da yamma hansai na soro itada munatari yana Mata K'arin karatu gwamma ta fito da botiki ,cike da ruwa ta kwarawa Muntari tace "kai kam anyi Mara rabo, shikam dayake tsaye jiki na d'igar ruwa ,hansai kuma na gefe jikinta na rawa ta kalleta, tace "wuce muje 'yar banza" nan ta bita da dundu ,ta dawo kan Muntari tace "to kai yanzu karasa wa zaka aura sai 'yar tsintuwa 'yar daba asan iyayenta ba"?.
"Amma ka bani mamaki ,kasan dalilin dayasa tak'i auruwa kuwa? to cikin shege tayo aka rufe a bun" idanuwan Muntari kam sunyi ja yace "haba mama gwamma yada jifanta da irin kalaman nan Sam ban yarda ba" "to baka yar daba kenan? to wallahi da gaske nake" kansa ne yaji ya fara juyawa ya dafe shi yana waswasi.
Muntari baice komai ba sai ma waje daya yi gwamma
"tace tafi can wallahi sai na rabaku".
komawa ciki tayi tahau wak'e- wak'e .
Mudi kam Bayan ya gayawa lawandi sak'on gwamma baiyi wata -wata ba sai gashi da sassafe .Bayan malam yafita yazo gwamma ta fito soro suka gaisa tace wa lawandi "ka ce kana son Hansai ko"? yace "eh to karka samu damuwa Amma kafin nan sai na saka ka Aiki. kuma kayi a k'arshe zaka ga yanda komai zai tafi dai- dai lawandi yace "ai ko ba so tsakani zan iyayi miki" nan tace "so nake ka d'auke Hansai kaje can wani wajen ka b'oye ta,kana jina"? murmushi yayi lallai fad'uwa tazo dai de da zama, ya d'ago yace "to yanzu yaushe za ai,? tace "ko yau ma, kaide wajen uku kabi hanyar rafi zan ai keta yo jida".
Sallama sukayi ya tafi Misalin k'arfe uku gwamma tace wa hansai tazo tana zaune a bakin d,akin jummai ,goye da D'an jummai, gwamma tace "Ke jeki sauke wan nan bushashen yaron," Hansai taje ta sauke Shi ta Koma wani k'aton buhu ta bata, "gashi so nake kije ki yo mini jida a gonar Malam kalla".Jummai na d'aki ta fito "haba gwamma kinsan wajen da nisa, kuma jida har me zata samo Bayan duk an gama", gwamma tace "bari kiji ko jiya saida lantana 'yar wajen larai taje yo kalen Dan baki ga gyad'ar data samo ba ,don haka dole Hansai tayo mini jida ,wallahi ko na kileta". Jummai tace bafa "zata je ba, gwamma tace "dani dake aga wa zai bi wani" wawuro ice tayi tabi Hansai aguje tayi waje da buhu a hannu .
Haka Hansai ta santali hanya tiryan- tiryan, tana tafiya hawaye na bin kuncin ta,sai wajen hud'u da rabi taje ta hau kale Babu komi da k'yar ta samo kad'an tayi kwana tana sauri saboda gajiyar da tai ,ji tayi kawai an sure ta K'ara ta k'walla buhun ya fad'i ,wani dutse ta d'auka ta kwad'awa lawandi, tace "Amma kai kayi asara, ka rabu dani nace," binta yayi ta hau gudu ita da zatai hanyar rafi sai tayi wata hanyar da k'yar takai wani gida ta tsaya tana haki,ji tayi an rufe bakin ta' an d'aga ta sama sai ihu take Amma baya fitowa ,Mari lawandi ya faska Mata sai data ga wuta d'if ta some nan lawandi ya tafi da ita.
K'arfe bakwai dai de malam da jummai ne tsaye suna neman hansai, ba inda ba a duba ba. Amma ba alamar ta .Jummai kam kuka take hankalin malam idan yayi dubu ya tashi ,komawa gida yayi yace da gwamma "mai yasa ne kika aiketa kale? haba sai kace bamu da abin sawa abaka" malam sai hak'uri, Nima tun d'azu hankalina atashe yake" .
Wajen takwas na dare sai ga Muntari ya zo zance ya gun hansai da wata leda a hannun sa, zuwan sa k'ofar gidan, ya tarar da malam a tsaye nan suka gaisa malam yace "D'ana Muntari ko kaga Hansai"? a fargaba ya d'ago "Aa malam miya same ta", malam yace "ai tun k'arfe 3 ta fita wai kale har yanzu shiru ba labari" da jimami Muntari yake magana a gigice, "ina zuwa" malam ya sanar da Muntari ya shiga ciki shiga ciki .
gwamma dake lab'e ta fita soron tace "amma kwa Muntarii anyi sahorami, yanzu ba kaji abinda na gaya ma jiya ba ko? ka d'auka k'arya ne ko"? Muntari yace "Ni ai ko ma mene Hansai tayi koda ta da wani batare da aure ba ita nakeso kuma zan aura kuma haka nake santa ko da duk kowa zai ce baya sonta".Gwamma tace "ka rabu da hansai Muntar", "mama gwamma hansai fa kamar 'yar ki take kina yi Mata zaton Alheri"
"lalle Muntari ka fitsare ko girmana baka duba ba ,kake gayan wanga magana ,dani kake zancen dole ka rabu da ita" muntari da
Showing 18001 words to 21000 words out of 155648 words
da yamma hansai na soro itada munatari yana Mata K'arin karatu gwamma ta fito da botiki ,cike da ruwa ta kwarawa Muntari tace "kai kam anyi Mara rabo, shikam dayake tsaye jiki na d'igar ruwa ,hansai kuma na gefe jikinta na rawa ta kalleta, tace "wuce muje 'yar banza" nan ta bita da dundu ,ta dawo kan Muntari tace "to kai yanzu karasa wa zaka aura sai 'yar tsintuwa 'yar daba asan iyayenta ba"?.
"Amma ka bani mamaki ,kasan dalilin dayasa tak'i auruwa kuwa? to cikin shege tayo aka rufe a bun" idanuwan Muntari kam sunyi ja yace "haba mama gwamma yada jifanta da irin kalaman nan Sam ban yarda ba" "to baka yar daba kenan? to wallahi da gaske nake" kansa ne yaji ya fara juyawa ya dafe shi yana waswasi.
*by Queenmeemi*
*Queenmeemi.WordPress.com*
[12:02am, 15/01/2017] +234 903 281 0350: . . . ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣9❣
*JAN 2016*
*Queenmeemi.WordPress.com*
*_Sadaukarwa ce ga Basheer Usman family's_*
Nagode da bibiya @* *ummu yusra*, *Amiener* *Ngileruma ,Maryam* *Shettima,Ummie* *Maryama Niger*
*khadija lagos &Ashnur tnks* ❤
Muntari baice komai ba sai ma waje daya yi gwamma
"tace tafi can wallahi sai na rabaku".
komawa ciki tayi tahau wak'e- wak'e .
Mudi kam Bayan ya gayawa lawandi sak'on gwamma baiyi wata -wata ba sai gashi da sassafe .Bayan malam yafita yazo gwamma ta fito soro suka gaisa tace wa lawandi "ka ce kana son Hansai ko"? yace "eh to karka samu damuwa Amma kafin nan sai na saka ka Aiki. kuma kayi a k'arshe zaka ga yanda komai zai tafi dai- dai lawandi yace "ai ko ba so tsakani zan iyayi miki" nan tace "so nake ka d'auke Hansai kaje can wani wajen ka b'oye ta,kana jina"? murmushi yayi lallai fad'uwa tazo dai de da zama, ya d'ago yace "to yanzu yaushe za ai,? tace "ko yau ma, kaide wajen uku kabi hanyar rafi zan ai keta yo jida".
Sallama sukayi ya tafi Misalin k'arfe uku gwamma tace wa hansai tazo tana zaune a bakin d,akin jummai ,goye da D'an jummai, gwamma tace "Ke jeki sauke wan nan bushashen yaron," Hansai taje ta sauke Shi ta Koma wani k'aton buhu ta bata, "gashi so nake kije ki yo mini jida a gonar Malam kalla".Jummai na d'aki ta fito "haba gwamma kinsan wajen da nisa, kuma jida har me zata samo Bayan duk an gama", gwamma tace "bari kiji ko jiya saida lantana 'yar wajen larai taje yo kalen Dan baki ga gyad'ar data samo ba ,don haka dole Hansai tayo mini jida ,wallahi ko na kileta". Jummai tace bafa "zata je ba, gwamma tace "dani dake aga wa zai bi wani" wawuro ice tayi tabi Hansai aguje tayi waje da buhu a hannu .
Haka Hansai ta santali hanya tiryan- tiryan, tana tafiya hawaye na bin kuncin ta,sai wajen hud'u da rabi taje ta hau kale Babu komi da k'yar ta samo kad'an tayi kwana tana sauri saboda gajiyar da tai ,ji tayi kawai an sure ta K'ara ta k'walla buhun ya fad'i ,wani dutse ta d'auka ta kwad'awa lawandi, tace "Amma kai kayi asara, ka rabu dani nace," binta yayi ta hau gudu ita da zatai hanyar rafi sai tayi wata hanyar da k'yar takai wani gida ta tsaya tana haki,ji tayi an rufe bakin ta' an d'aga ta sama sai ihu take Amma baya fitowa ,Mari lawandi ya faska Mata sai data ga wuta d'if ta some nan lawandi ya tafi da ita.
K'arfe bakwai dai de malam da jummai ne tsaye suna neman hansai, ba inda ba a duba ba. Amma ba alamar ta .Jummai kam kuka take hankalin malam idan yayi dubu ya tashi ,komawa gida yayi yace da gwamma "mai yasa ne kika aiketa kale? haba sai kace bamu da abin sawa abaka" malam sai hak'uri, Nima tun d'azu hankalina atashe yake" .
Wajen takwas na dare sai ga Muntari ya zo zance ya gun hansai da wata leda a hannun sa, zuwan sa k'ofar gidan, ya tarar da malam a tsaye nan suka gaisa malam yace "D'ana Muntari ko kaga Hansai"? a fargaba ya d'ago "Aa malam miya same ta", malam yace "ai tun k'arfe 3 ta fita wai kale har yanzu shiru ba labari" da jimami Muntari yake magana a gigice, "ina zuwa" malam ya sanar da Muntari ya shiga ciki shiga ciki .
gwamma dake lab'e ta fita soron tace "amma kwa Muntarii anyi sahorami, yanzu ba kaji abinda na gaya ma jiya ba ko? ka d'auka k'arya ne ko"? Muntari yace "Ni ai ko ma mene Hansai tayi koda ta da wani batare da aure ba ita nakeso kuma zan aura kuma haka nake santa ko da duk kowa zai ce baya sonta".Gwamma tace "ka rabu da hansai Muntar", "mama gwamma hansai fa kamar 'yar ki take kina yi Mata zaton Alheri"
"lalle Muntari ka fitsare ko girmana baka duba ba ,kake gayan wanga magana ,dani kake zancen dole ka rabu da ita" muntari da
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7 Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52