Yana son Uwar gidansa yace wani Abu na fada? Daga nace tayi yarinta,kina dai ji Gomnati yanzu yanda ake yaki da irin wannan auren na wuri,kuma lokacin da na aureki ai Nima yaro ne yanda kike yarinya,amma Fuzail 32yrs ita 17yrs,Hajiya Babba tace ai sai kuyi nasan dai dalilin da ake Mata Haka sabo da Bata gaji sarauta ba,Daga Mata Hannu Maimartaba yayi tare da ci gaba da cin Abincinsa,Fuzail ya kalli Manal zata Yi kuka.

Ido ya kyafta Mata Wai karta damu,Da Yatsansa yayi Rubutu a Iska a Gaban kowa ya zanawa Manal Hakuri.....Hakuri....Hakuri har sau Uku,sannan ya zana I love you,Mana ta bada hankalinta sosai tana karantawa,Duk Mazan suna kallo suna dariya a ransu,Amma sarki Bai kula ba Yana ta cin Abincinsa,matan ma Basu Gane ba,Amarya wacce Fuzail yake Jin haushi sabo da ta zagi matarsa itace tace Wai me kake zanawa ne a Iska? Sarki yace taimaka min ki tambayeshi,Fuzail yace Ni calculation nakeyi na wasu kudi bana so na manta,Hajiya Babba ce Tace Manal abinci fa? karya tayi tace naci a part Dina nasa an kawo min,Maimartaba ne ya kalleta Jin bakinta Yana Hardewa sabo da Fulatancin da take ji,Maimartaba Ya zauna a yankin Fulani Yana Jin fulatanci,sai Kuwa ya komawa Manal da Fulatanci ya juya Harshe,Manal taga Dan uwanta sai Suka koma Fulatanci da sarki Yana tambayarta da Kansa a Ina take da asalinsu da inda ta zauna,duka palon sai Suka koma Yan kallo,Manal mayya an tabo yarenta gaba daya sai surutu,Basu San me suke cewa ba,Fuzail sai Dadi yake ji yanda yaga Manal tana washe Baki yasan Hirar kirki sukeyi.

Maimartaba ne Suka ga yana dariya sosai suna magana da Manal,Baki Suka bude Ana binsu da kallo,sai da suka dauki lokaci sannan ya koma hausa yace wannan har Rigar mansu na sani,na San ma Mijin mamanta Ashe,tun lokacin Ina Aiki a ma'aikatar noma an turani kauyen shekarata biyar a Rigar Ina koya musu kiwo na zamani da Noma,Maimartaba yace Kin San gidan Ardon Iro? Manal Tace sosai ma Yana da Yaya Alhaji Manu Me shanu dari? Mai martaba yace kwarai Kuwa to a Nan gidan na zauna a Nan aka bani daki,lokacin Ina matashi Allahu Akbar,Manal Tace ai kasan Yafendon su ko? Sarki yace Yafendo me Furar tsafi ai tayi tashen Fura,Manal tace ai ta rasu wata Uku kenan,Allahu Akbar Allah sarki Allah yaji kanta,Ina Liman Anlalo Kuwa? Manal Tace ya tsufa tukuf yanzu ma Shanya shi akeyi a Kofar gida,Allah sarki rayuwa cewar Maimartaba,Fuzail murna ta Gama cika Masa zuciya shike Nan an Gama da sarki,Sarki sabo da Fillancinsa Yana son Dan Fulani Matukar kana Jin fulatanci ka Zama nasa Kawai.

Tun daga ranar ko Manal Bata Zo Breakfast ba sai Sarki yasa an nemota sabo da idan tazo suyi yaren Fulatanci,ya Dade baiyi yaren ba har ya fara manta wasu abubuwa,hakan yayiwa Ummi zafi ganin Manal ta fara samun shiga a gidan,Su ma Yaran sarki ganin Maimartaban Yana kaunar Manal sai Suka Fara Dan sakkowa,Ummi duk ta gigice tana kallo ma Watarana Fuzail Yana zuwa Sashen Manal,ko Cid nata su fada Mata Yana wajen Manal,idan ta tambaye shi sai yace Sako yaje karba ko wani Abu zai fada Mata,Watarana ma Sai yace zuwa yayi Suka Yi fada yaci mutuncin Manal sosai,Ummi tun tana yarda har ta fara tantama a Kan abinda Fuzail yake fada Mata.
Ita kuwa Manal har yanzu Shigar Kuyangi takeyi idan zata je bangaren Fuzail Hakan yasa ake ta gulma a cikin gidan sarki,Tanko ransa ya baci ganin Kuyanga da Fuzail kullum suna manne,hakan yasa ransa ya Kara baci ya tafi part din Manal sabo da ya fada mata halin da ake ciki.

Yayi sa'a Manal tana part dinta tana karatu a Palo ya nemi Izni tare da shigowa,Bayan sun gaisa Manal tace Tanko ya akayi ne? Tanko yayi kasa da Muryarsa yace Hajiya wani mummunan Abu ne yake faruwa a gidan Nan,kina nan a zaune kin tsaya tsoron Ummi gashi can ana ta shanki Basilla,Dan Allah ki rufa min asiri karki ce Ni na fada Miki zance fa Yana ta yawo a gidan Nan Mijinki Yarima ya fada Harka da Kuyanga,Yana Nan kullum ta Allah musamman bayan Sallar Isha wata Yar iskar Kuyanga take tafiya part dinsa,Haka Zaki ganta dukwi dukwi da kuturin munafuncinta ta shige bangarensa,a Haka ma Watarana da idonmu Muka ga ya fito ya rungumeta sun shige ciki,sannan Rannan a gabana suke ta abubuwa marasa dacewa,Ni dai na gagara gani shi yasa na fada Miki sabo da ke ta wajena ce,Ina yinki Hajajju,shi Kansa Yariman Nawa ne Amma kece Zaki taka Masa birki,Dan Allah ki dauki mataki ki tsaya ki kula da mijinki Hajiya Manal,Manal tunda ya fara take Dariya a ranta a fili ta nuna damuwarta tace na gode Tanko yanzu nasan kana cikin masu kaunata,Zan dauki mataki sai munyi balbalin Masifa da Jaraba da shi,Da sauri Tanko yace a'a Hajiya ke yarinya ce ba Haka ake Yi ba,Kar kuyi masifa Haba sai kace Baki waye ba,Mijinki ne fa gaki mace,Namiji Nawa yake a Hannun mace,Tanko ya sake rage Murya yace ki lallaba abinki Hajiya ki sashi a daki kiyi Masa rada....rada Zaki Masa a kunne Hajiya Kaza kaza kaza...ki Rungume abinki ki Masa nasiha....Ki fada Masa gaskiya kice Sahibina abinda kake bana Jin Dadi,kayi kaza kayi kaza,ki rada Masa fari ki rada Masa Baki ki Masa Addua ki fadawa Allah wallahi tun baya ji Watarana zai ji Amma kinje da bala'i Kin kumbura Hmmmm kin juya baya Ina zai canja halinsa, Tanko harda gwada yanda Mata suke kumbura suna juya baya.

Manal ta Kama dariyar Tanko sai kace mace,Tanko yace ba abin Dariya bane Hajiya Masifa ce ba karama ba ke kadai ce Zaki tsamo Alhaji Yarima daga wannan halin sannan a Kama wannan Kuyanga a Hannu a samu a rataye Yar banza a jikin Bishiya gidan yari na gidan Nan ko ma a tsireta Kawai,Manal Tace Amma wannan Bata kyauta min ba,Tanko ya rike Baki yace muguwar Karuwa ce Hajiya Yar duniya ce ta kirki Baki ga yanda take Masa wani Fari ba wallahi,Ina satar kallonsu idan anyi magana sai su wani tafa suna muritsika Hannun juna,Yar banza Kuma gata Fara Kuna Kama Hajiya nayi zaton Balkisa ce nayi Mata kallon kwaf na gano ba Balkisa bace wannan da Alama ma daga Abuja take,daga can ta Zo Yar manya ce da ganinta,ko daga kasar wajen ta biyo shi take Mana shigar Yan Aiki a Nan oho Amma Dan Allah ki dage a kamata,Manal Tace Inshaallah zanyi kokari na gode Tanko,Tanko ya Mike zai tafi yace Hajiya sai fa kinyi da gaske,Manal jakar makarantarta ta Bude ta zaro dubu Uku Tace Tanko gashi ka Sha lemo,Tanko ya dinga Mata kirari Yana godiya harda cewa Wannan Yar iskar Kunyanga ko wace Allah ya kwashe Mata albarka.

Yana Tafiya Manal ta shirya da Yamma taci gayu iya gayu cikin wata Shadda Yar gaske dark blue,Sashen Fuzail ta Isa ta samu dawowarsa kenan,Yana Toilet ya fara wanka Direct Toilet din ta Bude tare da shiga ciki,Tunda yaji knocking da farko yasan itace,kayanta ta cire Tace tsaya nazo na karasa maka,Matar tasa yasan yanzu ta rage kunyarsa sosai,Sai Dadi yake ji ta kulle toilet Gam ta karasa inda yake tace Nima wankan Zan sake dama Tanko yace na dinga kula da Kai Kuyanga tana zuwa kullum Kuna tafka masha'arku,Dariya Fuzail yayi tare da Rungume Manal ya Danna shower yace munafuki Tanko ya fada Miki kenan,Manal tana Dariya tace naci zagi wajen Tanko yau ba irin Albarkar da Bai kwashe min ba,Ya dinga min Nasiha da yanda Zan kula da kai,Fuzail ya dinga dariya Manal tana bashi labari yace wlh Tanku Fa gaskiya yake fada Yi min radar Yanzu pls,no sai mun Gama Zan saka a daki na rungumeka sai na maka rada inji Tanko,Aunty Farida Zata Sha Love Gaskiya cewar Fuzail,kwana Nan Tanko Zai koma Yanana,idan ya Auri Aunty Farida ai shima ya Zama Yaya Tanko,Manal tana magana tana sake kankame shi Haka Kawai take so ya Dan Murmurjeta abinda Bata taba Nema ba sai dai idan yayi Mata tana murna idan baiyi ba Bata nema sabo da Kar yayi Sex taji zafi duk da yanzu ta daina Jin zafin ta fara Jin sweet,Sai taji ma tana so yayi Mata Haka Kawai,duk ta Hana ayi wankan sai tabe tabe take Masa a jikinsa yanda zata kunna shi,ai Kuwa ya kunnu Amma iskancin da Manal ke Masa in yaje da bukata sai ya Sha wahala take yarda sabo da Bata so,Watarana ma tana so sai ta dinga ja Masa Rai sai yasha wahala take Amincewa dama yasan zata Zo da kanta Watarana yau ga ranarsa ta fara zuwa,ranar da yake fatan ganin tazo Manal dinsa Guda ta Neme shi da kanta,duk da tana Masa kokari Amma Yana so yaga shima an damu da shi,Hakan ya jefa shi cikin tsananin farin ciki Amma ya share yace muyi sauri fita zanyi.

Manal Taji wani dummm tace yanzu fa ka dawo? Kai ba Aiki kake zuwa ba zaka ce zaka sake fita,Ameer Zan raka Unguwa,Tsallen Shagwaba Manal ta shiga Yi tana dire diren kafafu tare da manna Masa Kirjinta a jikinsa Tace Allah Ni baza ka fita ba,Fuzail sabo da Dadi ya daura hannayensa biyu a saman Kansa yayi mika tare da Furta Ameer ne fa Sunshine,Ameer din banza Ameer din wofi Ameer ya fini ne? Indai ka fita munyi fada kawai ka nemi matarka ba Ni ba Manal,Murna tasa Fuzail zai saki Murmushinsa ya rike shi da kyar tare da sauri ya juya Mata baya sannan ya saki Murmushinsa me Kalar Dariya marar Sauti sai da ya Gama abarsa sannan ya juye Fuska ba yabo ba fallasa,Manal ta riko Hannayensa tana Wasa da yatsunsa ta rasa me zata ce ma sabo da duk Sign da zata iya nuna Masa bukatarta tayi,Hannayesa ta saki ta dakko liquid soap ta fara Masa wankan Kawai,Wani Iyashegen Manal Wai idan ta goga masa Sabulun sosai sai ta manne jikinta da nasa ta dinga dirzawa Wai jikinta ne soson a Haka wanke shi takeyi,duk sai ta susuta Ogan nata ya kasa Jurewa,Kafin kace me har tazo kasa wajen Hajiya Babba,tana zuwa ta sungumeta tare da sata a tsakanin Boobs dinta tana Masa wani salo me wuyar furtawa ai Nishi ya fara na Dadi,Manal an fara gogewa har ta kalli Fuzail yanda ya zauce Yana wani Gurnani Wai wankan yayi kana fita? Fuzail Yana fama da Jin dadinsa yace tassss ma kuwa,Manan an duka kasa sosai,Fuzail Sambatu ya fara Mata ita Dole Yar makaranta harda cewa are you Feeling it? Yace Yeah Common Sunshine Suck me me well, sai ta daina Wai Ni da nake maka wanka,time din tasan yayi nisa ai figalarta yayi Kawai ya zaunar da ita saman wani abun Zama a ciki ya fara Murza Manal Yana,Manal Tace yanzu naji dai dai Ambaby,Lokacin Suka susuta kansu suna jiyar da junansu Dadi,Manal an daina kunya Haka take zagewa suji dadinsu, Ummi ce ta shigo tasan ya dawo Jin kamar karar Shower ta fice tasan wanka yakeyi Allah yasa Su Manal sun manta Sun kunna Shower shi yasa Ummi tana shiga tayi waje,Sai da suka samu nutsuwa da kwancinyar hankali sannan Suka Yi wankan tare da tsarkake jikinsu,Fuzail ne ya fara fita sanye da farar Rigar wankansa sai da ya duba har kasa ya tabbatar Ummi ta koma part dinta sabo da yaji shigowarta.

Manal tayi Murmushi tana Shafa Masa Body lotion Tace Ummi tana wahalar da kanta wlh,shi yasa na matsu ki samu ciki ta ganshi da Idonta,kafin yasa Kaya ma ta kawo Masa abinci da sauri Kar Ummi ta dawo,Bedroom dinsa Suka kulle Kam bayan sunci sun koshi Suka koma Buga Harkar love za ayi second round.
Ummi Kuwa tana fita part din Manal taje taga wayam Bata Nan gashi Cid nata sunce su fa Basu ganta ba,Tanko taci Karo da shi Tace Kai baka ga Ina Manal tayi ba? Tanko Allah yasa yaga shigar Manal part din Fuzail yace Ayya ai ta tafi makaranta yau suna da Lesson da Yamma sai dare zata dawo,Ka tabbatar? Tanko ya nuna Mata key din dakinsa yace Kinga ma yanzu ma na kaita sai wajen Magriba Zan dakko ta,Tsaki Ummi ta ja tace jarabar Mata kullum sai gantali akan Hanya.

5pm Farida tana kwance a tsakar gidansu tana latsa waya suna chat da samarinta, yaro ya kwada Sallama Wai Farida tazo inji Wani a waje,da sauri Hajiya Tace a me yazo? a machine ko a kafa ko a mota? Yaron yace a mota yazo,Hajiya tace to tashi wala'allah Mijin naki ne ya karaso,Farida da sauri ta Mike ta shige daki taci kwalliya sharp sharp,kafin ta fito Hajiya ta leka Kofar gida ta hango wata zundumemiyar mota Wata Benz Baka,Da sauri ta shigo da Murna tace Jeki sauri shine ma Naga Alama,Farida tana tafiya cikin yanga ta Isa inda motar take a Kofar gidansu,Wani Matashi ne ya fito wankan Tarwada zai Kai Mate din su Fuzail Yana kamshi ya fadada murmushinsa tare da cewa Barka da isowa Gimbiya,Farida tayi wani Fari da idanuwa Tana yanga tana tauna chewgum Tace yawwa ya kake? Tana wani yatsina ita a Dole babbar yarinya,Matashin yace lafiya Alhmdllh,yace Nasan Baki Sanni ba Sunana Fahad Ibrahim,Unguwar da nake bani da nisa da ku,Farida Ni Doctor ne bazan boye Miki ba na taba aure matata wajen Haihuwa Allah ya Mata Rasuwa Ina da yaro Daya Wanda ta Haifa ta mutu ta Bari Yana Hannun Mahaifiyata na Dade Ina sonki Allah ne baiyi nazo ba sai yanzu,Farida ba ko Allah yaji Kan Rai a ranta sai murna take itama maikudin Nan ta samu a daina Mata yanga,Nan take Tace ba komai na Amince Allah yasa albarka amma Yaron ba nice zan rike maka shi ba ko? Dan Ni bazan iya rainon dan wata katuwa ba gaskiya,ka barshi a inda yafi wayo wajen Mahaifiyarka yawwa shine amma Ni akan na rike Dan wata gwara na fasa auren,Baki Fahad ya Bude yace Ni Kuwa Kinga dalilin Yaron ma zanyi aure,Kuma Mene Dan kin rike Dan wata?ai da na kowa ne,Kuma yaro Ina ruwansa? Farida Tace Dan kishiyar Zan rike? Lallai baka San wace Farida ba,Fahad ya jinjina Kai yace to gaskiya Naga baza mu shirya Dake ba,Bai ma dace na aureki ba magana ta Allah,yo dama Ni Nace kazo raino zaka aureni nayi maka wallahi bada Ni ba ta juya tayi tafiyarta.

Har ga Allah Fahad Bai taba aure ba ya ganta Yana Sonta yazo ya gwadata Dan yaji irin hankalinta gashi tayiwa kanta,Fahad kwata kwata baya rayuwa a kasar a can Dubai yake Aiki Likita ne a Dubai yake Neman Matar Aure,Har ya shiga Mota sai ga Ruma kawar Farida,Ruma kyakyawa ce chocolate me haske,Sai Yaga tafi Farida komai ma,Magana ya Mata cike da Nutsuwa ta je inda yake tare da Masa gaisuwa ta mutunci daga Nan ya Dan jata da Hira sama Sama da barkwanci daga Nan ya shigar da soyayyarsa wajen Rumaisa,Rumaisa ta gani ta kyasa ya tafi da ita,Yanda yacewa Farida Yana da Mata da yaro Haka yayiwa Ruma bayani,Ruma tace Allah yaji kanta da Rahma,Allah sarki naji tausayin Yaron wlh Inshaallah Me zai Hana a rikeshi,ai Indai kana son mutum baza ka kyamaci Dansa ba,duk Wanda kaga Bai son jinin Dan mutum to baya son Iyayen ma,da ai na kowa ne, Rumaisa ta dinga tsari Fahad yaji hankali da sanin ya kamata Nan take ya karbi contact din Ruma daga wannan ranar Suka Fara soyayya,sai da ya tabbatar me hankali ce sannan ya fada Mata gaskiyarsa,Itama Ruma ta sanadiyar Farida ta tsinci dami a kala,Kanwa da Babbar kawa sunyi mazaje na nunawa sarki duk a silar Farida tana ta tsallake rabonta.

Ko sati biyu ba ayi ba da zuwan Fahad sai ga wani yazo wajen Farida,Farida Idan Baku manta ba Allah ya Bata farin jini ita ba kyau ba amma sai ayi ta sonta tana samun samari na kirki Kuma masu abin Hannunsu amma halinta yasa ta kasa amfana,Wani Babban Custum ne yazo,Babban mutum ne ga kudi yazo Mata a mota Golf,Babba ne Amma kyakyawa ne fari zai Kai 45yrs Yana da mace Daya da yaransa uku,Tunda Farida taga Golf ta fito ta Masa wulakanci na gaske harda Shopping ya Mata idan sun dai daita zai Bata kayan amma Farida ta wulakantashi Takaicin hakan yasa ya Fisgi motarsa cikin bacin Rai Irin da matsayinsa aka Masa wulakanci haka,Baya hayyacinsa Haka yake tuka motar Yana zuwa Titi Shukrah ta tsallaka zata je Shagon Su Yazed ta gaisar da su amma Custum Alhajin Umar ya maketa da mota,Allah yasa Bata ji rauni da yawa ba,a gigice ya fito har ta Mike ma tana dingishi Ana Mata Sannu,Ya fito Yana sannu Dan Allah kiyi Hakuri wallahi Ina cikin bacin Rai ne, muje Asibiti Shukrah tace ba inda yake min ciwo ma wlh na gode,To in ba damuwa muje na ajiyeki a gida,Badan ta so ba Haka ta shiga Gaban motar ya kaita har gida,Suna Isa zata fita kayan Shopping din masu tsadar gaske da ya siyo zai bawa Farida su ya dauka gaba Daya ya bawa Shukrah ledojin,ko Number dinta Bai karba ba ya Kara Mata dubu Hamsim yayi gaba abinsa.

Shukrah tunda ta shiga gida ta Bude Kaya ta kasa rufe Baki,Takalma masu tsadar gaske kala biyar kowanne da jakarsa,sai atampopi masu tsada da lace kala Uku,ga Shadda kala biyu Yan gaske,Sai wata sarka ta Gold me shegen kyau,Shukrah Bata yarda Gold bane sai da taje wajen masu siyar da Gold aka auna Mata taji kudin sarkar wajen dubu dari biyu,ta dinga mamaki ,Shukrah akwai son me kyau tunda ta ganshi fari me kyau shike Nan ta koma tunaninsa sai Yazed ya samu lafiya da nacin Shukrah,ta fada son me Gold,Manal ta bugawa Waya tana ta Bata labari,Manal Tace to Yayan Nawa fa? Ke rabu da wannan Yaron ba aure ne a gabansa ba
Showing 90001 words to 93000 words out of 153479 words