ne? Kake abu kamar zararre" zufa ya Goge "yace bazai ban Aurenta ba saboda da ance bazan Auri bazan auri husaina ba don ba tada Asali yace tunda Jininsu daya,shima bazai had'a iri damu ba sedai nai hkr." Goggg tace "hmm matsala ni na rasa mesa kake san wad'annan mutane wai to yaran nan su kadaine mata? Haba ga 'yar yayata nan Aliya tana sonka kana watsar da ita." Muktar yace "haba Goggo yarinyar da karatun sallah ma Inaga bata iya ba,bafa ta zuwa makaranta" tab'e baki tayi 'kai nifa ba ruwana domin ai da kunya ma muje muce abaka Auren 'yarsu bayan da munce bama kaunar dayar ai sai suce kwad'ayi ne, sai de ka bari Yabanka yaje" ji yayi garin yayi zafi ya tashi ya shige d'aki kamar mara lafiya.
********
Kwana biyu duk ya zabge domin son Hassy yaji na shigar shi, ganin hakan ya dage da Addua kullum Sallahr neman zab'in Allah kan idan Auren nada alfano Allah ya tabbar .Amma kullum ji yake yana dada san abun,da k'yar ya koma kano cike da k'aunar Hassy ji yake duk kaunar da yayiwa husy shafar mai ne kan wan nan ,jikinsa na bashi muddin ya rasa ta to zai iya shiga wani hali.
Ta b'angaren Hassy kuwa kullum kuka yauma da take kwance ad'aki tana aukin kukan Mum ta shiga "yanzu ke hassy kan ance ba zakuyi aure ba shine kike kuka karki manta fa Dady yace kar ya kuma jin ambton sa abakin ki." husy ta shigo da Panadol Suhaima abayan ta da tsohon ciki suka zauna Suhaima tace "mum ni ina gani kawai da Dady ya hkr" husy tace "eh wlh Mum ni nasan ta dalilina ne abun ya faru Amma kunga ita da ban ni da ban .Misali da ayanzu ne ai nasan ba zasu k'i Auren ba ,tunda kinga da Usulina Mum ki taushi Dady." Suhaima tace "mum kin san Hassy da sa Abu arai wlh yanzu seta fige" Mum tace "kusan Babanku da wuyar sha'ani musammm aka tab'oshi amma zan taushe Shi" nan ta fita husy tace hasssy ga Magani kisha" dai de lokacin wayarta tai k'ara sunan Muktar ne akai Husy tace "ga shi kuyi magana" jiki asanyaye ta karb'a ta kara akunne can yace Hassyna I missd u so much wlh, u are on my mind & in my heart ban san word dazan miki explaining ba,yanzu hakan gani Banda lafiya, plss meye shawara." Hassy ta share hawaye saboda jin dadin kalamansa "yanzu muyi ta addua" yace "ko jiya saida Babana yaje gun Malam shima yace baruwar sa" Hassy tace "insha Allahu zai sakko" Nan sukayi sallama ya kashe.
**********
Kwana 2 tsakani su Malam da Maigari suka tafi abuja domin muktar ya damu kansa, kullum zarya gun Malam kan ya shige mai gaba ya dawo kamar mara lafiya don har zazzab'i yayi ganin hakan yasa hankulansu ya tashi musamman Maigari sukaje gun malam sun bada hkr kan abinda ya faru da malam yace sai de suje Abuja a sami Maslaha wan nan dalilin ne yasa suka tafi k'arfe 11suna can sabida da wuri suka tafi yau ne farkon zuwan Malam gidan su husy tabbas sun san Dady ko a masu kudin ma gwaska ne , musammn Ganin irin gidan. ya Tare su a mutunce nan sukaci abinci mai rai da lafiya san nan. Malam ya fara da ban hak'uri ya gayamai mak'sudin zuwan sa. Maigari yace "Alhaji muna neman afuwa da abamu Auren yarinyar nan, domin munsan munyi kuskure bisa rashin sani yanzu hakan yarona yana nan ba shida lafiya duk akan hakan." Dady yace "banji dad'in abunda akaiwa jinina ba ,duk da labari akaban Amma naji haushi sosai m;Malm yace Alhaji ayi hkr koni nan abin yayi min ciwo domin ba irin k'alubalen sa bamu shigaba ba Amma tabbas nasan Matar Mutum kabarinsa dama haka Allah ya tsara shiisa nima na sakko na hkr." Dady yace tabbas Malam kai me iya bayar da auren yarana ne domin kimar ka da girmanka da nake gani saboda hakan na amince." .Maigari yace "mungode Allah domin ku kun nuna girma wanda ada ni ban nunaba ngd Allah ya saka" Nan sukayi haramar tafiya husy ta fito suka gaisa da Malam tana murnar ganinsa sunyi hira da Malam san nan ta tafi inda Dady yasa driver ya tafi kaisu.
***********
Farinciki da walwala da samun kwarin jiki Shi ya wadatu a jukkunan wad'an nan masoya, nan duk suka ware suka cigaba da harkokin su inda dangin Mukatr Wanda ke zaune akano wato inda Muktar yayi karatu suka kai kayan Mungani Munaso gidan kakan ninsu Hassy tare da tarba ta arxiki.Nan fa hankulasu suka huta suka cigaba da zuba Soyayyar su Nan Dady yayi Umarni da itama husy saurayinta ya motso, bataji d'ar ba alokacin da Mum ke gaya Mata domin tasan Handsome kullum maganar sa yaushe zai turo ,nan ta cewa mum cike da kunya "ai dama ko yaushe yana mun Maganar, Amma idan ya kumai mun! zan gaya mai" Mum tace "tom 'yar Mum .da hayaniya Hassy da Arif suka shigo falon "kinga kibani ipon dina" tace "bazan bayar ba sai na ga wani abu" haushi yaji yace "ai gwandama duk ku k'ara gaba dama kun cika mana gida" Husy tace "ka gaji damu ko? sai muntafi zakai missn d'in mu" Mum tace "atoh sai de yayi ta bin gidajenku."
*_Fans kuna hkr wlh wutar muce take lalacewa shiisa bakwa ganin ina typin kullm amma in aka gyara komai zai nomal .Da tuni mana gama book. Godia nake masoyana Masu support Dina Allah yabar kauna.❤❤_*
*********
B'angaren Shuriem kuwa yana zaune a office aiyuka sun hade mai yana so ya kira husy ba dama, nan yayi sauri ya gama ya mik'e cike da kasala ya umarci sakatariya data getta gun Da sauri ya fita dai -de lokacin Sady na cinno hancin Motar ta, ta glass ta gano Shi yana k'ok'arin shiga motar sa da sauri ta fito amma kafin tayi magana yaja motar sa @360 yabar gun.
D'an tsaki tayi ta shiga tayi ribas tabi bayan sa, b'at ya b'ace mata nan tad'au wayarta ta kirawo shi ganin ring yayi tsaki yak'i d'auka don yasan 'yar nacin ce. ganin bai d'auka ba yasa ta kirawo Lubna daga can ta d'auka "helo Sady" tace "k'awas da matsala fa wlh Sam munyi sab'ani kinga yanzu ina dialling no d'insa baya d'auka." Lubna tace ba akwai whtsp ba? ki tura mai tanan tunda akwai a wayarki dayan ba matsala bace gobe ma rana ce" Sady tace hakane dea shisa nake sonki ngd" nan suka kashe a tare.
********
Direct gidan su ya tafi da mMaminsa yaci karo tace "yawwa D'an halak kaji ambato yanzu muke maganarka nida Dadynka kande magaanr aure yace "Momi har guda nawa neke" tace "tafi can" murmushi yayi ya zauna "me kuka dafa yau mami?" "ba irin cimarka bace Alala nayi" yace Mami bani naci I'm feeln hungry" kallon sa tayi "kaine ance kayi Aure ka zauna ruwan ido ga 'yan Mata na sonka kojiyan nan wasu sunzo gaisheni suka ce kai ogansu ne nikam nasan da biyu" Shuriem yace "Mami suwaye?" tace "kaini rabani idan zaka fito da mata kayi domin kaga azumi ya kusa nafiso ace da aurenka." Dan sosa K'eya yayi "mum lokaci kawai nake jira amma na samu yarinyar anan Abuja take." Mami tace "Allah yasa dai domin in bakai Magana ba sai de kaga Amarya ad'akin ka." Dariya yayi san nan ya mik'e ya shige bedroom nasa, tunani yake yaya ma za'ace wata tazo shidai yasan ba finest bace saboda tana da tarbiya da kunya amma yana tunanin ko Sady ce Dan tsaki ya saka "dis gal na da problem wlh" k'arar Msg ne ya shigo aka rubuta kamar haka: ka bud'e whtsp naka kaga abin mamaki.bai kawo komai ba ya bud'e msgs suka shishshigo can yaci karo da wani picture daya razana shi bai Gasgataba sai daya kuma k'ura ido tabbas itace amman Sam ya kasa Gasgatawa take kansa ya fara ciwo nan ya tura Ma husy hoton ak'asa yasa husyna meye wan nan? dama yaudarata kikeh? Bayan ya turamata ya tashi yana kai-kawo idansa yayi ja tare da dafe kai abincin da baici ba kenan.
********
Dariya suke k'yak'yatawa da alama sunji bauri domin wani Film suke kalla na Comedy k'arar msg d'inne ya shigo kan wayarta Wanda alarm d'in Special ne ta sawa Shuriem nata da sauri ta bud'e taga yace ta bude whtsp bud'ewa tayi na d'an mintuna ya shigo d'an baya tayi ganin Hoton nan hankalinta ya tashi. d'aka Mata duka hassy tayi "kinga kalli nan" jin batai magana ba yasa ta juyo taga tana hawaye husy tace "hassy kinga me akaimin?" Karb'ar wayar tayi taga Hoton Hassy ne itada wani saurayi Wanda ma bata san shi ba ya mak'alk'aleta hannunsa na cikin rigarta ja da baya tayi "tweeny plss kece kuwa?" husy tace "nasan kin trust Dina kin san ba ni bace wlh sharri ne" ta fashe da kuka hassy tace "ba mamaki sis domin duniya ta b'aci tabbas za 'aiya abinda yafi hakan domin nasan aikin Sady ne to wlh ba zamu yardaba ai wan nan b'ata suna ne." sai huci take ta karb'i wayar hussaina ta lalubo number din Sady k'irr ta d'auka Wani wawan tsawa hassy ta yiwa Sady "ke hawainiyarki ta kiyayi ramarmu! duk makircin ki wlh ba ki isa ba ,macuciya me farutar saurayi." dariya Sady tasa "ai na riga na gama da ku domin Shuriem ya barta kenan" kafin hassy tayi magana ta kashe dab'as ta zauna kan gadon ta dafa bayan Husy "dama nasan Sady ce to wlh dole mud'au mataki" husy ta share hawaye "ni na rasa ma tayaya Naga hotona sai de kayan ne kin san bamuda irin sa Amma mayafin jikin kin san ina da ita kuma ga face dina nice" nan ta kuma fsshewa da kuka ta kirawo Shuriem ya dauka husy ta fashe da kuka har ransa yana jin kukan amma bakin ciki ya hana yace komai "wlh bani bace sharri ne yanzu Sady ta gayan confusing ya shiga cuz ga face nata b'aro- b'aro duk da awaye yake yasan tabbas za'a iya had'awa Amma bakin ciki da kishi yake inyaga hannun gardin a rigarta sayyaji haushi sai yaga kamar husyn ce duk da ya santa da tarbiyya bece komi ba ya kashe.
**********
Kuka tasa "shikenan ta gama dani ta cucen haba" hassy tace "barta idan tasan wata aiba tasan wata ba,wlh sai mun nuna mata ita k'aramar 'yar Air ce" haka dai sukayi ta fesa maganganun inda hankalin husy ya tashi.
wajen 8pm husy na zaune kowa na hira itakam ta kurawa tv ido kawai Wayarta tayi K'ara ganin Sady ce yasa tayi maman bene ta d'auka afusace "ke mara kunyar k'arya karki sake kirana" Sady ta fashe da dariya "ai kadan kika gani badai zaki takara dani ba! hmm ke clean din kwanan nan ma, balle ni da acikinsa na tashi, to wlh akan Shuriem sai de komai ya faru ,kuma ki sani saina watsa hotunan a media kowa yayi tir dake." husy da jikinta ya hau rawa "idan baki fasa ba bakya k'aunar Allah da Annabi, ga fili ga maidoki" kit ta kashe ta fashe da kuka. dai-de lokacin hassy ta hawo ta tsaya husy tace "kiji wai zata watsa a media" hassy ta dafe kirji "tab! wlh dakwa ta jangwalo" Nan suka shige daki sunfi awa suna maida zance .Mum ce ta shigo ta tarar husy na kuka tace "meye?" nan suka kalli juna da hassy tace "bakomi mum idona ke ciwo" tace "kuma shine kike kuka?" "Aa momi hawaye ne" juyawa tayi zata fita "sai gobe da safe kuje adubaki" tace "to momy."
Shuriem kuwa kishi ke d'ibarsa kamar ya kurma ihu tabbas zuciyar sa yasan ba husy bace amma jikinsa ya kasa aminta domin daya gano hannun gardin nan sayyaji wawan haushi,duk da yasan ba ita bace wayarsa ya dauka ......
By
Queen Meemi
[5:20pm, 21/03/2017] Queen: ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣56❣
*March 2017*
_Sadaukarwa ce Ga Basheer Usman family's_
********
Kwana biyu duk ya zabge domin son Hassy yaji na shigar shi, ganin hakan ya dage da Addua kullum Sallahr neman zab'in Allah kan idan Auren nada alfano Allah ya tabbar .Amma kullum ji yake yana dada san abun,da k'yar ya koma kano cike da k'aunar Hassy ji yake duk kaunar da yayiwa husy shafar mai ne kan wan nan ,jikinsa na bashi muddin ya rasa ta to zai iya shiga wani hali.
Ta b'angaren Hassy kuwa kullum kuka yauma da take kwance ad'aki tana aukin kukan Mum ta shiga "yanzu ke hassy kan ance ba zakuyi aure ba shine kike kuka karki manta fa Dady yace kar ya kuma jin ambton sa abakin ki." husy ta shigo da Panadol Suhaima abayan ta da tsohon ciki suka zauna Suhaima tace "mum ni ina gani kawai da Dady ya hkr" husy tace "eh wlh Mum ni nasan ta dalilina ne abun ya faru Amma kunga ita da ban ni da ban .Misali da ayanzu ne ai nasan ba zasu k'i Auren ba ,tunda kinga da Usulina Mum ki taushi Dady." Suhaima tace "mum kin san Hassy da sa Abu arai wlh yanzu seta fige" Mum tace "kusan Babanku da wuyar sha'ani musammm aka tab'oshi amma zan taushe Shi" nan ta fita husy tace hasssy ga Magani kisha" dai de lokacin wayarta tai k'ara sunan Muktar ne akai Husy tace "ga shi kuyi magana" jiki asanyaye ta karb'a ta kara akunne can yace Hassyna I missd u so much wlh, u are on my mind & in my heart ban san word dazan miki explaining ba,yanzu hakan gani Banda lafiya, plss meye shawara." Hassy ta share hawaye saboda jin dadin kalamansa "yanzu muyi ta addua" yace "ko jiya saida Babana yaje gun Malam shima yace baruwar sa" Hassy tace "insha Allahu zai sakko" Nan sukayi sallama ya kashe.
**********
Kwana 2 tsakani su Malam da Maigari suka tafi abuja domin muktar ya damu kansa, kullum zarya gun Malam kan ya shige mai gaba ya dawo kamar mara lafiya don har zazzab'i yayi ganin hakan yasa hankulansu ya tashi musamman Maigari sukaje gun malam sun bada hkr kan abinda ya faru da malam yace sai de suje Abuja a sami Maslaha wan nan dalilin ne yasa suka tafi k'arfe 11suna can sabida da wuri suka tafi yau ne farkon zuwan Malam gidan su husy tabbas sun san Dady ko a masu kudin ma gwaska ne , musammn Ganin irin gidan. ya Tare su a mutunce nan sukaci abinci mai rai da lafiya san nan. Malam ya fara da ban hak'uri ya gayamai mak'sudin zuwan sa. Maigari yace "Alhaji muna neman afuwa da abamu Auren yarinyar nan, domin munsan munyi kuskure bisa rashin sani yanzu hakan yarona yana nan ba shida lafiya duk akan hakan." Dady yace "banji dad'in abunda akaiwa jinina ba ,duk da labari akaban Amma naji haushi sosai m;Malm yace Alhaji ayi hkr koni nan abin yayi min ciwo domin ba irin k'alubalen sa bamu shigaba ba Amma tabbas nasan Matar Mutum kabarinsa dama haka Allah ya tsara shiisa nima na sakko na hkr." Dady yace tabbas Malam kai me iya bayar da auren yarana ne domin kimar ka da girmanka da nake gani saboda hakan na amince." .Maigari yace "mungode Allah domin ku kun nuna girma wanda ada ni ban nunaba ngd Allah ya saka" Nan sukayi haramar tafiya husy ta fito suka gaisa da Malam tana murnar ganinsa sunyi hira da Malam san nan ta tafi inda Dady yasa driver ya tafi kaisu.
***********
Farinciki da walwala da samun kwarin jiki Shi ya wadatu a jukkunan wad'an nan masoya, nan duk suka ware suka cigaba da harkokin su inda dangin Mukatr Wanda ke zaune akano wato inda Muktar yayi karatu suka kai kayan Mungani Munaso gidan kakan ninsu Hassy tare da tarba ta arxiki.Nan fa hankulasu suka huta suka cigaba da zuba Soyayyar su Nan Dady yayi Umarni da itama husy saurayinta ya motso, bataji d'ar ba alokacin da Mum ke gaya Mata domin tasan Handsome kullum maganar sa yaushe zai turo ,nan ta cewa mum cike da kunya "ai dama ko yaushe yana mun Maganar, Amma idan ya kumai mun! zan gaya mai" Mum tace "tom 'yar Mum .da hayaniya Hassy da Arif suka shigo falon "kinga kibani ipon dina" tace "bazan bayar ba sai na ga wani abu" haushi yaji yace "ai gwandama duk ku k'ara gaba dama kun cika mana gida" Husy tace "ka gaji damu ko? sai muntafi zakai missn d'in mu" Mum tace "atoh sai de yayi ta bin gidajenku."
B'angaren Shuriem kuwa...
By Queen Meemi👑
[5:44pm, 24/03/2017] Queen: ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣57❣
*March 2017*
_Sadaukarwa ce Ga Basheer Usman family's_
*_Fans kuna hkr wlh wutar muce take lalacewa shiisa bakwa ganin ina typin kullm amma in aka gyara komai zai nomal .Da tuni mana gama book. Godia nake masoyana Masu support Dina Allah yabar kauna.❤❤_*
*********
B'angaren Shuriem kuwa yana zaune a office aiyuka sun hade mai yana so ya kira husy ba dama, nan yayi sauri ya gama ya mik'e cike da kasala ya umarci sakatariya data getta gun Da sauri ya fita dai -de lokacin Sady na cinno hancin Motar ta, ta glass ta gano Shi yana k'ok'arin shiga motar sa da sauri ta fito amma kafin tayi magana yaja motar sa @360 yabar gun.
D'an tsaki tayi ta shiga tayi ribas tabi bayan sa, b'at ya b'ace mata nan tad'au wayarta ta kirawo shi ganin ring yayi tsaki yak'i d'auka don yasan 'yar nacin ce. ganin bai d'auka ba yasa ta kirawo Lubna daga can ta d'auka "helo Sady" tace "k'awas da matsala fa wlh Sam munyi sab'ani kinga yanzu ina dialling no d'insa baya d'auka." Lubna tace ba akwai whtsp ba? ki tura mai tanan tunda akwai a wayarki dayan ba matsala bace gobe ma rana ce" Sady tace hakane dea shisa nake sonki ngd" nan suka kashe a tare.
********
Direct gidan su ya tafi da mMaminsa yaci karo tace "yawwa D'an halak kaji ambato yanzu muke maganarka nida Dadynka kande magaanr aure yace "Momi har guda nawa neke" tace "tafi can" murmushi yayi ya zauna "me kuka dafa yau mami?" "ba irin cimarka bace Alala nayi" yace Mami bani naci I'm feeln hungry" kallon sa tayi "kaine ance kayi Aure ka zauna ruwan ido ga 'yan Mata na sonka kojiyan nan wasu sunzo gaisheni suka ce kai ogansu ne nikam nasan da biyu" Shuriem yace "Mami suwaye?" tace "kaini rabani idan zaka fito da mata kayi domin kaga azumi ya kusa nafiso ace da aurenka." Dan sosa K'eya yayi "mum lokaci kawai nake jira amma na samu yarinyar anan Abuja take." Mami tace "Allah yasa dai domin in bakai Magana ba sai de kaga Amarya ad'akin ka." Dariya yayi san nan ya mik'e ya shige bedroom nasa, tunani yake yaya ma za'ace wata tazo shidai yasan ba finest bace saboda tana da tarbiya da kunya amma yana tunanin ko Sady ce Dan tsaki ya saka "dis gal na da problem wlh" k'arar Msg ne ya shigo aka rubuta kamar haka: ka bud'e whtsp naka kaga abin mamaki.bai kawo komai ba ya bud'e msgs suka shishshigo can yaci karo da wani picture daya razana shi bai Gasgataba sai daya kuma k'ura ido tabbas itace amman Sam ya kasa Gasgatawa take kansa ya fara ciwo nan ya tura Ma husy hoton ak'asa yasa husyna meye wan nan? dama yaudarata kikeh? Bayan ya turamata ya tashi yana kai-kawo idansa yayi ja tare da dafe kai abincin da baici ba kenan.
********
Dariya suke k'yak'yatawa da alama sunji bauri domin wani Film suke kalla na Comedy k'arar msg d'inne ya shigo kan wayarta Wanda alarm d'in Special ne ta sawa Shuriem nata da sauri ta bud'e taga yace ta bude whtsp bud'ewa tayi na d'an mintuna ya shigo d'an baya tayi ganin Hoton nan hankalinta ya tashi. d'aka Mata duka hassy tayi "kinga kalli nan" jin batai magana ba yasa ta juyo taga tana hawaye husy tace "hassy kinga me akaimin?" Karb'ar wayar tayi taga Hoton Hassy ne itada wani saurayi Wanda ma bata san shi ba ya mak'alk'aleta hannunsa na cikin rigarta ja da baya tayi "tweeny plss kece kuwa?" husy tace "nasan kin trust Dina kin san ba ni bace wlh sharri ne" ta fashe da kuka hassy tace "ba mamaki sis domin duniya ta b'aci tabbas za 'aiya abinda yafi hakan domin nasan aikin Sady ne to wlh ba zamu yardaba ai wan nan b'ata suna ne." sai huci take ta karb'i wayar hussaina ta lalubo number din Sady k'irr ta d'auka Wani wawan tsawa hassy ta yiwa Sady "ke hawainiyarki ta kiyayi ramarmu! duk makircin ki wlh ba ki isa ba ,macuciya me farutar saurayi." dariya Sady tasa "ai na riga na gama da ku domin Shuriem ya barta kenan" kafin hassy tayi magana ta kashe dab'as ta zauna kan gadon ta dafa bayan Husy "dama nasan Sady ce to wlh dole mud'au mataki" husy ta share hawaye "ni na rasa ma tayaya Naga hotona sai de kayan ne kin san bamuda irin sa Amma mayafin jikin kin san ina da ita kuma ga face dina nice" nan ta kuma fsshewa da kuka ta kirawo Shuriem ya dauka husy ta fashe da kuka har ransa yana jin kukan amma bakin ciki ya hana yace komai "wlh bani bace sharri ne yanzu Sady ta gayan confusing ya shiga cuz ga face nata b'aro- b'aro duk da awaye yake yasan tabbas za'a iya had'awa Amma bakin ciki da kishi yake inyaga hannun gardin a rigarta sayyaji haushi sai yaga kamar husyn ce duk da ya santa da tarbiyya bece komi ba ya kashe.
**********
Kuka tasa "shikenan ta gama dani ta cucen haba" hassy tace "barta idan tasan wata aiba tasan wata ba,wlh sai mun nuna mata ita k'aramar 'yar Air ce" haka dai sukayi ta fesa maganganun inda hankalin husy ya tashi.
wajen 8pm husy na zaune kowa na hira itakam ta kurawa tv ido kawai Wayarta tayi K'ara ganin Sady ce yasa tayi maman bene ta d'auka afusace "ke mara kunyar k'arya karki sake kirana" Sady ta fashe da dariya "ai kadan kika gani badai zaki takara dani ba! hmm ke clean din kwanan nan ma, balle ni da acikinsa na tashi, to wlh akan Shuriem sai de komai ya faru ,kuma ki sani saina watsa hotunan a media kowa yayi tir dake." husy da jikinta ya hau rawa "idan baki fasa ba bakya k'aunar Allah da Annabi, ga fili ga maidoki" kit ta kashe ta fashe da kuka. dai-de lokacin hassy ta hawo ta tsaya husy tace "kiji wai zata watsa a media" hassy ta dafe kirji "tab! wlh dakwa ta jangwalo" Nan suka shige daki sunfi awa suna maida zance .Mum ce ta shigo ta tarar husy na kuka tace "meye?" nan suka kalli juna da hassy tace "bakomi mum idona ke ciwo" tace "kuma shine kike kuka?" "Aa momi hawaye ne" juyawa tayi zata fita "sai gobe da safe kuje adubaki" tace "to momy."
Shuriem kuwa kishi ke d'ibarsa kamar ya kurma ihu tabbas zuciyar sa yasan ba husy bace amma jikinsa ya kasa aminta domin daya gano hannun gardin nan sayyaji wawan haushi,duk da yasan ba ita bace wayarsa ya dauka ......
By
Queen Meemi
.
[5:32pm, 25/03/2017] Queen: . ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47 Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52