manal tasan yau ta Gama tafiya da Imanin Fuzail yanda yake nacin kallonta, yace je ku gaisa da su Malam sai ki dawo,Kida sukaji ta cikin gidan Farida ta kunna Blootooth speaker a dakinta ta cika gidan,Malam yasan ko yace ta rage baza ta rage ba,Yazed ma ko ta kanta baibi yasan Bata Jin magana Manal ta Mike tare da juya baya zata shiga gida abinka da karamin gida sai kidan ya cika ko Ina har waje Kamar kayi rawa,Manal kidan taji me Dadi gashi yau a cikin murna take step daya tayi tare da juya hips dinta a Gaban Fuzail tayi cikin gida ko juyowa Bata Yi ba,Fuzail Kansa ya Kama kaikayi sabo da yanda Manal ta tafi da Imaninsa ya nutsa a hannunsa a cikin sumarsa me uban yawa ya Sosa sai yaji Kamar Bai Sosa ba ya sake sosawa Karo na biyu sai lokacin ya tuna Ashe hular gashi ce a kansa,Murmushi yayi tare da daukan ruwansa me sanyi ya kwankwada ji yake kamar Kar ya tafi ya bar Manal.
Dakin Malam ta shiga tare da durkusawa ta sake sabuwar gaisuwa Tace Malam ya jikin? Malam da fara'a yace Alhmdllh ai Hannuna yanzu Ina sarrafa su sosai sannan tafiya ma Ina Dan takawa kadan me maganin yace a hankali Zan dawo dai dai,Manal ta dinga Murna,Baba yace Manal Ina kika samo wannan me gashin Haka? Bai Jin Hausar ma tamu fatan ba Arne bane? Dariya Manal tayi a kunyace tace ba Arne bane Malam Dan Niger ne yazo Nan na Dan taimake su ne lokacin da sukayi hatsari shine muke mutunci,Malam Yayi murmushi yace Uhmmmm a Haka sai na ganshi Kamar Yana da nutsuwa da sauri Manal tace sosai ma Sai ka zauna da shi ma,ai kasan Malam wallahi Hankali ne da shi,Ni Indai bana kirki bane ma ai bazan kula shi ba,Malam yace gashin nasa ne yayi yawa,Manal tace yo ai liman ne a unguwarsu Malam,Dariya ta bawa Malam yace a Ina kika sani? Kuma Liman ne zai hada Suma a Kansa haka? Yo Malam ai koyi yake da Larabawan Madina,Malam yace Hakane dake a Madina aka haife shi ko? Kunne Manal ta Sosa tace idan an tashi auren ba sai ayi Bincike ba kuji,Baki Malam ya bude yace au kika ce mutunci kukeyi, Malam Allah mutumin kirki ne ko a addini ka kirashi kaji sai Kun tafka mahawara da shi nasan ma shi zai lashe Mahawarar, Ma'ana dai kina sonsa Ko? Karatun fa? Nayi ko secondary ce a dakinsa bayan aure sauran jami'ar na karasa abata a kitchen,Malam yace dama na lakanci bakya son Ilimi Manal mazan yanzu wallahi idan Suka lallaba Suka kaiki shike Nan kin Zama nama,Mikewa Manal tayi Tace Malam ka huta kayi wanka kunyarka nake ji ni ta fice fit Dan Kar ma ace ta hakura da Aure.
Tana fita taci Karo da Yazed ya gasa Mata Harara Dariya tayi tasan zancen ya ganta tana zance yafi so tayi karatu wajen Fuzail ta koma abinta Suka ci gaba da Shan Hira,Fuuuuuuuu Farida tazo ta wuce su sanye da Hijab dinta.
Tana fita wajen wani tantirin abokinta Me suna Yahaya Uban daru ta je, Hannu ta Mika Masa Suka tafa a bainar jama'a ga hasken wuta a wajen,Yahaya Yace Yan Mata ya akayi ne? Akwai labari uban daru Zo mu wuce ta wani dafa kafadar Yahaya suka Yi gefe can Suka Gama zancensu suna Yi suna dariya suna tafawa,Farida ta koma gida abinta 9pm Fuzail ya karbi Snacks dinsa zai tafi gida sun fito da Manal zata raka shi Yahaya Uban daru me takama da Rashin kunya yazo har Gaban su Manal ya tsaya Manal ya kalla tare da kashe Mata Ido daya Baby ya akayi ne,Ran Manal ya baci ita Bata sanshi ba ma,Tace na sanka ne?Murmushi Farooq ya saki yasan Farida ce Kawai ta hada,Fuzail ya kalli Yahaya yace Kai Kuma fa? Yace Yahaya kenan ko baka taba Jin sunan ba? To suna ne Wanda Allah ne ya rada shi da kansa,Ya fadawa Annabi zakariyya zai haifi da Dan Kuma sunansa Yahaya,
Fuzail ya danne Dariyarsa yace to ai ba yahayan gaskiyar bane,ai ba Kai aka radawa ba mutum me daraja aka radawa,Wanda aka radawa sunan daban Kai photocopy ne, a photocopy din ma Kai photon-photon-photon copy ne sau dubu dari dari ma na gaske kuwa,Ba Manal ba Har Yahaya Dariya ya koma Yi Kamar me,Ba musu yace gaskiya ka fada tunda a wancan zamanin Ana ta yin masu suna Yahaya na kirki suna shudewa har zuwa wannan zamanin da muke ciki Kuma Ni a cikin wannan zamanin ma cikakken Dan Iska ne ban gaji me sunan ba,Manal tace Kai ka sani Kuma.
Yahaya Uban daru yace shike Nan ke Manal Saurayinki ya bani Dariya na hakura na bar masa,Hannu ya mikawa Fuzail,Fuzail ya Mika Masa Hannu Suka gaisa yace kayi Murna yaro da kasan waye yau sai ka kwana baka Yi bacci ba,Yahaya yace karka min kuri Malam Dan na hakura ka samu bakin magana,kasan me aka turo Ni nayi Kuwa? Fuzail yace sai ka fada.
Yahaya yace cewa akayi nazo Kawai na rungumeta a gabanka, Kawai kwar jini tayi min kaima Dana kalleka naji idea ta gaba Daya ta gudu,Fuzail yayi dan gajeren murmushi yace Allah ya rufa maka asiri baka aikata ba wallahi kaji Ina cewa rantsuwa ko sai kayi Prison,batar da Kai zanyi sai an manta da Kai a duniya,Dariya Yahaya yayi Yana ganin Karya ne kuri Kawai Fuzail keyi yace shegiya karyar samari ba a Gane mun iya karya sai Muna Gaban Budurwa wannan karyar taka ta hau wallahi Ni ka Zama abokina ma daga yau ga Hausar taka sai a slow Wai Ina cewa Rantsuwa hhhh uban daru ya sake dariya,Fuzail Kuwa ko murmushi baiyi ba Kallonsa Kawai yakeyi,Yahaya ya sake mikawa Fuzail Hannu Suka tafa yace shege mutumina da Allah Indai kazo ka tabani ko ta wajen zamanmu ne ka gashi can muje na nuna maka wajen, wallahi kayi min da gaske nake ka birgeni Haka Kawai naji kayi min,Fuzail yace na gode Yana mamaki yanda ya girmi Yaron amma sabo da ya ganshi ba kowa bane harda wani maida shi sa'ansa Wai shege mutumina,Kai ya girgiza Kawai Manal ta Masa rada a kunne kayi Hakuri,shima da rada yace Soyayya ta jawo min Ina cin ubana a garin Nan Gaskiya,Dariya suke ta yi,Yahaya yace style din gashin Nan naka ya birgeni kaga Nawa Ina ta tarashi Dan banza Taki taruwa gaba daya,Gaskiya wankan Sumar Nan taka yayi Nima irinsa zanyi Verysoon,Fuzail ya tsaida Manal yace koma gida to can maza ne,Kana zuwa gida ka kirani kaji?yace to Kuna da wuta kinsa Wayar a charge? Tace ae tare da juyawa tayi gida abinta.
Shi Kuma Suka tafi da Yahaya,suna tsaye zai shiga taxi Motocin Maimartaba sarki sukayi parking da sauri kusa da Fuzail ko a jikinsa yasan babu Wanda zai Gane shi,Yana mamaki me Sarki zaiyi a Nan sai yaga wasu Motocin Suma da yawa sun tsaya Gaban Motocin sarki Sai lokacin ya Gane Ashe Babban Aminin Mai martaba ne Gomnan Kano,Yahaya yace Uhm Harkar ta manyace Allah ya Isa kudin mu a kasar Nan ba Wani me gaskiya Kawai zaluntar mu akeyi.
Kaga Tsinannun sarakunan Nan Suma mugun yashe kudin kasar Nan sukeyi,ai ba azzalumai irin sarakuna wallahi daga su sai yayansu,gasu da tsumulmula basa kyauta Yan Bura.....Fuzail Yana ji yace ai Basu da kirki Sam,Yahaya yace ae Mana Yan Iska asararru muna fama da yunwa kalli Motocin da suke Hawa matsiyata,gasu duk mazinata ne manema Mata sai bariki Suka iya,Fuzail yasan har ubansa aka hada sai yace a dinga Yi musu Addua dai yafi,Uban waye zai Bata lokacinsa wajen Yi musu addua? Yau dan Uwa da kyar Muka ci abincin Rana Ni da Kaka ta,Kaga Sai nayi sati ban rike dari biyar tawa ba,ba Dole mu haukace ba mu tada Hankalin kasa,wallahi Dole na Shiga kwacen Wayar mutane a titi,Baki Fuzail ya Bude yace Amma kake zagin shugabanni bayan kaima bana kirkin bane? Dan Uwarsu ai su suka koya Mana,Ni wallahi ma duk nafi tsanar Yan masarauta musamman wannan Sarkin namu ya fiye son Kai,daga shi sai yaransa,Shi idan ba Wani bane ma a kasar Nan ko Mu'amula bayayi da mutum bare taimakon talakawa sai dai a siyar Mana da filaye da gonaki yaransa su Shana daga shi sai su,Haka yaransa Yan Iska ance basa ganin kowa da kima sai Dan sarauta,su duk kudinka ma Matukar baka gaji sarauta ba babu ruwansu da mutum.
Fuzail yace Allah? Wallahi cewar Yahaya ai wani Dansa da aka Haifa a turai ko Fuzail yake ko wa? Shi ance Daban yake ba ruwansa da wannan Sarautar da wani iyayi,safgar gabansa yake Yi kawai ko Sarkin ma Bai Isa yasa yayi wani shirmen sarauta ba,ba ruwansa guy din Yana birgeni kaga dai ban taba ganinsa ba ko? To Ni labarinsa Kawai yasa naji ya min a rayuwa,Kai da Zan ganshi ma wallahi sai mun gaisa da shi Dole duk yanda zanyi mu gaisa sai nayi Hannu da Hannu da shi,Fuzail a ransa Yana ta dariya sai ya mikawa Yahaya Hannu yace mu sake gaisawa ai gani a madadin Dan sarki,Yahaya ya sheke da wata Dariya yace Kai dalla matsa wa yake takai Kai Nifa wankanka ne Kawai ya min sai fatarka da gani kana kula da ita,Amma ka Isa ka Kama kafar Fuzail.
Fuzail Yana dariya yace wallahi karka sake cewa wanka na ya maka ko skin Dina sai kace wani Dan Gay dan Luwadi Zansa a maka duka,Yahaya yace a'uzu iskancina Bai Kai Nan ba wallahi ba nufina kenan ba Kawai Ni ka Gane Ina son Dan wanka ne ba Wani Abu ba,karka Bata min Rai da Allah Malam,Fuzail ya sake Bude Baki da mamaki yanda Yahaya yake cin ubansa a ransa yace Bai San waye Ni ba babu komai.
Suna Haka sai ga sarki da Fadawa an lullubeshi zai shiga mota,Yahaya yace kalli da Allah asararru sai kace wani Allansu aikin banza zo mu matsa baya yanzu Fadawan Nan sai suzo su fara shaudawa mutum Bulala akan mun tsaya kusa da sarki,ai kafin Yahaya ya rufe baki Kawai sunji ruwan Bulalu a jikinsu ta ko ina Musamman Fuzail da yaki guduwa,Shi Yahaya tuni ya fece,Fuzail Kuwa Ana ta tafka Masa ruwan Bulalai ta ko Ina,Kuma yaki guduwa,Har Allah yasa sarki ya gani da sauri ya sa dogari ya musu magana su daina,aka dinga musu fada,Sarki ta Glass window na motarsa yake ta faman kallon Wanda fadawa Suka rufe da duka,ikon Allah ya furta kaga wani Kamar Fuzail Dina,Kai lamarin Allah da yawa yake,Shi wannan ya Tara gashi ne Kawai gashi talaka Amma komai iri Daya har dirin da yananyin skin din,sarki kasa daurewa Yayi yace a Kira Masa Yaron, Dogarai Suka zo gabansa Sarki Yace ayi maka Iso dai dai lokacin Kuma ya tare Taxi ya shige abinsa yayi tafiyarsa ya barsu Nan sabo da takaici.
Yana motar Yana masifa sabo da zafin bulalar doruna ta ratsa Fuzail yace ai Dole a zagi Sarki wallahi banga laifinsu ba,wannan wanne irin zalunci ne,shi talaka a kasar Nan Baida yanci, bayansa ya Sosa yasan ma an fasa Masa baya da duka duk manal ce ta jawo min ya Furta Yana tsaki yau ko na koma bazan kirata a waya ba wallahi sai gobe,ko ta Kira bazan picking ba.
Sarki Kuwa a ransa baiji dadin rashin zuwan Saurayin Wajensa ba,yaso ya Masa Alheri me tsoka sabo da Kawai sunyi Kama da Dansa,Kuma yaso ya bashi Hakuri sabo da yayi Kama da Dansa sabo da son Kai irin na sarki,idan baiyi Kama da Dansa ba shike Nan sun daki banza kenan.
Manal ita Kuwa Yazed Bai Mata maganar Saurayin ba Itama Bata Masa ba,da dare tana ta jiran Kiran Fuzail amma Shuru,tsoro ya kamata lokacin Fuzail Yana gida ya shiga Toilet Yaga yanda jikinsa yayi rudu rudu da bulalar Dogarai,jikinsa ya gasa Yana ta Jin haushin sarki da Manal yace laifinsu ne,Manal ta jefa shi a halin canja shiga,shi Kuma sarki baida Adalci Bai San darajar Dan Adam ba.
Wanka yayi da Sallah sannan ya kwanta a makeken Gadonsa ko Riga Bai sa ba sabo da Kar bayansa ya sake rurucewa Haka ya kwanta,lokacin Manal tana ta kiransa a waya yaki dagawa Yana Fushi da ita.
Wayar tana ta Kara ya kalla yace baza a daga ba kin Sa mutum sai wahala yake Sha Ana ta dukana tunda na fara sonki dai dai ranar da bazanci zagi da duka ba,abin haushi yau Dogarai yarana Yan aikina da Hannunsu suka zaneni a gefen Titi Gaban mutane,ai na ganeku su Tanko ne zaku Gane kurenku wallahi bari komai yayi settling
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16 Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52