tare da Murmushi ta gefen Lips nasa yace "ke!
Get out of my office"
"Sorry sir wlh bazan kuma ba wlh dama tsautsayi ne wlh."
Kuka ta fara shab'e -shab'e plss sir bazan kuma ba kallonta kawai yake yana juya kujerar sa ,da mamaki fal zuciyar sa wai sonsa take sai yanzu ya gane dalilin neman aikin ta D'an tsaki yasa I said get out of my office yaune last da zan K'ara ganin ki a office na kin gane."
Jakarta ta tad'auka "pleaes sir!"
"Security"
Da sauri yazo nan Shureim ya nuna Sady "fitar da wan nan karka barta har sai kaga tabar harabar Companyna."
Da gudu ta fita Sucurity na binta ta galla mai harara "Malam sai ka k'yakeni haka ko! Tunda ba maula nazo ba" nan ta shige Motarta ta kwasa aguje.
Tana ta fiya tana kuka gefen titi ta tsaya tana dukan sitiyari tayi "wlh dole ka soni Shuriem bazan barka ba akan wan nan kile war kwanan nan zakana wulaknta ni, ke kuma husy sai kin gwammace kid'a da karatu.
*************
Kwana 2 hassy ta rage neman Muktar don Jan ajinta .yau ma suna zaune Dady ya shigo duk suka mai barka da zuwa "yawwa dama ke husaina da hasna inason sanar daku ba daku za a koma London ba saboda Na dawo da karatunku nan abuja a uniAbj saboda Suhaima kar mu tafi mu barta ita daya duk da ga Anty . Mum naku kawai zamu tafi da ita sai Arif."
Hassy kamar zata sa kuka "Dady yanzu mu kad'ai zamu zauna a wanga memen gidan nan! Yace habadai Goggo zata zo Ita zata zauna daku( k'anwar Maman sa ce)akwai dalilai ne Amma idan be muku ba sai mu tafi ke Hussyna me kikace?"
"Dady zamu zauna d'in Allah yasa hakan yafi Alheri" "Yawwa 'yar Dady."
Mum tace nima fa nafi san zaman nan Dady yayi Mata wani kallo Wanda shiyasan ma'anarsa kauda kai tayi "to my twinss ku Kula banda shirmen k'awaye ku zama masu kula kun gane?,bamu yarje muku kawo ko wane saurayi yazo zance gunku ba, illah ke Hassy Muktar ke kuma husy Shuriem su na sani suna zuwa.ban yarda ku tsaya da wasu ba bayansu suma din ku kiyaye."
Sukace "tam Mum."
Dady yace kowaccen ku level data ke shi zata cigaba ke Hassy dake level 2 nan zaki shiga haka ke Husy dake 1 Kema nan zaki shiga."
Arif dariya yasa yana musu gwalo harara suka kai mai ya gudu Dady yace "sarkin tsokna.Yanzu jibi zamu tafi Gobe Goggo zata zo ga Idi nan kun san dai amanar dake tsakanin mu dashi tamkar Dan gida duk wani babban abu da kuke so kwa bashi yana sayo muku ,zai dawo nan suna kwana a boys quaters saboda tsaro." Nan duk ya sallamesu suka haye sama.
*Washegari @12am*
Sai ga Goggo ta iso da murna suka tare ta tace kai ni karku karya ni ina kakarku" Mum tafito Aagogoji kece? Sannu da zuwa" zama tayi kan d'aya da kujerun.
Wani saurayi D'an kimanin shekare 23 ya shigo da tulun kaya "Aa harda kamilu akazo?" goggo tace "ai k'afata kafar sa saboda bakowa gidan."
D'akin dake kusa dana su Haassy aka bata komai akwai aciki su funiture.
Shi kuma kamilu aka bashi dakin dake k'asa empty gado ne aciiki zai wardrobe mai 2 sai toilet duk suka shigar da kayansu.
Washegari kuwa su Mum 7:00 Am suna Airpot da kuka su Haassy suka saki itama bata san barin su ba yanda ta iya ne haka suka Rungume Dady da Arif suna nan tsaye Jirginsu ya d'aga asanyaye suka koma gidan.
Gidan yayi masu fadi sai da Goggo ta jawo su kasa suna kallo suna hira har kamilu nan suka sake da take kamilu Dan shafta ne nan sukai ta hira.wayar Hassy ce tayi K'ara ganin sunan Muktar yasa ta kauda kai Husy tace "meye tweeny?" "wan nan Muktar dinne mana."
Dariya husy tasa "lalle sai da dare ki ishemu kina.missn sa ko?" ganin kamilu da goggo na kallonsu yasa ta dauka tayi sama .
"Helo" daga can ya amsa nan yace Mata zai shigo kamar bataso tace to Jikinsa yayi sanyi kit ta kashe.
Yana zaune ya tashi yana zagaye daki zuciyarsa na mamaki taya zan samo kan husy ne kode hk'r zan na rike Hassy no huusy itace life dina msg ya tura Mata kamar haka: _ya tauraruwta ki sani amincewarki itace zata bani damar aurenki domin malam yace akaro na 2 sai kin amince domin pls ki taimakeni ya tura mata_
Dariya suke sha itada su Goggo kan wani Labari data basu d'aukan wayar tayi jin karar msg Murnushin jin dadi tayi don kin Amincewar malam,tabbas Tasan dole ya maida hankali kan Hasssy hakan take fata.
Martani ta Maida mai Muktar ka sani Bafa komai Mutum keso ke samu ba ka yaki zuciyarka kamar yanda nayi da tawa duk son da mukema juna domin Bakomai mutum keso ke samu ba,idan kuma amincewa kake nema to nikam bazan aminceba tunda baka tausayin sis nawa,tamkar ka yaudareta ne"
Tashi tayi ta fita tace Goggo ina zuwa can garden taje ta zauna bakin bishiyar Mangwaro tana kuka domin duk son Shuriem da zuciyarta keyi har yanzu Muktar na ranta yana bata tausayi bayan ta gama kukan kiran Shuriem ya shigo nan ya mantar da ita bacin ran data ke ciki.
_*Wan nan page din naku ne Sis Marwa &,Ameena Oneluv❤.......san nan Masoyana masu nunan so da kauna har kullum kuna raina tnz for ur support😘Queen ce*_
**********
Yau ta kasance Monday Husy suka tafi Lucture da yake duk time d'aya yau suke da ita tunda su kaje kowacce ta tafi nata Fuculty bayan kamar awa 2 Husy suka fito. Bakin wani bishiya taje da kujera irin ta dutsen nan ta zauna tana duba littafanta.kamar daga sama taga Sady akanta da wasu Frnds nata 5 tafa hannu tayi "wajen zaman namu shine kika zo?
Bama wan nan ba dama da tamu dake akanki an Mareni ko? to wlh akanki zan rama" kallon k'awayen tayi kun san "duk kyann yarinyar nan da wani bud'awar da take wlh tayi aiki agidan mu. Ummi wata daga ciki tace kai Sady ni kam ban yar daba haba ai wadda tayi aiki ma tafita daban." Lubna tace "ku wlh da gaske ne yanzun ma cigaba ta samu ne sauran 2 din sukace "tab! ke ai baki da fangima."
kallon su tayi ta tab'e baki Ummi tace "ke yar aiki" nan duk suka kwashe da dariya Sady ta tuje Mata D'an kwali "wlh idan baki rabu da Hansome ba sai nai k'asa -kasa dake" haushi ne ya kama husy ta bugawa Sady Mari ta daura Dan kwalinta tace "samu yafi iyawa if Allah say yes. No body can say no.
Ku kalleni sama da k'asa kunsan duk cikin ku na zarce ku ba yabon kai ba in banda ma shirirta kufa kun Girmen kamatayi kuja girman ku, ke kuma Sady wlh kin d'auko Roman dafa kanki ki sani wlh da ina tunanin hkr da Shureim Amma wlh yanzu kin sama sai na Aureshi kuma wlh sai na k'unsa miki bak'in ciki idan neman miji kike kizo zan miki hanya useless jobless kawai" nan tabar wajen.
Da mamaki suka bita da kallo suka saki dariya Ummi tace Ammafa yarinyar ta hadu inafa tantama da kikace yar aiki ce" Sady kuwa k'wafa tayi tace "kuzo mu tafi, wallahi koni ko ita kunsan dai ko aschool bana missn abinda nakeso"
Husy kuwa Motar ta ta shiga ta zauna ta kifa kai tana kuka dole ta takawa Sady birki Murmushi tayi ta latsa kiran Tweeny daga can ta d'auka tace gata nan kamar 30 mint sai gata nan ta shiga Gaban motar suka ja.
Hassy tace "tweeny muje musai icecream Husy tace "Okey dea" sunje sun saya suka zauna suna sha husy tace hassy "dama School namu Sady take? "Nima bansani ba kinsan bazata wuce nan din ba" husy ta cije leb'e "Hmmm yau taso tozar tani agaban k'awayenta ni bansan me natare mata ba" hawaye ta share.Hassy tace tweeny kin Mata kafa ne tanasan saurayinki shiisa ta takura miki so take ki bar Mata Shuriem."
Husy tayi dariya "nikam wlh bazan bar mata ba." Hassy tace "Weldone dea kodan hakan ma ki dage har ai Aurenku da shi domin sai mun bata mamaki" husy tayi Murmushi nan suka gama suka tafi gida.
Suna zuwa kamilu ya ta resu hannnu duk fulawa Husy tace "bro meye hakan?" yace "Gogggo ke D'an wanke shine fa nake taya ta mai nake toyawa" Hassy ta rik'e ciki "wayyo Namji da suna Hajara" kamilu yace "se kunzo kuna Lashe hannu" koma wa kitchen yayi ya d'auko su tumatur da Albasa yana yan kawa Gogggo na saki.
Wanka suka je sukayi suka fito suna Goggg abamu d'an wake tace "yara Musammmn ke Hassy ba Saba ci kikai ba, yanzu zaku coi Dad'i zama sukai aka zubo musu Aka matsa leman tsami da yaji suna ci sai santi suke Hassy tace "Goggo za musa rana kina koya mana girkin Gargajiya irin wan nan Lagwada haka,duk da nasan Husy ta iya wasu tana Mangalu" kamilu yayi dariya sis santi kike fa! Kin ganni nano ba abinda ban iyaba ba Bording nayi" suka saka Dariya Hassy tace "Allah Goggo saboda kinga Husy ta iya nikam zaman waje mukai se Aslow, sai de girkin gayu muka iya." Goggo tace "yo ai dole nane so nake Na kai ku d'akunan Mazajen ku kowacce ta k'ware akan girki, nima sai kuna nunan na zamanin." haka suna hira da raha suka gama suna santi.
***********
Bak'in ciki ke cin Muktar yana Office Amma ya kasa tab'uka komai dalili Husy taki daukan wayar sa har Hassyn ma, tsaki yayi komai ta fanjama- fanjam yau ze sanar da Hassy shine Muntarin Husy yasan zata hak'ura ta barwa husy din, da wan nan shawarar yayi ya gama ya koma gida.
Text msg ya aikawa Hassy ta email adresss ya tura Mata yasan ya yiwa Huusy lefi Amma bazai zauna ya cuci kansa ba.
Hassy na zaune tana game candy crush taga sak'o na email ya shigo nan ta bud'e gaban ta ne ya fad'i nan Hawaye suka fara zarya.tashi tayi ta fita tana k'wala kiran hussy Suna zaune suna kallon wani film sai dariya suke kwasa Goggo tace "Aa yaya dai da wan nan kiran?" hassy taja hannnun husy sukayi sama suna shiga ta kulle d'akin.
"Haba sis ashe kin san Muktar shine Muntarinki kuka barni cikin duhu wan nan dalilin ne yasa yake mun wulak'nci" kuka tasa "haba sis Keda abinki me kike tunani daga yau na bar miki abinki,domin bazan Auri Wanda baya sona ba! kuma duk sonda kukayu dacan atsakanin ku baici na cigaba da kasancewa da shiba saboda kece aransa."
Husy tace "tweeny ina kika sani? tace shiya gayan nan ta nuna Mat a sakon daya turo mata. wayar ta karb'a ta karanta .Zama tayi bakin gadon tana kuka ka karya Alk'awair Muntari maisa ka canja hali daga Muntarinkana asali haba."
D'agowa husy tayi "sis ai ya Riga ya wuce domin Munrabu tunda kuma kinga yanzu inada saurayi ke kuma kun fara Soyayy sai Naga kamar yaudararki zaiyi."
Hassy tace "no sis bazan so farin cikina na danne naki ba, nasan kina san sa na hak'ura dashi kawai."
fita tayi aguje tana kuka datan d'akin ta shiga husy ma kukan take nan ta buga wayar Muktar yana kwance yaga kiranta ya washe baki.
Da hanzari ya d'aga.
"Yanzu muktar kayi mani adalci kenan? ba haka mukayi da kai ba fa! haba yanzu me kake so sis ta d'aukeka ka yaudareta bakajin tausayinta to wan nan dalikin ba zaisa na Aureka ba bawai don munyi soyayya abaya ba yanzu kace dole sai mun koma, ba haka Rayuwa take ba don haka ni bazan Aureka ba. se kayi hk'r tunda har ka iya yaudarar sis nawa k'it ta kashe phone din.
Wani sandarewa yayi ya kama kai " OMG!"
Husy Ta tashi tabi bayan Hasssy kuka ta ganta tanayi tace "sis bazan kuma luv da Muntari ba kai duk wani namji ma don mayaudara ne wasunsu, dama Muntari naki ne kiyi hkr ki yafen" husy ta ce "sis ya kikeso nayi da Shuriem ko kin manta artabun dake tsakanin mu da Sady kuma kin san ba hkr zai ba sis ke kike ban karfin gwiwa na Auren Shuriem yanzu ban san ya zan ba plss sis."
Hassy tace "tweeny koda ba zaki Auri Muktar ba toni kan na Rabu dashi har abada Allah ya gani dana san shine Muntarin ki da ban bari sonsa ya mini illaba."
Kuka suke husy tace "wlh Hassy bazan Aureshi ba Shuriem na keso danke aka haliccci Muktar shiisa Allah bai k'addara auren mu dashi ba tun abaya. duk wan nan k'alubalen ya faru ne kawai saboda haka Allah ya tsara."
Hassy tace "na sani sis Amma na hk'r da shi" ke kuma yanzu sai ki zab'a koshi ko Shuriem Amma ba hakan na nufin wai Mubar Sady ba sai inda manmu ya k'are. Ke Allaurar ruwa ce mai rabo ka d'suka."
Haka sukai ta kukan su suka gama san nan suka koma k'asa.
*Bayan Kwana 2*
Shi kuwa Muktar duk ya tashi hankalin sa domin dukkan wayar tasu inya buga baya samu duk ya fita Hayyacinsa duk ya kod'e ya Rame ganin ba mafita ya fita gari don zaga yawa ak'arshe yaje gun abokin sa da sukayi karatu tare.
Lemo ya kurb'a. Yace "Aboki ina cikin Matsala na rasa gane kaina plss help me."
Mahmud yace "meye matsala ne? nan ya kwashe komai ya fad'a mai Mahmud yace "tab! Amma kanaso ka had'awa kanka xafi fa domin abinda ya wuce ya riga ya wuce da kasani ka rike ita hassanar tunda kaga ita hussainar dalilin kana Soyayya da Hassy din tace "Aa" kasan tunda blood siaters ne dole ka samu problem to tunda abin yazo sai ka hkr da ita husaiina kadau kaddara ka rike hassana."
Muktar yace "wlh baksan sanda nakewa yarinyar nan bane! na kasa cireta araina idan nace zan tsaya don kamarsu d'aya to zan cuci kaina wlh domin kama da wane bata wane Matslar yanzu duk kan su sun juyan baya."
Mahmud yasa dariya to badole ba Jana neman zauta yara, sai ka nemo wata bayan ga mata nan agari kyawawa. Muktar yace ni ai in ba itaba sai Rijiya."
Mahmudu yace "so da dama Mutum yayi ta hak'ilon abu ba shine alkairi agaresa ba. Shawara kayi istikhara wato neman zab'in Allah idan zaaka so akwai wani Malami da yake istikhara sai yayi ma idan kai baz akai ba sai ya baka wata shawarar ma tareda addua."
Jikin Muktar ne yayi sanyi yace "ni bansan zuwa gun Malaman nan 'yan duba fa!" Mahmud yace "wlh wan nan Malami ne kawai addua yakeyi koya baka kayi da kanka bisa koyar war addinin Musulunci, kai de kazo muje."
Muktar yashafa kansa yace "yau ina busy Amma gobe sai kayi mani waya after na dawo daga aiki sai muje......
Get out of my office"
"Sorry sir wlh bazan kuma ba wlh dama tsautsayi ne wlh."
Kuka ta fara shab'e -shab'e plss sir bazan kuma ba kallonta kawai yake yana juya kujerar sa ,da mamaki fal zuciyar sa wai sonsa take sai yanzu ya gane dalilin neman aikin ta D'an tsaki yasa I said get out of my office yaune last da zan K'ara ganin ki a office na kin gane."
Jakarta ta tad'auka "pleaes sir!"
"Security"
Da sauri yazo nan Shureim ya nuna Sady "fitar da wan nan karka barta har sai kaga tabar harabar Companyna."
Da gudu ta fita Sucurity na binta ta galla mai harara "Malam sai ka k'yakeni haka ko! Tunda ba maula nazo ba" nan ta shige Motarta ta kwasa aguje.
Tana ta fiya tana kuka gefen titi ta tsaya tana dukan sitiyari tayi "wlh dole ka soni Shuriem bazan barka ba akan wan nan kile war kwanan nan zakana wulaknta ni, ke kuma husy sai kin gwammace kid'a da karatu.
*************
Kwana 2 hassy ta rage neman Muktar don Jan ajinta .yau ma suna zaune Dady ya shigo duk suka mai barka da zuwa "yawwa dama ke husaina da hasna inason sanar daku ba daku za a koma London ba saboda Na dawo da karatunku nan abuja a uniAbj saboda Suhaima kar mu tafi mu barta ita daya duk da ga Anty . Mum naku kawai zamu tafi da ita sai Arif."
Hassy kamar zata sa kuka "Dady yanzu mu kad'ai zamu zauna a wanga memen gidan nan! Yace habadai Goggo zata zo Ita zata zauna daku( k'anwar Maman sa ce)akwai dalilai ne Amma idan be muku ba sai mu tafi ke Hussyna me kikace?"
"Dady zamu zauna d'in Allah yasa hakan yafi Alheri" "Yawwa 'yar Dady."
Mum tace nima fa nafi san zaman nan Dady yayi Mata wani kallo Wanda shiyasan ma'anarsa kauda kai tayi "to my twinss ku Kula banda shirmen k'awaye ku zama masu kula kun gane?,bamu yarje muku kawo ko wane saurayi yazo zance gunku ba, illah ke Hassy Muktar ke kuma husy Shuriem su na sani suna zuwa.ban yarda ku tsaya da wasu ba bayansu suma din ku kiyaye."
Sukace "tam Mum."
Dady yace kowaccen ku level data ke shi zata cigaba ke Hassy dake level 2 nan zaki shiga haka ke Husy dake 1 Kema nan zaki shiga."
Arif dariya yasa yana musu gwalo harara suka kai mai ya gudu Dady yace "sarkin tsokna.Yanzu jibi zamu tafi Gobe Goggo zata zo ga Idi nan kun san dai amanar dake tsakanin mu dashi tamkar Dan gida duk wani babban abu da kuke so kwa bashi yana sayo muku ,zai dawo nan suna kwana a boys quaters saboda tsaro." Nan duk ya sallamesu suka haye sama.
*Washegari @12am*
Sai ga Goggo ta iso da murna suka tare ta tace kai ni karku karya ni ina kakarku" Mum tafito Aagogoji kece? Sannu da zuwa" zama tayi kan d'aya da kujerun.
Wani saurayi D'an kimanin shekare 23 ya shigo da tulun kaya "Aa harda kamilu akazo?" goggo tace "ai k'afata kafar sa saboda bakowa gidan."
Hassy tace "kai duk girman sa!" kamilu yace "aini d'an Auta ne" suka dariya.
D'akin dake kusa dana su Haassy aka bata komai akwai aciki su funiture.
Shi kuma kamilu aka bashi dakin dake k'asa empty gado ne aciiki zai wardrobe mai 2 sai toilet duk suka shigar da kayansu.
Washegari kuwa su Mum 7:00 Am suna Airpot da kuka su Haassy suka saki itama bata san barin su ba yanda ta iya ne haka suka Rungume Dady da Arif suna nan tsaye Jirginsu ya d'aga asanyaye suka koma gidan.
Gidan yayi masu fadi sai da Goggo ta jawo su kasa suna kallo suna hira har kamilu nan suka sake da take kamilu Dan shafta ne nan sukai ta hira.wayar Hassy ce tayi K'ara ganin sunan Muktar yasa ta kauda kai Husy tace "meye tweeny?" "wan nan Muktar dinne mana."
Dariya husy tasa "lalle sai da dare ki ishemu kina.missn sa ko?" ganin kamilu da goggo na kallonsu yasa ta dauka tayi sama .
"Helo" daga can ya amsa nan yace Mata zai shigo kamar bataso tace to Jikinsa yayi sanyi kit ta kashe.
Yana zaune ya tashi yana zagaye daki zuciyarsa na mamaki taya zan samo kan husy ne kode hk'r zan na rike Hassy no huusy itace life dina msg ya tura Mata kamar haka: _ya tauraruwta ki sani amincewarki itace zata bani damar aurenki domin malam yace akaro na 2 sai kin amince domin pls ki taimakeni ya tura mata_
Dariya suke sha itada su Goggo kan wani Labari data basu d'aukan wayar tayi jin karar msg Murnushin jin dadi tayi don kin Amincewar malam,tabbas Tasan dole ya maida hankali kan Hasssy hakan take fata.
Martani ta Maida mai Muktar ka sani Bafa komai Mutum keso ke samu ba ka yaki zuciyarka kamar yanda nayi da tawa duk son da mukema juna domin Bakomai mutum keso ke samu ba,idan kuma amincewa kake nema to nikam bazan aminceba tunda baka tausayin sis nawa,tamkar ka yaudareta ne"
Tashi tayi ta fita tace Goggo ina zuwa can garden taje ta zauna bakin bishiyar Mangwaro tana kuka domin duk son Shuriem da zuciyarta keyi har yanzu Muktar na ranta yana bata tausayi bayan ta gama kukan kiran Shuriem ya shigo nan ya mantar da ita bacin ran data ke ciki.
By
Queen meemi👑👑
.
[1:29pm, 15/03/2017] 👑Meemi💋: ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜
⚜
❣ ⚜ ⚜❣
⚜
*❣RABUWA CE SANADI❣*
*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣51❣
*March 2017*
_Sadaukarwa ce ga Bashee Usman family's_
_*Wan nan page din naku ne Sis Marwa &,Ameena Oneluv❤.......san nan Masoyana masu nunan so da kauna har kullum kuna raina tnz for ur support😘Queen ce*_
**********
Yau ta kasance Monday Husy suka tafi Lucture da yake duk time d'aya yau suke da ita tunda su kaje kowacce ta tafi nata Fuculty bayan kamar awa 2 Husy suka fito. Bakin wani bishiya taje da kujera irin ta dutsen nan ta zauna tana duba littafanta.kamar daga sama taga Sady akanta da wasu Frnds nata 5 tafa hannu tayi "wajen zaman namu shine kika zo?
Bama wan nan ba dama da tamu dake akanki an Mareni ko? to wlh akanki zan rama" kallon k'awayen tayi kun san "duk kyann yarinyar nan da wani bud'awar da take wlh tayi aiki agidan mu. Ummi wata daga ciki tace kai Sady ni kam ban yar daba haba ai wadda tayi aiki ma tafita daban." Lubna tace "ku wlh da gaske ne yanzun ma cigaba ta samu ne sauran 2 din sukace "tab! ke ai baki da fangima."
kallon su tayi ta tab'e baki Ummi tace "ke yar aiki" nan duk suka kwashe da dariya Sady ta tuje Mata D'an kwali "wlh idan baki rabu da Hansome ba sai nai k'asa -kasa dake" haushi ne ya kama husy ta bugawa Sady Mari ta daura Dan kwalinta tace "samu yafi iyawa if Allah say yes. No body can say no.
Ku kalleni sama da k'asa kunsan duk cikin ku na zarce ku ba yabon kai ba in banda ma shirirta kufa kun Girmen kamatayi kuja girman ku, ke kuma Sady wlh kin d'auko Roman dafa kanki ki sani wlh da ina tunanin hkr da Shureim Amma wlh yanzu kin sama sai na Aureshi kuma wlh sai na k'unsa miki bak'in ciki idan neman miji kike kizo zan miki hanya useless jobless kawai" nan tabar wajen.
Da mamaki suka bita da kallo suka saki dariya Ummi tace Ammafa yarinyar ta hadu inafa tantama da kikace yar aiki ce" Sady kuwa k'wafa tayi tace "kuzo mu tafi, wallahi koni ko ita kunsan dai ko aschool bana missn abinda nakeso"
Husy kuwa Motar ta ta shiga ta zauna ta kifa kai tana kuka dole ta takawa Sady birki Murmushi tayi ta latsa kiran Tweeny daga can ta d'auka tace gata nan kamar 30 mint sai gata nan ta shiga Gaban motar suka ja.
Hassy tace "tweeny muje musai icecream Husy tace "Okey dea" sunje sun saya suka zauna suna sha husy tace hassy "dama School namu Sady take? "Nima bansani ba kinsan bazata wuce nan din ba" husy ta cije leb'e "Hmmm yau taso tozar tani agaban k'awayenta ni bansan me natare mata ba" hawaye ta share.Hassy tace tweeny kin Mata kafa ne tanasan saurayinki shiisa ta takura miki so take ki bar Mata Shuriem."
Husy tayi dariya "nikam wlh bazan bar mata ba." Hassy tace "Weldone dea kodan hakan ma ki dage har ai Aurenku da shi domin sai mun bata mamaki" husy tayi Murmushi nan suka gama suka tafi gida.
Suna zuwa kamilu ya ta resu hannnu duk fulawa Husy tace "bro meye hakan?" yace "Gogggo ke D'an wanke shine fa nake taya ta mai nake toyawa" Hassy ta rik'e ciki "wayyo Namji da suna Hajara" kamilu yace "se kunzo kuna Lashe hannu" koma wa kitchen yayi ya d'auko su tumatur da Albasa yana yan kawa Gogggo na saki.
Wanka suka je sukayi suka fito suna Goggg abamu d'an wake tace "yara Musammmn ke Hassy ba Saba ci kikai ba, yanzu zaku coi Dad'i zama sukai aka zubo musu Aka matsa leman tsami da yaji suna ci sai santi suke Hassy tace "Goggo za musa rana kina koya mana girkin Gargajiya irin wan nan Lagwada haka,duk da nasan Husy ta iya wasu tana Mangalu" kamilu yayi dariya sis santi kike fa! Kin ganni nano ba abinda ban iyaba ba Bording nayi" suka saka Dariya Hassy tace "Allah Goggo saboda kinga Husy ta iya nikam zaman waje mukai se Aslow, sai de girkin gayu muka iya." Goggo tace "yo ai dole nane so nake Na kai ku d'akunan Mazajen ku kowacce ta k'ware akan girki, nima sai kuna nunan na zamanin." haka suna hira da raha suka gama suna santi.
***********
Bak'in ciki ke cin Muktar yana Office Amma ya kasa tab'uka komai dalili Husy taki daukan wayar sa har Hassyn ma, tsaki yayi komai ta fanjama- fanjam yau ze sanar da Hassy shine Muntarin Husy yasan zata hak'ura ta barwa husy din, da wan nan shawarar yayi ya gama ya koma gida.
Text msg ya aikawa Hassy ta email adresss ya tura Mata yasan ya yiwa Huusy lefi Amma bazai zauna ya cuci kansa ba.
Hassy na zaune tana game candy crush taga sak'o na email ya shigo nan ta bud'e gaban ta ne ya fad'i nan Hawaye suka fara zarya.tashi tayi ta fita tana k'wala kiran hussy Suna zaune suna kallon wani film sai dariya suke kwasa Goggo tace "Aa yaya dai da wan nan kiran?" hassy taja hannnun husy sukayi sama suna shiga ta kulle d'akin.
"Haba sis ashe kin san Muktar shine Muntarinki kuka barni cikin duhu wan nan dalilin ne yasa yake mun wulak'nci" kuka tasa "haba sis Keda abinki me kike tunani daga yau na bar miki abinki,domin bazan Auri Wanda baya sona ba! kuma duk sonda kukayu dacan atsakanin ku baici na cigaba da kasancewa da shiba saboda kece aransa."
Husy tace "tweeny ina kika sani? tace shiya gayan nan ta nuna Mat a sakon daya turo mata. wayar ta karb'a ta karanta .Zama tayi bakin gadon tana kuka ka karya Alk'awair Muntari maisa ka canja hali daga Muntarinkana asali haba."
D'agowa husy tayi "sis ai ya Riga ya wuce domin Munrabu tunda kuma kinga yanzu inada saurayi ke kuma kun fara Soyayy sai Naga kamar yaudararki zaiyi."
Hassy tace "no sis bazan so farin cikina na danne naki ba, nasan kina san sa na hak'ura dashi kawai."
fita tayi aguje tana kuka datan d'akin ta shiga husy ma kukan take nan ta buga wayar Muktar yana kwance yaga kiranta ya washe baki.
Da hanzari ya d'aga.
"Yanzu muktar kayi mani adalci kenan? ba haka mukayi da kai ba fa! haba yanzu me kake so sis ta d'aukeka ka yaudareta bakajin tausayinta to wan nan dalikin ba zaisa na Aureka ba bawai don munyi soyayya abaya ba yanzu kace dole sai mun koma, ba haka Rayuwa take ba don haka ni bazan Aureka ba. se kayi hk'r tunda har ka iya yaudarar sis nawa k'it ta kashe phone din.
Wani sandarewa yayi ya kama kai " OMG!"
Husy Ta tashi tabi bayan Hasssy kuka ta ganta tanayi tace "sis bazan kuma luv da Muntari ba kai duk wani namji ma don mayaudara ne wasunsu, dama Muntari naki ne kiyi hkr ki yafen" husy ta ce "sis ya kikeso nayi da Shuriem ko kin manta artabun dake tsakanin mu da Sady kuma kin san ba hkr zai ba sis ke kike ban karfin gwiwa na Auren Shuriem yanzu ban san ya zan ba plss sis."
Hassy tace "tweeny koda ba zaki Auri Muktar ba toni kan na Rabu dashi har abada Allah ya gani dana san shine Muntarin ki da ban bari sonsa ya mini illaba."
Kuka suke husy tace "wlh Hassy bazan Aureshi ba Shuriem na keso danke aka haliccci Muktar shiisa Allah bai k'addara auren mu dashi ba tun abaya. duk wan nan k'alubalen ya faru ne kawai saboda haka Allah ya tsara."
Hassy tace "na sani sis Amma na hk'r da shi" ke kuma yanzu sai ki zab'a koshi ko Shuriem Amma ba hakan na nufin wai Mubar Sady ba sai inda manmu ya k'are. Ke Allaurar ruwa ce mai rabo ka d'suka."
Haka sukai ta kukan su suka gama san nan suka koma k'asa.
*Bayan Kwana 2*
Shi kuwa Muktar duk ya tashi hankalin sa domin dukkan wayar tasu inya buga baya samu duk ya fita Hayyacinsa duk ya kod'e ya Rame ganin ba mafita ya fita gari don zaga yawa ak'arshe yaje gun abokin sa da sukayi karatu tare.
Lemo ya kurb'a. Yace "Aboki ina cikin Matsala na rasa gane kaina plss help me."
Mahmud yace "meye matsala ne? nan ya kwashe komai ya fad'a mai Mahmud yace "tab! Amma kanaso ka had'awa kanka xafi fa domin abinda ya wuce ya riga ya wuce da kasani ka rike ita hassanar tunda kaga ita hussainar dalilin kana Soyayya da Hassy din tace "Aa" kasan tunda blood siaters ne dole ka samu problem to tunda abin yazo sai ka hkr da ita husaiina kadau kaddara ka rike hassana."
Muktar yace "wlh baksan sanda nakewa yarinyar nan bane! na kasa cireta araina idan nace zan tsaya don kamarsu d'aya to zan cuci kaina wlh domin kama da wane bata wane Matslar yanzu duk kan su sun juyan baya."
Mahmud yasa dariya to badole ba Jana neman zauta yara, sai ka nemo wata bayan ga mata nan agari kyawawa. Muktar yace ni ai in ba itaba sai Rijiya."
Mahmudu yace "so da dama Mutum yayi ta hak'ilon abu ba shine alkairi agaresa ba. Shawara kayi istikhara wato neman zab'in Allah idan zaaka so akwai wani Malami da yake istikhara sai yayi ma idan kai baz akai ba sai ya baka wata shawarar ma tareda addua."
Jikin Muktar ne yayi sanyi yace "ni bansan zuwa gun Malaman nan 'yan duba fa!" Mahmud yace "wlh wan nan Malami ne kawai addua yakeyi koya baka kayi da kanka bisa koyar war addinin Musulunci, kai de kazo muje."
Muktar yashafa kansa yace "yau ina busy Amma gobe sai kayi mani waya after na dawo daga aiki sai muje......
By
Queen meemi👑
[3:10pm, 16/03/2017] 👑Meemi💋: ⚜ ❣ ⚜ ❣ ⚜ ⚜❣❣ ⚜❣❣ ⚜ ❣
Book Chapters
Chapter 1Chapter 2Chapter 3Chapter 4Chapter 5Chapter 6Chapter 7Chapter 8Chapter 9Chapter 10Chapter 11Chapter 12Chapter 13Chapter 14Chapter 15Chapter 16Chapter 17Chapter 18Chapter 19Chapter 20Chapter 21Chapter 22Chapter 23Chapter 24Chapter 25Chapter 26Chapter 27Chapter 28Chapter 29Chapter 30Chapter 31Chapter 32Chapter 33Chapter 34Chapter 35Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44 Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50Chapter 51Chapter 52