kasa, tare da jawo Farida Jikinsa sai lokacin ya tuna Basu Yi Sallar Nafeela ba.
Fuskar Farida ya leka yace gaskiya kinyi Zaki da yawa Allah ya saka,ai ban San Haka kike ba na daina takura Miki kinji,Farida Harda shagwaba Belloti yace sai abinda kike so Me Engine Daf,Gashinta yake shafawa yace Haka nake son matata ta kasance Dan uban ko wacce mace taje da Kyawun fuskarta Dana jiki mu mun Kama babban Ogan.
Farida Dadi ya lullube ta tace Har Manal din? Wa yake ta wata Manal fata kamar Jan kosai ai su irinsu baiwarsu a iya skin ta tsaya ciki kamas suke cewar Belloti,Farida Taji tafi kowacce Mace Dace ma,sai da Belloti ya Gama zuba santinsa sannan ya dauki Farida Kamar jaririya Suka Yi wanka tare da tsarkake jikinsu,Farida ta gasa kanta sosai,Belloti yace muyi Nafeelar yanzu a Haka Suka Yi abarsu sannan Suka kwanta sai bacci Belloti ya Hana kwanciya da ko pant Haka suka shige bargo abinsu.
Shukrah Kuwa Custome dinta ya dawo har gida wajenta ba tare da Bata lokaci ba Soyayya me zurfi ta shiga tsakaninsu,Rumaisa Kuwa da Fahad sunyi nisa tuni har Ana tunanin turo manya.
Ameer cikin wata Shadda ya fito Gezna airport ya nufa da Niyyar dakko Mamansa ta dawo daga Abuja,Yana zuwa ya fito Yana jiranta waya ya daga Yana magana da Fuzail,Mama ce ta sakko da Jakarta tana ja Haka ga wata budurwa a Bayanta zata Kai 23yrs kyakyawa Yar gayu baza ace Mata Fara ba Haka baza ace baka bace,Ameer gaba Daya Budurwar ta tafi da Imaninsa wata Yar doguwa,Ameer yace Mama Barka da zuwa,Yawwa muje please Ina da abinda zanyi sauri ta furta tare da Bude mota ta Shiga baya tace Badi'at shiga muje,Da Yar muryarta Tace Yaya Ameer Ina yini? Lfy Kawai yace,Wai baka ganeta ba ne? Badi'at ce fa Yar gidan kawunka Alhaji Yusuf,Ameer yace oh Naga ta girma ne da yawa,Badi'at motar ta shiga tana satar Kallon Ameer ta Dade tana son Ameer sabo da shi ma tace zata Zo tayi Hutu wajen Mama Suka taho tare.
Washe Gari Fuzail a part dinsa dama baya barin kowa ciki musamman yanzu da yayi Aure, bangaren shuke shukensa Suka je da Manal sun shimfida katon Carpet suna wata game a wayoyinsu sunyi connecting suna Yi tare,Sai cinye Manal yakeyi tace gaskiya na daina Allah sai cinyeni kake Yi,Dariya yayi yace to an daina Zo ki min massage naji kin iya,Manal Tace to da Murna ya gyara kwanciyarsa ta Shiga Masa Massage me dadi,Yana lumshe ido Yana playing musu sweet music a wayarsa,Manal sabo da zuwa school tana haduwa da mutane daban daban duk ta sake Zama tantiriya a wajen Fuzail Amma,Duk wasu wakoki da ake yayi ta sansu sababbin rawa ma ta sansu har ta iya wasu ciki,sabo da kullum a school sai Yan ajinsu sun cashe sakamakon yanzu makarantu musamman private sun Zama wasu iri,har rawa ake koyawa su Manal duk karshen Term,shi yasa basa kunyar mutane yanzu Yan primary ma a Gaban kowa rawa sukeyi sabo da yanda ake girke musu ganguna.
Duk da Haka Manal sai taga Dama takeyi Amma ta iya shi Fuzail ma Bai San anayi ba a school din,sai yaga Manal tana rawa iri iri ya rasa inda take koya.
Sai da ta Gama Masa massage yace Saura rawa,Kunya ta rufe Manal tace Ni Allah kunya nake ji da ka rabu Dani sai da kaga Watarana nayi da kaina idan naji dadin kida,Alright kawo min lemo,Yau fa Fatima tana Birthday a gidan Nan gasu can a part dinsu ana ta rakashewa,Baki Fuzail ya tabe yace Ni birthday baya tsarina kwanan mutum Yana karewa amma Yana murna Wai,shekarun mutum suna ta tafiya Kuma Wai Ana murna,Nidai zanje na kalli Yan Mata,Murmushi Fuzail ya saki yace ke fa ba Yan matan bace?wuce Nan ,Nasan dadinka fa ai Ni ba Yan Mata ba ce,Ameer ne ya Kira Fuzail a waya,ya Mike yace muje na shirya Zan fita,Okay Nima zanje wajen party na kalla,sai kin dawo ya Mike tare da rike hannunta Suka koma ciki,ya dauki wanka zai fita Manal ta hade Rai tace Indai ka wuce 9pm a waje Kawai ka tafi wani bangaren ka kwana kofa Zan rufe,da wuri Zan dawo Karfe nawa kike so? Karka wuce 8pm gaskiya Ni ta Furta da shagwaba tana gyara Masa agogon hannunsa,an gama Ranki ya dade Inshaallah ya Mata kiss ya fice,ita Kuwa gayu taci cikin English gown readymade Brown and White ta wuce wajen Masu party,sai wani kula manal sukeyi har wajen Zama na musamman aka bata,Maza da Mata sun taru suna ta rakashewa.
Sai dare Maimartaba ya Kira Fuzail da Manal sannan ya Kira Ummi da sauran Iyalansa kaf,cikin Fushi ya kalli Yaron Nasa tare da furta Fuzail abinda naji na gani gaskiya ne? Fuzail babu Bata lokaci yace Haka ne amma ai duk kune kuka jawo har na fada wannan halin,zaiyi magana Sarki ransa a bace yace bana son Jin komai kanka kayiwa,ka dinga karya karya ba abinda zaka fada Mana mu yarda Ni tunda ka dawo in Banda bacin Rai ba abinda kake jawo min,yanzu Kai a kanka hakan ya Dace? Shine dai dai ai Maimartaba cewar Fuzail, Baki kowa ya Bude yace to wallahi idan bincikena ya tabbata sai na daureka karkace ban fada maka ba,Dan Iskan yaro duk abinda ake baka gani tunda kazo baka Jin magana sai Takaici kake sa mu.
Abban Ameer yace Babu laifin Fuzail fa me yayi a nan? Duk laifin na Ummi ne ke ba aurenki akeyi ba kinzo kin tare a gidan mutane ko kunya bakya ji,kin Hana yaro sakewa kullum kin Wajensa Kamar kece matar tasa,Maimartaba Ummi itace ta Hana Fuzail shiga bangaren matarsa ta zuba Matakan tsaro,nasan da wannan ai abinda yasa na kyalesu shi Fuzail laifinsa ne akan me zai wani yarda da bukatarta tun farko mahaukacin inane shi,a'a Allah ya bada yawan Rai kaima fa ba son abin Nan kakeyi ba da goyon bayanka sai data kwabe kowa zai Fara zamewa cewar Hajiya Babba,To shike Nan sai ya shirya sabon aure,mace Zan zaba na aura Masa tunda ga matarsa amma Bata da amfani,Fuzail yace Wallahi bazan Kara aure ba,Sarki yace to ba a gidana ba kuwa Ni wallahi da wannan abin kunyar gwara da barinka nayi acan Brazil,Ina Zamana lafiya nace ka dawo,Yanzu Ni a barni Mana na koma,baka Isa ba ka Gama zaman waje sai dai da yawo,tunda Kai baka da mutunci Nan naji ance ka zuga Tanko ka koya Masa karya zai yaudari Yayar matarka shi da Bai iya karyar ba kwabarsa tayi ruwa,Kai Fuzail Wallahi ka kiyayeni daga Kai har Tankon naso daukan mataki a kanku,Fuzail yace Ni da kasa aka zaneni fa a Kan Titi,a gidan Ubanwa? Nima karyar zaka min inji Maimartaba yace wuyanka ya Isa yanka lallai aure za a Kara maka dole tunda matan kake so,Manal ta fashe da kuka ta Fadi a kasa ta fara Rusa kuka tana wutsul wutsul da kafafu,Baki kowa ya Bude aka koma kallon Manal,Hannu biyu ta daura aka na shiga Uku, Sarki Dariya ma ta bashi yasan kuruciya ce,Sarki yace kiyi Hakuri sarauta mu mun gaji aure aure,Bamu gaji Zama da mace Daya ba,Manal ta Mike Tace Ni ba'a kaunata dama tayi waje da gudu,su Na'ima Suka dinga dariya Sarki zata maidawa matarni shine ta fada ta fece.
Fuzail Yana tsaye yace Ni to a barni na koma Abuja da Zama is better bazan iya abin Nan naku ba,Sarki yace da Kai mutumin kirki ne sai na barka tunda dama Mene amfaninka in Banda jawo magana,an baka sarauta kaki karba ba yanda ba ayi da Kai ba,bana so ni Ina da kudina cewar Fuzail,Sannu Billoniare idan kana da gaskiya ka Kira wannan me shigar Kuyanga kowa ya ganta Ni Kuma na yarda a cikin kasar Nan ka zauna a duk inda kake so da Matarka,Fuzail ya saki Murmushi tare da furta Bari a kirata,Manal ya Kira a waya tana ta kuka har tayi shigarta ta Kuyanga taji za a Mata kishiya zata je ta tons asiri sai ga Kiran Fuzail yace ki fito a Kuyanga kizo,Manal da masifa tace ai ba sai ka fada ba ta kashe Wayarta ta fito da sauri ta shigo,Manal a Gaban kowa ta tsaya,kafin Tayi magana Su Tanko sun Fara cewa ita ce wallahi,Tanko harda zakalkalewa Yana ke dai ba Yar arziki bace,bakar tantiriya......Manal ta Bude Fuska ta cire Nikaf Ummi da sauri ta hangame Baki,Fuzail Yana dariya yace to Manal ce kowa ya sheda sabo da Ummi Muka Yi Haka,kullum muna tare,Watarana ma Ummi kina part Dina a Palo Manal tana kitchen,Watarana kina Bedroom tana Palo,Kuma Nima Ina zuwa har shigar Dogarai nakeyi,lokacin da su Tanko suke ganina suna ce min Nadabo ai nine,Tanko ya dafa abokinsa Sani sabo da tsoro ga irin zagin daya antayawa Nadabo,Fuzail yace Ni ka zaga to ba Nadabo ba lokacin Nadabo ma baya gari,su Sale ma Ina Nan da ku sai nayi maganinku akwai ranar da Zan Tara kowa na bada labarin asalin haduwata da Manal da komai ma Amma ba yanzu ba bani da time.
Yanzu Maimartaba idan na zaba Zan bar State din Nan sai da yawo nazo,sannnan zanyi gaba da Tanko,Tanko yace shike Nan ni Alhmdllh Nima Zan taho da Sani,aka Yi Dariya sabo da sai kace ranar ceto wani ya ceci wani,Fuzail yace ai zan zaba da kaina Wanda Zan tafi dasu,Sarki yace Alhmdllh Allah ya rufa Mana asiri,Ummi Farin ciki ya kamata Jin Manal ce ma ai Tace Amma Kun Raina min hankali akwai tamu da Kai Fuzail Wato mace tafi Uwa ko? Kowa da matsayinta Cewar Ameer Yana dariya,Abban Ameer yace karyar Fuzail ba fa akwai saura ,wallahi sai kunji ta yanda ya auri Manal da komai,Ameer yace Abba kayi shuru,ai bakinku Daya dama munafukai cewar Maman Ameer,Manal ita ta zancen kishiya take Yi, tace kishiyar fa? Sarki yace dama tsokanarsa nakeyi,taji Dadi Yan mazan Sarki dama tuni su sun San Fuzail son matarsa yake,Hassan Yace tab kune baku sani ba,amma Kuna kallo ko hararar Matar Yaya kayi shike Nan Kun kulla da shi,Amarya tace shi yasa ya dinga hararata Ashe yace ciwon idonsa ne ya motsa,Ummi tace wallahi akwai tamu da Kai na fada maka ta kalli Fuzail,Sarki yace cikin fa da gaske ne ko shima duk karyar ce? Fuzail yace da gaske ne a wajen test ne ta canja suna,Kannen Fuzail Suka dinga Murna Zasu Sha suna,Lokacin Ina kusa da gidan Devido ba suna cewar Manal dariya su Fatima Suka dinga Yi, Na'ima tace yayi matar Manya,Wato ke sai a layin su Devido ko to ai ba Lagos zai zauna ba ko Turai,Manal Tace mafarki fa sai ya tabbata idan Baku sani ba,har Fuzail Bai San komai ba akan mafarkin Farida Bai Sani ba bare Kuma Yan gidan Sarki.
Bangaren Belloti Kuwa Washe gari ma da Asuba Bai kyale Farida ba sai da ya sake Yi,Sam baya fita ko Ina Yana makale da ita a dakin,Girki ma ya Hana tayi sai dai ya siyo Belloti sai kashe Yan kudadensu yake Yi,Uche ganin kwana biyu Belloti Bai fita Aiki ba ya dinga masifa shi Aiki ya Masa yawa,Belloti yace shi fa Amarya gareshi bazai iya ba sai Nan da Sati biyu zai dawo kasuwa,Uche yace bazai yarda ba sai dai Belloti ko ya dawo Aiki ko ya bar Masa gida,Farida tana labe tana jinsu suna fada,Kuka ya kwace Mata yanzu dama duk gidan Uche ne ma? Komai na Uche ne Belloti bashi da komai,Sheshekar Kukan Farida Suka ji tana zagin kanta,Belloti ya fito a gigice yace me ya faru Me Engine Daf? Haba Me Engine Roka,Farida ga wani son Belloti da Tsoronsa da Allah ya Dora Mata,duk masifa da Rashin kunya Bata yiwa Belloti,shima Belloti shi Kam ya fada kaunar matarsa Bai son bacin ranta ko kadan,Belloti yace kiyi Hakuri da farko birgeni Kawai kika Yi na aureki da karya, amma yanzu wallahi kaunarki nakeyi Me Engine Daf,Kece Rayuwata,a kanki naji na tsani sana'ar da nakeyi da rayuwata ta banza Wato shaye shaye da Rana tsaka na jefa kaina ciki,idan ya koreka Ina zamu zauna? Yace sai Allah ya budo Mana Hanya,Muyi waya gidanmu ko na fadawa Manal su kawo Mana agaji kaji Sweety cewar Farida.
Belloti tsalle yayi ya dire yace wallahi karki sake naji kin fadawa wani zamu Bata da ke,Haka Kawai daga Dan Abu ya faru me yasa ke kike tsoron Talauci ne? Shi fa arziki Allah ne ke bada shi duk bala'inka sai Allah ya Tara maka zasu taru,wani ba yiwa wani arziki,ki sa a ranki wani bai isa ya baka abinda Allah Bai baka ba,zuciyata bata mutu ba,da karfi na Allah ya bani lafiyar Neman na kaina,dama Ni tunda na aureki naji bana kaunar ciyar da Iyalina da Haram,ke kin San giya nake siyarwa Zaki ce na koma Aiki ki dinga tawakali kina karbar kaddara yawwa Dan ya koreni sai me sai akace bazan rayu ba, Inshaallah kudi zanyi kudi kiyi Hakuri yanzu Kauye zamu tafi muje mu shiga tukunyar Federal,Mene tukunyar Federal? Tukunyar Iyaye mu dirki tuwo na wani Dan lokaci sannan na hada kudi mu dawo birni na fara sana'a,dama Baki San dangina ba Suma Basu Sanki ba,karki sake kice Talauci ne ya Koro mu Kawai ganin gida na kawo ki sai mu dan zauna kafin na daukeki mu dawo birni, Ni bazan iya rayuwar Kauye ba gaskiya cewar Farida tana kuka Tace Haka Kawai ka sake Yi min Karya ka barni a Kauye Ni wallahi Allah gidanmu zan koma,wayyo na Shiga Uku Hajiyata...wayyo Malam.....kaico na nice na jawa kaina.
Fuska Belloti ya Bata zai bar wajen a fusace Tsoronsa yasa Farida ta rike kafafun Belloti kayi Hakuri Dan Allah,sake Ni tunda Naga Baki San me kike ba,yanzu Iyayena Nufinki baza muje su ganki ki gansu ba? Wai me yasa Baki da tunani ne? Baki yarda Dani ba? Allah ya Miki baiwa Farida duk Wanda ya rabeki sanadiyarki sai ya samu canjin rayuwa yaushe muka Yi aure kwata kwata ko sati bamuyi ba amma har nace na daina shaye shaye na hakura da sana'ata ta banza amma ke duk wannan Bai sa kinji Dadi ba sabo da ba kudi na kawo ba ko? Ke komai kudi Allanki kudi ko? Farida tace Dan Allah kayi hakuri Zan daina ka yafe min Ina sonka wallahi ko a Ina ne Zan bika mu zauna,ki daina Jin wani Abu a kaina wallahi da gaske nake Zan dawo Dake birni,Ina fa da arziki a Kauye Ina da abinda Zan siyar na dawo birni na fara sana'a,Sai lokacin Farida ta saki ranta Jin za a dawo birni,Rungume shi tayi sosai tace yaushe zamu tafi? Yace gobe Inshaallah,yanzu Ki fadawa Hajiya da Malam zamuje gaisar da Iyayena karki sake ki nuna wani Abu ne ya faru,Farida Tace ai dama bazan fada ba Kar ayi min Dariya,wallahi ko su Walida bazan Bari su ganni ba bare gwara na Sha wahalata Ni kadai Farida Guda a wannan matsayi ai da kunya,Yace ko Dan aci gaba da gyara min jikin Nan ai dole na nemi kudi,Wanda Bai ajiye ba ya shiga Uku cewar Belloti Yana karar da Kai gefe da Kalar tausayi,Me Engine Daf muje ciki na Baki Cucumber,Suka shige ciki Yana rike da Hips dinta.
Kuyi Hakuri gobe bazan Yi posting ba Ina da Uzuri.
Watakil Kuma nayi posting .
Rike yake da Hips din Farida Yana Mata kirari kaga Farida....Hajiya Farida ikon Allah....Me Madarar Dadi...Me Engine Trailer, Me Engine Tifa,karama da Engine Manya.....Farida tana Dariya tana amsa Masa da Yeah nice....Ke kike da Falaqi....Yeah....Me Sa'iha...kaga ta Hajiya me komai Dozen.....ga Bello Me Cucumber Dadi kiji Dadinki,Gaki kinyi fes.. tas..Amarya ta,Farida Dariya take Yi sosai yanda Belloti yake Mata kirari kamar wani maroki, Farida tana wani Jin Dadi har wani juyi takeyi tana Jin Dadi, Farida an Zama Yar Gari Nan take suka Fara sarrafa Juna Belloti yana sarrafa Breast din Farida masu girma yace wannan Kalar na manyan Yara ne irinmu,Farida tana lumshe idanuwa Tace na your own....do as you like,Suna tsaka da Jin dadinsu Uche ya Shiga buga musu kofa da karfi,Suka ki kulashi Amma Uche Bai fasa dukan Kofar ba Haka Basu Bude ba ko bi ta kansa basuyi ba sai da Suka samu nutsuwa sannan Belloti ya bude ransa a bace shima Uche haka.
Da masifa yace tuna maka zanyi ku bar min gidana gobe Early in the morning Nima Ina so nayi aure naji dadin ai baka Isa na dauki nauyinku ba a banza so karka manta gobe da safe before 8am Ina so Naga Room Dina Empty,Murmushi Belloti yayi yace ba sai ka sake fada ba ka batawa kanka lokaci ma na maimaitawa stupid man akan wannan zaka Zo kana buga min room Ina tsaka da Bata tana amsa dai dai gwargwado shine zaka dameni akan wannan wallahi sai na daure ka kaje Kauye kaga dukiyata karka raina min hankali Dan na koyi rayuwa na dawo Nan,in Banda lalacewa me ka koyamin? ai Kuwa ka waye na Wayar da Kai Sanda kazo daga Kauye Haka kake? Gashi Nan kayi kyau kayi kiba ka goge ka Zama Dan gayu,ka iya sa Kaya,Farida Tace karya kakeyi Uche a wayensa yazo birni dama,Belloti yace karki sake sa min Baki koma daki Ina ruwanki da fada da Namiji idan ba Ni ba? Ai Dani Zaki fada yanzu Kuma fada da wani ya Kare sai ni,Nima din karki sake naji kina tada jijiyar wuya Matukar ba Akan Cucumber, wannan na yarda ko wata kika ga zata kawo Mata Hari ki cinye Mata
Showing 111001 words to 114000 words out of 153479 words
Fuskar Farida ya leka yace gaskiya kinyi Zaki da yawa Allah ya saka,ai ban San Haka kike ba na daina takura Miki kinji,Farida Harda shagwaba Belloti yace sai abinda kike so Me Engine Daf,Gashinta yake shafawa yace Haka nake son matata ta kasance Dan uban ko wacce mace taje da Kyawun fuskarta Dana jiki mu mun Kama babban Ogan.
Farida Dadi ya lullube ta tace Har Manal din? Wa yake ta wata Manal fata kamar Jan kosai ai su irinsu baiwarsu a iya skin ta tsaya ciki kamas suke cewar Belloti,Farida Taji tafi kowacce Mace Dace ma,sai da Belloti ya Gama zuba santinsa sannan ya dauki Farida Kamar jaririya Suka Yi wanka tare da tsarkake jikinsu,Farida ta gasa kanta sosai,Belloti yace muyi Nafeelar yanzu a Haka Suka Yi abarsu sannan Suka kwanta sai bacci Belloti ya Hana kwanciya da ko pant Haka suka shige bargo abinsu.
Shukrah Kuwa Custome dinta ya dawo har gida wajenta ba tare da Bata lokaci ba Soyayya me zurfi ta shiga tsakaninsu,Rumaisa Kuwa da Fahad sunyi nisa tuni har Ana tunanin turo manya.
Ameer cikin wata Shadda ya fito Gezna airport ya nufa da Niyyar dakko Mamansa ta dawo daga Abuja,Yana zuwa ya fito Yana jiranta waya ya daga Yana magana da Fuzail,Mama ce ta sakko da Jakarta tana ja Haka ga wata budurwa a Bayanta zata Kai 23yrs kyakyawa Yar gayu baza ace Mata Fara ba Haka baza ace baka bace,Ameer gaba Daya Budurwar ta tafi da Imaninsa wata Yar doguwa,Ameer yace Mama Barka da zuwa,Yawwa muje please Ina da abinda zanyi sauri ta furta tare da Bude mota ta Shiga baya tace Badi'at shiga muje,Da Yar muryarta Tace Yaya Ameer Ina yini? Lfy Kawai yace,Wai baka ganeta ba ne? Badi'at ce fa Yar gidan kawunka Alhaji Yusuf,Ameer yace oh Naga ta girma ne da yawa,Badi'at motar ta shiga tana satar Kallon Ameer ta Dade tana son Ameer sabo da shi ma tace zata Zo tayi Hutu wajen Mama Suka taho tare.
Washe Gari Fuzail a part dinsa dama baya barin kowa ciki musamman yanzu da yayi Aure, bangaren shuke shukensa Suka je da Manal sun shimfida katon Carpet suna wata game a wayoyinsu sunyi connecting suna Yi tare,Sai cinye Manal yakeyi tace gaskiya na daina Allah sai cinyeni kake Yi,Dariya yayi yace to an daina Zo ki min massage naji kin iya,Manal Tace to da Murna ya gyara kwanciyarsa ta Shiga Masa Massage me dadi,Yana lumshe ido Yana playing musu sweet music a wayarsa,Manal sabo da zuwa school tana haduwa da mutane daban daban duk ta sake Zama tantiriya a wajen Fuzail Amma,Duk wasu wakoki da ake yayi ta sansu sababbin rawa ma ta sansu har ta iya wasu ciki,sabo da kullum a school sai Yan ajinsu sun cashe sakamakon yanzu makarantu musamman private sun Zama wasu iri,har rawa ake koyawa su Manal duk karshen Term,shi yasa basa kunyar mutane yanzu Yan primary ma a Gaban kowa rawa sukeyi sabo da yanda ake girke musu ganguna.
Duk da Haka Manal sai taga Dama takeyi Amma ta iya shi Fuzail ma Bai San anayi ba a school din,sai yaga Manal tana rawa iri iri ya rasa inda take koya.
Sai da ta Gama Masa massage yace Saura rawa,Kunya ta rufe Manal tace Ni Allah kunya nake ji da ka rabu Dani sai da kaga Watarana nayi da kaina idan naji dadin kida,Alright kawo min lemo,Yau fa Fatima tana Birthday a gidan Nan gasu can a part dinsu ana ta rakashewa,Baki Fuzail ya tabe yace Ni birthday baya tsarina kwanan mutum Yana karewa amma Yana murna Wai,shekarun mutum suna ta tafiya Kuma Wai Ana murna,Nidai zanje na kalli Yan Mata,Murmushi Fuzail ya saki yace ke fa ba Yan matan bace?wuce Nan ,Nasan dadinka fa ai Ni ba Yan Mata ba ce,Ameer ne ya Kira Fuzail a waya,ya Mike yace muje na shirya Zan fita,Okay Nima zanje wajen party na kalla,sai kin dawo ya Mike tare da rike hannunta Suka koma ciki,ya dauki wanka zai fita Manal ta hade Rai tace Indai ka wuce 9pm a waje Kawai ka tafi wani bangaren ka kwana kofa Zan rufe,da wuri Zan dawo Karfe nawa kike so? Karka wuce 8pm gaskiya Ni ta Furta da shagwaba tana gyara Masa agogon hannunsa,an gama Ranki ya dade Inshaallah ya Mata kiss ya fice,ita Kuwa gayu taci cikin English gown readymade Brown and White ta wuce wajen Masu party,sai wani kula manal sukeyi har wajen Zama na musamman aka bata,Maza da Mata sun taru suna ta rakashewa.
Sai dare Maimartaba ya Kira Fuzail da Manal sannan ya Kira Ummi da sauran Iyalansa kaf,cikin Fushi ya kalli Yaron Nasa tare da furta Fuzail abinda naji na gani gaskiya ne? Fuzail babu Bata lokaci yace Haka ne amma ai duk kune kuka jawo har na fada wannan halin,zaiyi magana Sarki ransa a bace yace bana son Jin komai kanka kayiwa,ka dinga karya karya ba abinda zaka fada Mana mu yarda Ni tunda ka dawo in Banda bacin Rai ba abinda kake jawo min,yanzu Kai a kanka hakan ya Dace? Shine dai dai ai Maimartaba cewar Fuzail, Baki kowa ya Bude yace to wallahi idan bincikena ya tabbata sai na daureka karkace ban fada maka ba,Dan Iskan yaro duk abinda ake baka gani tunda kazo baka Jin magana sai Takaici kake sa mu.
Abban Ameer yace Babu laifin Fuzail fa me yayi a nan? Duk laifin na Ummi ne ke ba aurenki akeyi ba kinzo kin tare a gidan mutane ko kunya bakya ji,kin Hana yaro sakewa kullum kin Wajensa Kamar kece matar tasa,Maimartaba Ummi itace ta Hana Fuzail shiga bangaren matarsa ta zuba Matakan tsaro,nasan da wannan ai abinda yasa na kyalesu shi Fuzail laifinsa ne akan me zai wani yarda da bukatarta tun farko mahaukacin inane shi,a'a Allah ya bada yawan Rai kaima fa ba son abin Nan kakeyi ba da goyon bayanka sai data kwabe kowa zai Fara zamewa cewar Hajiya Babba,To shike Nan sai ya shirya sabon aure,mace Zan zaba na aura Masa tunda ga matarsa amma Bata da amfani,Fuzail yace Wallahi bazan Kara aure ba,Sarki yace to ba a gidana ba kuwa Ni wallahi da wannan abin kunyar gwara da barinka nayi acan Brazil,Ina Zamana lafiya nace ka dawo,Yanzu Ni a barni Mana na koma,baka Isa ba ka Gama zaman waje sai dai da yawo,tunda Kai baka da mutunci Nan naji ance ka zuga Tanko ka koya Masa karya zai yaudari Yayar matarka shi da Bai iya karyar ba kwabarsa tayi ruwa,Kai Fuzail Wallahi ka kiyayeni daga Kai har Tankon naso daukan mataki a kanku,Fuzail yace Ni da kasa aka zaneni fa a Kan Titi,a gidan Ubanwa? Nima karyar zaka min inji Maimartaba yace wuyanka ya Isa yanka lallai aure za a Kara maka dole tunda matan kake so,Manal ta fashe da kuka ta Fadi a kasa ta fara Rusa kuka tana wutsul wutsul da kafafu,Baki kowa ya Bude aka koma kallon Manal,Hannu biyu ta daura aka na shiga Uku, Sarki Dariya ma ta bashi yasan kuruciya ce,Sarki yace kiyi Hakuri sarauta mu mun gaji aure aure,Bamu gaji Zama da mace Daya ba,Manal ta Mike Tace Ni ba'a kaunata dama tayi waje da gudu,su Na'ima Suka dinga dariya Sarki zata maidawa matarni shine ta fada ta fece.
Fuzail Yana tsaye yace Ni to a barni na koma Abuja da Zama is better bazan iya abin Nan naku ba,Sarki yace da Kai mutumin kirki ne sai na barka tunda dama Mene amfaninka in Banda jawo magana,an baka sarauta kaki karba ba yanda ba ayi da Kai ba,bana so ni Ina da kudina cewar Fuzail,Sannu Billoniare idan kana da gaskiya ka Kira wannan me shigar Kuyanga kowa ya ganta Ni Kuma na yarda a cikin kasar Nan ka zauna a duk inda kake so da Matarka,Fuzail ya saki Murmushi tare da furta Bari a kirata,Manal ya Kira a waya tana ta kuka har tayi shigarta ta Kuyanga taji za a Mata kishiya zata je ta tons asiri sai ga Kiran Fuzail yace ki fito a Kuyanga kizo,Manal da masifa tace ai ba sai ka fada ba ta kashe Wayarta ta fito da sauri ta shigo,Manal a Gaban kowa ta tsaya,kafin Tayi magana Su Tanko sun Fara cewa ita ce wallahi,Tanko harda zakalkalewa Yana ke dai ba Yar arziki bace,bakar tantiriya......Manal ta Bude Fuska ta cire Nikaf Ummi da sauri ta hangame Baki,Fuzail Yana dariya yace to Manal ce kowa ya sheda sabo da Ummi Muka Yi Haka,kullum muna tare,Watarana ma Ummi kina part Dina a Palo Manal tana kitchen,Watarana kina Bedroom tana Palo,Kuma Nima Ina zuwa har shigar Dogarai nakeyi,lokacin da su Tanko suke ganina suna ce min Nadabo ai nine,Tanko ya dafa abokinsa Sani sabo da tsoro ga irin zagin daya antayawa Nadabo,Fuzail yace Ni ka zaga to ba Nadabo ba lokacin Nadabo ma baya gari,su Sale ma Ina Nan da ku sai nayi maganinku akwai ranar da Zan Tara kowa na bada labarin asalin haduwata da Manal da komai ma Amma ba yanzu ba bani da time.
Yanzu Maimartaba idan na zaba Zan bar State din Nan sai da yawo nazo,sannnan zanyi gaba da Tanko,Tanko yace shike Nan ni Alhmdllh Nima Zan taho da Sani,aka Yi Dariya sabo da sai kace ranar ceto wani ya ceci wani,Fuzail yace ai zan zaba da kaina Wanda Zan tafi dasu,Sarki yace Alhmdllh Allah ya rufa Mana asiri,Ummi Farin ciki ya kamata Jin Manal ce ma ai Tace Amma Kun Raina min hankali akwai tamu da Kai Fuzail Wato mace tafi Uwa ko? Kowa da matsayinta Cewar Ameer Yana dariya,Abban Ameer yace karyar Fuzail ba fa akwai saura ,wallahi sai kunji ta yanda ya auri Manal da komai,Ameer yace Abba kayi shuru,ai bakinku Daya dama munafukai cewar Maman Ameer,Manal ita ta zancen kishiya take Yi, tace kishiyar fa? Sarki yace dama tsokanarsa nakeyi,taji Dadi Yan mazan Sarki dama tuni su sun San Fuzail son matarsa yake,Hassan Yace tab kune baku sani ba,amma Kuna kallo ko hararar Matar Yaya kayi shike Nan Kun kulla da shi,Amarya tace shi yasa ya dinga hararata Ashe yace ciwon idonsa ne ya motsa,Ummi tace wallahi akwai tamu da Kai na fada maka ta kalli Fuzail,Sarki yace cikin fa da gaske ne ko shima duk karyar ce? Fuzail yace da gaske ne a wajen test ne ta canja suna,Kannen Fuzail Suka dinga Murna Zasu Sha suna,Lokacin Ina kusa da gidan Devido ba suna cewar Manal dariya su Fatima Suka dinga Yi, Na'ima tace yayi matar Manya,Wato ke sai a layin su Devido ko to ai ba Lagos zai zauna ba ko Turai,Manal Tace mafarki fa sai ya tabbata idan Baku sani ba,har Fuzail Bai San komai ba akan mafarkin Farida Bai Sani ba bare Kuma Yan gidan Sarki.
Bangaren Belloti Kuwa Washe gari ma da Asuba Bai kyale Farida ba sai da ya sake Yi,Sam baya fita ko Ina Yana makale da ita a dakin,Girki ma ya Hana tayi sai dai ya siyo Belloti sai kashe Yan kudadensu yake Yi,Uche ganin kwana biyu Belloti Bai fita Aiki ba ya dinga masifa shi Aiki ya Masa yawa,Belloti yace shi fa Amarya gareshi bazai iya ba sai Nan da Sati biyu zai dawo kasuwa,Uche yace bazai yarda ba sai dai Belloti ko ya dawo Aiki ko ya bar Masa gida,Farida tana labe tana jinsu suna fada,Kuka ya kwace Mata yanzu dama duk gidan Uche ne ma? Komai na Uche ne Belloti bashi da komai,Sheshekar Kukan Farida Suka ji tana zagin kanta,Belloti ya fito a gigice yace me ya faru Me Engine Daf? Haba Me Engine Roka,Farida ga wani son Belloti da Tsoronsa da Allah ya Dora Mata,duk masifa da Rashin kunya Bata yiwa Belloti,shima Belloti shi Kam ya fada kaunar matarsa Bai son bacin ranta ko kadan,Belloti yace kiyi Hakuri da farko birgeni Kawai kika Yi na aureki da karya, amma yanzu wallahi kaunarki nakeyi Me Engine Daf,Kece Rayuwata,a kanki naji na tsani sana'ar da nakeyi da rayuwata ta banza Wato shaye shaye da Rana tsaka na jefa kaina ciki,idan ya koreka Ina zamu zauna? Yace sai Allah ya budo Mana Hanya,Muyi waya gidanmu ko na fadawa Manal su kawo Mana agaji kaji Sweety cewar Farida.
Belloti tsalle yayi ya dire yace wallahi karki sake naji kin fadawa wani zamu Bata da ke,Haka Kawai daga Dan Abu ya faru me yasa ke kike tsoron Talauci ne? Shi fa arziki Allah ne ke bada shi duk bala'inka sai Allah ya Tara maka zasu taru,wani ba yiwa wani arziki,ki sa a ranki wani bai isa ya baka abinda Allah Bai baka ba,zuciyata bata mutu ba,da karfi na Allah ya bani lafiyar Neman na kaina,dama Ni tunda na aureki naji bana kaunar ciyar da Iyalina da Haram,ke kin San giya nake siyarwa Zaki ce na koma Aiki ki dinga tawakali kina karbar kaddara yawwa Dan ya koreni sai me sai akace bazan rayu ba, Inshaallah kudi zanyi kudi kiyi Hakuri yanzu Kauye zamu tafi muje mu shiga tukunyar Federal,Mene tukunyar Federal? Tukunyar Iyaye mu dirki tuwo na wani Dan lokaci sannan na hada kudi mu dawo birni na fara sana'a,dama Baki San dangina ba Suma Basu Sanki ba,karki sake kice Talauci ne ya Koro mu Kawai ganin gida na kawo ki sai mu dan zauna kafin na daukeki mu dawo birni, Ni bazan iya rayuwar Kauye ba gaskiya cewar Farida tana kuka Tace Haka Kawai ka sake Yi min Karya ka barni a Kauye Ni wallahi Allah gidanmu zan koma,wayyo na Shiga Uku Hajiyata...wayyo Malam.....kaico na nice na jawa kaina.
Fuska Belloti ya Bata zai bar wajen a fusace Tsoronsa yasa Farida ta rike kafafun Belloti kayi Hakuri Dan Allah,sake Ni tunda Naga Baki San me kike ba,yanzu Iyayena Nufinki baza muje su ganki ki gansu ba? Wai me yasa Baki da tunani ne? Baki yarda Dani ba? Allah ya Miki baiwa Farida duk Wanda ya rabeki sanadiyarki sai ya samu canjin rayuwa yaushe muka Yi aure kwata kwata ko sati bamuyi ba amma har nace na daina shaye shaye na hakura da sana'ata ta banza amma ke duk wannan Bai sa kinji Dadi ba sabo da ba kudi na kawo ba ko? Ke komai kudi Allanki kudi ko? Farida tace Dan Allah kayi hakuri Zan daina ka yafe min Ina sonka wallahi ko a Ina ne Zan bika mu zauna,ki daina Jin wani Abu a kaina wallahi da gaske nake Zan dawo Dake birni,Ina fa da arziki a Kauye Ina da abinda Zan siyar na dawo birni na fara sana'a,Sai lokacin Farida ta saki ranta Jin za a dawo birni,Rungume shi tayi sosai tace yaushe zamu tafi? Yace gobe Inshaallah,yanzu Ki fadawa Hajiya da Malam zamuje gaisar da Iyayena karki sake ki nuna wani Abu ne ya faru,Farida Tace ai dama bazan fada ba Kar ayi min Dariya,wallahi ko su Walida bazan Bari su ganni ba bare gwara na Sha wahalata Ni kadai Farida Guda a wannan matsayi ai da kunya,Yace ko Dan aci gaba da gyara min jikin Nan ai dole na nemi kudi,Wanda Bai ajiye ba ya shiga Uku cewar Belloti Yana karar da Kai gefe da Kalar tausayi,Me Engine Daf muje ciki na Baki Cucumber,Suka shige ciki Yana rike da Hips dinta.
Kuyi Hakuri gobe bazan Yi posting ba Ina da Uzuri.
Watakil Kuma nayi posting .
Kwana biyu Ina Busy ne wlh afwan.
AsmaBaffa
[1/1, 10:25 PM] Sis Asma: 🧭🧭 MAFARKIN FARIDA🧭🧭
DEDICATED TO
DUNIYATA AAMNA FANS GP
86-90
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Mmn Saddeeq
Mmn Ummee
Maman Muniba
Auta
Ummu Lateepha
Ummi Deejat
Fancy Honey
Rike yake da Hips din Farida Yana Mata kirari kaga Farida....Hajiya Farida ikon Allah....Me Madarar Dadi...Me Engine Trailer, Me Engine Tifa,karama da Engine Manya.....Farida tana Dariya tana amsa Masa da Yeah nice....Ke kike da Falaqi....Yeah....Me Sa'iha...kaga ta Hajiya me komai Dozen.....ga Bello Me Cucumber Dadi kiji Dadinki,Gaki kinyi fes.. tas..Amarya ta,Farida Dariya take Yi sosai yanda Belloti yake Mata kirari kamar wani maroki, Farida tana wani Jin Dadi har wani juyi takeyi tana Jin Dadi, Farida an Zama Yar Gari Nan take suka Fara sarrafa Juna Belloti yana sarrafa Breast din Farida masu girma yace wannan Kalar na manyan Yara ne irinmu,Farida tana lumshe idanuwa Tace na your own....do as you like,Suna tsaka da Jin dadinsu Uche ya Shiga buga musu kofa da karfi,Suka ki kulashi Amma Uche Bai fasa dukan Kofar ba Haka Basu Bude ba ko bi ta kansa basuyi ba sai da Suka samu nutsuwa sannan Belloti ya bude ransa a bace shima Uche haka.
Da masifa yace tuna maka zanyi ku bar min gidana gobe Early in the morning Nima Ina so nayi aure naji dadin ai baka Isa na dauki nauyinku ba a banza so karka manta gobe da safe before 8am Ina so Naga Room Dina Empty,Murmushi Belloti yayi yace ba sai ka sake fada ba ka batawa kanka lokaci ma na maimaitawa stupid man akan wannan zaka Zo kana buga min room Ina tsaka da Bata tana amsa dai dai gwargwado shine zaka dameni akan wannan wallahi sai na daure ka kaje Kauye kaga dukiyata karka raina min hankali Dan na koyi rayuwa na dawo Nan,in Banda lalacewa me ka koyamin? ai Kuwa ka waye na Wayar da Kai Sanda kazo daga Kauye Haka kake? Gashi Nan kayi kyau kayi kiba ka goge ka Zama Dan gayu,ka iya sa Kaya,Farida Tace karya kakeyi Uche a wayensa yazo birni dama,Belloti yace karki sake sa min Baki koma daki Ina ruwanki da fada da Namiji idan ba Ni ba? Ai Dani Zaki fada yanzu Kuma fada da wani ya Kare sai ni,Nima din karki sake naji kina tada jijiyar wuya Matukar ba Akan Cucumber, wannan na yarda ko wata kika ga zata kawo Mata Hari ki cinye Mata
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38 Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52