Haka Ladidi ta hak'ura tabar maganar Amma abin na ranta.
k'arfe shida su Jummai suka dawo ba laifi sun sayo kaya da yawa, k'aramar motar d'aukan kaya da gado aciki na katako duk k'auyen Hansai ce Malam ya fara yiwa, duk a wanda akaiwa aure ba masu irin sa duk da wan nan d'in ma bamai tsada bane can,lalle ta cika yar gata littafin( Miemei bee) Malam yayi farinciki ganin kayan .
Gwamma kuwa sai dariyar Mugunta take ganin ta had'a gurmi, haka dai sukai ta shirye- shiryen su.
Bayan sati d'aya Gwamma taji shiru ba alamun cewa an fasa auren, sai ma shiri data ga anayi a irgen da tayi yau saura Sati Uku bikin,hankalin ta ya tashi. Yau ma da takasan ce ranar Laraba Gwamma na zaune ta rafka ta gumi zumbur ta mik'e cike da wani tunani, ta yafa mayafi ta fice bata zame ko ina ba sai Gidan Delu,ta shiga Delu na zaune tana cin Zogale ta taso tace "lalle daga ganinki ta ciyoki."
Gwamma tace "sosai ma ai mufita nake nema."Delu tace "ai Labarin Bikin Hansai ya karad'e K'auyen nan ,ina zaune a nan nace kinyi sake".
Gwamma tace "yo ai lokaci bai k'ure ba."
Delu tace "tabbas yanzu kawaii kizo muje Gidan Boka na gaban K'auyen nan, da Zafi-Zafi akan bigi K'arfe.
Gwamma tace "yo ai matsalar ta Kud'i ce."
Delu tace "ai ba damuwa kije ki had'a su Kud'ad'en ki ,sai muje.
Gwamma tayi shewa "shiisa nake sonki Delu haka kawai yarinya ta zame min sai kace 'yar kishiya"! haka suka gama Gwamma ta tafi.
Fafutukar samo Kud'in Gwamma tashiga yi ,kurd'a- kurd'a, kullum tana yawon rancen Kud'i har wata Akuyarta, ta sayar nan ta had'a dubu Goma ,ta shiga kuma neman cuko dak'yar da Sid'in Goshi ta had'a Kud'in a sati d'aya ,hakan yayi dai- dai da Sauran Bikin Hansai sati Biyu.
Da sas safe Bayan Malam ya fita ta fita ,dama bata tambayar sa unguwa, ba bata zame ko ina ba sai gidan Delu tana zuwa suka tafi Gidan Boka.
Sunyi tafiyar Awa d'aya San nan suka hau Mota ta aje su adede Dajin da zai kaisu Gidan Bokan, Surk'uk'in Daji ne gun. Amma haka suka Shiga.
Sallama sukai boka ya daka tsawa yace "ba ai masa Sallama( saboda tsabagen tab'ewa irin ta Boka) haka suka shiga Gwamma tace "Boka dama akwai wata Yarinya ce da mijina ya tsinta tunda tazo na shiga Matsala ayanzu hakan D.an Maigari zata Aura ,ni kuma ban so ,dalilan daya sa nazo ne akan a rusa Auren karya yiwu ,San nan Kishiya ta sai abinda nace Mata, shima Mijina ayi min abinda kome nayi bazai ga laifi na ba."
Dariya ya kwarara "tabbas kina da sa a azzaluma mai son kanta, wan nan Aiki Sam bashida wahala,Amma fa kin cika muguwa ki tuba" dariya ya kurma yayi surkulle nan Hayak'i ya fuuuu ! ya d'auko wani Garin Magani yace "gashi ki yi abinci kitabbatar Kishiyarki da Mijinki sun ci .
San nan kuma Aiki akan auren can Zanyi shi .Godiya sukai ya kwarara ihu "ba aimun Godiya tab'ab'b'u kawai, ni ai na gama shiga ha'ula'I gashi kuma kun biyo Layi ,dariya ya saka .(meemi tace sakarkaru kawai Allah dai ya kiyashe mu tab'ewa ya shiryi masu hali irin na Gwamma).Aje Kud'in sukayi suka tafi... .kubiyoni
_Ya 'yan uwa ,Mu yawaita neman gafara awajen Allah domin Allah gafururr Raheeem ne.Mu yawaita tasbihi domin samun kusanci ga Allah_
************
Tun komawar Gwamma gida sai ta tsiri faran-faran da Jummai Malam kuwa har wani canja Ladabi tayi mai da yake itace da girki bata sha wahalar bad'a Maganin ba.
D'aki ta koma tana Murmushi "sai ni Gwamma mai Mugunta ba dalili" can sai ta yatsine fuska "haka kawai ai sai inda mai na ya k'are."
Washegari kuwa Gidan Maigari Ladidi ta damu da Maganar can k'asan ranta taji bata k'aunar Auren (Da alama Bokan Gwamma yayi tsiya)sai kai-kawo take tasa aka kira
Showing 54001 words to 57000 words out of 155648 words
k'arfe shida su Jummai suka dawo ba laifi sun sayo kaya da yawa, k'aramar motar d'aukan kaya da gado aciki na katako duk k'auyen Hansai ce Malam ya fara yiwa, duk a wanda akaiwa aure ba masu irin sa duk da wan nan d'in ma bamai tsada bane can,lalle ta cika yar gata littafin( Miemei bee) Malam yayi farinciki ganin kayan .
Gwamma kuwa sai dariyar Mugunta take ganin ta had'a gurmi, haka dai sukai ta shirye- shiryen su.
Bayan sati d'aya Gwamma taji shiru ba alamun cewa an fasa auren, sai ma shiri data ga anayi a irgen da tayi yau saura Sati Uku bikin,hankalin ta ya tashi. Yau ma da takasan ce ranar Laraba Gwamma na zaune ta rafka ta gumi zumbur ta mik'e cike da wani tunani, ta yafa mayafi ta fice bata zame ko ina ba sai Gidan Delu,ta shiga Delu na zaune tana cin Zogale ta taso tace "lalle daga ganinki ta ciyoki."
Gwamma tace "sosai ma ai mufita nake nema."Delu tace "ai Labarin Bikin Hansai ya karad'e K'auyen nan ,ina zaune a nan nace kinyi sake".
Gwamma tace "yo ai lokaci bai k'ure ba."
Delu tace "tabbas yanzu kawaii kizo muje Gidan Boka na gaban K'auyen nan, da Zafi-Zafi akan bigi K'arfe.
Gwamma tace "yo ai matsalar ta Kud'i ce."
Delu tace "ai ba damuwa kije ki had'a su Kud'ad'en ki ,sai muje.
Gwamma tayi shewa "shiisa nake sonki Delu haka kawai yarinya ta zame min sai kace 'yar kishiya"! haka suka gama Gwamma ta tafi.
Fafutukar samo Kud'in Gwamma tashiga yi ,kurd'a- kurd'a, kullum tana yawon rancen Kud'i har wata Akuyarta, ta sayar nan ta had'a dubu Goma ,ta shiga kuma neman cuko dak'yar da Sid'in Goshi ta had'a Kud'in a sati d'aya ,hakan yayi dai- dai da Sauran Bikin Hansai sati Biyu.
Da sas safe Bayan Malam ya fita ta fita ,dama bata tambayar sa unguwa, ba bata zame ko ina ba sai gidan Delu tana zuwa suka tafi Gidan Boka.
Sunyi tafiyar Awa d'aya San nan suka hau Mota ta aje su adede Dajin da zai kaisu Gidan Bokan, Surk'uk'in Daji ne gun. Amma haka suka Shiga.
Sallama sukai boka ya daka tsawa yace "ba ai masa Sallama( saboda tsabagen tab'ewa irin ta Boka) haka suka shiga Gwamma tace "Boka dama akwai wata Yarinya ce da mijina ya tsinta tunda tazo na shiga Matsala ayanzu hakan D.an Maigari zata Aura ,ni kuma ban so ,dalilan daya sa nazo ne akan a rusa Auren karya yiwu ,San nan Kishiya ta sai abinda nace Mata, shima Mijina ayi min abinda kome nayi bazai ga laifi na ba."
Dariya ya kwarara "tabbas kina da sa a azzaluma mai son kanta, wan nan Aiki Sam bashida wahala,Amma fa kin cika muguwa ki tuba" dariya ya kurma yayi surkulle nan Hayak'i ya fuuuu ! ya d'auko wani Garin Magani yace "gashi ki yi abinci kitabbatar Kishiyarki da Mijinki sun ci .
San nan kuma Aiki akan auren can Zanyi shi .Godiya sukai ya kwarara ihu "ba aimun Godiya tab'ab'b'u kawai, ni ai na gama shiga ha'ula'I gashi kuma kun biyo Layi ,dariya ya saka .(meemi tace sakarkaru kawai Allah dai ya kiyashe mu tab'ewa ya shiryi masu hali irin na Gwamma).Aje Kud'in sukayi suka tafi... .kubiyoni
*By Queen meemi*
.
[3:58pm, 18/01/2017] 👑Meemi🔸: . ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣13❣
*JAN 2017*
*®NWA*
*Queenmeemi.WordPress.com*
_*Sadaukarwa ce ga Basheer Usman family's*_
.
_TUNATARWA_
_Ya 'yan uwa ,Mu yawaita neman gafara awajen Allah domin Allah gafururr Raheeem ne.Mu yawaita tasbihi domin samun kusanci ga Allah_
************
Tun komawar Gwamma gida sai ta tsiri faran-faran da Jummai Malam kuwa har wani canja Ladabi tayi mai da yake itace da girki bata sha wahalar bad'a Maganin ba.
D'aki ta koma tana Murmushi "sai ni Gwamma mai Mugunta ba dalili" can sai ta yatsine fuska "haka kawai ai sai inda mai na ya k'are."
Washegari kuwa Gidan Maigari Ladidi ta damu da Maganar can k'asan ranta taji bata k'aunar Auren (Da alama Bokan Gwamma yayi tsiya)sai kai-kawo take tasa aka kira
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19 Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52